Furen Juji Book Compelet Zainab Makawa

Author :  Zainab Idris Makawa Category :  Read Hausa Novels

Chapter   26 / 84

75K to 78K   out of 251.8K words

ya sallami Aisha badon taso wucewa shidai ne ya matsa mata da cewa takoma gida hakanan,
Waya yake yi da maman Choima da Ejoma yana mai ba su, labarin irin abinda yafaru da su a can sabon gurin da suke aiki,
Chaaay O there's God woooo,
Joseph i, warn, u not to go there , but ,u refused,
Dis, things go kill person wooo,
Ranan saida takai shi church don aima spirit, din shi addau,a,
Sosai yabawa baban shi labarin abinda yafaru da su tsab,
Baban ne, yace mai ai irin wanan,aikin dama sai irin malaman din, nan,
A ran shi yace So even Dad knows something about, dis malams,
Tundaga wanan ranan Joseph tashiga wani hali acikin zuciyar shi,
May yasa pastor yakasa yin wanan aikin da su malam sukayi,
Ko yaushe al,amsrin musulmai is amazing, to him,
Alhaji Sabo yazo har Abuja don yaiwa, su Joseph ja,je, abinda yafaru dasu,,
Sunkai wani lokaci zaune tare da dan tsohon mai mutunci da kamala,
Wanda, ba ruwan shi da,kowa sai al,amarin gaban shi kawai,
Ana,gobe Alhaji Sabo zai koma Kano, Joseph ya shirya ystafi har masaukin dan Dadtijon,
Inda yasamay shi yana sallah acikin wani irin natsuwa,
Duk da ga girma ya kamashi amma sallah shi yakeyi hankali kwance,
Zaune inda Joseph yake ya kurawa Alhaji sabo ido tamkar yau ya fara ganin ana sallah a rayuwar shi,
Ganin shi bai sa tsohon yadakatar da sallah ba har sai zuwa lokacin da yakai iya adadin da yake bukatan,
Sanan ya tsaya yashafa tare da jero kyawan adduoi,
A hankali ya shafa addu,aan da ya idar a fuskan shi yana yin hamdallah,
Sai lokacin ya wai,go inda Joseph, yake zaune, ,yana mai yi mai murmushi cikin kulawa,
Sosai suka tatauna akan harkan business din kada watau cotton, wanda kowa yasan mutanen garin kwantagora da wanan sana,ar,
Sosai Alhaji yai murna, saboda dama yadade ya son wanan sa,ar, ta kada watau, cotton ,,
Tafe yake a motar shi yana kallon yada fitilun suka haska,ka titi,
Abin yadaure mai kai sosai yaya,, za,a ce pastor ya kasa korar wanan abin sai malam,
Gashi kuma shi malam din yace waida Alkura,ni mai girma suka yi wanan aikin,
Wani irin ajiyar zuciya yasake don gane yadda al,amarin zancen yake,

Batare da sani kowaba washe gari ranan jumma,a, da musalin shadayar rana,
Joseph ya shirya yai shiga mai kyau da ma,ana ya kulle ko ina na gidan shi,
Makullin motar shi ya sura, yajefa, ta a cikin, aljihu, rigar shi,
Ta,fe yake a hankali. cikin motar shi duk tunane ya cika mai zuciyar shi fam
Wani dan guri yasamu nisa da inda yaga jama,a suna ta taruwa,
Saida ya tabbatar da komai ya kam,mala kamar yadfa yake bukata,,
A,hankali ya fito ya kulle motar shi ya taka kamar kowa har zuwa cikin haraban, masallacin
Watau Central Mosque, inda yaga gurin yaimai wani irin mugun cikafam, da al,ummar Annabi,,,
Kowa sai abinda ke gaban shi yakeyi ba mai magana da wani wasu sallah wasu tasbihi,,
Wani wanda yagani yana yawo da ani abu kamar tire yaiwa bayanin komai,
Cikun dauki da zumudi mutumin yai wurin lima yana mai bayani shida sauran members din masallacin,
A. Wani dan daki aka kai shi, Anna sallamay sallah liman yafara sanarwa,
Yau Biyu ga wata, zulhaji, wanan bawan Allah mai suna Joseph yakarba shahada,
Say wani ya rike mai hannun liman na fadin,
LAILA,HA,ILLANLA MUHAMMADAN RASULLALAH,,,,,
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣1⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,

