KIRJIN MAI HANKALI BOOK 2 COMPLETE HAUSA NOVELS PDF BY MX.txt

Author :  ms xoxo Category :  Tknovels

Chapter   37 / 40

108K to 111K   out of 119.4K words

zai gargaya mata yace, Da sigar laushi da tausasawa,

“Nabeeha… kin san cewa ba zan matsa miki ba, amma da gaske kike son barina a nan tsaye haka? Ko kadan ba kya jin tausayina?”

Jin tayi shiru ya sake cewa,

“Idan kin fito, zan yi miki alkawari. Alkawari da ba zan karya ba. Babu wanda zai takura miki, kuma ba zan ce komai da zai dame ki ba… sai dai idan har son damuwata kike.”

Fawaaz ya tsaya a bakin kofar dakin, hannayensa sanye cikin aljihun wandonsa, idanuwansa masu kauri da karfi sun tsaya akan kofar da Nabeeha ta rufe. Ajiyar zuciya ya sauke cikin lumana, yana mai jin wani abu da bai saba ji ba yana zagaye zuciyarsa.

"Nabeeha..." Ya kira sunanta a hankali, kamar yana jin nauyin furta shi. "Kin san ba na son matsawa mutane, amma yanzu na gaji da tsayuwa a nan. Za ki zo ko sai na ci gaba da jira?"

Shiru. Batace komai ba. Bai samu amsa ba, amma hakan bai hana shi ci gaba da magana ba. A sanyaye ya jingina da bango, yana mai gyara sautin muryarsa ta yadda za ta lafa zuciyarta.

"Kin san wani abu?" Ya yi murmushi mai rauni. "Ina son jin muryarki, koda kuwa don ki ce min, 'Fawaaz, ka tafi.' Zan fi jin dadin hakan fiye da wannan shiru da kike bani."

Har yanzu shiru. Ya dafa kansa da hannunsa guda, yana mai jin yadda zuciyarsa ke bugawa fiye da kima. Sai dai bai nuna hakan ba. Ya kuma kamewa, yana kokarin shawo kanta da basirar sa.

"To, idan na tafi, kin yarda na tafi da zuciyata?" Ya dan saki dariya mai nauyi. "Saboda yanzu haka, tana bakin kofa tana jiran ki fito. Ko dai ki fito ku gaisa, ko kuwa ki bar ni nan ina jiran har sai kin fito da kanki."

Jin haka ya sa Nabeeha ta dan motsa a cikin dakin. Amma bata ce komai ba.

Fawaaz ya gyara tsayuwarsa, yana mai kara danne zuciyarsa. Sai dai akwai wata murya a cikin ransa da ke turoshi gaba.

"Idan na tsawaita magana, za ki ce ina wahalar da kaina," Ya ce a hankali, yana mai sake gyara murya. "Amma gaskiya, Nabeeha, idan har na kasance ina iya jure shiru a kowane hali, yau na kasa. Ba zan iya jure shiru daga gare ki ba."

Nabeeha ta sake juyawa a cikin dakin, zuciyarta na bugawa. Tana jin sautin muryarsa yadda ta danne laushi a kasan tsantsar miskilancinsa.

"Ki zo ki buɗe, idan har ba don ni ba, to don kanki," Ya sauke numfashi, yana mai sassauta murya. "Ko kuma sai na dauka kin fi so in shigo da kaina?"

A wannan karon, tana jin yadda zuciyarta ke harbawa fiye da yadda ta zata. Hannunta ya taba murfin kofar. Kuma kafin ta yanke hukunci, Fawaaz ya sake magana.

"Ki yi hakuri, kin ji? Ban zo nan don takurawa ba," Muryarsa ta lafa ƙwarai. "Na zo ne don jin cewa kina lafiya."

Jin haka ya sa ta runtse idanuwanta. A hankali ta bude kofar.

Fawaaz ya tsaya, yana mai kallonta da ido masu zurfi da suka nutse cikin nata. Bai ce komai ba, sai dai murmushin da ya yi,wanda kowa ya san cewa da gaske yake.

Nabeeha ta tsaya a bakin kofar da ta buɗe rabin jiki, kanta a ƙasa, hannunta riƙe da murfin kofar kamar wadda ke shirin rufewa a duk lokacin da ta ga dama. Idanunta sun kasa kallon Fawaaz kai tsaye, sai dai tana jin nauyin kallon da yake mata.

Fawaaz bai yi saurin yin magana ba. Ya tsaya kawai yana kallonta, kamar yana nazarin yadda take, yadda numfashinta ke fita a hankali, yadda ta ƙanƙance kanta cikin hijabinta data zura kamar mai son ɓuya.

