KIDA A RUWA HAUSA READ NOVELS BY BILLYN ABDULL.doc

Author :  BILLYN ABDULL Category :  Hausa Read

Chapter   35 / 36

102K to 105K   out of 106.7K words

ido kamar mai son tuno haka. Sai kuma ta kalli Zak-Shadow.  Eh-eh irinsu ne wanda ya rufe fuska ya saka .
? ??  Dami ya rufe fuskar? .
?  Bansan sunan abin ba, amma Babana na saka irin shi shima .
? ??  Jeki Wakko min na gani .
? Da gudu ta tashi zuwa Wakinsu. Umma dake tsaye tana kallon su hankalinta ya fara tashi, zata bi bayan Nimrah Imran ya hanata. Kusan mintuna uku kuwa sai ga Nimrah da hiramin Babanta ta dawo. KarSa Imran yayi, ya ce,  Kin tabbatar shine wannan? .
? ?? Kai ta jinjina musu kawai. Imran ya kalla Zak-Shadow, kai ya jinjina masa. Shima sai ya jinjina nashi yana Waukar kayan ya fara bincikar aljihunnan jikin wando da rigar. Ana farko ya ciro kuWi ?an Wari biyar bandir biyu sabbi, Wayan ya ciro wata takarda ?arama a nannaWe. Gaban Zak-Shadow ya ajiye kuWin, sannan ya warware takardar.........
'


_Zaku sameshi a waWan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._

*_NIGER *_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*

*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*

_Shaidar biya=?G?_

*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*


*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*

*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*

*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya: =?G?_*
*_Telegram Number 09032345899_*


*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull

*_WHATSAPP (500)_*

*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*


*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*


*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*

*_WhatsApp Number =?G?_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number=?G?_*
*+234 903 234 5899*





*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*

*_Typing=???_*








*_>???KI?A A RUWA.....!!>???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._



_Chapter 45_

__________________

https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Link na grp


07077532253
https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm


https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok

IMZEEDVENTURE
Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu.

Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa?

Kayan yara masu kyau unique na yan gayu?

To shiga link din grp na Imzeedventure>?p?>?p?>?p? Kisha mamaki=???? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo!

Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi>?s?>?s?.

IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu.

Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link Win namu dai domin ganema idanunki.

https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1.

Koki tuntuSemu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_*

Muna da account aTikTok@imzeed _venture.
https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1

Karku bari ayi babu ku,=??=??=??=??=?? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya __________________


