KIDA A RUWA HAUSA READ NOVELS BY BILLYN ABDULL.doc

Author :  BILLYN ABDULL Category :  Hausa Read

Chapter   30 / 36

87K to 90K   out of 106.7K words

sake matseta. Cike da farin ciki ta sake ?an?ameshi da bashi kissis masu zafi a saman ?irji, kafin ta Wago tai WiWWishe da ?afafunta dan ya fita tsawo kawai ta haWe lips Winsu waje guda.
? ? ? (Ehem-ehem nai gyaran murya dan ganin al'amarin babbane), dan kuwa tuni ya Wagata cak ya Wora a gadon ta yanda tsahonsu yay dai-dai, tun abun nasu na iya tsayen ana sumbatar juna har takai suka zube a gadon gaba Waya...........
'


_Zaku sameshi a waWan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._

*_NIGER *_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*

*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*

_Shaidar biya=?G?_

*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*


*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*

*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*

*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya: =?G?_*
*_Telegram Number 09032345899_*


*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull

*_WHATSAPP (500)_*

*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*


*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*


*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*

*_WhatsApp Number =?G?_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number=?G?_*
*+234 903 234 5899*





*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*

*_Typing=???_*








*_>???KI?A A RUWA.....!!>???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._



_Chapter 38_

__________________

???????

https://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH?mode=ems_copy_t

*_GYARA SHINE MACE_*

*_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF 'YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_*
???????

*_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327

*Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*=?G?
Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula,

Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,=?
?

Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji=?
?

Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki=؃?

Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ,
Mmn Yusuf likitar Mata=؃?=?
?

Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki=؃?=؃?=؃?

Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?

Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima

KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN=?G?
Kalolin gumba
Kalolin matsi
Kalolin gari
Kalolin tsumi

Zumar dabino
Zuma Mai rubutu
Zumar goron Tula
Zumar ridi

Dahuwar kaza
Dahuwar zabo
Dahuwar zuciya
Dahuwar ciccibi
Dahuwar tsoka Tara
Dahuwar Yan shila
Dahuwar kwai Mai rubutu

Turaren mallaka
Turaren Mara
Turaren tsugunno
Turaren k'irji
Shuumar humra
HATSABIBI turare
Hatsabibiyar humra

Matan gaske
Maltinat Mata
Shayin Mata
Tsumin kankana
Sirrin tafin k'afa

Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini
Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a
Akwai hadin farinjini na matar aure
Akwai kwallin mallaka
Zoben mallaka
Set na Jigidar mallaka

*Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers=?G?
07069711327 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers=?
?=?
?=?
?=?
?=?
?

Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata=?
?=?
?=?
?=?
?=?
?=?
?=?
?=?
?=?
?

