KIDA A RUWA HAUSA READ NOVELS BY BILLYN ABDULL.doc

Author :  BILLYN ABDULL Category :  Hausa Read

Chapter   9 / 36

24K to 27K   out of 106.7K words

gaya mata tasha kuka, ta mata addu'a kuma sosai hakama duk wani wanda suke huWWa ta arzi?i ya masa gaisuwa da ban ha?uri. Yaso a zuwan da yay gida hutu yayma iyayensa batun A'isha da ala?arsu da damar daya samu daga iyayenta, sai dai kuma ALLAH bai ?addara ba rasuwa ta gitta, dan haka ya ha?ura har sai nan gaba kuma idan ALLAH ya bashi ikon komawa wani hutun...........
' ? ? ?


_Zaku sameshi a waWan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._

*_NIGER *_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*

*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*

_Shaidar biya=?G?_

*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*


*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*

*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*

*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya: =?G?_*
*_Telegram Number 09032345899_*


*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull

*_WHATSAPP (500)_*

*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*


*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*


*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*

*_WhatsApp Number =?G?_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number=?G?_*
*+234 903 234 5899*





*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*

*_Typing=???_*








*_>???KI?A A RUWA.....!!>???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._



_Chapter 9_

__________________


*_Kowace mace na matu?ar son taga ta gyara kitchen Winta kodan ta kalla itama taji daWi =؃?_*

*_Dun?ule kuWin ki saya ne ke miki wahala hajiyata?_*

*_Ko tarasu a hannunki ke baki wahala saboda kokin fara sai ki kasa ki kashe?_*


*_To kwantar min da hankalinka ?awata, IMZEED VENTURE ta gama shirya miki komai ta yanda kema zaki mallaki naki cikin sau?i da rahusa._*

_Ta buWe adashin gata wanda yafi bashi kwanciyar hankali da daWi, akan farashi mai sau?i, kaya ?an zamani, gasu ingattatu. Za'a kai miki a duk inda kike. Kedai naki kawai yin zubi akan lokaci._=؃?=؃?



https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Link na grp


07077532253
https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm


https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok

__________________


*_TELEGRAM GROUP_*

https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk


*_WHATSAPP CHANNEL_*

https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F

*_TIKTOK_*

https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/

*_INSTAGRAM_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

______________________


.........Ahalin Abdul-rasheed sun cika al?awari, dan kuwa a karo na farko suka iso garin Kano biyu ga sabon wata kamar yanda suka faWa. Abdul-rasheed da kansa yaje tasha ya taho dasu. Ya fara kaisu makarantar su sannan suka nufo ?ofar mata anguwar su Nasiru. A gidan su Nasirun suka fara yada zango. Bayan anyi gaisuwa da godiya bisa ga Wawainiyar ahalin Nasiru. Suma sunyi godiya da hidimar da akai da Nasiru da yaje. Daga haka sukaci suka sha sannan mahaifin Nasiru ya shiga cikinsu aka wuce gidan kawun A'isha. Acan akai komai cike da mutunta juna da karamci. Abinka da mutanen da, ba alfahari babu fariyya babu ?yale-?yale mara amfani, an bada kuWin da hatsi har buhu uku na nagani ina so dana gaisuwar iyaye, a take akai baiko. Da za'a rabu an rabu cike da dattako da godiya ma juna. Nasiru da Abdul-rasheed suka rakasu tasha suka wuce. Dan sunce bazasu kwana a Kano ba. Abinka kuma da duniya na kwance ba'a tsoron komai..
? ? ? Akwana a tashi babu wahala wajen UBANGIJI. Karatun Abdul-rasheed nata mi?awa, an kuma sake kawo kuWi na biyu gidan su A'isha, tare da kayan sa rana. Huhun goro, farar alewa, sai cakuleti, sai cingam bazuka, sai alewa daima. Sai kuma tabarma karauni guda biyar, sai katifa da botikin ?arfe da butar ?arfe, sai zanin gado da barguna guda huWu rigis abinsu. Kayan sarana dai sambarka dan duk wanda ya gani yasan dangin Abdul-rasheed sunyi ?o?ari. Dan haka aka saka ranar aure watanni huWu.

