Author : Zainab Idris Makawa Category : Read Hausa Novels
Musa na ta zuba shi bai ko jin may yake cewa a lokacin,,,
Kai musa pls zan tofi wani anguwa ka tafi kawai zamu hadu gobe ke nan,
Daga haka ya tashi sai gurin motar shi ya nufa rai bace
Gidan shi ya nufa cikin fada yake kwada ma Samuel kira
Ya wurgat da sandar da yake yawan rikawa mai alamar sandar sarauta,
Lokacin Samuel yafito daga cikin gida inda yake daka sakwara,
Call your brother for me pls,
Cikin mamaki Samuel din yace ok Dad,
Kira daya na biyu ya dauka
JOSEPH da kakausar murya yakira shi hakan yasa Joseph din sani wani muhinmin magana ya faru
Don haka yai shirin sauraren baban na shi,,
How may time D I warn you about dis hausa boy's,,, ??
Baba what's going on. Sai kuma yace cikin yaren su maya faru baba,
Ya akayi ka samo ma yan gidan hausawa aiki bayan nayi ma warnings akan MAKu da su,
Sosai yake mai masifa shi dai sauraren shi ya keyi batare da ya ce uffan ba,,
Daga karshe kuma sai ya sasauta muryan shi zuwa lalashi,
Yace You have to be,careful with dis people they are very dengerous,
Haka dai yai ta ma mai nasiha shiko yai shiru kamar mai saurare,
A karshe ya sheda mai cewa yana jin kunya abokan shi da yan churches din su su ji cewa yai eanan aikin,,,,
ZEEEE. MAKAWA. ๐
1/19, 10:47] โช+234 812 040 1361โฌ: ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ
FUREN JUJI
๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ
7โฃ
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Kusan duk wanda ke cikin wurin yana saye da rigar coat ce a jikin shi sai yan kali lqn ne ke da shiga irin ta hausan arewa ko su basu mutum uku ba daga cikin su,,,
Daga ni meetings suke yi kuma meeting ne ma tsauri don duk kan su fuskan su babu wallawa a ciki,
Kadan kadan hayaniya ke dan biyo baya musan man idan an fadi wani abinda ba,a yarda da shi ba agurin,
A wajen harabar gurin kuma maza ne kaitai majiya karfi kashi, kashi, da alamar security ne su
Sai wasu irin manyan motoci da sai inda idon ka ya tsaya,,,
Kowani kusurwa na wajen an zuba jamian tsaro birjik
Sunan mutum uku ne yanzun haka ake muhawara akai,
Mr Inok ,Ishaya noma sai Joseph,Emanuele,
Daya daga cikin su ake son ajewa a matsayin sectarianism din su na matasa masu harkan man petrol,
Daga karshen zaben ya fada akan Joseph wanda akasari mutane ba,su so hakan ba ,,,,
Wani dan Jos suka so Ishaya Noma,
Wanan mukamin ya jawo mai ci gaba sosai tare da duk wani wanda ke kusa da shi,
Abokan shi dana sanar shi sun hada mai party samun cigaba,
Mutanen kwantagora sun zo mai murna, don kusan duk, yan abokan su sun zo,
Wanan zuwan ya tayar masu da hankali so sai fiye da tsab manin su,
Don duk daukan da suke mai ashe yafi da haka a fili,
Sai bayan sun wuce ne Aisha ta samu wanan labarin kuma har an tafi, don haka ta lalashi Amina har ta yarda suka shiga motar kasuwa suka tafi har can,
Bayan sun isa ne, takira nobar KB take sheda mai cewa gasu sun iso garin,
KB yai mamakin jin wai ga su sun shigo cikin garin
Inda Joseph yake cikin abokan harkan shi KB ya rutsa yaje har cikin kunnen shi yai mai rada yaba sheda mai zuwan su Aisha
Sai da Joseph yadan nuna kaduwa don bai taba tsan manin zuwan su ba,
Wani yaron shi yakira yai mai nuni da KB yace su je tare azo da, su masauki
Su kan su sun yi mamaki kwarai da irin masaukin da suka samu,,
Washegari ne zaa ,gudanar da taron tayar murnan samun cigaban da su Joseph suka samu,
Inda taro yai taro don duk bakon daya zo dana kusa dana nisa Joseph yasa an karama shi da wada tacen abinci da na sha daidai gwargwado,
Fili na musan man yasa aka bawa abokan kurciyan shi a ce war shi, inda suka fito cikin musulunci tare da hasken musulunci a fuskan,
Sai mamaki su akeyi yadda sukazo taya,shi murna haka da yawa,