*_TELEGRAM GROUP_*

https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk


*_WHATSAPP CHANNEL_*

https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F

*_TIKTOK_*

https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/

*_INSTAGRAM_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

______________________

........Layukan waya ne a ciki har huWu. Suma ajiyesu Imran yayi, sai kuma ya juya yana kallon Umman Nimrah dake kallon kuWin da mamaki, dan ita kam bata san da su ba sam, kai kayan ma ta kasa tuna randa mijin nata ya sakasu a jikinsa....
? ? ??  Ko zamu iya ganin wayarki? .
? ? Ajiyar zuciya ta Wan sauke na katsewar tunaninta, ta girgiza masa kanta.  Banda waya .
? ? ? ?  Mijinki fa? .
? ?  Shima baida ita, sai dai ranar yake cemin yana son ya saya mana ni da shi, zai ba Tanimu ?aninsa idan zai dawo sai yazo mana da ita. To ban sani ba ko ya ba Tanimu sautin a randa zai tafi .
? ? ??  Kota wani baki taSa gani a hannunsa ba? .
? ?  Eh to sai ta matar Tanimu, itama kuma sai in Tanimun ya kira dan suyi magana take kawo mana, ta kuma kaima Inna. Daga ba wannan ba ban taSa ganinsa data kowa ba, kai gidan nan ma duka daga Tanimu sai matarsa keda salula .
? ? ?? Zaki iya faWa mana abokan mijinki da kike yawan ganinsu tare, har suke zuwa gidan nan .
? ? ? ? ??  Abashe ne kawai abokinsa. Kuma ALLAH yay masa rasuwa watanni goma sha Waya kenan. Kowa da shi kawai ya sanshi tun yana saurayi .
? ??  Ina ne gidan Abashen? .
 Da nan makwaftanmu ne, amma yayi sabon gida sun koma can farkon gari shekara uku kenan? .
? ? ? ? Kai kawai Imran ya jinjina mata, sai kuma ya juya yana kallon Zak-Shadow da duk ke nazartar tambayoyin da Imran kema Umman Nimrah da amsar da take bashi. Canja harshe Zak-Shadow yayi, cikin harshen turanci yace,  Dole a sake sabon bincike a gidan nan. Kayi kiran Captain Musa yanzun nan . Daga haka ya mi?e ya fita yana latsa wayar hannunsa alamar zai yi magana da wuni...
? ? ?
Kandala matar Tanimu dake laSe tun shigowar su Zak-Shadow a bayan katangarta data raba sashensu dana su Umman Nimrah na ganin su Imran sun fita itama tabar wajen saWaf-saWaf. Sai faman tafa hannaye take da ri?e haSa irin na gulma. Magana ce ke tsikarar mata uwawu gashi babu damar fita kai gulma ma?wafta, ta gagara zaune ta gagara tsaiwa. Zuwa can dabara ta faWo mata, wata ?ar dusa data shanya akan rumfar dabbobinta ta Wauka ta juye a roba. Sashen Wayar facalarsu da mijinta da su Tanimu ke uba Waya ta nufa. Tun daga farkon shiga ta ce,  Ramma ga dusa, naji kina jaje Wazun na gagara tashi ne na mi?o muki ita tun Wazun ina fama da ciwon kai .
? ?? Ramma da tasan batai jajen dusa ba ita dai ta buWe baki zatai magana. Da sauri Kande ta ?yafta mata ido alamar tai shiru. Sai ko ta wayance itama ta ce,  Kai aiko na gode. Tun Wazun dabbobina ke kuka na rasa tudun dafawa .
? ? ? ? ? ?asa-?asa Kande tace,  Ramma akwai matsalafa a gidan nan .
? ??  Matsala ai dama cikinta muke Kande. Yau kwana biyu mazanmu na can a hannun sojoji .
? ? ??  Ai inaga gaskiya ta kusa bayyana, ALLAH ya kusa ?wato mana su. Tun Wazun wannan bahagon sojan da kallon fuskarsa kawai tashin hankali ce yazo gidan nan. Naga ya Wauki waccan yarinyar ?ar gori ya fita da ita, tunda kuma suka dawo suka tsare uwarta da tambayoyi tana basu amsa, har kayan sakawar Yaya mai kifin aka sakata ta Wakko suka zazzage, naga sun fiddo kuWi sabbi fil ?an Wari biyar, da layin waya. Kin kuma san bashi da waya ai. Gashi can sun sake fita dai....
? ? ? ? Ramma dake zazzare ido ta ce,  Mun shiga uku Kande, kar dai ana zaton wuta a ma?era a ganta a masa?a .
? ??  To aiko da alama can Win take. Yo ai biri yayi kama da mutum, ki kula a kwanakin nan basa shan koko kullum sai shayi da burodi, ranar ?ar naba su Laminu labari wai sunci tsire da daddare babanta ya sayo. Ke dama ki kiyayi mutum sumu-sumu wlhy abin tsoro ne. Randa Tanimu zaiyi tafiyar nan da daddare yake gaya min ya ranci kuWi a wajensa har dubu arba'in, naita mamaki har ina jin haushi, ashe-ashe kuWin bana ALLAH bane .
? ? ?  Kande ni abinda ban gane ba anan. Kenan dai shine ya kawo mana wannan masifar da aka samu shekaran jiya cikin gidan nan? .
? ? ? ? ?  A to ke da mi kike tunani, shine mana. Dan bala'i ya rasa inda zaije ya ajiye sai Wakin tsohuwarsa, yanzu da wannan abun daya kashe mutane a Gangare ne a ciki tunda ance fashewa yake shi ai kinga shike nan ya kasheta ko yama Wiyanta asara. Maganinta itama, badai tafi sonshi da ?arsa ba kamar shi kaWai ta haifa, mai mata wahala daban wanda take riritawa daban .
? ?? Salati kawai Ramma take tana ?arawa, dan maganar ta girgizata matu?a. Kasancewar ita babu wani jin haushin su Umman Nimrah a ranta ita tausayinta ne ma ya kamata wlhy. Ka daWe baka haihu da mutum ba sanda kuma ALLAH ya fara baku ace ga wannan masifa mutum nayi, ga yarinya mace, idan wannan magana ta fita wazai aureta a wannan garin basu da ba'a manta abin gori....

