Author : Zainab Idris Makawa Category : Read Hausa Novels
zuwa saman kan maman Choima din,
Mama ,I, gona miss u, wooo,
Kamar yadda yasaba fada mata duk lokacin da zaiyi tafiya mai yar nisa, dasu,
Cikin muryan da tanu cewa ta manyanta tafara magana,kamar haka,
My child , god dey with u,for D whole time , u go spend there,,,
Ejoma dake gefe ta amsa da fadin Ameen,,
Joseph yamike tsaye yana dan gyara, wandon shi, tare da yi masu sallama,
Motar da zaitafi da ita Ibrahim ke ta faman gogewa da kakabewa,
Nan sukayi sallama da ibrahim din yabashi dan kudin da zai yi amfani dasu kafin yadawo,
Adduan dayaron ke mai kullun tasashi jin dadin rayuwar shi aduk lokacin da uai mai ita,
Ahankali ya furtawa ibrahim din da Ameen, tnxs brother,
Yaja motar shi yai gaba yanama Ibrahim horn alamar bye,bye,
Abamu na Allah da Annabi,
A taimaki almajara sadaka saboda Allah,
A,wani gidan mai daidai shiga garin kano, wasu almajirai ne suka baibaiye wata mota, da wani matashi acikin wani yaddi mai ruwa toka,
Da sauri saurin ya ja glass din motar,shi sama saboda gudun kada su damay shi,
A daidai lokacin Joseph ya parker tashi motar kusa da ta saurayin,
Daga cikin motar shi yakewa saurayin kallon mamaki,
Wata yar jagora wani tsohon makaho da, ta kurawa Joseph ido tun lokacin da ya tsayar da motar shi,
Da kai yai mata alamar tazo ba bata lokaci tasake sandan dan tsohon makahon da take ja zuwa inda Joseph din yake,
Dan Allah ki karbi wanan duk almajirin dake gurin nan ki bashi sadaka,
Kafin yakara sa mika mata sai gawani dan dukaken mutum mai yar wani doro abaya ya iso gurin cikin sauri,
Ataimaka ma almajiri da sadaka Alhaji,
Malam haru, gashi yabamu yace duk wanda ke gurin abashi saboda Allah,
Kafin minti biyu duk sun baibaye motar Joseph Alhaji yadda kai muna Allah yai maka
Allah yasa agama da duniya lafiya,
Wata yar tsohuwa da aka jawo duke a nanade cikin wani keken, turawa,
Tace, Allah ya tsare Allah yabada sa,a Allah Allah yasa afi,haka arayuwa,
Daidai lokacin mai zuba mai a motar ya gama zuba mai man da ake zubawa,
Yaciro kudin shi ya mika mai, ji yayi ana gardama bada yaran almanirai masu bara ba,
Yakara yafutu yaron dake tsaye cikin yagagun kaya gaban rigar a bude, robar baran shi duk tayi dauda
Ya,mika mai kudi, sukai dubu biyar yace su raba aikuwa nan guri kaure da suratai,
Shika har ya harba motar shi zuwa cikin gari don yasamu ya isa inda akai mai masaukin kwana,
Kafin gobe, su tafi tsohuwar maikatar su diba abinda suke so aciki, su saya,
Alhaji sabo, wani tsohon mai kudine wanda yasamu kariyar arziki
Yanzu baida komai sai sayar da yan kaddarorin dake gare shi, yake akai kai don ya samu dan abinda, suka ci shi da iyalin shi,
Yakira abokan sanar ashi sukai mutun biyar don su sai waban injin din amma sai suyi mai tayin tsiya ta yadda zai fadi warwas,
Shine wani yaron shi na da dake lagos yai ma su Joseph talla ko za,su saye, suyi amfani da shi,
Tun,cikin dare, da ya shigo Alhaji sabo ya zo har masaukin shi don su gana saboda in har yakai gobe
Mahassadan shi na ita bata zancen su soke al,amari don ganin cewa bai farfado ba ko kadan,
Bayan sun gaisa Alhaji Sabo yafadawa Joseph irin halin da yake ciki da kuma yadda makiyan shi suka sashi agaba don kada ya farfado,
Joseph yai nazarin wanan bawan Allah sosai har yaji yana son ya tallafa mai,
Dama da Sonny ne zasu sai wanan kayan suyi masana,an ta dashi can,Lagos din,
Don haka sai yaba Alhaji sabo shawaran cewa, may zai hana ya canza sana,a yagani,
Amma yabashi shawara ya tafi yai nazari akai, duk abin da ya gani yafada mai
Kamar masu jira aiko tunda suka ga su Joseph tare da jibrin da KB dasuka iso kano aranan suka samay shi
Sai aka fara zuwa gaisawa da su tamkar an san inda suka fito,
Daganan aka fara tambayar ko daga wani gari suke,
