Author : Zainab Idris Makawa Category : Read Hausa Novels
night ?
Sai kuma yaci gaba da fadin cikin har shen IBO,
Dan Allah ka daina tafiyan dare saboda hanya da bai da kyau so sai,
Murmushi kawai Joseph yayi yana cewa ba abin da zai faru by god grace,,,
Kayan shi yasa aka shogo dasu inda uban ya kalli kayan yace
Dat means u are going to stay long, ba,,,
Yace cikin IBO yes dad akwai abinda zamuyi ni da abokaina a nan garin,
wani irin ihu yayi kamar yadda IBO kanyi idan sunji abinda ya taba masu zuciya, yace hyyy Cineke God Woooo,
Joseph Why ,u no dey, hear word,
Nafada ma karabu da yaran hausan nan but still kaki,
Kayi hankali kada su jefa ka a cikin wahala watara na,
Kokarin shiga ciki yakeyi alokacin yace, nothing will happen Dad,
Daga haka yai shigewar shi ciki ruwa ya watsawa jikin shi, sanan yafito ,
Saman kujerar dake falon ya, zauna gurin zaman mutum daya,
Duk da agajiye yake sai kuma yunwar da yake ji, tuwon teba da miyar egusi, aka aje mai a gaban shi,,,,,,,,,
Sai musalin shadayan rana yafito cikin shigar suit farare sol sai yar kwalar shirt din cikine kawai pink colour,
Yar jakar da yashigo da ita ya bude yadauko rapan yan dari bibiyu dana dubu guda guda yasa a cikin aljihun shi,
Wayan shi ya dauka yana latsa nobar KB yace
Hello KB kana gida ne yace mai eh ai na kira wayar ka yana akashe,
Yace ko zan samu kunu da kosai a gidan ku pls,
Saida KB yai yar dariya sannan yace mai baran diba ko akwai, shi, a ciki don na shanye nawako,
Daga haka suka kashe wayar su, inda KB yashiga ciki gurin mahaifiyar shi yana tambayar ta ko akwai kunu,
Cikin mamaki umma ke tambayar Kabiru may zaiyi da kuna bayan wanda akasa mai,
Yace mata Joseph ne ya bugo min waya yana son kunu da kosai,
Ikon Allah tace shi,wanan yaron har yanzu yana cin irin abincin mu,
Ba bata lokaci ummah ta hasa wutar dama kunu inda taba kabirun kudi yaje ko za,a samu kosai,
Saidai sunyi kicibis da Joseph din a kofar gida yana Parker motar shi,
Tare sukaje gurin sayen kosai ba,a samu ba don haka suka dawo gida,
Ummah tasan halin Joseph tun suna yara, kuli,kulin suga ta aje mai tare da sugari ,
Bakaramin murna yayi ba don yace rabon shi da kuli,kuli tun a wancan lokacin,
Abin yaba ummah mamaki gani andawo mata da jug bakomai dik an shaye, kunun,
Koda ta bude kwanon kulikuli sai kudi tagani aciki yan dubu dubu har guda goma,
Cikin sauri ta,ce amayar mai da kudin shi, badon yabata wani abu ba tai mai shi,
Koda yaron yaje saiga Joseph ya shigo rike da kudin a hannun shi,
Salama yayi kamar musulumi har ummah ta amsa mai sai da ta daga kai sai taga ashe Joseph, ne,
Tai saurin yin astangafullah a cikin zuciyar, ta, nan da na ta hada fuskan ta, ta tare shi da cewa haba Yusif don nadama ma kunu zaka bani kudi saboda may zakai mun haka,
Saida yadan sha fa kan shi tukun sannan yqi yar murmushi
Yace haba Ummah aiko baki bani kunu ba zan baki wanan kudin,
Nabakine don neman albarka a wurin ku ba wai don abinda kin min ba,,,,
Shiru Ummah tayi saboda maganar ta kashe ma ta jiki so sai,
Sai bude baki tayi tana mai cewa Allah yai ma albarka Yusuf Allah ya karkato ka kagane hanyar gaskiya,