<<<<<" >>>>>

? ? ? A Sangaren su Imran mintuna talatin ba'ai ba Captain Musa ya iso da wata tawagar soji, da karnuka. Sai da suka mi?a gaisuwa ga Zak-Shadow dake a ?ofar gida har yanzu yana waya sannan suka shiga cikin gidan. Kamar yanda ya bada umarni haka sojojin nan keyi, bincike ake mai zafi da yafi na farko har a jikin bango da ramin Seraye ba'a bari ba. Kai saida takai hatta ledar ?asan Wakin Umman Nimrah sai da aka kwaye gaba Waya, da ledar sama da akai kamar silin. Cikin filos ba'a bari ba. A Wayan Wakinsu da take ajiye-ajiyen kayan aiki da icce sai randunan ruwa sai da aka fidda komai. Wani guri ne ya nuna kamar an tona aka maida ?asa aka rufe Zak-Shadow yace a tone shi shima. Haka suka shiga tonawa kuwa, abin mamaki sai ga tunkunyar ?asa, ana buWe murfinta sai ga kuWi masu yawa a ciki kusan cike. Nan fa aka shiga fiddosu bandir-bandir sabbi ?al.? Hakama a cikin Wakin Umma an ?ara samo kuWi cikin katifar rimi ta gadon da yake kwana, harda wayoyi har biyu. ALLAH sarki Umma zuwa yanzu kuka take sosai, hakama Inna sai surutai take kamar wadda ta zautu. Tana son baban Nimrah sosai fiye da sauran yaranta musamman yanda bashi da yara sosai Win nan. Duk da kuwa Tanimu yafi ?yautata mata da yi mata hidima a rayuwa, shi ba?in halin matarsa ne yasa bata sakewa da shi, itako Umman Nimrah tana mata abu kamar ?arta. Idan ma ta nema abu Baban Nimrah Win bai mata ba ita takanyi a madadinsa batare da Innar tasan ba shine yayi Win ba.
? ?? Bincike na biyu shine gidan abokinsa mai rasuwa Abashe, inda su Zak-Shadow suka gane shine gidan matar nan mai yara marayu da suka fara samun abubuwa tace ita kuma bata san da su ba. Ashe kuwa da gaske bata sani Win ba. Dan sai yanzu ne da zance ya kai ya kawo akan lamarin Baban Nimrah Win ta tuna ya kawo musu hatsi kusan sati Waya kenan, da yake tunda mijinta ya rasu haka yaketa Wawainiya da ita da yaran babu gajiyawa, randa ya kawo hatsin yace babban yaronta da yaci sunansa suke kira da Aboki yaje ya amso musu kifi. Tabbas taga yaron nata da bako bayan ledar kifi, koda ta tambayesa sai yace mata Baba ne ya bashi ajiya yace zai amsa ranar kasuwar Gamau. Itako bata maida hankalin sanin minene a ciki ba yaron ya shiga da bakko Win Wakinta ya ajiye. Bako ta sake tunawa ba sai yanzu ma.
? ? ? Gari fa ya Wauki sabon tashin hankali. Dan duk wanda keda ala?a da Baban Nimrah sai da aka kamashi a wannan yinin, hatta wajen kifinsa da inda yake zuwa sari a can cikin local government Winsu sai da aka bibiya. Zuwa dare sai ga ?an uwansa na nan gidansu duk an sakko, sai dai banda Tanimu dan basu gama bincike a kansa ba. ALLAH sarki Umman Nimrah idan ka ganta abin tausayi, wuni Waya duk ta susuce ta fita a hayyacinta. Dan zuwa dare ma zance ya gama baje gari dan ma akwai sojoji da sukai musu takunkumin hana yawo barkatai ?an uwanta sukazo suka tafi da ita harda Nimrah bisa umarnin mahaifinta dattijon arzi?i, babban malami ne a yankin ma ba garin kawai ba, dan bazasu so abin kunyar da mijinta ya aikata ya shafeta ba, musamman da matan gidan suka fara mata habaice-habaice da yada magana a kai-kai ce bisa jagorancin Kande matar Tanimu data fara yaWa maganar, dan ma dawowar mazan gidan ya sata komawa tai la?was ganin babu nata mijin itama....