? ? ? ? ?
____________

? ? ?? Bayan wucewar ba?i dangin Abdul-rasheed iyayen A'isha Sangaren dangin uwa dana uba suka baje kayan sa rana aka raba. Aka bama Inna nata da danginta, dangin mahaifinta suka Wauki nasu. Sosai A'isha take a cikin farin ciki, sai dai wani Sangare kuma jikinta duk yayi sanyi. Ko lokacin da ?anwar Inna da suke kira Inna Haule tai kiranta akan ta faWi suwa zata zaSa matsayin ?awaye da baranya akai musu kayan saka ranar kasa magana tayi, daga ?arshe akace taje abinta ta sanar ma da Bashir ko Tasi'u su suzo su faWa. Haka kuwa akayi, ta gayama Tasi'u ?awayenta biyu da take son Wauka matsayin babbar ?awa Lantana da Jummai, sai baranya kuma, dan haka aka ?ulla kayan sa rana aka kai gidajen iyayensu kamar yanda ake ta rabo gidan sauran dangi da abokai da makwafta.
? ? ?? A kwana a tashi ba wuya wajen UBANGIJI, kwanakin aurensa da A'isha nata gabatowa. Domin kuwa sai anyi bikinsu da watanni bakwai ma zai kammala karatunsa. Gabatowar abubuwa dole ya shirya yaje gida Bauchi. Dan ya samu sa?on wasi?a daga drivern da ake yo masa aiken kayan abinci. Baba ne kuma ya rubuto ta da Ajami.
??
? ??
qD3NQDN'EO 9NDNJRCOER

%PFN' AN'*NF CN'FN' APJ BO4PJ DN'APJNQ' 9N(R/O 'D1NQ4PJ/R. JN' CN1N'*OFRCOH JN' ,NEN'9N'1 /N' CNCNJR *N1NQ) 3OH. *NHR /NFR qDDNQGR /OCR #N:N'JR/N' EPFR /N' COHN'.

%PFR (N' 2NFR *N'(N' EN'CN' CN1N'*OH (N' CNJRJ BOHCN'1PJ #N 3N'*PJFR 3NEN' CN'2OH :PJ/N' COHFN' CRHNFN' (PJ JNFR 3N' CN' COHREN'. /NFR %PFN' 3OHF EOJ JP EN',NFR:N'  CN':N' COHREN' FPJ (N' %PJ JN' 2OH CN'FOHFR FNFR *N'COH 2NFR (N' %PFN' ANEN' /N' 4PCN1OHFN'.

FN' (N1RCN' DN'APJNQ'.
/N':N' ENGN'APAPFRCOH. 4NJR.O %PJ3N' COH(PJ (NHN*R4PJ.

? ?? Assalamu alaikum.

Ina fatan kana cikin ?oshin lafiya Abdul-rasheed. Ya karatunka ya jama'ar da kake tare da su. To dan ALLAH duk a gaida min da kowa.
? ? ?? Idan ba zan taSa maka karatu ba kayi ?o?ari a satin sama kazo gida kona kwana biyu ne sai ka koma. Dan ina son muyi magana, kaga kuma ni ba iya zuwa Kanon nan taku zan ba ina fama da shekaruna.

? ? ?? Na barka lafiya.
Daga Mahaifinka. Shehu Isa Kobi Bauchi.