Murmushi kawai yayi batare da yace mata komai ba,
Hannu yasa a aljihu ya ciro yan dari bibiyu ya ba sauran mutanen gidan,
Har zai fita saiga baban su kabiru ya shigo, gidan da alamar kasuwa yafito don kayan cefane ya sayo a cikin leda,,,
Shima sun gaisa yabashi nashi Alherin, daga nan suka fita,
A wanan ranan sun sha yawo da KB don duk gida jen da yake zuwa lokacin yana karami saida KB ya kai shi yai masu alheri,
A karshe suka je gidan wata kawar maman shi da ta mutu,
Matar a,na ce da ita salama, irin matan nan ne masu sana,ar Manja a cikin gida
Hakan yasa tasaba da maman su Joseph din, sosai har yakai zata ita daukan man ja ko da jarka nawa take so,
Sai sabo mai karfi ya shiga tsakanin su sosai,
Har zuwa lokacin da maman su Joseph tasamu accident a hanyar ta na dawo wa daga kasar su bukin chrismatic,
Har bayan rasuwan maman sukan je wurin Salama mai manja,
Saida yabar kasar ne wanan alakar ta mutu tsakanin Salme da su,
Yau kwatsam saiga shi yace KB ya raka shi gurinta,
A bayan Neper gidan Salame yake,
Gidan yana nan kusan yadda yasan shi bai wani can za ba,
Sunyi sallama akace masu wasuke nema sai KB yace ace gurin salama suka zo,
Mamaki salama tayi don jin ance wasu samari biyu ne da wata katuwar mota,
Don ita a iya saninta bata da wani mai irin wanan motar,
Balle yazo gurinta, tadauko tsohon hijab dinta ta saka akan ta cikin dan sarsarfa ta isa kofar gidan,
Salama nan kamar yadda yasan ta saidai tadan kara manyata sosai fiye da ,dai,
Yana mai, murmushi lokacin da ya hangota ita ko ,sai kallon mamaki take masu don har KB din bata gane ba,
Tana isowa inda suke duk suka dan duka suna mata ina wuni, cikin ladabi,
Ta, amsa masu tana cewa daga ina fa samari, kodai wani kuke bida, ne,
Dariya suka dan yi KB ne yace mama Salama baki gane mu bane har da ni,
Tadan kada kai tace gaskiya kan ban gane kuba,
Cikin hausar shi da ke nuna cewa ba pure bace sosai yace,
Mama kin manta da Dan ki yaron mama Ebele, Yusuf Joseph,,,
Cikin mamaki ta kama bakin ta tana cewa ,a,a,a dan gidan mama Ebele mai man ja kai ne,
Allah sarki ina ka shigr haka duk wanan dadewan haka,
Nazata ai munyi bye da kai kenan kabar wanan garin
Don nasha tambaya ana ce min kana kasar waje, kaje karo ilimi, can,,,
Tace barin samo maku abin zama ko, har suna hada baki gurin cewa a,a barshi kawai mama,
To barin kawo maku ruwan sha ko shimadai sukace tabar shi ,
Sunzo kawai ne su gaishe ta,
Sai takama sa masu albarka tana godiya ga karamcin da sukai mata na tunawa da ita bayan wani loakaci,
Kudi ya mikawa KB yace yabata, amma tayi hakkuri zai dawo badadewa ba ,,,
Saida kudin yabata tsoro don a gsskiya ta dade rabontq da kudi masu yawa hakan ga,
Taitayi mai addu,a tana sa mai albarka da fatan gamawa da duniya lafiya,
Nan yaga wasu yan tsofi maza guda biyu saman wani tabarma ya basu, dubu guda guda,
Har ya bace sunayi mai addu,a da fatan alheri suna kuma tambayar kowaye,
Salama ta fada madu cewa dan waje Ema mai manjane tsohuwar kasuwa,
Tsohon guda yace Allahu akabar ashe FUREN KAN JUJI ne shi, gashi yaron kirki amma ba jinsin kwarai,.