Yan,uwa dan girman Allah ku tayi rokon Allah ya yafe min akan typing erow, da nasamu,
Tun jiya duk ina cikin rudani wallahi bayan nagama na yi posting ina karanta, wa sai naga inda yanu min wai suratul Suleiman,
Ina fatan dani daku Allah zai yafe muna,
Ina tajiran gyara daga gare kuma tun jiyan amma sai naji shiru shiyasa nafito da kaina na nuna maku gurin, dafatan zaku yafe min,πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘


Tunda ya furta wanan kalman sai ji yayi jikin shi yai mai wani irin sanyi, duk baida wani lakka, ko kuzari,
Muryam liman ce tadawo dashi inda yake yana cewa, welcome to Islam
Which name do u, want, in islam, neme,
Joseph yakada kai yana mai cewa, a,a I will used my normal name Yusuf,
Masha Allah in ji liman,
You have a beautiful, name, my son ,
May Allah bless, u for the rest of your life,,,
Daga haka aka fara shirin yi mai sadaka fisabillilah,
Hannu yadaga yana mai nuna godiya da cewa ya yafe abar ma massallaci
Liman yai mai alkawari da cewa duk lokacin da yake son karin haske yana iya zu don ai mai,
Tafe yake a cikin motar shi yana sharara gudu zuwa gidan shi dake Girki,
Yana shiga maigadi ya bude mai get,da gudu ya shige kamar wanda ake bi a baya,
Baitsaya ko ina ba sai bakin fridge yadauko kwalban wani drinks mai kamshi
Gaba daya ya tsotse stewvery, din ya wurgar da kwalban,
Saman kujera dake cikin falo ya zauna jagab gaba daya yazube a sama,
Yadafe kan shi,da hannu shi guda guda kuma ya rike gefen kujerar da yake sama kwan ce,
Dad ya furta a, hankali, sai kuma sai ya furzar da yar iska daga bakin shi,
Daga kwancen ya rintse idon shi sai kuma ya mike zubar yashige cikin bed room din shi,
Wanka yayi yafito cikin shigar shi ta wani yadi mai dan laushi,
Makulin motar shi ya dauka bai tsaya jiran komai ba ya kulle gidan, yafita,
Direct wani shago dayake yawan wucewa a cikin erea, one, yanufa,
Islamic center, aka rubuta bar,baro, agurin, bai tsaya jiran komai ko tambayan wani ba
Inda yaga an rubuta Books Shop center, da kuma, ya shiga,
Nan ya fara yar zagayawa a, hankali yana diban ire,iren littatafan da suke dashi,
Idon shi yakai akan wani littafi da akai ma wani ado da green flowers,An yi,rubutu kamar haka
TEACH YOUR SELVE ISLAM,,,,
Yadauka sai kuma idon shi ya hango mai gurin saida cassette, nan ma yadiba yaga inda aka rubuta Suffatin Sallatin Nabiyi,
Ire, iren wa yan, nan abubuwar koyar da,addini a saukake, ya saye aguri inda yabiya su kudin su ya fita,
Cassette din ya fara sawa inda ya tashi daidai lokacin sallah la,asar,
Yadinga yin yadda duk mai koyarwan na cikin cassette din ke yin kwatance,
Har kusan dare ya kulle shi kadai a cikin gida,yana ta koyan yadda malam ke koyar da sallah a,cikin harshen hausa da turanci,
Kafin wani lokaci yadan hadda,ce abin da ya sauwaka akai,,
Kwanan shi biyu cikin gida bai fita ko ina ba saidai yana waya da maman choima da Ejoma,
Γ€mma dai duk sun fahinci cewa kamar bai jin dadin jikin shi
Don haka suke ta bugo mai waya, akai kai don jin ko may ke damun shi,