__________________


*_TELEGRAM GROUP_*

https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk


*_WHATSAPP CHANNEL_*

https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F

*_TIKTOK_*

https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/

*_INSTAGRAM_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

______________________
..........A wahale ta kalla agogon dake bangon Wakin, ?arfe shida saura fa na yamma. Wani irin ciwo ?asusuwanta ke mata, tun kusan Waya da rabi bawan ALLAHn nan bai barta ta huta ba, sallar la'asar ma a Wakin yayi ta, duk da yanda yaga tayi laushi tun Wazun bai raga mata ba har sai da ta fara masa kuka da ro?o da magiya, a hankan ma sai da ya mula dan kansa...
? ?? Fitowarsa a bayi ya katse mata tunani, Waure yake da towel yana tsane jiki da wani, suna haWa ido ta tura masa baki. Nashi bakin ya Wan taSe yana Wauke ido a kanta shima. Sai da yaje gaban mirror cikin muryarsa data koma can ?asa ya furta,  Ki tashi ki gyara jikin ki raguwa kawai. Ki damu mutum yazo-yazo sai yazo kuma kiyita raki .
? ? ? ? ?? Cikin sake tura baki ta ce,  Kai dama ai baka da tausayi wani lokacin, amma idan bani Winba ma wazai iya da kai. Kuma ni ALLAH bazan iya tashi ba, bakaji ?asusuwana ba kamar ana sassarawa fa .
? ? ??  Da sau?i ma tunda sarawa ce ba ni?awa ake ba . Ya bata amsa cike da gatse.
? ? ?? Bata sake cewa komai ba, dan so take ya sauka a fushin nasa yabar ?annenta su cigaba da zama a gidan. Shima bai sake magana ba ya gyara jikinsa tare da saka kaya. Ita dai tana binshi da kallo harya kammala. Zuciyarta kuwa wani ?ara cika take da soyayyar sa, tasan samun miji irinsa ba ?aramin morewa bace. Gaban gadon yazo ya tsaya hannayensa a cikin aljihu yana kallon fuskarta dake a marairaice, ita ko ta kasa kallon cikin idonsa. Shekara ta goma sha suke da aure, amma har yanzu bata iya kallon tsakkiyar idon Zak-Shadow duk da wayewarta da matsanancin soyayyar da take masa, to ?arshen wayewa ma tun tana shekara biyu a duniya aka tafi da ita UK, ba kuma ta taSa zuwa Nigeria ba sai a shekarun girma kuma a lokacin sukai aure. Takan ji ya mata kwarjini da cika mata waje a duk sanda yake a gabanta, wani lokacin ma tafi sakewa da shi a waya fiye da kasancewa a face-to-face....
? ? ? ? ?agatan da yay ne cak ya katse mata tunani, kamar wata babyn wasa duk da kuwa ita ba ramammiya bace jikinta a mulmule yake da ?ar ?ibarta sai dai bamai yawa ba. Hannayenta ta zagayo a wuyansa tana mai kwantar da kanta a ?irjinsa. A haka ya shiga da ita cikin bayin ya dire cikin jacuzzi. ?asa-?asa cikin raWa da wani salon soyayya irin ta manya yana wani kalar shinshinar wuyanta daya sakata lumshe idanunta tsam-tsam ya furta.
? ? ??  Kiyi amfani da ruwa mai zafi sosai zai daina taguwar Zak... Sarkin raki dai-dai nan ya sakar mata ?ar sumba a cikin kunne data sakata zabura. Yanda ta ?an?ame jikinta ya sashi sakin wani lallataccen murmushi na ganin dama, cike da takunsa na zarra da jarumta ya bar mata bathroom Win gaba Waya har lokacin da ?aramin murmushin a lips Winsa, ?yawawan idanunsa kuwa sun wani shige ciki sosai jan cikinsu yafi yanda suke akoda yaushe. Sai wani luuu yake da su yana buWewa a gajiye...
? ?? Gaban mirror ya koma ya saka turare kaWan ya fice a Wakin gaba Waya dan yana son zuwa gidan su Imran gaida iyayensa.....

<<&>><<&>><<&>>
??
? ? ?? ?AUYEN BANKAURA

? ? ?Rakwacammm!! ?arin bazata ya karaWe kunnen Umma dake tsakar gida tana aiki. Da sauri ta kalla ?ofar Wakin, tare da ?wala kiran sunan Nimrah da tasan tana ciki. Shiru ta?i amsawa. Umma tai ?wafa da faWin,  Nice nake kiranki kina min shiru ko, shike nan ALLAH ya baki sa'a na shigo Wakin nan jikinki ne zai gaya miki.
? ? ? Tsulum ta fito jikinta fututu da garin tuwo ko fulawa. Suna haWa ido da Umma sai ta fashe da kuka tana Waga yatsa sama bayan ta lashesa akan harshe.
? ? ? ??  Umma na rantse bani nai miki Sarin nan ba, Seran Wakinki ne...... kuka ya ?wace mata. Rasama abin cewa Umma tayi, kawai ta cigaba da kallonta. Itako tana ?ara ?arfin kukanta da rantsuwar ba ita bace Sera ne yay Sarin nan. Dai-dai nan Babanta dake bayi ya fito.  Kaiya-kaiya lafiya dai kuwa? Uwa kin san bana son wannan shashancin kukan banzar fa. Mi akai miki? .
? ? ?? Ran Umma a Sace ta ce,  Sai anyi mata. Ko ita tayi ai ta iya kukan iskanci. Kuma wlhy yau babu mai hanani dukanki a nan gidan. Fulawar mutane kika Sarar min daga kawowa ai musu mirjin taliya, bayan a sama na sakata saboda sanin halinki .
? ? ? ?  Na rantse Sera ne, Baba kace karta dake ni, ai dai Seran yafi ta kamo ta daka . Nimrah ce ke maganar cikin uhun kuka bayan ta rugo tazo jikin Babanta ta Suya. Kansa kawai ya girgiza da faWin,  ALLAH ya shiryeki Uwa, al'amarinki ya fara bani tsoro, yanzu kiyi laifi amma tsabar sha?iyanci kice wai Sera ne? Shekaran jiya fa haka kika Sarar da mangyaWa Inna ta hana a taSaki da Kawunki Tanimu, yanzu kuma kayan mutane, sana'ar kike so uwar ki ta daina? .
? ? ? ?  Baba na rantse Sera n.....
?? Bummm!!! Abinda Umma ta jeho mata ya daki bakinta. Ai data buga wani tsallen ihu ta zube ?asa saita fara birgima da faWin wai Umma ta cire mata bakinta. Haushi ya ?ara turni?e Umma tazo kanta da tsumagiya ta fara zuba mata a jiki, da ?yar Baba ya kwaceta. Sai ga Inna ta shigo itama tana sababi, dan a duniya idan kana son ganin tujararta to ka taSa Nimrah a gidan nan, shiyasa ma take wani iskancin da hujja. Maimakon taima Umma kaWai faWa sai ta haWa harda Baba wai basa son Nimrah. Su dai ha?uri suka koma bata....