Dan gidan Ema kan ai babu batun musulunta gare shi sam,
Gudun tsohon mai dan magana da sauri sauri yace kasan abin Allah yawai gare, ai,
In har mutum bai mutuba ba,a gama halittasa ba ai,,,,,,
Su kace wanan gaskiyane,
Allah ya taro shi ya gane hanyar gaskiya,,,,,,,
Town holl akayi taron na matasa, tsofin daliban SANI BELLO,nursery _ primary & Secondary school,,,
Inda taron yabada ma,ana sosai ga cigaban da matasa keson kasar su ta samu nan gaba,,,
Bayan wanan taron ne akai ta hotuna tare da exchange din nobar waya a tsakani,
Koda suka bar gurin taron har duhu yafara don haka su KB da sauran friends suka nufi massallaci, daidai lokacin da suke alwala, ne shi kuma,
Motar shi ya shiga yatayar duk kusan wanda ke gurin sai da yatau saya mai azuciya ta kasan cewar Joseph Christian,
Gadai mutun har mutum amma babu alkibilar kwarai a rayuwa,
Shiko yana barin gurin Church ya nufa don ya samu evening preys,,
Mr Emanuel yayi farin cikin ganin motar Joseph a harabar Church din a wanan lokacin da bai tsamani ganin dan nashi ba,
Sunkai kusan goma nadare sanan suka dawo gida, inda nan suka zube a harabar gidan aka kama yan shaye shaye, su nan,,,
Har safe Joseph na abuge don ba karamin giya baban shi ya dirka mai ba daren jiya,
Don kawai jin dadin kasan cewar su tare cikin wanan lokacin,,,,,
Sanmako su KB sukayi zuwa gidan su Joseph saboda sunyi alkawarin yin sanmako zuwa wani kauye can guraren daki takwas,,,,
A irin yanayin da suka samay shi yasa jikin su yan sanyi
Don sam basu zaci cewa yana sha ba, don basu san shi da hakan ba,
Tafiyar tasu dole suka fasa suka barshi nan ya zuba shirmay shi suka tafi abinsu,,
Sai bayan karfe biyu ya farka a lokacin ya walwake sarai, wanka yashiga,
Yana fitowa ya zauna cin abinci , saida ya koshi saboda irin yanayin da yake jin cikin shi kamar duk an kwakware mai kayan ciki,,,,
Sai bayan ya koshi ne, ya tuna da zancen tafiyan su, cikin wani irin zabura yace, Jesus, Christ,,,
Saida kowa ya kallo shi don jin abin da ya ambata,,,
Wayan shi ya lalaba cikin sauri,ya diba yaga ko da , KB yakirashi zancen tafitan su,
Gañin babu called yasa shi saurin mikewa nan yabar abincin da yafara ci yanufi hanyar fita da sauri da dan makullin motar shi a hannu,
A,majalusar su ya samay su sun cika kamar kullun,
Can nesa kadan ya aje motar shi yafito ya kulle ko ina
Hannu ya mika masu don su gaisa da kowa , amma fafir Jibrin yaki mika mai,
Yunus wani bayerabe da ke cikin su yace wa jibrin ana baka hannu fa,,
Jibrin yace ai na gani bazan karba bane kawai, duk wurin saida kowa yai mamakin jin kalaman jibrin din,
Shi kanshi Joseph din abin yadamay shi amna sai kawai yabasar da zan cen yai yar murmushi kawai,
Azuciyar shi yace indan kasan mutum to kada katambayi halinshi koda bayan shekara nawa ne,halin na nan,
Don haka yasan akwai abinda yai wa jibrin ke nan, amma saidai shi a iya sanin sa bai mai komai ba,
Saida , karfe shidda yayi jibri yace kai joe muje ka kaini gida,
Babu musu joe din kamar yadda suke kiran shi idan sun so, shi ne guy name din shi,,,
Tare da KB suka fita su uku, sundan fara tafiya ke nan Jibrin yace
Kai joe samu wuri ka parker zamuyi magana ne,
Ba musu ya parker motar shi inda Jibrin din ya fara magana cikin fushi kamar fada,
Joseph yaushe ka fara shan giya, don dai iya sani na dakai baka irin wanan dabi,ar sam,
Duk da ku a gare ku ba abin kunya bane, to kasani cewa mu kan agurin mu wani babban al,amarine,
Muddin gari akasan kana wanan dabiar gaskiya dole muma mu rabu dakai don gudun zargi a gare mu,
Saboda jama,a zasu iya fassaramu dakai duk abu guda mukeyi,
Kamar yadda kasan mutanen ka na kyamar zaman mu dakai muma hakana namu mutanen suna ganin mu da rashin sanin ciwon kai,
Abune kawai idan Allah ya hada, babu mai iya hanawa,
Tunda Jibrin yafara magana Joseph yana rike da sitiyarin motar shi amma gaskiya bai tsamani maganar da Jibrin ke ma fushi ba ke nan,
KB ne yakarbe da cewa duk addinan mu ba wanda ya yarda da shangiya balle har mu dauke shi kamar abin ado,
Jibrin yace wai ma yaushe ka fara shan giya ne man
Hannu yadaga masu yace is over pls,
Yai ma motar shi giya suka bar gurin batare da wani ya kara magana ba,
Saidai gabadayan su , sun sancewa shikenan kamar yadda yace is over din yadaina kenan har abada,,,,,
ZEEEE. MAKAWA,,,,,,,,,
[1/22, 2:17 PM] +234 805 298 5148: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
4⃣
BY
ZAINAB IDRIS MAKAWA
🐎HUGUMA GROUP🐎
Mama Farida & Maman Walid
Kuna raina ko yaushe fatan alheri gare ko kamar yadda kuke min akullun,,,,
Maryam , maryam, wai may kikeyi a ciki ne haka, ?