Sai da yayi wasu dakiku sannan ya ɗan lumshe idanu, murya ƙasa-ƙasa yace, "Kin fito."

Ta ɗan tsuke labbanta ba tare da tace komai ba.

Fawaaz ya gyara tsayuwarsa, ya sake nutsuwa fiye da da. "Nagode," ya furta a hankali. "Ko da ba za ki ce komai ba, nagode da kika fito."

Nabeeha ta ɗan motsa, zuciyarta na bugawa da karfi. Bata san dalilin da ya sa ta kasa cewa uffan ba, sai dai yadda muryarsa ke fita cikin nutsuwa yana daga mata hankali fiye da yadda take tsammani.

Shiru ya sake shiga tsakaninsu.

Fawaaz ya dan lumshe ido kafin ya sauke ajiyar zuciya. "Ba na son matsawa mutane, kin sani," ya ce a hankali. "Amma a yau, na kasa hakuri. Na san cewa ba kya son yin magana da ni, ko kuma ba kya jin dadi a kusa da ni, amma..."

Ya tsaya, yana kallonta da idanu masu zurfi. "Amma kin san cewa ba zan tafi ba har sai na tabbatar cewa kina lafiya, ko?"

Nabeeha ta lumshe ido na wucin gadi. Sannan a hankali tace, "Lafiyata kalau."

Fawaaz ya dan yi shiru, sai daga baya yace, "Kin tabbata?"

"Eh." Ta amsa, muryarta kamar ana tura ta.

Bai ce komai ba na wasu dakiku, sai daga baya yace, "To, idan har da gaske lafiya kike, me yasa kika buya?"

Nabeeha ta ji jikinta ya yi sanyi. Ta kasa cewa komai.

Fawaaz ya ɗan gyara tsayuwarsa, yana mai kallonta da sigar mutum mai son jin gaskiya. "Ko kuma dai..." Ya rage muryarsa, ya matsa kaɗan, amma ba da nufin takura ba. "Kina buya ne daga gare ni?"

Tayi saurin ɗaga kanta, idanuwanta cike da karyar cewa ba haka bane. Sai dai yadda suka haɗa ido, zuciyarta ta tsalle, ta sake ɗauke kanta da sauri.

Fawaaz ya yi murmushi – murmushi mai ma’ana da ita kaɗai zata iya fahimtarsa. "Na fahimta."

Ya sake matsawa kaɗan, yana mai rage murya fiye da da. "To, bari na sake tambaya, Nabeeha."

Ta ɗan taɓe labbanta, amma bata ce komai ba.

Fawaaz ya sunkuyo kaɗan, murya a matuƙar laushi, "Idan har ba ki tsorona ba..." Ya dan dakata, yana nazarin yadda zata karɓi maganar. "Me zai hana ki kalle ni a ido ki faɗi haka?"

Nabeeha ta ji kamar zata rasa numfashi.

"Ki kalle ni," ya sake maimaitawa cikin wata irin nutsuwa, "Ki ce min ba kya guje min."

Hannunta ya ƙanƙance a kan murfin ƙofar. Tana ji tamkar numfashinta na ƙaurace mata. Idanunta suka fara kaɗa, zuciyarta tana bugawa da karfi.

Fawaaz ya dan kalli yadda take, sannan cikin salo mai cike da wayo ya ɗan ja baya. "Amma idan har ba za ki iya cewa ba," ya ce da sauti mai kashe jiki, "To, kin san abin da hakan ke nufi, ko?"

Nabeeha ta ɗan runtsa ido, sannan cikin sanyin murya tace, "Me kake nufi?"

Fawaaz ya saki murmushi – murmushin da zai iya rikita mutum.

"Kin sani," ya furta cikin lumana. "Kin san me nake nufi, Nabeeha."

Ta sauke ajiyar zuciya. Hannunta ya dan yi sanyi, numfashinta ya yi nauyi.

Fawaaz ya kalleta, sannan ya ce, "Ki huta."

Sai kawai ya juya, ya bar wurin.

Nabeeha ta tsaya, tana kallon bayansa har ya bace daga idonta. Sai dai har lokacin, zuciyarta bata daina bugawa ba.

ADVERT👇

YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE

(THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME)
(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)

INA MA'ABOTA TURARE!
Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa!

🌟 Mene ne za ku samu?

Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno.

Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan.

Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa.

Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida.

Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi.

Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa.


📍 Adireshi:

Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare.