Da Nimrah Inna ta tafi sashenta, acan ta lallasheta ta bata nera ashirin wai ta sayo awara da kunu gidan Zinaru. Aiko da farin ciki ta Wauki kwano ta tafi, gidan Zinaru mai awara da gidansu akwai ?ar tazara kaWan, dan gidansu Nimrah yana cikin gidajen ?arshen gari, sune na ?arshe ma sai jeji babu gidaje a bayansu sai wasu ?auyukan. Har tabi ta cikin gari ta canja hanya ta koma ta bayan gida tabi wai tafi sauri. Tafe take tana shan majina da doke-doken abubuwa da karan dake hannunta. Wani lokacin ma har yara ?an uwanta idan ta gamu dasu sai dai kaji ta zuba maka duka, kafin ka rama ta zura da shegen gudu. Gata ?ar sirit babu ?iba sai tsayi.
? ? ? ? ? ? Taje birtalin da zata fita a bayan gidan ta koma hanyar gari sosai ta hango wasu mutane zaune a ?asan wata ?atuwar bishiyar mangwaro dage wajen. Humm Nimrah neman magana ake gaya muku, sannan Nimrah faWi ba'a tambayeka ba. Fasa tafiyar tai ta koma hanyar inda mutanen nan ke a mangwaro. Babu zato sukaji ?ar muryarta na faWin,  Suwaye ku? .
? ?? Da wani irin sauri duk suka juya suna kallonta, sai mutum Waya da bai juya ba sai ma runtse ido da yayi tare da jan hiraminsa dake kan wuya da sauri ya rufe fuskarsa alamar baya son ta ganshi, kuma tabbas ta sanshi ne shiyyasa yayi haka. A hasale wani zai mata magana na kusa da shi ya hanashi ta hanyar ri?e masa hannu ya matse. Murmushi yayi mata tare da faWin,  Yarinya miya kawoki nan?, mu ba?i ne .
? ?? Fuska a ya yamutsa, maimakon kula zancensa na farko sai catai,  Ba?i? A bayan gari .
? ? ?? Sosai mamakin shegen wayonta ya bayyana a kan fuskokinsu. Wanda yay maganar dai ne ya sake mata murmushi. Ya ce,  Eh zamuje ?auyen Garjalle ne .
? ? ? Batace komai ba, sai ma ido data zubama jakunkunan gabansu, sai kuma ta koma kallon wanda ya rufe fuskarsa. Ganin yanda ta zuba masa ido yasa wanda yay mata magana Wazun Wakko naira hamsin ya mi?a mata.  Kinga ?ar Baba amshi wannan ki wuce gida kada a nemeki .
? ? KuWin ta zubama ido, sai kuma ta girgiza kanta tana kamo gefen kallabinta da aka kulle ta nuna masa.  Bana so, nima Inna ta bani zanje sayen awara ne .
? ? ??  Yauwa to maza kije ki sayo kada ta ?are .
?? Harta juya zata wuce sai kuma ta dawo. Ta ce,  Kai Baba to miye a wannan ?aton jakan da yawa? Wannan kuma miyasa ya rufe fuskarshi ko bashi da lafiya? .
? ? ? ? Babu wanda a cikinsu baiji kamar ya hamSare yarinyar nan ba. Amma dai wanda ke amsata ya daure ya ce,  Eh baida lafiya. Jakun kuna kuwa mangwaro ne muka zuba .
? ? ?  Ai yanzu ba lokacin mangwaro ba ne .
? ?? Ta amsa tana sake matsosu. Tsawa na Wazun ya daka mata dan ya kasa ha?uri,  Ke wuce ki bar nan komu yanka ki mai shegen surutun tsiya, ?ar firit dake sai sa ido kamar aljana . Ganin ya ?are maganar yana jawo wani Wan icce a kusa da shi da gudu tabar wajen kuwa. Sai da tai nisa daga nesan tana hakki ta juyo ta ce,  Ku! In ALLAH ya yarda sai kura ta cinye ku masu jajayen ido irin na fatalwa .
? ?? Daga haka ta sake zurawa a guje. Takaici ya saka wanda yay mata tsawar nan ciro wata ?ar mitsitsiyar bindiga ya saita ta. Cikin sauri wanda ya rufe kansa da hirami ya kaSar da bindigar yana yaye hiramin da girgiza masa kai alamar karya aikata wannan kuskuren.
? ? ? ??  Mi kake nufi ko kana da ala?a da ita ne? .
? ?  Babu ruwanka da koma ya nake da ita, ka duba mana yarinya ce ?arama dududu bata wuce shekara bakwai da wani abu ba. Sannan a tsarinmu bamuyi haka da ku ba ai. Babu cutar da yara, babu cutar tsoffi .
? ? ? ?  Kai ba?auyen banza an?i abi dokar taka, kodan kaga mun biyo ta hannunka ne kake tunanin bazamu iya aikin da kammu ba. Kada ka manta kuWi muka biyaka kai mana komai. Sannan da kake kiranta yarinya ai a yarintar tata tasan rashin kunya ma manya ko. To na rantse maka duk inda naga yarinyar nan a garin nan sai na fasa mata kai kuwa .
? ? ? ? Da sauri mai hiramin nan ya kalla Ogan tawagar, kafin ma yayi magana ogan ya ce,  Kaga manta da shi, babu abinda zai mata kasan shi dai da zuciyar tsiya. Kamar yanda mukai al?awari da kai tun farko babu canji, bazamu taSa yara da tsoffi ba. Kai dai kaje ka fara mana aikin tantance yara mazan da muke so. Zuwa jibi ka tabbatar aikinka ya kammala zuwa dare zamubi gida-gida mu tattaresu waje guda. Ga kayan aikinka nan da kuWaWenka zaka iya tafiya .
? ? ? Kansa kawai ya jinjina, sai kuma ya mi?e.  Bazan tafi da waWan nan kayan ba yanzu, sai magriba zan dawo Wauka.
? ??  Baka da case Goga .
Ogan ya faWa yana bashi hannu. Daga haka ya gyara hiraminsa ya zagaya wata hanyar Sadda kama ya koma cikin gari..........
'
? ?? (Lallai cakwakiya, to wanene wannan >??? Yaya batun wanda yace sai ya kashe Nimrah? Kuna ganin zai ?yaleta kuwa>??>?r?=?3?. Hummm kudai muje kawai, dan ba'a fara komai ba???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~? ma. Cakwakiya ce iya cakwakiya a cikin littafin nan @&? @&?).



