Mannubiya Book Compelet By Humaira Bulama

Author :  Humaira Bulama Category :  Read Hausa Novels

Chapter   23 / 51

66K to 69K   out of 151.9K words

ya sauk e kafin ya ce
  To ai ni aikin da zan bayar a dinga zuwa duk sati sau d aya ne ban san shi ba 

Yadda Najeeb ya yi wa Abbakar tak aitaccen bayani akan aikin haka ya yi wa Yashjub, daganan ya d aura da cewa  chatting nake yi da k anwarka ka kira ni, kar ka ja min in je garin gyara maka ni kuma madam ta yi fushi, sai anjima.

Yashjub yana shirin yin magana ya ji Najeeb ya katse kiran&
shiruu ya yi yana tunani kafin kuma ya fara wani kalar murmushin da ya dad e bai yi ba& .
& .
Su Manubiya har sun cire rai suna shirin maidawa Siyama wayarta kawai suka ji message ya shigo..
Da farko kamar ba za su duba ba dan basu sani ba ko na siyaman ne sai kuma suka ga kamar number da suka kira ce dan haka suka duba.

Suna bud ewa suka ga an turo Time da Adress d in inda zata same shi, jibi Monday da safe inshaaAllah&

A take suka turawa Ya Musbah message d in ta wayar Siyaman, duk da sun san gobe za su had u, amma duk cikin su Baba ne kawai mai waya dan haka gara su ajjiye message d in a wayarsa, in ya so goben sai su shirya komai, jibi su tafi tun da ya ce 8 na safe za ta je.

Suna gama tura masa Jidda ta maidawa Siyama wayarta ta dawo ta zauna ita da Muhsin suka shiga surutu da murnar aikin da Manubiya ta samu,
tun Manubiyan bata kula su har ta d an fara saka musu Baki a hirar tasu wadda duk suna yi ne a kan albashin Manubiyan: za su siya kayan abinci da na farko, idan an sake biyan ta kuma sai su siyawa inna da Baba kayan sakawa, sannan suka ce za su biyawa Muhsin ya yi jarabawa ya wuce ss1 ya ci gaba da karatunsa shima& .

Kusan duk a lissafin nasu ba su sako kan su ba kawai komai su iyayen su sai Muhsin wanda yake ta murnar ya ji an ce zai ci gaba da karatu..
wannan dalilin ne ya sanya hawaye suka b allewa inna wadda ta farka daga bacci ba da dad ewa ba..
da kyar ta samu ta rarrashi kanta ta yi shiru.

A haka Baba ya shigo ya same su hannunsa rik e da bak ar leda.

sai da suka yi masa sannu da zuwa tukunna Manubiya ta mik e ta d auko faranti ta na zuwa ya mik a mata ledar ta karb a ta yi godiya tukunna ta bud e& .
Kunun tsamiya ne a ciki d an sachet guda d aya sai gurasa guda hud u mai gishira an d an yayyafa mata mai.
Jidda ce ta karb a kunun tsamiyar ta je ta ta damo wa inna ta dawo Manubiya da Muhsin kuma suka d auki
gurasar d aya d aya su ka ci bayan sun yi sun yi da Baba akan shima ya ci amma ya ?i, ya ce musu  ya ci tasa a waje kafin ya shigo
ba dan sun yarda ba sai dan basu son yin ja in ja da shi ne yasanya suka hak ura suka d auki tashi guda d ayar suka sake raba ta gida uku suka barwa Jidda wadda take bawa inna kunu nata su kuma suka ci nasu suka sha ruwa, daganan Manubiya ta d auki bargon Baba da Muhsin ta yi musu shimfid a ta ajjiye musu abun rufuwa&
dai dai nan ita kuma Jidda ta gama bawa Inna kunu, dan haka ta zauna zaman cin tata gurasar Manubiya kuma ta je ta d an d umamo ruwa ta dawo ta kaiwa Baba rabi toilet rabin kuma ta zo ta shiga gogewa Inna jiki.