📞 Tuntuɓe mu:

WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107

Instagram: @yerwaincense_and_more

Facebook: @yerwacollection

Twitter:Hafsaaat00




🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok:
@besturarenwutainkano
https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1

🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne!

🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE!

*KIRJIN MAI HANKALI*
_(Akwatin sirrin sa)_
_🧳👩‍❤️‍👨🌺_

*_The Vault Of His Secrets_*

_®️NANA HAFSATU (MX)_

_©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_


*_BOOK TWO_*

_PAGE:61_



A rikitaccen dakin karatu na gidan, inda shiru ya maye gurbin hayaniyar duniya, Fawaaz ya tsaya a bakin ƙofar yana kallon Nabeeha da ke zaune bisa kujera tana karanta wani littafi na anatomia. Fuskar ta cike da nutsuwa, amma idanunta sun nuna alamun gajiya.

A hankali, ya shigo riƙe da gilashin ruwa mai sanyi, yana tafiya da kwanciyar hankali har ya iso kusa da ita. Ya ajiye gilashin a kan teburin kusa da ita, sannan ya ce da murya mai taushi,

"Sha ruwa, Nabeeha… Kinsan bana so ki gaji ba tare da kin kula da kanki ba."

Ta ɗago kai a hankali, tana kallonsa da mamaki. Idanunta sun sauka a kan fuskarsa, wadda ta cika da kulawa.

"Na gode," ta faɗa a hankali, tana jawo gilashin.

Fawaaz ya ɗan matsa kusa, yana mai kallon yadda ta sha ruwan a hankali. Sai da ta ajiye gilashin sannan ya furta, da murya mai zurfi da taushi,

"Da ace zan iya zama ruwa, da sai na zamo ruwan da zai dinga sanyaya zuciyarki har abada."

Nabeeha ta ɗan tsargu, zuciyarta ta bugawa da ƙarfi. Ta saki numfashi, tana jin yadda kalamansa suka shige ta.

"Ya Fawaaz… me kake nufi?"

Ya dan murmusa, yana kallon cikin idanunta.

"Ina nufin… ke ce nutsuwata, ke ce abinda zuciyata ke bukata. Ko da ruwan da kika sha ya qare, in har ina kusa dake, to ba za ki taɓa jin ƙishirwa ba."

Zuciyarta ta harba, wani irin sanyi da tsigar jiki suka ratsa ta. Ba ta iya cewa komai ba, sai kawai ta sunkuyar da kai, tana jin yadda kalamansa suka mamaye zuciyarta.

Fawaaz ya danyi dariya, ya sunkuya kadan yana kallonta.

"Nabeeha, idan zaki ji tsoro da soyayyata, to ki sani cewa… ni ne mafakarki."

Hankalinta ya yi nauyi, zuciyarta ta fada tarkon da ba ta shirya ba. Fawaaz kuwa, ya mike a hankali, ya juya da wani murmushi mai cike da nufin zuciya, ya fita daga dakin, yana barin ta cikin wani yanayi da ba ta taba jin irinsa ba.

A tsakar dare, shiru ya mamaye gidan, amma a zuciyar Fawaaz babu wani hutu. Ya dinga juye-juye akan gadonsa, amma duk da kokarinsa na kawar da tunanin Nabeeha, hakan ya gagara. Zuciyarsa na tafasa da soyayyarta, hankalinsa ya kasa samun nutsuwa.

Ya sauke ajiyar zuciya, ya mike a hankali yana bin hanyar dakinta. A hankali ya tura kofar, yana kallon inda take kwance. Wata irin soyayya mai karfi ta lulluɓe shi. A hankali ya karasa gadon, ya tsaya na wasu sakanni yana kallon yadda numfashinta ke fita cikin nutsuwa.

Da hankali, ya haye gadon, ya kwanta a bayanta a natse, sannan ya jingina fuskarsa da wuyanta, yana shakar daddadan kamshin fatarta. Hannunsa ya sauka a kan cikinta, yana rungumeta cikin kulawa da soyayya.

"Nabeeha…" ya furta da kasalalliyar murya mai cike da shauƙi.

Ta dan motsa, zuciyarta ta harba da sauri lokacin da ta ji numfashinsa a kusa da kunnenta.

"Ya fawaaz… me kake yi?" ta tambaya da muryar da ke nuna alamun tashi daga barci.

Ya dan matse ta kaɗan a kirjinsa, yana jin dumin jikinta yana ratsa shi.

"Na kasa barci, Nabeeha… Na kasa samun nutsuwa, kuma daga gare ki nake so na samu sanyin da zuciyata ke bukata."