Yadan fita waje ya sha iska don ya mike kafaer shi,
Koda ya dawo sai ganin miscall, din Anty Dije yayi har biyu,
Sai a,lokacin yadan ji kamar dan nishadi a ran shi,
Fadar Asalamu Alaikum kalmace da tun yana yaro yahaddace ta akan shi don haka yau ma maimakon fadar hello da yasaba fada yau ga mamakin Anty Dije sai taji ya ce mata,
Assalamu Alaikum warahamatul,
Jin abin Anty tayi wani banbarakwai kamar bata taba jin kalman ba,
Sai,ma ta rasa abinda zatace ansa, mai, dashi,
Joseph yakake kwana biyu,
Yaune karo na farko, da ya taba jin haushin sunan shi,
Sai kuma a yanzu ya tabbatar wa kanshi da ya musulunta na tsakani da Allah,
Littatafai da cassette din da yasayo na addini sun taimaka mashi so,sai gurin wayar da kai,
Don ya samu haske sosai ta wanan hanyar, karatun da kallon da ya kashe kwana biyu yana koya daga malamai masu hikima,a saukake,
Murmushi yaiwa anty kawai don jin Joseph din da tace mai,
Anty kuna lafiya ya, jikin ki ya yara, ta amsa mai da lafiya kalau wallahi,
Ya, aiki Joseph ina fatan kun rarage dai ko, sai kuma yakara ba Anty Dije mamaki da cewa wallahi Anty Dije aiki Alhamdullah,
Wanan karon mamaki saida yasa tadan daga wagar dake hannun ta ta dan kalla kamar wayar ne Joseph, din,
Bayan gama wayan nasu ne, mamaki duk ya cika,Anty Dije don jin sabbin kalaman da Joseph yau yake furtawa gare ta,
Amma sai ta danga ta hakan da yawan zaman da yake yi cikin musullumai hausawa,
Don akasarin Christian din arewa da wuya ka iya banbanta su da musullumai,
Saboda akidojin su duk kusan irin na hausawa ne ita al adan hausa na isalamace,
Daga haka kawai sata basar bata kawo komai aranta, ba gamay da Joseph din,
Yau Monday yafito da shirin zuwa gurin aiki su inda suke son ya bunkasa masu,
Mutum na farko da yafara kiran Joseph shine Alhaji, Sabo,
Jin yadda Joseph yai mai sallama yasa shi saurin cewa Joseph nake magana da shi pls,
Amma sai Joseph din yace, mai Yusuf dai ko,?
Mamakin abin da Joseph din ya ce, Alhaji ke yi
Cikin ba,a yace mai ato dayake ku a wurinku Joseph da Yusuf gudane ba
Alhaji dani dakai yanzu duk guda ne ga cewa Annabi Mohammad SAW,
May kake nufin fada min newai,
Maganar gaskiya Alhaji, shine nayi shahada ni ma, cikin yardan ubangiji,
Allah,hu, Akbar,Allahu,Akbar, yace har sau uku, yai mai fadal Alhamdullahi, Alhamdullah,
Nayi maka murna dan uwa barka da shigo cikin wanan hasken,
Alhaji sabo bai bata lokaci ba ya shigo Abuja gurin Yusuf,
Wanan zuwan na Alhani sabo taiwa Yusuf dadi sosai don ya kai shi gurin manyan malamai na addini sunkara haska mai haske ga abubuwa,
Sunyi mamakin yadda cikin dan lokaci kadan har ya haddace, wasu abubuwa masu amfani sosai daga addini,
KB yadawo daga weekend din da suka tafi yi gida, don haka kai tsaye suka wuce gidan Joseph don su gana dashi akan rikicin da ya taso a ma,aikatar su jibrin
Tundaga kofar da zai sadaka da cikin falon zaka ji karatun alkur,ani mai girma na tashi cikin muryan wani matashi mai zakin murya,
Wani irin kallon mamaki sukai wa junan su, alokaci guda,