Anyi yan wasan ni da kuma raha kamar yadda akanyi inda wani abokin kasuwan cin shi da Lagos ya ba shi shawaran yai aure, hakana tunda Allah ya,wadata shi da arziki tun yana yaro,,,
A haka taro ya,watse , wa yanda suka zo daga nisa suka fara niyar komawa gida,
Sai, a lokacin Joseph yasamu kebewa da su Aisha cikin yar sakin fuska yake masu maganan,,,
Inda yai mata godiya sosai da kuma bata, appointment, nan da two weeks zasu hadu,
Aisha taji dadin wanan tafiyar da sukayi saboda irin guzurin da suka dawo dashi,
Tun wanan lokacin ya rage samun lokaci kamar da, yanzu ya kwana biyu baizo kwantagora ba duk da aiken da mahaifin shi Mr Emanuel ke mai na cewar church members na son ganin shi,
Aiki yakawo shi Abuja don haka yai amfani da wanan damar ya iso amsa kiran mahaifin shi,
Yan church din sun gudar da,addu,an su gare shi tare da fatan alheri zuwa gare shi,
Yaji dadin wanan adduan da akai mai don haka yaba gagarumin gudun mawa a church din nasu,
Tun jiya Sunday da suka dawo church din bai kara fita duk da yawan wayan da friends din shi keyi don jin cewa yana gari,
Bai samu fitowa sai bayan karfe biyu inda yace ma KB yazo su fita,
Don motar shi ta na bukatar, wanki sosai, don haka, yabar ta kanin sa ya fita mai da ita gurin wanki,,
A,saman mashin din KB suka fita, fitan da yasa mutane suka san cewa Joseph yazo gari,
Hmmm Dan Adam da kudi, kafin wani lokaci har yan kai koke sun isa gurin da suka san cewa zasu ganshi su yi maula,
Mutanen mu ho, idan zuciya ta mutu koma mutum na iya yi don kawai ya samu kudi,
Sai bayan sun gama maula ne sai a koma gefe ace ai dan kafirin nan yazo
Ai yanzu ba asan sanar da yake yi ba sai dai kudi ake ganin shi da shi ba a san ida yake samun su ba,
Wasu kuma, cewa suke yi ai Joseph mafiya yake yi yanzu sosai, irin na ya birni wanda ba,a gane akidar mutum,,,
Maryam tana tsaye a gaban mirrow tana gyaran hijab din dake a wuyan ta,
Issalam tazo ta bayan ta ta rugumay ta ,
Issalam kada fa ki sa in fadi kasa wqnan rikon da kikai min,,,
Yar wasan kokuwa suka fara yi da Issalam din kama ba zasu makaranta ba,
Anty Dije ce ta leko dakin jin su shiru da tayi dakin,
Cikin mamaki anty Dije tace, amma dai, maryam anyi uwar banza
Yanzu ku shirya ku wuce shine zaki buge da wasan kokuwa da Issalam,
Maryam na dariya daidai lokacin da Issalam ta kara kai mata damka ta na ko karin wai sai ta kayar da maryam a kasa,
Daidai tana fadawa kan katifa, tace ma yar nata ai yanzu zamu wuce insha Allah,,
Anty Dije na tsuki ta sake labulen dakin tace ai ku ,za,a daka a makarantan,
Har ta kai kofa ta tuna Assalam baya dakin kira ta kwada mai,
Daga bayi ya karba mata mama gani nan ina wanka,
Cikin mamaki jin cewa yana cikin bayi har yanzu yasa anty mamaki
Hanyar bayin ta nufa don ganin may yake yi a ciki har yanzu,
Sabulu yasa a fuskan shi dumu dumu, bai ko san shigowar uwar tashi ba ciki,
Sai lokacin da yaji hannun ta a jikin shi ta danko shi,
Wani irin ra,zananen ihu, yasa wa uwar don yana ganin kamar zata buge shi, yasa yaron yaka ihu,
Daga, maryam har Issalam duk bayin inda yake kwala ihun suka nufa,
Wanka su ka samu Anty Dije tana mashi yana ta kokarin kubcewa,
Bayan sun shirya ne suka wuce islamiya saboda sun makara, yau
Allah ya taimake su ba su sami malam babba yadan fita don haka badu sha duka ba,,,
Isowar su Joseph da KB a majalissar su ya yasa gurin yadan kaure da hayaniya cikin dan lokaci kadan,,
Bayan dan gaishe gaishen da ya biyo bayan ne suka samu guri suka zauna
Fira akeyi amma shi Joseph uffan bai ce masu ba sai dai idan anyi abin dariya shima yadara,
Ana cikin hirane daidai lokacin da yan makarantan Isalamiya suka fara tasowa, a lokacin wayar shi tai kara alamar kira yashigo mai,
Aisha ce ya gani baro baro a jikin screen din wayar tashi,
Dan tashi yayi nisa kadan daga ind suke zaune, don ya karba wayan nata,,
Tambayar shi take yi yana ina ne ?
