Author : Zainab Idris Makawa Category : Read Hausa Novels
baisan lokacin da ya,rungumay Yusuf ba zuwa jikin shi sai she,shekar kuka yafara,
Bayan shi Yusuf yadan fara bubugawa shima, yana dan fidda kwalla masu zafi a idon shi,
Murna yakamata kai min Ibrahim ba kuka ba a wanan lokacin,
Ibrahim cikin dasashiyar murya irin ta mai kuka yace mai Dad yasani kuwa,
Murmushi mai daci Yusuf, yayi wanda baikai ciki ba yace bai sani ba tukun, yai yar ajiyar zuciya, yace,
Amma ,zai sani soon insha Allah,
Ibrahim zan tafi da kaina in tunkari mahaifina da zance,,
Duk da nasan hakan zai shafi rayuwar shi ta fan,ni daban,daban,
Amma hakan ba zaisa in daina abinda nai niyad yiba don kaina,
Musuluntata bata, jeka nayika bace, Ibrahim,
Nayita ne don ra,ayin kaina daganin dacewar hakan,
Yanzu ma na fara zurfafa acikin ta har sai ranan da naji cewa banda sauran numfashi a duniya,
Don haka na shirya tunkarar duk wani kalubalin da zan samu dayin hakan
Kara rungumay shi Ibrahim din yayi yana mai cewa masha Allah Allah mungode ma ubangiji Allah ka karawa Annabi daraja da daukaka,
Yusuf din yakarba da fadin Ameen, tare da hannun Ibrahim don su shiga gida,
Saidai yaiwa Ibrahim kashedin fada ma su mama yace sai ya fara fada wa, mahaifin shi tukun,
Ibrahim yace ina mai baka goyon baya brother har zuwa lokacin da zasu gane gaskiyan ka akan hakan
Ibrahim ya matse hawayen da ya cika mai ido,, yadan kalli Yusuf yace komai ukuba ko tsanani brother kada kabar addinin ka,
Babana yadade yana maka fatan kasancewa a hakan saiga shi yau Allah ya karba masu addu,an su a cikin sauki,
Kayi irin musuluntar da ake fatan yin shi domin Allah badon ra,ayin wani abuba,
Bayan sun shiga cikin gidane maman Choima da har yanzu bata kaunar ganin Ibrahim atare da su, tai mai wani irin kallo na kaidin wa,
Saboda lokacin da Yusuf baya gari sam baya shiga gidan saboda ita,
A, tare sukaci abinci shida Ibrahim ranan ibrahim wanda bai damu da yadda maman Ejoma ke mai ba.
Bayan kwana biyu Yusuf, Joseph, ya shirya masu tafiya gaba dayan su zuwa Niger, State,
Tun safe sai zuwa magrib suka isa, cikin garin a gagauce Joseph ya aje su mama yace masu zai kai Ibrahim gida yadawo,
A,lokacin Mr Ema yana kofar gidan shi kamar yadda dattijan arewa ke zama a kofar gidajen su,
Gani Joseph din yasa shi jin sanyi aran shi don yasan cewa zai wanke zargin da yan church din su ke mai,
A,masallavin uguwar jankidi, indagidan Abdullsamad yake nan sukayi sallah su atare da mutane
Murna gurin, Abdullsamad bai ko musaltuwa,
Yai ma Yusuf nasiha akan yadda zai tunkari mahaifin shi akan zancen,
Da murna sosai mahaifin nashi tare da yan uwan shi suka tare shi,
Sai murna sukeyi da zuwan shi fiye da yadda ma kullun da yake zuwa,sukeyi
Sun ci abinci kamar yadda aka saba sun dan fara,hira can, mahaifin shi ya jefo zancen,
Musuluntar da ake cewa yayi a,gari inda har mutanen, su sunfara yimai wani kallo,
Joseph yadan sunkuyar da kan shi kasa ahankali, sai yadago sukayi ido biyu da mahaifin nashi,