Cikin sanyin jiki Baba ya mik e ya je ya gasa k afar sa wadda ta addabe sa kwana biyun nan, daganan ya yi uzuri, brush da alwalla ya fito ya zo ya yi addua ya kwanta yana tunanin mai gobe kuma zata k unsa& .
babbar damuwar sa itace  abinci dan wannan ma a bashi aka basa da kyar, dan haka ya san ba lalle wanda ya
basa bashin ya kuma basa gobe ba& ..
Yana jin su (Yaran) suka shiga one by one kowa ya yi brush ya yi alwallah ya fito daga nan Manubiya ta kunna musu mosquito coils Jidda ta yi musu shimfida suka nema waje suka kwanta..
Har bacci ya kwashe su gaba d aya amma shi ya gagara kawai dai ya lumshe idanuwansa ne kamar mai bacci & .
" " " " " " "
Ummi bata cewa Munirat komai ba har suka k arasa d akin Ummin.
Sai da suka shiga ta rufe k ofar d akin nata tukunna ta juyo Munirat tana shirin yin magana Ummin ta kwashe ta da wani kalar gigitaccen mari, cikin fushi ta ce   na baki minti biyar ki yi mini cikekken bayani. Munirat kina haukane?
Yahansu fa?
Ba wai ina zargin ki da yi mata snatching (kwace) ba amman kamar yadda Daddy ya fad a da Mutumin ya fara yi miki zancen banza da sai ki yi fitar ki ki bar shi, a iya d azun yana ganin ki kawai ya ce miki zai aureki ko kuwa ya abun ya ke? 

Cikin kuka Munirat ta ce
  Ummi alhaji Bashir ne fa kuma tare mun hanya yayi, amma wallahi Ina ganin sa na so in juya amma sai ya tare min hanya&  

Shiruuu
Ummin ta yi ta kasa cewa komai kafin chan ta cewa Munirat d in   je ki yi alwallah ki yi sallah ki kwanta, 

Daga haka ta juya ta fice daga d akin.

Ko da Ummin ta fita a parlournta ta zauna ta yi tagumi, ta jima sosai a haka kafin daga baya ta mik e ta nufi side d in Daddy..

A d akin Munirat ta ci y an biscuits da apple Win da ta tarar a fridge ta sha ruwa bayan ta yi sallah ta kwanta tun tana tsammanin ganin Ummi har bacci ya kwashe ta tana sheshek a tana ajiyar zuciya.
&
Kamar yadda Yashjub ya fad a,sai da ya huta ya tabbatar Daddy ma ya gama duk wasu aiyyuka da uzururrukan sa tukunna ya nufi cikin gidan, bai tarar da kowa ba dan gidan yayi shiruu, dare yayi kowa yana d akin sa.
yana tafe ya turawa Mommy massage daganan ya nufi sama side d in Daddy yana k arasawa k ofar parlourn ya d an yi knocking tukunna ya shiga da sallama.
Yana shiga ya hango sa ya rafka tagumi ya zurfafa a tunani, sai da ya je kusa da shi sosai ya zauna a kan 1 seater d in da take facing 3 seater da yake zaune akai ya ce
  Daddy 
Tukunna ya yi firgigit ya d ago yana kallon sa


BULAMA
'?
0903 441 3252
*MANNUBIYA*
*24*

Numfashi Daddy ya fesar kafin ya gyara zama ya bawa Yashjub dukkannin attention d insa tukunna ya ce  kana da buk atar wani abu ne? 

Ganin Yashjub d in ya yi shiru ya gagara cewa komai ne ya sanya Daddy d in sake cewa  ina jin ka, akwai matsala ne? 

A hankali Yashjub ya sunkuyar da kanshi yana tunani, sai da Daddyn ya sake basa dukkannin hankalinsa ya ce  Talk,mana. 

tukunna Yash d in ya sauk e ajiyar zuciya cikin nutsuwa da sanin kan zance ya fara magana
  Daddy..
Allah ya huci zuciyarka akan abun da zan fad a maka yanzu,
Idan ya yi maka zafi ka yafe min

sai da ya d an yi shiru tukunna ya ce
  Daddy abun da aka yi wa Ummi a gidan nan yau bai kamata ba, sannan su Yasira a gaban ka suka dinga yi mata rashin kunya amma aka kasa tsawatar musu, bayan ba ma laifin Yarinyar nata bane ba, tunda ba ita ta ce tana son Mutumin ba&
kar so da tausayin Yahanasu ya rufe mana ido mu d auki alhakin Ummi da y arta bayan kai ne ka yi alk awarin za ka zame mata uba.

Sannan magana ta biyu su Ya isha ya kamata a taka musu burki tun yanzu, kar su saka Yarinyar nan a gaba, and also tun daga kan Yasir har izuwa kan Yadira gaskiya Daddy ya kamata a yi wani abun saboda kwata-kwata basu san ya kamata ba, ko ni da na tashi a Uk ba zan yi abubuwan da suke yi ba, na san muna iyakar k ok arin mu wajen basu tarbiyya amma abun nasu kullum k ara gaba yake yi!..
Kalli abun da suka yi wa Munirat da Ummi yau sannan
Yassir yau da na je gidan da ya ke abunda na gani ba zan ma iya sake maimaitawa ba saboda k azantar ta yi yawa& .
da shi da Abokansa guest house guda suka ware suke zaune da y an Mata abun babu kyan gani, ya kamata a tsawatar musu tun wuri Daddy,
B4 it s too late
(Kafin lokaci ya ?ure).