Abdul-rasheed na gama karanta wannan wasi?a baiyi ?asa a gwiwa ba sati na zagayowa yayima garinsa na Baushi tsinke tare da asusunsa daya jima yana tarin kuWin Winki a ciki. Sosai kuwa Baba ya nuna jin daWinsa da zuwan nan. Dan a matse yake da son ganinsa. Bayan ya huta sun taSa hira da Inna da ?annensa ya fita gidajen yayunsa duk suka gaisa da matansu da su suma. Daga nan ya le?a abokansa, sai bayan sallar isha'i ya dawo kasancewar yasan zuwa lokacin Baba ya shigo gida cin abinci. Hakan kuwa akayi, ya sameshi zaune a ?ofar Wakinsa kan tabarmar karauni yana cin abincinsa a akushinsa. Sannu yay masa ya nema waje ya zauna, bai ?ara magana ba har sai da Baba ya kammala ya fuskanceshi dan kansa. Sun tattauna sosai akan batun bikinsa dake tunkarowa nan da wata Waya, sai batun gida da aka gina masa kamar sauran ?an uwansa anan jikin gidansu, gini ne dai irin na wannan zamanin, wato ginin laka (?asa) kamar yanda aka sani ga talaka, an shafeshi da farar ?asa ?ar aliya daga cikin Wakunan, a waje an yarfa abin gwanin ?yau. Abdul-rasheed yayi godiya sosai ga mahaifinsa harda hawaye, yay masa addu'ar tsahon rai da lafiya mai Worewa. Bayan ya lafa Baba ya Wora masa da batun kayan lefe da dangin mahaifiyarsu suka kawo daga Maiduguri. Akwatin ?arfe ne da irin na mutan da guda Waya ?aton gaske, akwai kaya a ciki wato atamfofi irin na mutanen da sai takalma da kayan shafa kamar dai yanda ake haWa lefe a wancan zamani. Baba ya sake da nuna masa kwalla guda biyu daga wajensa shima kuma kayan lefen ne dai a ciki, kamar yanda yayma sauran ?an uwansa shima yayi masa tunda na dangin mahaifiyarsa daban nashi daban matsayin uba. Rasama tacewa Abdul-rasheed yayi sai hawaye kawai yake sharewa da godiya. Daga ?arshe ya Wakko asusun nan gaba Waya ya dire a gaban Baba.
? ? ?? Baba ya Wan zubama asusu ido sannan ya kalli Abdul-rasheed a nutse.  Wannan asusun fa Abdul-rasheed? .
? ??  Baba kuWaWen da nake tarawa ne na Winki a ciki daman .
? ?  Masha ALLAH, ALLAH yayi maka albarka, amma ai naka ne, miyyasa zaka kawo min nan? .
? ? ? ? ? ?  Baba naka ne, kai amfani da shi domin rage nauyin abubuwa sun maka yawa. Nasan dai bazasuyi maka komai ba, amma dai za'a rage wani abu .
? ? Murmushi Baba yayi a karo na farko, ya sake saka masa albarka sannan ya Wauki asusun ya mi?a mishi.  Abdul-rasheed bazan?i amsar ?yauta daga hannunku ba. Domin hakan ba nufin jin?ai da neman albarka. Kuma hakan da kai min ya sakani jin daWi ?warai da gaske. ALLAH yayi maka albarka da sauran ?an uwanka duka. Amma kaje da asusun nan ka cigaba da tara abinda kake samu, bayan ka kammala karatunka ka dawo gida akwai abinda zamuyi da kuWin ni da kai. Dan haka ka cigaba da ajiye min su a hannunka kaji .
? ? ? ? Batare da Abdul-rasheed yay tunanin komai ba ya ce,  To Baba. In sha ALLAHU yanda kace haka za'ayi . Daga haka suka cigaba da hira har lokacin barci..

>>>>>>>" <<<<<<<

? ? ? ? ?? Kwanakin Abdul-rasheed biyu ya dawo Kano makaranta, bai shiga anguwar su A'isha ba sai da sati ya zagayo kamar yanda ya saba. Sai dai suna tare da Nasiru a makaranta kullum. Shi ya bama tsaraba ma da ?anwarsa ta bada a kawoma A'isha ya kai mata shi kuma sai ?arshen sati ya shiga suka gaisa..
? ? ? ?? Rayuwa ta cigaba da tafiya bikin Abdul-rasheed da A'isha nata ?ara matsowa, ana shirye-shirye shi kuma hankalinsa nakan jarabawar da suka fara, wadda bai kammalata ba kuwa sai ana saura kwana huWu Waurin aure. Zuwa lokacin gidan su A'isha ya gama cika da danginsu na nesa, har ma am sakata a lalle a safiyar yau ko muce da hantsi, wato an saka mata turare irin na al'ada matsayin kamu. Wannan yasa shima Abdul-rasheed bai ganta ba, dan a wannan zamani idan aka saka amarya a lalle keda ango kuma sai a Wakin aurenku. Sam Abdul-rasheed bai so haka ba, dan tunda ya fara jarabawar nan basa wani samun zama da A'isha, zai iya cewa rabonsa da ita ma tun mako uku da suka wuce randa sukai hira harda Nasiru suka bata kuWin ?arshen zance da ake bama budurwa sule na gugar sule har sule biyar cif. To gashi kuma yau da yake son ganinta bamai yiwuwa bane, dole ya ha?ura ya kama hanyar Bauchi tare da Nasiru Wan amanarsa. Sai ana gobe Waurin aure zasu dawo Kano su sake komawa tare da amarya.
? ? ? ?? Koda su Abdul-rasheed suka isa Bauchi a can ma sai ya tadda gidansu taf da dangin mahaifiyarsa dana Baba, kai har ma da dangin Inna duk da ta kasance kishiyar uwa. Tuni an baje buhu-buhu na masara dana gero anata faman daka domin samar da garin tuwo harma dana MASA ?AR BAUCHI, sai fura dama sauran nau'in abinci irin na wannan ?arni da su shinkafa. Sun sami tarba ta farin ciki, inda abokan wasa dake dakon isowar ango dama suka lulluSeshi aka fara zazzage masa kwalaben turare masu ?amshi irin su Wan duwala ana guWa, hakan kuwa na nufin shima an saka shi a lalle kamar amarya.