Ta ɗan yi shiru, zuciyarta na bugawa da sauri. Shi kuwa ya dan yi murmushi, yana shafa gefen fuskarta a hankali.

"Kin san me yasa?"

Ta kasa cewa komai. Murmushinsa ya ƙaru kadan, sannan ya rada mata da murya mai kashe jiki,

"Saboda ke ce komai a gare ni. Nabeeha, ke ce farin cikina. Babu inda zan fi jin kwanciyar hankali fiye da nan… a jikinki."

Wata irin kasala ta lullube ta, wani sabon yanayi na soyayya ya dirar mata. Hannunsa ya kama nata, ya sumbaci bayan tafin hannunta a hankali.

"Kin san yadda zuciyata ke bugawa a duk sanda na kasance tare da ke?"

Ta runtse idanu, tana jin saukar numfashinsa a bayan kunnenta.

"Yadda kike ji yanzu, shi nake ji duk sanda kike kusa da ni."

Ya ɗan shafi fuskarta, yana jan numfashi a hankali.

"Nabeeha, idan akwai abin da zan iya sadaukarwa domin ki, to rayuwata ce. Domin ke ce farin cikin da ba zan taba barin sa ya kufce min ba."

Zuciyarta ta nitse a cikin soyayyar Fawaaz, ba ta san lokacin da ta lumshe ido tare da jingina bayanta da KIRJIn sa ba.

A haka ya ci gaba da mata kalamai masu ratsa zuciya,

Fawaaz ya jawo Nabeeha jikinsa sosai, yana jin yadda numfashinta ke hade da nasa. Wata irin soyayya da shauki sun cika zuciyarsa, ya dora labbansa a gefen kunnenta yana rada mata da murya mai kashe jiki.

"Nabeeha… kin san kuwa irin tasirin da kike da shi a kaina? Kamar yanda iska ke bukatar sarari, haka zuciyata ke bukatarki."

Ya sauke sumbatu a saman goshinta, yana shafa gefen fuskarta a hankali.

"Da ace zan iya zana ki a zuciyata, da na fi kowanne mai fasaha kwarjini. Amma ai babu bukata, domin har yanzu zuciyata tana dauke da surarki."

Hannunsa ya sauka a kan tafin hannunta, yana wasa da ‘yan yatsunta a hankali.

"Kina jin yadda zuciyata ke bugawa? Ko kin san cewa kowanne bugunta na ambaton sunanki ne?"

Ya jawo hannunta, ya dora a kan kirjinsa, inda zuciyarsa ke harbawa da karfi.

"Kin jiyo? Wannan bugu ne na soyayya… domin ke kadai ce abinda zuciyata ke bukata."

A hankali ya daga hannunsa ya shafa kumatunta, ya sauke sumba a gefen lebenta, sannan ya sauke numfashi.

"Ke ce abinda ke ratsa jinina, Nabeeha… Kamar jini a jiki, ba zan iya rayuwa ba tare da ke ba."

Hannunsa ya gangaro zuwa wuyanta, yana shafa gefen wuyanta da tafin hannunsa mai dumi.

"Ko kin san me yasa na fi son kasancewa kusa da ke?"

Ya rada mata a kunne, muryarsa na rawa kadan da tsananin soyayya.

"Saboda kin zama wani yanki na zuciyata. Babu wani wuri da zan fi jin kwanciyar hankali fiye da nan… a jikinki."

Ya lumshe ido, ya kara shigewa jikinta, yana jin yadda sanyin fatarta ke ratsa nasa.

"Ke ce sanyi a cikin ran zuciyata, ke ce farin ciki da nutsuwata."

Hannunsa ya gangaro zuwa wuyan hannunta, yana shafa gefen tafin hannunta a hankali, yana jin yadda jikinta ke amsawa da sanyin halittarsa.

"Idan akwai abin da nake bukata a rayuwata, to ke ce. Idan akwai abinda zuciyata ke so fiye da komai, to soyayyarki ce."

Ya dan sauke numfashi, yana jin yadda jikinta ya yi laushi a cikin nasa.

"Nabeeha… da ace zan iya zama mafakarki har abada, da na fi kowa jin dadin rayuwa."

Ya kara rungumeta da karfi, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi. A haka ya ci gaba da mata kalamai masu ratsa zuciya, yana sauke sumba a dukkan gabobin jikinta...

Ya sanya hannunsa yana kamo labbanta. Ya shiga zagaye labbanta da yatsansa guda daya..

Ya Kai mata sumba kan bakinta yana lalubar harshen ta hadi da cafkeshi tamkar alawa..