Cak Jibrin ya tsaya don a ganin shi ba gidan shi bane suka zo wata,kila sunyi batar kai ne,
KB nai yai kundun balar shiga cikin gidan kai saye,
Daidai lokacin da yake ruku,u, a cikin raka,a ta biyu,
Nunfashin su ne ya tsaya cak, kamar a mafarki suke ganin abin don sam basu taba tsan,manin haka ba,
A,lokaci guda suka, kali junan su tare da kara matsawa kusa da inda yakai goshin shi a kasa yana sujada,
Cikin mamaki suka karasa gab dashi suna mai wani irin kallo,
Yusuf din ne dai yai sallamay sallah shi yana mai daga hannu yana addu,a,
Har kasa inda yake zaune suka durkusa suna mai kallon shi a cikin mamaki,
Yana shafawa gabadayan su suka rungumo shi zuwa jikin su
Kowansu sai hawaye yake fitar wa don murna,
Shiko Yusuf ya rasa ko kukan may yakeyi, daga ciki,
Bayan sun samu natsuwane, suka bukaci dan, jin sanadin wanan abin,
Bai boye madu sanadin shigar shi ba da dalilai dayasa har yai sha,awan shiga wanan akidar ta isalama,
Shiru sukayi nadan lokaci gudu jin yadan dakatane gaba dayan su sukayi hamdallah,
Jibrin yace masha Allah irin musuluntar da ake so Allah yabaka, ,
Badon wani bukata ba,
Badon mace ba,
Sanan badon yin suna ko kwadayin wani abuba,
Gaskiya mun gode ma Allah daya baka dama da ikon shigowa cinkin musulunci,
Allah ubangiji yabaka, ikon bauta,madhi acikin tsarkakaken zuciya,
Suka amsa dafadin Ameen,gaba dayan su a lokaci guda,
Jibrin ne yace Old man yasani kuwa, acewan mahaifin Yusuf din,
Yusuf yadan gyara zaman shi yasa kan shi saman kujera mafi kusa da shi,
Saida yanisa sanan yace nasan zamu kwasa dashi sosai
Amma dai insha Allah ba matsala Allah zai kawo saukin abin,
Nan dsi sukai ta hiran su ,cikinjin dadi da a,nan shuwa,
Wanan zancen kamar an harba bindiga a kasuwa ne don nan a nan labari ya cika kwantagora cewa Joseph ya musulunta,,,
Wasu nacewa karyane wasu, nace ai hakan zai iya yuyuwa idan sunyi la,akari da irin halinshi
Abukamar yaki agidan su Joseph din don mahahaifin shi kamar mahaukaci ya koma, da yasamu labari
Sam bai yarda ba kiran Joseph din yayi a waya, Mr Ema tare da sauran abokanshi
Zaune ansa, waya a handfree anajira aji Joseph din abinda zai ce
Kamar bazai dauki wayan ba don yasan akan,maganar da za,ai masa,
Sai dai ya daure yadauka muryan dan nashi yaji ,,normal saida yadan girgizakadan,
Joseph yes Dad, ya karba,mai kamar yadda yasaba ansawa, idan ya,kirashi
I,want to know the true, of what, we hard here about your,
Baba what's going on there, now,?
Nan baban nashi ke fada mai cikin fada, cewa yarabashi yawo da yaran hausawa ga irin disgrace din da suka jamai
Fada sosai baban yakamayi sukima sauran mutanen dake gurin sai cewa sukeyi,
Ehhyya congurat, wooo,
Na,now we hear the true,
Wani iska mai zafi ya furzar tare da shafo kanshi har zuwa kasan wuyan shi,
Abubuwa da dama yake sakawa aran shi gamay da maganar mahaifin nashi,
Baikai ga mafita ba har tashi zuwa yin sallah, don lokaci da yaga yagabato mai,
Can wani unguwa mai nisa yake zuwa yin sallah, tare da mutane,
Tun lokacin da yaji cewa, yin sallah acikin jam,i yafi lada,