Wata irin masanan ta zasu yi ai ko yakamata sukira wa, yanda suka san kan injin su diba masu don gaskiya injin din ya dade, da, lalace,
Tun nan Joseph yagane cewa agent, din mahassadan Alhaji Sabone,
Ganin irin body guard din dake biye da Joseph da mutanen shi gashi kuma suna ta son yin suka amma ba fuska,
Bayan sun gama dibawa Joseph yasa adibo mai enginers masu aikin kwarai daga lagos zasu biyu jirgi, su zo
Su di mai kyau engine din idan baiyi mugun baci ba,
Bayan Joseph yakoma masaukin shine yake ba su jibrin labarin hiran shi da Alhaji sabo,
Gashi kuma sunga zahiri duk da bawai sun bada fuska ba a gun mutanen,
Bayan ma,aikatar sunzo sun diba engine din sai suka tabbatar da cewa dan gyaran da za,ai mai kadan ne don komai nashi lafiya lau yae
Kuma na,da ne mai kyau yanzu ba,a samun irin, shi so sai,
Tausayin wanan bawan Allah Joseph yaji sosai sai yaga yakamata yai mai hanya,
Shikuma Alhaji Sabo kamar yasan cewa Joseph na wani planing akan shi,
Sai gashi ya gaiyaci Joseph har gidan shi gurin iyalin shi,
Gidan ba, laifi baba ne amma, dai da alamar porvaty, aciki,
Amma akwai addini, ga ladabi da sanin ya kamata atare da su,
Wani dan karamin yaro a gidan yazo da sauri yadinga fito da butoci yana direwa agaban mutane,
A, gaban Joseph yadire wani butan silver mai ruwan gold,
Har zai wuce sai Joseph yajawo shi zuwa jikin shi yana tambayar shi sunan shi,
Amma sai ya ce wa Joseph, barin muyi sallah kada mu makara sai in fada ma,
Joseph yasake yaron yana mamaki yadda yara kanana suke iya akidar addini tun suna yara,
Shin wai duk haka musullumai sukewa yaran sune tun suna kanana ko kuwa,,
Murayan dan yaron ya katse Joseph din yana cewa uncle kayi alawala, kada mu makara mu tsaya baya kaji, ba kyau,,
Joseph yai murmushi yace kayi kawai zan biyo ka a baya ina jiran wani ne,
Sai yaji wani irin nauyi da kunyar hakan
Tunda yake baitaba jin nauyi ba sai yau, dan karamin yaro na sa shi ahanya,
Kafin su fito daga sallah Joseph yabar gidan, cikin yar damuwa,
A can masaukin shi yana isa ya jefar da top din shi a saman kujerar dake dakin
Gurin fridge yanufa yadauko goran ruwa ya ballemarfi ya kafa a abakin, shi sai roban duk ya kwakwade ruwan, cikin roba,
Ya wurgat da roban can gefe guda saman gado yafada jagab,
Sai kuma yakai kwance tabayan shi yana mai lunshe idon shi kamar mai barci,
Ringing din wayar shi tasa shi bude idon shi, dake lunshe kusan yan mintina,
A, cikin sauri yajawo wayar don kada kiran ya katse
Nobar anty Dije ce ke kiranshi,bayan sun gaisa,dashine take sheda,mai cewa Asalam ne ke magana dashi,
Yana karban wayan sai ce mai yaron yayi, uncle wai bazakazo gurin walimar saular su little mummy ba,
Da farko baigane may yaron ke nufi ba, saidaga baya,
Ya,fahinta da abin dayaron ke nufi, Anty Dije ce takarbi wayan take mai baya yadda akayi,
Wai cewa yai Joseph din zaizo sai kace i, bazai zo ba,
Tana fadin hakan kawai sai yagane cewa akwai abin da akace wa yaron agamay dashi,,,,,
ZEEE MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Duk, abinda ya kamata Joseph yayi ya aiwatar a kano, Don haka sai yai shirin komawa gida,
A cikin dare, Sonny ya bugo mai waya cewa ya fi bukatar su aje wanan engine din a garin Abuja,
Aboda haka yanzu dole Abuja Joseph zai ratse don neman gurin da zasu yi wanan aikin,
Dashi da Jibrin ne ke ta faman yawon neman guri, inda ya kamata,
Wani sabon side ne suka samu a NYanya, acan zasu yi wanan masana,antar,
Tun da aja fara wanan aikin sau guda Joseph ya dan zo Lagos yaga su mama,
Sam yafita duk wani zancen zuwa kwantagora yanzu saboda baida lokacin hakan bukatar shi kawai ya ga wanan masa,nantar yasamu kafuwa kamar yadda suke so,
Ma,aikatar dake aikin gurin yau ma kamar kullun su halarra sun fara aiyukan su,