Don tana son ganin shi ne, kafin yabata ansa sai ji yayi an rike shi ta bayan shi,
Da alama kuma dan karamin yaro ne don daidai iya gwiwar shi yaron ya tsaya,
Kafin ya juya lokacin da yaji haka yake cewa Aisha yana zuwa pls,
Waigowa yayi a hankali yana kokarin ganin kowaye yaron,
Wani dan farin yaro yagani ya rike shi tsab yaron na cewa,
Abokina kullun sai na diba ko zan gan ka idan zamu tafi islamiya amma bana ganin ka,
Idan kuma na tsaya sai little, mum ta dinga zagina,
Rage tsawo Joseph din yayi don dai bai fahinci ko may yaron ke tawa bayani ba,
Maryam, dake tsaye gefe iyakar kuluwa ta kai har tafi nan,
Don ji takeyi yau idan ta fara dukan Assalam bazata daina ba tunda har yasa ta tsayawa daidai gurin yan sa idon mutanen nan,
Hannun Assalam Joseph yakama ya hade guri guda yana mai fuskantar yaron,
Kafin yai magana sai muryan maryam suka ji tana cewa Assalam bazaka zo mutafi, ba ko,
So kake dare yai muna a hanya kafin mu isa gida ko,
Nunata da hannu Assalam yayi yana mai cewa dakace kada in basu sweet dina sai da little mum ta ba Issalam tasha,
Joseph dai har yanzu bai fahinci yaron ba don ya manta cewa sun taba haduwa da yaron ,,,
Yace wa Issalam bari ,zan saya ma wani mai yawa amma kaba kowa yasha kada kayi rowa kaji,,
Jibrin dake kallon draman su tun dazu yadan taso daga inda yake saman wani benci yana cewa cikin turancin
Ai yaron da ka taba dauka ne da ya fadi a gurin nan da zasu tafi,makaranta,
Saida yadan yi tuna ne sannan yace ok ok na tuna a haba dai my friend kaine haka kazama big guy,,
Yakara jawo yaron zuwa cikin jikin shi ya rungumay yadan dago kai yana kallon jibrin,,
Yace wanan yaron baya mantuwa pa kadiba bafa yau ba wanan event din ya faru wai ama ace bai manta ba,
Maryam kuka kawai ya rake tayi a lokacin saboda sukuwar da yayi da Assalam,
Cikin zafin nama ta isa inda suke tana kokarin finciko Assalam, din,
Kai Joseph yadaga yana kallonta yana cewa haba barshi mana pls,
Wanan yaro ne fa shi ai baisan komai ba, yana fadin abinda ke a mind din shine fa kawai,
Batare da ta saurari may yake cewa ba tace kazo muje gida kaji wallahi yau sai na ma mugun bugu Assalam,
Jibrin da baiyi magana ba tun dazon ne yake cewa kutafi zan kawo shi gida,
Cikin mamaki ta dago kai tana kallon mai magana don ita a iya sanin ta bata taba ganin jibrin a gidan nasu ba,
Yagane kallon da take mai don haka yace mata ke wanan yaron fa nima yaro na ne kin ji,
Kafin mamakinta ya kai karshe
Taji yana cewa ke ba kaunar matan Isiya Custom bane,
Kai kawai tadan gyada mai alamar eh ita ce, din
Yace to kutafi kawai zan kawo shi,
Still wani irin mugun kallon see u tai ma jibrin din alokacin,
Yace ke nifa yaron gwago laure ne don haka ki wuce kawai,
Jin an ambaci gwago laure yasa maryam fara kama hanya rai bace hannunta rike da Issalam tana ja kiiiiiiii,
Anty tana kokari kauda abincin dare daga dan matsakacin kitchen din ta taga shigowar marya da Issalam a hasale,
Babu Assalam a tare da su hankalinta na kofar hanyar shigow taga shigowar Assalam din,
Kafin yatambaya maryam tace wallahi Anty gaskiya ba zan kara fita da Assalam ba tunda a gaskiya duk zamu wuce sai yabani kunya a hanya harda zuwa rokon fa naji yanayi,
Ido waje Anty Dije tace roko fa maryam ina yake in ci abu kazan shi,,,
Maryam tana kokarin shiga daki tabar Anty Dije a tsaye tsakar gida daidai lokacin da tace ya na can mana,
Idon dayafi na dazun fitowa waje tace can ina Maryam,?