*_KANO_*

? ? A nan Kano ma dai Sangaren amarya bari muWan dawo baya kaWan miji a yanda aka sakata a lalle da yanda suke shagalinsu da ?awayenta. Zamuce amarya da ?awayenta sun fara shagali tun a ranar data kasance saura kwanaki bakwai Waurin aure. Amma an sakata a lalle ana saura kwana uku. Ranar litinin Inna Zainabu ta bata umarnin tsefe kanta kamar yanda yake a al'ada, da taimakon ?awarta Jummala ta samu ta tsefe shi. Daga haka suka cigaba da sabgarsu. Washe garin ranar laraba da mutanen Bauchi suka iso da lefen A'ishatu a washe garin randa su Abdul-rasheed suka tafi kenan, akwatin ?arfe da kwalla biyu sai tabarmi karauni guda huWu. Gidan ya cika sosai da ma?wafta, bayan an cika ba?i da shatara ta arzi?i na abinci, anyi gaisuwa irin ta mutunta juna, dama gidan su Nasiru suka sauka, dan haka suna kammala bada lefe suka koma can abinsu, kasancewar nisa dama su huWu ne kawai suka kawo kayan, zasu zauna kuma har a Waura aure sannan. Masha ALLAHU kaya sai sambarka. Dan kuwa dai amarya tayi goshi. Atamfofi ne nagartattu irinsu mai tabarma, mai barewa, akwai oni-?asu, sai joji da ?alle gwaggwaro, sai t-shirt masu ?yau, sai sufa gwaldin, sufa shadda, akori-kura, kai kaya dai sai sambarka. Kayan kwalliya da sabulai suma dai tsaf, sai turaren alwalar uwar Wiya ?atuwar kwalba sosai, sai ?arduwala, miski da sauran irin yan feshi. Sai kuma gyale da su takalma kaya dai rigijib-jib komai ka taSa akwai irin na wannan zamanin..........
'


_Zaku sameshi a waWan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._

*_NIGER *_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*

*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*

_Shaidar biya=?G?_

*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*


*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*

*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*

*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya: =?G?_*
*_Telegram Number 09032345899_*


*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull

*_WHATSAPP (500)_*

*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*


*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*


*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*

*_WhatsApp Number =?G?_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number=?G?_*
*+234 903 234 5899*





*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*

*_Typing=???_*








*_>???KI?A A RUWA.....!!>???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._



_Chapter 10_

__________________

*_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana =؃? fulanin asali ke nan =??._*

*Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?*

_Maza kuzo ku sha labari da Wumi-Wuminsa, domin kuma fa NAKUN ya buWe muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._

*_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na=?G?_*


*ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA*

_ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_

*_Zaku same mu a wannan numbers Win kamar haka=?G?_*
*07068210505*
*09133081313*

_DEALER IN all kind of skin care products such as:_

moisturizer
Sun screen
Face Toner
Eye cream
Face serum
Face wash
Face scrub
Face cream
Face marsk
Body lotion
Body cream
Shower gel
Body scrub
Tube
Body oil
Body spray
Perfume
Hair crm
Hair spray and many more