Yusuf yace a hankali is true Dad iam now Muslim,
Cike da mamaki mahsifin nashi da mama suna kojarin hada baki gurin tambayan, abinda su,ka ji kamar yace,
Yusuf yadan yi shiru can yace Iam Muslim now,
Cikin wani irin fushi mahaifin shi ke magana acikin harshen IBO
Mafarki kakeyi Joseph ko ko wasa,indan har haka kai ma,za kadaina don ban son irin,hakan,
Baba bawasa acikin zance na sam, gaskiya nafada bana cikin addinin ku yanzu
Wani irin ihu Mama choima ta sake wanda yai kama da ihun mutuwa,
Mr Ema wanda ya suma azaune bai masan ida yake ba alokacin, sai Yusuf din ne ya dan kula,
Yai kanshi ya na girgizawa a hankali yana mai kiran sunar shi, zuba mai ruwan sanyi yayi, yadan farfado,
Duk da acikin dare ne suke wanan abin bai hana wasu makwabta jin hayaniyar su ba,
Abokin Mr Ema ne yashigo lokacin don jin cewa Joseph ya shigo, gari, saboda shim a matse yake da yaji gaskiya don yai wa mutanen su, sheri,
John yayi matukar kidimay wa don ganin irin yadda abokin shi yake zaune jagwab, sai wani abu yakeyi kamar kaza tasha ruwa,
Mama Choima wace tsananin rudewa yasa ta faduwa kasa tana ta rusa ihu, da shure shure,
Tana ta zabga gwalanci cikin yaren su,na IBO duk a kidime take wanan sanbatun,
Yusuf wanda ahalin yan zu ya mike da ga tsugunin da yai a gaban mahaifin shi,
Y
Wanda shi da kanshi Mr Eman bayan yafarfado yai wa Yusuf din hannu alamar yajaye daga gurin shi
Ke nan baya son ganin shi agaban shi Yusuf wanda zuciyar shi tariga ta keykeshi bai jin ashhh,
Ya mike tsaye batare daya tsaya ko ban hakkuri ba, yakama hanyar zuwa dakin shi,
Hey stop, there mr man, don't enter my house, pls,
Yusuf yai tsaye kamar mai tunane nadan wani lokaci sai kuma ya juya kawai yai hanyar fita waje,
Cikin wani karaji maman choima, ta mike tsaye ta je tasha gaban shi tana mai tare shi da hannu,
Kada katafi my son idan katafi ,zasu kara rudin ka su cutar dakai da addinin su,
Mahaifin shi yace mata tabar shi ya tafi tunda yanaganin kamar cewa suna son shine don Allah badon kudin shi suke son suyi amfani da shi ba,
Yusuf Joseph yadan dago kai yakali mahaifin kamar wanda zaiyi magana sai kuma ya fasa,
Ganin irin kukan da mama keyi yasa shi juyawa zuwa vikin gidan nasu,
Mr Ema wanda baikara yunkurin korar dan nashi ba wandda a shirye yake, da yabar gidan,
Tun shigan shi dakin shi sai yaji duk tausayin mahaifin nashi da kankashi,
Harma da yan uwanshi da,ke tafaman kuka cikin tashin hankali,
Amma saidai ina yai nisa ko acikin Isalama, baya jin kira,
Zima yana mazu fatan Allah yas su gane gaskiya sudawo hanyan gaskiya,
Sai cikin dare sosai barci yadauke shi, ko shi sama sama,
Don tabatar wa cewa yana cikin musulunci da shi aka tafi, sallah asuba wanda yai daidai da yadawo daga masallaci sukayi kicibis da maman chiloima
Wace tafito tin cikin dare takasa barci, suna yin ido biyu dashi sai ta hau wani irn gumza da ihu cikin kuka tana magana kamar mara hankali,
Kai kawai yakada yana mai murmushi abinda yaga tanayi wanda shi sam tama fara bashi dariya a,lokacin