? >>>>>><<<<<<<

? ?? A sansanin su Zak-Shadow cikin tantin Imran da bai cika zama ba ake tsare da su Baban Nimrah, zuwa safiya ake son fita da su daga jejin zuwa birni, ana ?ara tantance wanda basu da ala?a da al'amarin ne musamman waWanda aka tattaro yau da rana. Kwanaki na uku kenan bayin ALLAHn nan su Zak-Shadow basuyi barcin rabin awa ba. Yaransu da manyansu tsaye suke akan ?afafunsu. Kai ko abincin kirki basa ci sai ?a?an itatuwa. Duk mai imani ya gansu sai ya tausaya musu.
? ? ? ? Amma a haka muda muke kwance a gidajenmu muci mu ?oshi mu kunna tv muyi kallo, mu hau gado muyi barci har muke iya zagin jami'anmu da kallonsu muce basa aiki. Musani ganin jami'an dake ofisoshi zaune, da wanda ke yawo akan hanya suna nuna wasu halayya mara ?yau bashike nufin mun rasa zaka?uran jarumanmu dake cijin jeji daban-daban suna gumiruzu akanmu ba. Akwai irinsu Zak-Shadow da su Imran da yawa da bamu san da su ba, sai dai ALLAH ya saka musu da alkairi kawai zamuce.........
'

_Zaku sameshi a waWan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._

*_NIGER *_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*

*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*

_Shaidar biya=?G?_

*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*


*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*

*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*

*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya: =?G?_*
*_Telegram Number 09032345899_*


*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull

*_WHATSAPP (500)_*

*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*


*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*


*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*


*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*

*_WhatsApp Number =?G?_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number=?G?_*
*+234 903 234 5899*





*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*

*_Typing=???_*








*_>???KI?A A RUWA.....!!>???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._



_Chapter 46_

__________________

https://wa.me/+23408067422528
Kina son rage kiba ba tare da kin daina cin abunda kike so sannan ba tare da kinyi gudawa ba? To kimin magana domin samun hanyoyi da zaki rage kiba ba tare da kinsa wahala ba.
Ko kuma matsalar gashi ce ke damunki, ko rashin tsahon gashi ne, shima muna da solution dinsa.
Ko kuma fatar ki tana lalacewa ne a sanyin? Muna da ingantaccen man da zai gyara miki kafafunki ko kuma kamar ta jarirai. Ko kuma kafarki ce take kaushi a sanyin nan muna da ingantaccen mayuka
Ko kuma man gyaran fata kike so da zai gyara miki jikinki a sanyin Nan ?duk muna dasu ba tare da kinsa wahala ba sannan 100% natural ne.
Yar uwa idan ma bangaren samun kudi shima kike nema shima duk zamu koya miki.
Kedai kawai ki mana magana domin karin bayani.

https://wa.me/+23408067422528
 Shin Ke uwa ce, kina son samun kuWi ba tare da kin fita kin bar  ya yanki a gida ba? ko kuwa ke student ce kina son samun karin kudin shiga ko kuma ma dai kawai kison karin side hustle ne
Tare da Oriflame, za ki iya yin kasuwanci daga wayarki a gida. Ba tare da kin fita ba. Mata da yawa sun riga sun farga da wannan Kasuwanci kuma suna moriya dashi sosai, suna making kudi daga gida, kuma ke ma za ki iya sannan bayan ribar ki zaa biyaki salary a karshen wata. ko kuma kina son yin siyayya for personal use ne ba tare da anci riba dake ba ga link nan a kasa zaki iya register da kanki it's free=?G?