Ya koma kan labbanta yana tsotsar su sosai tamkar ya samu alawa. Ya koma kan Karan hancinta yana sakar mata sumba zuwa gefen kunnuwan ta.

Can ya Kai hancinsa kan gashin ta yana sunsunar kamshin da gashin nata ke fitarwa na scented hair cream and spray da tayi amfani dashi na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE.

Ya jima yana sunsunar gashinta. Ahankali ya sanya hannu yana unbutton din maballar rigarta. Duk yarda nabeeha taso ta kwace kanta ta kasa . Saboda fawaaz ya rikida ya zama tamkar wani dan karamun zaki dake tashen farauta a daji.

Harda wani gurnani yake. Alokacin da bakinsa ya Kai kan na shanunta. Ya jima yana tsotsar su sosai.

Kafin daga bisani ya sauka zuwa kasan cibiyarta ya sanya harshensa yana lasar ramin cibiyarta. Nabeeha ji tayi tamkar zata shide. Gashi kofofin jikinta sai maraba suke yi da sakon da yake Isar musu..

Ya gangara kan goshinta yana sakar mata sunba. Lungu da Sako na jikin nabeeha ba inda fawaaz bai tsotse ba. Ya lasa ya tsotse ya murza haka yayita yi..

Daga bisani ta jiyo shi yana adduar auratayya. Duk yadda tayi taso bijerewa ta kasa. Sakamakon rikon da fawaaz yayi mata tamau ba zata iya kwacewa ba...

Sai numfarfashi takeyi tana damtse kasan labbanta cike da ciwo.. tana sake mamakin zubar hawayen fawaaz akan KIRJIn. Tabbas kuka yakeyi. Kukan me amma? Ita tana kukan wahala shi dai kam sai kukan farin ciki...

Sai da fawaaz ya samu nutsuwa sosai sannan ya sarara mata. Ya koma gefenta ya rarumota ya riketa tamau. Yana shafa gadon bayanta.

🎀🎀🎀🎀

Fawaaz ya rungume Nabeeha a jikinsa da soyayya mai zurfi, yana jin wani irin farin ciki da nutsuwa da ba zai iya misaltawa ba. Ya lumshe ido, zuciyarsa na cike da godiya, sannan ya rada mata da murya mai cike da kauna,

“Nabeeha… me zan ce da ke da zai bayyana yanda nake ji a zuciyata? Yaya zan iya godewa Allah da ya bani mace irinki, wadda ta kare mutuncinta ta kuma kawo shi gare ni ba tare da ta zubar da shi ba? Ke abar alfaharina ce, ke ce macen da zuciyata ta dade tana fata.”

Ya janye kadan, yana kallon idanunta da nutsuwa. Hannunsa ya kama nata, ya dan shafa tafin hannunta cikin kulawa.

“Nabeeha, na gode da kika zamo amintacciya a gare ni. Na gode da kika kawo girmanki gare ni, ba tare da kin sake shi ga kowa ba. Na gode da kika bani mutuncinki cikakke, cikin soyayya da gaskiya.”

Ya lumshe ido na wani lokaci, sai kuma ya sake bude su, yana shafa gefen fuskarta.

“Na gode da kika tsaya akan darajar ki, kika kare shi, kika kawo shi gare ni. Wallahi, Nabeeha, ba zan taba gajiya da godewa Allah da ya bani mace kamarki ba.”

Ya sauke numfashi, zuciyarsa cike da tsananin soyayyarta.

“Ya Allah, Ka albarkaci rayuwar Nabeeha. Ka kare ta daga dukkan sharri, Ka sanya farin ciki a zuciyarta a kullum. Ya Allah, Ka kara mana so da fahimta, Ka hada zukatan mu har abada.”

Ya kama hannunta da duka hannayensa, yana murzawa a hankali.

“Ya Allah, Ka sanya ni sanadiyyar farin cikin ta, Ka azurta ni da ikon kareta da kaunarta har karshen rayuwata.”

Ya dora goshinsa a kan nata, yana rada mata da wata kasalalliyar murya mai cike da shauki,

“Nabeeha, zan kare mutuncinki kamar yadda kika kawo mini shi cikakke. Zan daraja ki fiye da yadda kike tsammani. Kuma zan so ki har karshen numfashina.”

Ya dago da hannunta, ya dan sumbata a hankali, yana jin kaunarta na kara ratsa shi fiye da kowane lokaci...

ADVERT👇

YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE
YERWA INCENSE AND MORE

(THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND

37 / 40