Acikin takon shi maikama da kasaita, yafito,
Bakajin komai mai sai karan takon takalmin shi daya karade falon
Zazzaune suke kowanin su ya kurawa abincin dake saman table din ido,
Wanda sam yau duk kyau abincin bai,basu sha,awa,
Fita yai niyar yi a,lokacin, batare da yako kalli inda suke zaune ba,
Mama ce tai karfin halin yimasa magana da cewa son kazo kaci abinci kafin kafita,
Mahaifin shi wanda yai kicimkicim da fuska, ya zauna ya hade hanna yen shi guri guda yatokare habar shi da su,
Yusuf wanda alokacin yafara kyamar abincin su don ganin irin dan bujen dake ajikin su ga,wani gashi doki da suka jibga,akan su,
Inda take ya,dan taka cikin tako irin nashi ya dan rungumota tabaya yana cewa yanzu zai dawo ai bazai dade ba ai,
Cikin fushi Mr Ema yace ya sake ta tunda baidamu da damur su ba,
Sai yanzu yagane komay yasa tun farko ya ke bin diyan hausawa da musulmai
Mr Ema cikin daga murya yake fada da Yusuf yana cewa,
Tunda naga mahaifiyar ka ta haife ka lokacin watan da musulmai suke azumi,
Har suna zo muna murna wai na haifi, yaron lokaci mai kyau,,,,
Sai yadukar dakai kasa cikin bacin rai yakasa cigaba da bayanin dayakeyi,
A wanan lokacin members na church din su sun kai su goma sha, suka shigo,
Daya bayan daya Yusuf yakalle su basai an fada mai ba yasan komay ke tafe dasu daga shi har mahaifin nashi,
Kallo guda Yusuf yai masu ya kauda kai don dai kawai bazai ita masu rashin kunya bane da halin shi da yau yai masu,
Wani dan tsamurare daga vikin su maikamar shagada
Yace Joseph what's going on pls,?
A hakali yadago kai da idon shi da yai jawur yace,
Iam now Yusuf not Joseph
Mamaki karara a fuskan su wanan ya kalli wanan wancan ya kalli wancan,
Maman Choimal wace sai hawaye takeyi cikin tashin hankali, ta na dan kada kafar ta cikin fitina,
Wani daga cikin mutanen wanda bai,karkare kai sauran shekaru ba ya ce Umm,ba,
Look mr let's have a serious talk pls,
Yafara magana acikin yaren su, kamar hakan ga,
Joseph may yasa kai wanan clash, din pls,
Mace, dukiya, ko suna, friendship?
Ido Yusuf ya kura mai don shi dai ma tausayi yake bashi shi mai maganar alokacin,
Don haka murmushin takaici yai mashi yana mai sauraren shi a natse,
Mai maganar yaci gaba da cewa idan har saboda soyayya ka koma ai muma muna da mata madu kyau daga cikin mu,
Idan kuma dukiya kake bukatan kari kafadi daga milliyan zuwa sama zamu hada maka
Haka kuma idan suna kake,,,,
Da hannu Yusuf ya dakatar dashi alamar ya isa hakanan
Baison karasa sauran shirmayn fon jin maganar yakeyi kamar may tatsuniya,
Sosai yabude idon shi yau gare su yafara da cewa,
Kudi mace, suna duk ni Alhamdullah, yana,mai pointing din kan shi,
Ra,ayi ne kawai bawai don wani abuba nashiga nadaiyi nazari naga cewa itace hanya mafificiya, dazata fissheni, arayuwata,
Daga haka yamike yana mai hada hannayen shi gurin daya yana cewa da kaga yai pls kada wanda ya kara maganarr,
Daga haka yasa kai fuu, yafita ya gidan batarecda yai ma kowa sallama ba,
ZEEE MAKAWA,,,,,