Shiruu Daddy ya yi yana nazari
 Tabbas shima sai da ya shigo ya nutsu yanzun tukunna ya fara ganin rashin kyautarwar sa, kawai dai itama Ummin bai kamata k iri-k iri ta bi bayan y arta ba, ya san wannan dalilin ne ya sake fusata shi.
Sannan bai san daliliba
amma tana yawan bashi haushi, haka kurum wani lokacin ko magana in ta yi sai ya fusata!!!
Saddik a ba ta da laifi tana da
biyayya ga tsafta shiyasa ya ke ta k ok arin danne zuciyarsa a samu su zauna lafiya sannan ya ke danne duk wani takaicin ta da yake ji, ya ke kuma kyautata mata amma duk da haka bata appreciating sam kalli yadda yau ta bad a masa k asa a ido a gaban jama a, yana fad a tana fad a .

  Assalama alaikom 
Sallamar Mommy ta katsewa Daddy tunani.

Cikin nutsuwa ta k araso, Yassir yana biye mata a baya&
A kan one seater Yassir ya nemi guri ya zauna Mommy kuma ta zauna akan 2 seater,
daganan parlourn ya yi shiru.

Da kyar sannan ciki-ciki Yassir ya ce   Daddy ina wuni  .

Ko kallon shi Daddy bai yi ba instead sai ya juya ya kalli Mommy sannan ya ce   Kin san d anki a guest house ya je ya zauna yana shed ana?
Ya ce ki yi masa aure kin k i bada had in kai kin tarwatsa abun,
to gashi yanzu ya nuna miki kalar b arnar da zai yi idan aka k i a yi masa auren.
Mai yasa ba kya so ya auri Kausar? 
Daddy ya k arashe maganar tasa da tambaya, kansa tsaye yana mai sake fuskantar ta.

Gaba d aya diriricewa Mommy ta yi, tana mai jin takaicin
yadda Daddy ya ke k ok arin
had a mata bomb tsakanin ta da Yassir, har ma da Yashjub.

Cikin katse mata tunani Daddy ya ce
  Anyways shikenan, ku kuka sani!
na riga na cire Hannuna a lamarin kuma wallahi I m very glad about the fact that (na yi farin ciki sosai da)
Yassir bai auri Kausar ba!!

Dukda cewa shima naga alamun ya zama d an duniya
amma duk lalacewar giwa ta fi kare& ..

yanzu dai abu biyu zuwa uku nake so in yi miki magana kuma in ja miki kunne akai, ki saurara ki jini da kyau&

Ki san yadda za ki yi ki gyara d anki  Yassir idan kuma ba haka ba to zan kwace company d in da na bud e masa, saboda na ga sai ya shafe morethan one month ma bai je ba dan haka a gani na babu amfanin a bar masa&
akwai Yaran Abokaina architecture s da yawa, zan iya bawa d aya daga cikin su!!
C e o kawai zan chanja cikin k ank anin lokaci za a c???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?hanja suna da komai.

Sannan idan bai shiryu ba to ba k aramin aiki bane in kore sa a cikin gidana gaba d aya!!
Saboda
ba zai yiu ya dinga yin yadda ya ga dama anyhow ba!!!

Ban ga dalilin da zai sa ya je yayi iskancinsa kuma ya dawo min nan ni kuma in bashi shelter ba!!!!
Ya nuna zai iya rayuwa shi kad ai, tunda gashi ya fi 1 month (wata Waya) ba ya tare da mu, dan haka idan na sake jin wani shirme daga garesa wallahi sai na baku mamaki& ..
Amma for now a matsayina na ubansa zan saka a yi masa sauk a, a raba sadak a, a saka shi a addu a
 Allah ya shirye shi..
daganan kuma idan bai shiryu ba ya nuna min ya fi k arfina to sai dai mu raba gari ni da shi..
Daddy ya k arashe maganar cikin tsananin fad a da takaici.

Yassir ji yake kamar ya tashi ya rufe Yashjub da duka, tabbas ya san shi ne ya zo ya had a masa munafurci a wajen Daddy.
Saboda Allah d an k aramin company d in nasa da aka bud e masa shine yake so a kwace ko yaya?
it s obvious shi ne (a baiyyane ya ke Yashjub Win ne) favorite d in Daddy ya san
Daddy ya fi son shi, shi kuma ya san Daddy ya tsane sa.
Already Yashjub ya fi shi a fannin kud i da Waukaka da komai ma tou amma dan me yasa zai saka masa ido ya sakawa d an business d insa ido sannan ya sake hura wutar k iyayyar sa a zuciyar Daddy!!!
 Anya kuwa jininsu d aya da Yashjub?
Yassir ya yiwa kansa tambayar yana jin yadda zuciyarsa take sake tafarfasa.