*_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne =؃?_*

Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t



__________________


*_TELEGRAM GROUP_*

https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk


*_WHATSAPP CHANNEL_*

https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F

*_TIKTOK_*

https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/

*_INSTAGRAM_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

______________________

........Bayan ?an ganin lefe sun kammala kowa ya wuce an adana kaya ma sannan A'isha ta dawo daga maSoyarta. Ganin yanda aka Sata gidan ta Wauka tsintsiya ta hau shara kamar yanda ta saba, tana tsaka da sharar tsakar gida duk da ba?i sun fara cika gidan nasu ?an biki matar yayansu Wan ?anin babansu ta shigo gidan. Cike da shammata ta shiga zazzage mata turare a jiki tana guWa.
? ? ? Wani irin sakin tsitsiyar A'isha tayi a ?asa, sai kuma ta fashe da kuka tana mai dur?aushewa a wajen. Kuka take sosai mai ban tausayi, har sai da akazo aka Wagata a wajen. Abokan wasa kuwa sun samu nayi, sai binta suke da guWa. An cire mata ?an kunnenta da tsakiyarta ta wuya (Abin wuya, kamar sar?a dai a yanzu). Hakama kayan jikinta ta cire an kawo mata tsohon zani da riga ta saka. Wannan alama itace amarya ta shiga lalle kenan, dan kuwa zuwa bayan sallar magriba wadda take matsayin Alwanka Winta tazo gidan, ?awayenta dama tunda akai kamun sun cika gida abinsu domin zaman lalle ya fara kenan. Bayan gaishe-gaishe aka Wakko ma alwanka tabarmin tirgeza guda uku ta kwashi amarya da ?awayenta suka tafi gidanta. Da yake itama anan anguwar take da ?afa suka taka abinsu. An zauna an Wan taSa hira kowa ya nema makwancinsa, makwancin kuwa wannan tabarmi ne da alwanka ta amso na turgeza (=??mutane na miye Turgeza? A amsa a comment akwai ?yauta>?#?, sannan miye Alwanka ma? Tambaya biyu kenan=??=?O?). Biyu ?awayenta suka kwanta, Waya aka bata ita kaWai. Washe gari da safe aka dama musu koko aka sayo ?osai aka basu sukai kari da shi. Daga haka suka koma ?ar?ashin bishiyar ceWiya dake gidan suka zauna suna hirarsu, sai dai amarya daka ganta duk tayi sukuku, lokaci-lokaci ma takan share hawaye abinta.
? ?? A Sangaren Alwanka kuwa ta tanadi lallenta na ?unshi har kwano Waya da rabi ta kwaSa tunda safe na TURGEZA kenan, zuwa goma ta bama ?awayen amarya lalle da zunguru sai ledoji su ?unsa mata. Tsaf ?awayen amarya suka ?unsheta kuwa da ?unshi na tsohuwa ta faWa kwata (>?#?ina fatan kun san ?unshin dai?), hakama a hannunta sannan aka saka mata zunguru a ciki (Miye zunguru?=?? Wanda ya faWa akwai ?yauta shima>?#?=?O?).
? ? Bayan an gama sakama amarya lalle ?awayen amarya suka fice zuwa gidan su Nasiru, dan kuwa ance duk abinda ake badawa na gidan anguna suje can su amsa. Bayan gaida Innar su Nasiru da ba?in Bauchi da suka samu a gidan aka dan?a musu shinkafa da manyan zakaru har huWu, sai kayan miya da kayan magi da iccen girki da man gyaWa, sai kuWi wannan sune kayan kamu. Koda suka dawo gidan alwanka Wanta Ibro ne ya yanka musu kajin, su kuma suka shiga hidimar girki amma dai Alwanka na duba musu da nuna musu yanda duk ya dace ace sunyi. Amarya kuwa na zaune da ?unshinta har lokacin abinta. Zuwa azahar aka kammala abinci, shinkafa da miya da naman kaji zuWu-zuWu, mai kuwa. A ?yallan har kana iya ganin fuskarka a ciki fes.?Umarnin cire ?unshi Alwanka ta bama amarya, dan haka ?awayenta suka fara taimaka mata tai zaman cirewa kamar abin arzi?i, gefe kuwa manyan ?awayen amarya sun shimfiWa tabarma a tsakar gida, wanda suka taimaka mata ta cire ?unshi suna gamawa ta mi?e da nufin barin wajen kawai taji an rufu a kanta, cak suka Wagata sai kan tabarmar nan da aka shimfiWa. A take ta birkice musu ta shiga bibbigesu da son ?wace kanta, amma ina sarkin yawa yafi sarkin ?arfi, tuni suka danneta a wajen, dama gashi daga ita sai zani Waurin ?irji, dan sanda za'a saka ?unshi sakata akai ta cire rigar. Tsaf ?awayen amarya suka cire zanin nan kuwa daga jikinta aka barta zir sai Wan kamfai (=??wato mutanen da anyi shagali da Wanyen aiki gaskiya>?#?). Sauran lallan da aka saka mata ya

9 / 36