[2/25, 19:50] Anty Lantana: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,
Bayan fitar shi daga falon Mr Ema wanda ke zaune cikin tashin hankali tunfarko yai wani irin dan ihu, sai kawai fashe da wani irin kuka mai tsuma rayuwa, duk wanda ya saurara,
Cikin sauri ,wa"yan da ke kusa dashi abokan shi suka dan riko shi cikin kulawa,
Mamsn Choima wace sai ye, Jesus come help me wooo,
Samuel dasu Ruth sai wani irin ihu sukeyi suna cewa please brother don't do that for us woo,
Gida ya rude da wani iri sabon kuwa kamar an masu mutuwa,
Har masu zuwa tambayar wasun su suka fara,ihu da kuka na bidan taimako, daga Jesus,
Shiko Yusuf yana barin gidan su gidan su Jibrin ya fara zuwa
Inda yasamu mahaifin shi ya sheda mai da kanshi saboda girmamawa,
Don yanzu yasan cewa sunyi mashi halarci sosai don basu kyamace shi ba alokacin da yake abin kyama agare su,
Baba yaji dadi kwarai xa wanan karamcin da Yusuf, yai masa, don jin dadi har da hawaye yayi don farinciki,
Yana murna adduan shi takarbu ke nan don a saudiya yai ta mai addu,an Allah ya nufe shi da komawa cikin islama ,
Saboda kyawawan halaiyan shi da yake yi tankar ba dan, Ahalal,Kittabu ba,
Nan Baba ya kara lurar dashi kyawawan hanyoyi acikin al,umma ,
Daga gidan mahaifan jibrin bai tsaya ko ina ba sai gidan Anty Dije ya nufa, sai dai kafin ya isa can saida ya tsaya yai masu tsaraba mai yawa, tukun, kamar yadda yasa ba,
Maryam duk kwanakin nan bata jin dadin jikin ta,tana fama da mura, har takai bata je makaranta ba yau, alhamis,
A,A daga school ya zo diba lafiyar ta don ya san cewa maryam batason magani ko allura
Shine ya sayo mata wasu maganin da ke maganin murah,
Tsaye suke a kofar gidan su, A,A yana rike da marfin kofar motar shi kafar shi guda yana ta cikin mota,
Maryam wace ke tsaye,sanyi da farin hijabin ta,
Idonta da suka dan yi ja saboda murah datake fama dashi, suna dan lunshe,
Suna facing din juna ita da A,A din sai dai dagani ita Maryam din tana nuna yar kunya take ji,
Tun,daga nesa ya hango su a tsaye ya kuma gane cewa itace a gurin tare da A,A,
Saboda yasan cewa suna tare, dashi, dadewa sai dai shi sam guy din bai kwanta mashi ba arai,
Don siffan wayewar shi tayi yawa, sosai yafi karfin wayewar yarinyar, aganin shi,
Alokacin da ya tsayar da motar shi dan nisa kadan da ga inda suke tsaye
Bai,fito ba amma dai kamshin shi,turaren shi ya isar da sakon cewa shine a,gurin
Yadan jima zaune acikin motar shi yana wani abinda sudake ta waje ba su sani ba saidai rabin hankalin shi A,A din yana gurin Yusuf din,
A,A a zuciyar shi mamakin irin yadda Joseph karamin matashi dashi yake shiga irin wa yan nan motocin haka masu mugun tsada,
Maryam ce ta,katse mai tunanen shi da cewa, Kuji wanan yazo ke nan zai damu mutane kwana biyu yahana mu hutu,
Haba dai ai yanzu kudashi kun zama daya don irin shakuwar shi da gidan nan yai nisa,
Kam wallahi kan bamu zama daya ba taya zaka hada mu da arne wanda bai sallah,
Kawai dai yana zuwa ne don yaran nan sune abokan hiran shi,