A hankali Mommy ta ce
  InshaaaAllah Daddy za a gyara, kuma za mu kiyaye, ba za mu baka kunya ba. 

Dai-dai nan Ummi ta shigo, har za ta koma dan tana ganinsu ta fahimci meeting suke yi amma sai Daddy ya ce mata  ta zo ta zauna ba komai..

Cikin nutsuwa ta gaida Daddy daganan ta juya ta gaida Mommy suka amsa ba yabo ba fallasa Yashjub kuma ya gaida ita&

sai da Daddy ya zabgawa Yassir harara tukunna ya ce   Ina wuni 
Ba tare da ya kalle ta ba&

da
kulawa ta amsa kafin ta kalli Daddy cikin sunkuyar da kai ta ce 
Ka yi hak uri Daddy akan abunda ya faru Wazu,
In shaaAllah hakan ba zai sake faruwa ba 

A hankali Daddy wanda duk ya ji jikinshi ya yi sanyi ya ce   ba komai  .

Ajiyar zuciya ta sauk e kafin
ta fara magana
  Alhaji Bashir, ya san Munirat 3 years back, sun had u a instagram ne, tun kafin ya ganta in person (ido da ido) suke tare.
tunda ya zo suka had u kuwa sai ya fara maganar aure.

Cikin watanni biyu, komai ya k ullu, aka saka ranar auren su wata uku.

A ranar hennah party d inta ne muka ji labarin ashe matarsa psyco ce (tana da taSin hankali), ita ta kashe y arsu ta farko ma amma da
yake mahaifinta influential person (babban mutum) ne, sai aka rufe abun aka ce depression ne yake damun ta shi yasa take hauka&
daga baya ma aka ce ba ita ta kashe yarinyar ba.

A ranar d aurin auren Munirat da Bashir ne matar tasa ta d auki karamar y ar tasu wadda ta rage ta tafi da ita Cairo, ta turo masa video tana treatning d insa (yi masa barazana) akan  ko dai ya fasa auren Munirat, ko kuma ta kashe wannan yarinya wadda ta gudu da ita sanann itama ta kashe kanta .
Sai a lokacin ne muka ji labarin ashe haukar tata tana tashi ne idan Bashir d in ya kula wata ko kuma yayi yunk urin k ara aure, shiyasa shi kuma yake b oye mata.

Ko ba komai a wannan lokacin mun fahimci yadda Bashir yake k aunar matarsa duk da a lokacin ya ce saboda y arsa yayi abun da yayi amman yadda matar ta hanasa dawowa bayan tafiyar sa despite (dukda kuwa) yadda ya bar Munirat ya ci ace an fahimci yadda yake gudun b acin ranta.
Bai tashi fad ama wakilinsa ma ya fasa auren ba sai da ya isa airport ya tabbatar ya samu jirgi tukunna ya iya nutsuwa ya turawa wakilin sa da na Munirat message& .

Watan Munira d aya tana rashin lafiya saboda yadda k awayenta makwafta da kuma y an uwa suka dinga gulmace-gulmace, gashi ko ba komai itama na san tana son
Bashir a wannan lokacin.

Tun wannan lokacin bai tashi dawowa ba sai after five months (bayan watanni biyar) bayan ya gama theraphy d in matarsa ya gama lallab ata ta zauna achan Cairo d in, sai gashi ya
dawo da niyyar auren Munirat
ba tare da sanin matar tasa ba ni kuma nace a a Munirat ma tace a a ta hak ura.

Da farko lallab a mu ya fara yi
da yaga dai mun dage, sai ya
fito mana da asalin fuskarsa& ..
Duk da mun maidawa gidan su
duk wasu kayan lefe da na Al ada sannan an janye batun bashi itan da akayi amma sai ya dage akan cewa  shi fa an riga an bashi danhaka a duk lokacin da ya ga dama ko muna so ko bama so zai je a d aura musu aure.!!

A lokacin Munirat har ta yi wani saurayin ana shirin saka rana
amma sai da Bashir ya shiga ya fita ya raba ta da wannan Yaron.
Ganin yana neman takurawa rayuwar mu kuma dama na gama sabon gini na ne
Ya sanya na d auke Munirat muka tafi chan garin mu,
muka yi wattanni bakwai kuma da muka tashi dawowa bamu tare a gidan da ya sanmu ba.
Yayarta itama cewa ta yi sai da mijinta yayi da gaske

23 / 51