Ki diba time ki gani yanzu kusan karfe biyar ake bida fa,
Wallahi anty Assalam ne yaki tsaya in shafa mashi mai waishi saidai ya shafa da kan shi,
Anty Dije wace ke kitchen tana kokari dora sanwar marance ,
Itace ta fado dakin a hasale tana kokarin bugun Assalam din wanda ke gefe guda tsaye shi adole bai son anty ta shafa mai manshafi,
Cikin sauri Maryam ta tare, da hannun ta inda anty tasamu hannun maryam din
Maryam na gane cewa har dake cikin shagwaba Assalam wallahi,
Aiku da malam ne idan har kun tafi kun iske an tare get,
A gagauce Maryam ta shirya yaran cikin kayan islamiyar su, ta dauko yar jakarta wace yan mata kewa lakani da wankar gefe, taraya a gefen ta,,,,,
Cikin sauri ta riko hannu Issalam wace ke tsaye tun dazu cikin shirinta tana jiran su tafi,
Murya ta daga daga inda take tana fafin Anty mun tafi sai mundawo,,,,,
Agajiye suka shigo garin na kwantagora daga kauyen da suka tafi cigiyar Dawaki da Rakumai wanda suke son suyi wasan Dabah dashi
Direct gida kowan su yatafi, shiko Joseph yana shiga gidan su yatar da ba kowa agidan duk sun tafi gurin bidan kudi,
Yar tsuki yaja azuciya shi yace bidan kudi tun bamuzo duniya ba kulun ana shago ba hutu,
Wanka yayi don yadan ji sanyi a ranshi, bayan ya fito wanka ne yadawo falo ko zai samu wani dan abu yaci,,,,
Saboda hura su KB suka sha a kauyen shi kuma bai iyan shan hura yan zu,
Don koda da yake yaro yana sha bai bashi lafiya,
Don,haka wurin fridge ya nufa ko zai samu dan abin da yaci a ciki,
Giya yagani kala,kala ga sunan, tab acikin fridge din,
Iya dibawan shi bai ga komai dazai danci ba sai giya kawai yagani,
Har ya mika hannu yadauko kwalbar wani whisky da yake yawan sha,
Muryan jibrin yaji yana cewa both religions din mu ba wanda ya yarda da shan giya,
Giya tana zubar da darajan mutum,
Da sauri ya dafarar da kwalbar inda akasane ba cikin fridge ba da ta fashe ko,,
Ya mai da marfin fridge din da karfi ya rufe , yajuya da sauri yabar gidan,
Har yafita sai ya tuna da cewa bai dauko makullin motar shi ba, da handset din shi don haka sai ya koma ciki,
Warin giya yaji yau falon nasu nayi a sakamakon bude fridge din dayayi sai kawai yaji warin na hawa mai kai,,,
Maimakon ya shiga mota sai yafita get din su ya taka da kafa,don yatari mai achaba ya hau,
A hankali yake tafiya har ya kusa shan yar kwanar gidan su sai yaga andanyi taro a gurin
Kamar ance mai yatafi har zai wuce sai kuma ya isa gurin,
Wata matace yagani tana ta rusa kuka ga wasu samari suna ta kokarin yin bico a wani fili,
Matar na fadin wallahi bamu sayar wa kowa da filin mu, ba kudine kawai bamu dashi shiyasa bamu gina komai a ciki ba,
Ya dan tsaye daga baya tana kallon ikon Allah, inda yawancin mutane gurin ke cewa ai fillin na matan ne ita da yatan ta,
Sun gaji fillin nr gurin mijin ta da yarasu, lokacin yaranta suna kanani bata da halin gina filin
Yanzu ko yaranta sundan girma shine tazo dasu don sugyara filin su dan samu wurin zama koda bukkah ne su dan haka saboda gidan haya yana mata wuyan biya,
Sai gashi sun fara aiki kenan wani yazo yace ai yasayi filin a gurin kanin mijinta,
Kuma har ya biya kudi dadewa, don haka subashi wurin shi,
Matar nata kurma ihu tana cewa ta shiga uku babu inda zata ga yara gashi basu da kudin biyan haya
Joseph na tsaye yana jin yadda matar ke gumza kuka duk wanda yazo yaji ba,asi sai dai ya ce Allah ya ktau mai shi ya wuce abin shi,
Duk yunwar da yake ji sai yanemay ta yarasa ,
Takawa yayi har inda mutumin da ke ciwa matar mutunci yake, yai mai sallama yana mai