Anty Dije ranan da maigidanta yabugo mata yana fada mata,
Jin maganar tayi kamar a mafarki, alokacin,wani irin ihun murna tayi tana cewa Alhamdullaha, Alhamdullah,
Allah mun gode ma,
Joseph ya musulunta, maryam wace har takawo kofan falo alijacin taja tai tsaye,
Musuluntafa Anty, kikace,
Wanan kasurgumin Arne ai yayi nisa ko,
Subbahanallah Maryam bari mana, musulmi ne fa yanzu shima

Yau ba yawa kuyi hakkuri pls,πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘

ZEEE MAKAWA
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣2⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA,

Abu, kamar wasa magana tafara zagaye gari, cewa Joseph ya musulunta,
Duk inda dan IBO yake cikin garin kwantagora da kewaye hankalin su ya tashi sosai,
Don su agare su wanan mugun labari don in, su na son mutuwar su to suna son jin irin wanan labarin,
Hakalin yan church din su Joseph yai matukar tashi sosai,,
Meeting suka hada duk wani elder dake a church din ya halarci wanan taron,
Batare da sanin Mr Ema ba wanda, sam baiyar da cewa dan shi na ita wanan abin ba,
Saboda su kaf tarahin su basu da yan uwa, musulmai, balle ace danshi ya shiga islama,
Sun wakilta wasu daga cikin su da zasu tafi har gurin Joseph din su samay shi face to face suji ta bakin shi,
Saidai sun sha bam,bam da Joseph din don yau yabar Abuja zuwa Lagos gurin kakar shi,
Sun yi kokarin bincike gurin maigadin shi amma basu gane komai ba don haka suka dawo da mamarai a ran su,
Shiko Yusuf ya isa Lagos lafiya da yake tafiyan jirgine,
Barci yayi sosai bayan isar shi sai musalin sha, biyu da rabi yafarka,
Inda yashiga bayi yai wanka tare da dauro alwala don sallah azuhur,
Key din motar shi ya dauka zuwa wani massalaci dake cikin unguwar na su,
Tare da shi aka gabatar da sallah azuhur, na wanan ranan,
Ibrahim wanda sai yamma yake dawo,wa daga gurin koyon computer da yake zuwa,
Yadawo cike da murnan ganin Joseph a yazo gari don yasan cewa ganin shi alheri ne babba,
Amma sai yaji Joseph cikkn yaren IBO yana ce mai yatashi su tafi masallaci kada su rasa jam,i,
Kamar a farki yaji zancen Joseph din don bai taba tsan manin haka ba daga gare shi,
Dashi akai jam,i Ibrahim wanda duk imani da,mamaki ya kashe,shi
Saida yakasa tambaya don bai san ta ina zai bullo mai ba,
Yusuf nagama addu,an da yadaga hannuwan shi biyu sama yana,roko tun bayan sallamay sallar ta,su,
Ya,shafa a fuskan shi da gangar jikin shi baki daya,
Sai a lokacin, yadan waigo inda Ibrahim yai mutuwar zaune,
Hannu ya mika mai tankar yadda sunna ta tanadar wa musullumi yai wa dan uwanshi musulmi,
A, lokacin ne ya mike tare da jawo hannun Ibrahim suka fito daga cikin massalacin,
Cikin wani irin murya maikama da wanda kasala takama ya fara magana,
Ibrahim katayani gode ma ubangiji na daya nufe ni da bani ikon gane gaskiya,
Ibrahim

26 / 84