_Zaku sameshi a waWan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._

*_NIGER *_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*

*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*

_Shaidar biya=?G?_

*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*


*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*

*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*

*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya: =?G?_*
*_Telegram Number 09032345899_*


*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull

*_WHATSAPP (500)_*

*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*


*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*


*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*

*_WhatsApp Number =?G?_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number=?G?_*
*+234 903 234 5899*





*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*


*_Typing=???_*








*_>???KI?A A RUWA.....!!>???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._



_Chapter 39_

__________________

*_Kuyi hakuri dani, ni kaina bana gane kai na saboda uzurirrika da suka zagayeni wlhy. Amma ina sha ALLAHU ina gab da kammalawa na dawo da hankalina gaba Waya kanku. Ina muku fatan alkairi gaba Waya =??=??=??=??=??=?O?_*
__________________


*_TELEGRAM GROUP_*

https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk


*_WHATSAPP CHANNEL_*

https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F

*_TIKTOK_*

https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/

*_INSTAGRAM_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

______________________

.........Hajiya Nimrah kam dai koda ta bar wajen gidan sayen awara ta nufa, koda ta sayo yaran gidansu data samu acan gidan awarar sunzo saye suka janye ra'ayinta suka tafi tare ta cikin gari bata dawo ta bayan gidan ba. Ta samu Umma na murza taliya, dan wannan itace sana'arta. Tuni Bana ya sayo mata wata fulawar ta murza a maimakon wadda Nimrah ta zubar, wannan

30 / 36