Tare da wa yanda yake rokon ta fada kai tsaye kawai, tashige abinta,
Wuf Anty Dije ta bita ciki daidai lokacin da Maryam ta kwabe, hijabinta daga kan ta tace mata tare fa dadan gidan gwago laure suke,
Wani cikin su? Kenan inji Anty Dije
Uhumm nima ban san sunar shi ba inji Maryan,
Hijabin da Maryan ta kwabe รnty Dije ta jawo tana kokarin sawa,
Daidai lokacin da sukaji ana sallama alamar shigowa cikin gidan
Karar takalman Assalam ne ya sanar da su cewa tare da mai sallamar yake tafe,
Assalam agaba da gudun shi cikin walwala da zumudin ya bude ledar dakw hannun shi
Anty Dije tai saurin kai mai duka a hannu ya wurgat da ledar ya, koma baya da sauri ya fara kuka,
Jibrin ne yace ma Anty Dije haba dai madam ya zaki buge shi tunda har kin gan mu a tare,
Cikin yar dariyar da batakai cikiba take cewa jibrin wallahi jibrin yaron ga baida dabiar kwarai,
Rokon ku fa yayi,
Nan da nan jibrin yakai kallon shi ga kofar daki inda Maryam take tsaye tun shigowar su,,
Hmm kawai yace yana kojarin komawa ya kamo hannun Assalam din
Bai roke mu ba yadai fada muna cewa wanan time din da aka saya mai sweet saida akaba kaunar shi,
Duk da joe yace kada yaba kowa,
Daga Anty Dije har Maryam duk sai jikin su yai sanyi,
Nan dai jibrin yaba Anty Dije labarin yadda akayi tun ranan farkon haduwar su da Joseph din
Joseph da ke waje tsaye yaga Assalam ya firo yana kuka riko mai hannu yayi yana kokarin lalashin shi,
Daidai lokacin Anty Dije da jibrin suka fito daga cikin gida,
Tana daga ciki kadan suka gaisa da Joseph din tana mai yi mashi godiya,
Yace kai haba ai ba komai bane wanan yaro ne Assalam bai san komai ba,
Jin hausan shi da Anty Dije tayi yasa ta gane cewa ba bahaushe bane shi,
Saidai sam batakawo cewa shi Christian bane, shi,
Joseph yace wa Assalm yai shiru zai sayo mai game da mota wasan yara,,,
Hakan yasa shi komawa cikin gida da sauri don yafada wa little mum da Issalam cewa za,a saya mai mota,,,,,,,
ZEEE MAKAWA
[1/20, 22:35] โช+234 812 040 1361โฌ: ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ
FUREN JUJI
๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ๐บ
8โฃ
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Duk wani members din churching Catholicis suna zaune a gurin meeting din da,suka gaiyaci Mr Emanuel,
Bayan pastor yayi gyaran murya alamar kowa ya yi shiru
Gaisuwa yafara kamar yadda sukeyi idan anyi wanan taron,
Shiru gurin yayi nawani dan lokaci can pastor yakira sunan Mr Emanuel alamar suna da magana dashi ke nan,
Hakan yasa Mr Emanuel ya maida hankalinshi da kyau don jin abinda za,a fada,
Wanan taron munyi shine saboda kai da dan ka,
Kai kawai Mr. Ema yadan kada alamar gam suwa,
Yaron ka alamun sun nuna muna cewa baya son hurda da yan uwan shi Christan
Sai yaran hausawa wanda muna gudun hakan ya jawo muna abin kunya nan gaba ,
Hannu Mr Ema yadaga sama yai wani kyatawa yai round da hannun a kanshi yace
Kai abomination, god forbid,
Ya buga kafarshi a kasa
Yace dat will never happen
Never pastor never,
Nan da nan jikin shi ya dauki rawa yana cewa imba
Never sai kafa da yake kadawa ya tabure fuska dagani duk ran shi a bace yake kamar zai fashe,,,,
Suma wurin sauran mutane sai fadin ra,ayin su sukeyi akan zance,
Wani daga cikin su ne yamike inda yai yar gyaran murya yana cewa yana son cometi su ta diba da kyau tai nazarin ko waye Joseph,,,
Yace shi a nashi halin Joseph ba zai yi haka na ba ,saboda yana da tunane so sai,
Yace ai akwai wa yanda suna da kudi sosai daga cikin su amma idan anyi la,akari ko Church ba