https://shop.oriflame.com/NG-salmaibrahimismail/3M3HmQWe
__________________


*_TELEGRAM GROUP_*

https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk


*_WHATSAPP CHANNEL_*

https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F

*_TIKTOK_*

https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/

*_INSTAGRAM_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

______________________

.........*_01:am_*

? ?? Zama a duhu tamkar Wabi'a ce ta wannan ?ungiya, musamman a lokacin yin meeting. A yau Win ma da zaman nasu ya kasance na gaggawa ba kowa da kowa bane a falon. Ogansu ne kawai sai Black Spider da yaronsu Dagger. Dagger bawani muhimmanci ne da shi a wajensu ba face KAREN FARAUTA. Dan kuwa suna kwance ne yana musu ya?i da horar da yaran mutane a tafarkin hatsabibanci. Shike da yaran dake musu ha?ar ma'adanan yankin Bankaura da sauran ?auyukan wajen da adalinsu suka samar da ?ungiyar ga'addaci da zata janye hankalin mutane daga ma'adanan saboda kafawa da tsarewar jaruman jami'an ?asar sukayi irin Zak-Shadow. KuWi kam suna sakarma Dagger ta yanda yake sake ruWuwa da zama a rufewar idon sai da ?asarsa da yankinsa hankali kwance batare da jin yana aikata kuskure ba ma. Shima kuma yana amfani da kuWin wajen Wibar ?a?a a cikin tafiyar cikin sau?i saboda ?arancin tallafi daga matasan ta hanyar ayyukan yi akoda yaushe.
? ? ? Ogan nasu daya kasance bamai yawan magana ba sai ba?ar mugunta taf cikinsa ya wani zu?i ?aton sigarinsa yana ma Dagger wani kallo mai kama da raini ?o ?as?anci ne ma oho masa. Amma kasancewar eyeglass ne a idonsa shi Dagger ba gani yake ba. Cikin harshen da suke magana da shi cike da isa da ?asaita ya ce,  Kana nufin kazo gaya mana bazaka iya ba saboda banzan can ya kama maka yara? .
? ? ??  Ko Waya sir! Ai ko kura ta rame tafi ?arfin wawason namun jeji. Waye wani Zak-Shadow ballantana yaransa. Ina son naji ne ko akwai hanyar fitar da su a hannunsa? Ko kuma mu kashe su kawai kafin ya kaisu cikin birni kamar yanda yake shiri, amma ku sani dukansu da aka kama sunada matu?ar amfani a tafiyar mu, musamman ma mutumin nan na Bankaura, dan mutumin nan yanada manyan sirrikanmu da bani da tabbacin idan yaji wuya bazai tona ba kamar yanda yay sakacin da ?ar iskar matarsa ta buWe mana aiki. Na matar tasa ma bai Sata min rai ba, wannan shegiyar yarinyar mai kama da ?ar aljanu, tun randa ya haWu da su Ganuwa ashe ?arsa ce ya Soye musu......
? ? ? ?  Kaga hakan na nufin da saninsa tazo wajen....
? ? Black Spider ya faWa cikin fushi da Sacin rai.
? ? ??  Bana jin haka oga, domin kuwa Ganuwa ya tabbatar a bazata yarinyar tazo musu. Kuma yana ganinta ya rufe fuska. Sai dai ina yin zargi Waya, uwarta ce ta turota danta tabbatar mata shine, dan bana raba Wayan biyu tare yarinyar take da uwarta ita ta laSe.
? ?  Idan ko haka ne baka bu?atar wani umarni anan. A kashe matar tasa da ?ar gaba Waya. Shima bama bu?atarsa ya gama aikinsa .
? ? ? ? ??  An gama Sir! Dama wannan umarnin kawai nake jira. Sai dai a majiya mai ?arfi na samu labarin Wazun iyayenta sunzo sun Wauketa a gidan. Tana gidansu. Babanta kuma shine hatsabibin malamin nan daya hana mu rawar

35 / 36