Kwasam sai suka dinga jin wani irin ihu na tashi tankar mace na ihu tana neman taimako,
Wasa wasa sai jin ihun sukeyi yana karuwa kafin kamar a inda suke, aiki karan ke, fitowa, sai gani sukayi wani irin iska mai karffi yana kada ganye da ciyawon dake gurin,
Mutun daya daga cikin su yafara yar da abin digar da ke a hannun shi,
Ya,arta ana,kare, ganin haka sauran ma,aikatar gurin suka fara, arcewa, kowa sai kwasan gudu yakeyi ba mai tsayawa jiran wani,
Suna ji suna gani gurin ya gagare su aiki dole suka bido nobar jibrin wanda alokacin shima yana shirin zuwa diba su,
Dariya ya fara yi lokacin da suke fada mzi yana ta faman kyalkyalar dariya
Yana isowa ya shima yaji wanan sautin tun daga ne sa aiba girama,ba, arziki ya fada motar shi sai maida nunfashi guda guda yake yi,
Sai da yatabbatar yabar unguwar ya dauko wayar shi ya buga ma Joseph,
Kwance yake daga shi sai rigar barcin shi dark blue yana saye da wani dan gajeren wando,
Kwance yake tare da Aisha ya rungumay ta, a cikin jikin shi sai kwasan barcin su sukeyi,Aishan, wacce ta shigo jiya da,dare,
Dukkan su suna tare da gani kowan su nada gajiya atare da shi,
Karar wayan da Jibrin shi da KB suke ta bugo mai a jere da juna yasa Joseph a hankali bude idon shi
Hannun shi yamika saman side drower din shi inda wayar shi ke ta faman tsuwa,
Saida yai yar tsuki alamar jin haushi kiran a wanan lokacin,
A,llo, yace cikin lumsherwar ido, idon shi wanda ke cike tab da barci, alokacin,
Cikin tashin hankali Jibrin ke magana man an samu matsala fa,
Kai Jibrin wanan kira haka tun da safe, haba,haba kasan fa ina son hutu,
Kai Baba anfa samu matsala sosai nake fada ma,
New side ba lafiya fa,
What's, Joseph wanda ya mike zubur daga kwanciyar da yake,
Aisha ta dan yi kojarin rungumo shi ai bai san lokacin da ya ture taba gefe ya mike zaune,
May kake son fada min ne Jibrin may ke faruwa ne wai,?
Jibrin yace wallahi gurin sam baya shiguwa, saboda wani mugun sound da ke fitowa a cikin kasa,
Juses crisis, inji Joseph Jibrin yace lalai dai kam kara fadi,
Don nima daga can nake don na sauka cewa abin wasa ne dafarko, sai gashi naga abin ba dama wallahi,
Bathroom ya fada don yadan watsa ruwa tunda ba maganar sallah gare shi,
Cikin sauri ya shirya Aisha tana kwance cikin A,C yadan kalle ta ya kada kai yace Aisha kitashi kiyi sallah mana,
Ban san may yasa bakya son yin sallah in time ba fa,
Tai wani mika tana kara,shigewa cikin bargon dake saman ta,
Tace, ai zan tashi yanzu, inyi na,gajine sosai wallahi
Cikin sauri ya fesa turare a jikin shi yadauki wayoyin shi yasa a aljihun shi,
Aguje yabar gurin, inda su Jibrin ke fada mai cewa sun na,nan ne ya,nufa,
A bakin hanya yasamay su inda duk bayanin da suke mai sam bai dauka ba aranshi,
Mota yashiga tare da wani William, suka nufi gurin,
Tun a saman hanya suke jin wanan sautin tankar mace na kuka tana neman taimako,
Bakin shi dauke da irin addu,oin su ya nufi gurin gadan gadan gadan,
Wani irin matsanacin ihu yake ji tankar kunnuwar shi zasu tsage a lokacin,
Sai kuma yaga kamar kasa na motsi, da girgizawa,
Iska yafara ji yana gabato gurin da yake kamar za,a daga shi jin sautin na tankar yana motsowa inda yake yasa shi saurin dawo,wa baya a,hankali sai jin sautin yakeyi tankar kasa zai tsage,
Hannu shi guda a cikin aljihu guda kuma yana rike da wayar shi,
Dole ya dan hada gudu don kara girgiza kasan gurin ke yi,
A mota yasamu Mr William, yana jiran shi, ba bata lokaci suka tada mota suka bar gurin kamar walkiya,
William ne yake bashi shawara su je, gidan wani pastor, masaka su dauko shi
Zowan pastor da mukar, raban shi yafi komai kara bata zancen don wani irin,
Iskane yafara lailayewa yanagi sararim samaniya, gurin na baki, kamar hadari,