Kina da sauran fahinta maryam ai zuwa yake yi kawai don gari su dauka cewa yana hurda da musulmai bawai yana kin su ba,
Amma wanan ai irin mishon din,nan ne bat da musulmi,
Kagan shi kamar na Allah amma cikin zuciyar shi baya kaunar musulmi ko kadan,
A daidai wanan lokacin Yusuf yafito daga cikin motar, shi , direct inda A,A ya ke tsaye ya nufa yana mai mika mai hannu yana cewa Assalamu, Alaikum,
Gabadayan su saida sukaji wani irin don jin furucin shi na yau,
Saboda sam ba su sancewa Christian suna sallama irin ta muslumai ba,
Saida maryam tadan nisa tukun tare da jan dogon numfashi,,
Cikin mutunci Yusuf yagaida A,A, wanda ke da sauran mama a makale a fuskan shi,
San nan Yusuf yadan waigo inda maryam take tsaye rakube a jikin bango,
A,hankali ta furta sannu da zuwa, saboda wani kwarji da taga yai mata a ido,
Yusuf din yakalle ta suka hada ido sai, tai saurin sunkuyar da kai kasa,
Wani irin juyowa AA yayi wanda bai, masan lokacin da yai hakan ba da wani irin mamaki ya kara baiyyana a fuskan shi,
Daga Yusuf har Maryam wace kanta na ,a,duke, lokacin ba wanda yasan yana yi,
Ciki ya shiga direct, saidai yadan tsaya ta kofa kadan ya kwada sallama,
Sabanin da dayake shiga sai yakai ciki yai sallama,
Assalam wanda sun dawo daga school ke nan,yana kwance falo yana home,work,
Zubur ya mike saboda fahintar muryan Yusuf da yayi, ba yau ba, duk inda yaji muryan shi zai sheda shi,
Da gudu ya sheko ya rungumay shi, don farin ciki
Shima din rugumay yaron yayi yana mai jin dadin ganin shi
Anty ta fito da fara,ar ta,cikin ta wanda har ya fito,
Anty Dije tace mun yi fushi da mutanen Abuja ne ko Lagos,
Yai yar murmushi ya shafa guskan shi sai kuma ya kama kan Assalam zuwa kofar falo,
Inda Anty Dije ta bude mai don ya shigo, gaskiya ba laifi hakan yasa yake kara son gidan Anty Dije don tsabatan ta,,
Komai na gidan,ta tsab zaka gan shi bakamar na sauran gidaje ba,
Yusuf da murmushi a fuskan shi yazauna yana mai cewa Anty Dije mun samay ku lafiya,
Nan suka fara hiran zancen maciji da yasa su agaba a ma,aikatar da sukeyi,
Nan dai yafara,ba ta labarin yadda abin yafaru, atakaice, inda Joseph, din yace, gaskiya sun bashi tausayi dayasan suna gurin zai iya sayen gurin yabarshi don su kawai,
Amma saida aka kore su ne yaga yadda suke da yawa kamar tashin hankali,
Maryam wace tunda ta tunkaro shiga gida take jin muryan Yusuf
Cike da jin haushin yadda Anty ke wani nan,nan dashi, take ji,
Da sallama tashigo amma kanta yana gefe cike dajin, haushi, lokacin,
Kamar mai rada yace, don Allah in,ba takura,ki karbi wanan key din ki sa,a kwasowa yara, tsarabar su a bayan mota,
Ganin yadda ta tsaya sanin bata jin dadin jikin ta,
Tace wa yar uwar ta,ta, zaki iya kuwa Maryam, ko kuma kisa wasu yara su kwaso sai a sallamay su,
Sautin murmushin shi taji yana cewa anty aiba wani abu mzi yawa bane bari kawai in,fita in,kwaso,
Dama don naga wanan guy din a kofane shiyasa ban shigo dasu ba,,
Key din da ya mika mata ta duka daniyar karba batare da tai