Kwana biyu ana wana badakalar abu yaki tsayawa sai kara rikicewa duk mai maganin su na Christian an dauko amma abu yakiya,
Jibrin ne yabada shawaran adauko, Abdul, mudallabi mai almajirai a gwada agani,
Ta cikin waya suka buga ma malam waya suna son don Allah yazo ya taimaka masu,
Malam din yace gaskiya bazai samu zuwa har Abuja ba yanzu,
Ganin mallam zai kine yasa, KB yai ma wani kanin mahaifin shi waya aminin wani shehin malami malam Dahiru, tare da,wani malam Lawi,,,
Allah ya taimaka suka ci karfin malam Abdulmudalabi,
Sukazo tare gurin tun safe suka kamo hanya sai musalin, karfe biyun rana suka isa gurin,
Kamar ko, yau she gurin na gumza kamar kullun,
Malam tun isar su yafara cewa Allahu Akbar, Allahu,Akbar,
Qur'an din shi dake cikin wata jakka da ya ratayo yadau ko,
Tare da shimfida wani daddaduma mai laushi sai turare da yadan yayafa agurin,
Suna sauran kusan makamanci yadda malam yayi sukayi,
Suratul Suleiman su,ka,fara karan tawa,,
Sai suka sauran ayoyi dake koran Aljannu,
Kuka akeyi mai ban tausayi yanzu, malam da kan shi saida yai hawaye, idan yaji yadda abin ke wani gumza,
Yadan dakatar da karatun da yakeyi yai gyarar murya, yana cewa,
Macen ce ke wanan kukan saboda wai nan gidan su ne na kaka da kakan ni,
Shine yanzu za,a zo ab kore su batare da sanin suba, to su bazasubar gurin ba,
Saboda tayi sabon haihuwa har an fara taba mata diyanta,,,,,
Joseph dake tsaye nisa kadan yace No mu ba.u san cewa tana gurin ba ,,aida bamu zo ba gakiya,
Karatu malam yaci gaba dayi har wani lokaci, sannan suka ce zasu tafi masauki har zuwa gobe,
Masauki mai kyau aka kai,su, inda har zuwa yanzu Joseph bawai ya yarda da zancen su malam bane tunda yaga pastor ma yayi yagaza, aganin shi aiduk guda ne,
Sosai malam yatashi cikin dare yai aiki irin yadda yakamata har na tsawon kwana bakawai,
Cikin daren na bakwai din ne, malam yakammala da su mazauna gurin na boye,
Tunda safe suka shirya shida sauran malamai zuwa gurin da ake yin ma,aikatar,
Kamar kullun saidai yau gumzar yarage so sai fiye da kullun,
Sai iska ke kadawa kamar hadarin sabon damana,
Su malam sai karatu suke zubawa , tamkar zasu tashi sama,
Allahu Akbar, Kabiran Allah mai girma dadaukaka,
Wani irin halitta ne kamar macijiya saidai sun ban banta agurin kai da maciji
Yafito cikin wani rami da yaran shi zaban tsoro, duk wanda ke gurin, saida hankalin shi ya tashi,
Hanyar gabas suka bi uwar na gaba ana wani irin kuka kamar na agwagwa,
Saida suka gama wucewa ita da yaranta kaf. Sai ga wani shirgegen irin halittan
Ashe wai shine, na mijin, su, shine yasa, ya tsaya baya, sai kuka sukeyi zabar tausayi, suka harba cikin daji, wani zugun kurmi dake gabas kowa na, kallon su wanda Allah yaba ikon zuwa kallo,
Saida suka bace wa ganin mutane, sanan Joseph yai wa i irin ajiyar zuciya ya waiga inda malam,Abdullmudalabi yake yai yar murmushi mai kama da yake,
Suko su malam sai kara cigaba da karatu sukeyi da kara neman wa gurin tsari, na har abada daga sauran ire,iren abun boye wa yan da bamu gani,
Sosai Joseph mamakin irin wanan baiwar ta su malam yakama shi,
Saidai kuma yaji muryan malam na cewa ai Alkur,ani maigirma baibar komai ba,,
Don shi warakane tare da kuma kariya ga duk wani masifa,
Malam yaci gaba da bayani cewa daga mutane dabboi da aljannu, duk suna amfana daga Alkur,ani mai girma,
Bayani kala,kala, malam yai ta ma jama,an, dake zagaye da shi suna mamakin wanan ikon Allah,.
Ranan Sonny yashigo Abuja wanda sai video, kawai na wanan al,ajabin yagani bai samu gani live ba,
Yacewa Joseph inbadon harda shi yagani cikin video ba da sai yace bada gaske bane,
Nan dai yakara tambayar, cewa ko anyiwa gurin addu,a sosai,
Kyauta ma tsoka harda motocin shiga su malam suka dawo dashi akan wanan aikin,
Shikadai ke cikin dakin shi saboda