DR SADEEQ COMPLETE HAUSA NOVELS BY NARNAH KANWAR SOJA.txt

Author :  Nana Kanwar Soja Category :  Hausa Read

Chapter   35 / 48

102K to 105K   out of 141.3K words

ne! Wallahi bana son ka! Allah zai sakamin!!”Kalmar “mugu” ta doki zuciyarsa kamar kibiyar toka.


Ya matsa dab da gadon, ya durƙusa sosai har gwiwinsa suka taba kafet din, yana kuka cikin shiru:


“Na yi kuskure… amma kada ki kira ni mugu. Indo, ke ce mutuncina. Ke ce burina tun farko. Ban san kin tsorata ba… ban san kin yi rauni ba…”


Ta juya gefe tana wani kuka mai ciwo:


“Ka cutar da ni… ka ɓata min rayuwa… ka dauke min komai… kuma ka ce kana sona?”


Shi kuwa ya zube da zuciya ta fashewa ya ce:


“Na rantse da Allah… idan na san abu daya ya taho miki, zan ba kaina hukunci kafin wani ya yi min. Zan mutu kafin in ga kin tsani ni…”


Ya shiga kuka sosai, ba na raƙumi ba — na zuciyar miji da ya san ya karya amana mai tsarki.
A hankali ya miƙa hannu, amma ba tare da taɓata ba, har yana girgiza kai:


“Indo… kin yi tunanin na yi miki haka saboda baki da gata? Wallahi… da kin san wanene ni a gare ki… da baki fada wannan maganar ba.”


Ta ji maganar ta tsaya mata a kunne:


“Wanene ka a gareni?”


Shi ya lumshe idanu, hawaye na gangarowa:


“Mutumin da ya fi kowa dacewa da ki…
mutumin da nake fata ki sani…
amma ba yau ba.” ta harare shi ta ce:
“Bana sonka! Ka fita!!”


Ya mike da kyar, ya goge hawayensa yana shashsheka kamar yaro:


“Zan fita… amma kada ki sake cewa na yi miki fyade da nufi. Abin ya karyani fiye da duk hukuncin da ki ka yi min.”


Ya juyo a ƙofa, da murya mai rauni sosai:


“Na yi kuskure amma ba zalunci nayi ba, Indo.”
ya rufe ƙofar a hankali kamar zaij' fashe.



Indo ta rushe a gadonta, kuka da hawaye suna zuba ba kakkautawa. Duk wani ƙarfin zuciya da ta yi ƙoƙarin nuna baya nan ya bace, sai tsananin raɗaɗin jiki da tunani. Ta matso cikin bargo tana ƙoƙarin ɓoye fuskar ta, amma kukan nata ya cika ɗakin har ya kai kofar parlour.


A gefe kuma, Dr Sadeeq ya koma dakin sa, zuciyarsa ta karye sosai. Ya zauna a kan kujera yana rufe fuska da hannu, numfashinsa yana da sauri, hawaye na gangarowa. Duk da cewa a zahiri bai cutar da ita da nufinsa ba, zuciyarsa ta san cewa Indo ta ga wani abu da bai kamata ba, kuma wannan ya sanya shi cikin tsananin tsoro da nadama.


Ya girgiza kai, yana cewa a ransa:
"Allah… wallahi na yi kuskure. Ban taba son cutar da ita ba. Ta isa yanzu, na bata rayuwarta… Ina fata zata gane cewa nufina ba zalunci bane."


A wannan lokaci, Kaka ta shigo dakin Indo. Idonta ya buga da ganin ɗan jaririn ciki da kuka da zafi a fuskar Indo. Ta shiga cikin dakin, ta zauna a gefenta, tana cewa:
"Indo… me ya same ki? Me yasa kika fara kuka haka a safe haka?"


Indo ta ɗan sunkuya da kanta a cikin bargo, tana ƙoƙarin kawar da hawaye, amma zuciyarta da jiki sun kasa. Ta saki ƙara da muryarta mai raɗaɗi:
"Kaka ciki na na ciwo sosai kamar zan mutu"


Kaka ta ɗan matsa kusa da ita, ta rufe fuskar Indo da hannunta, ta yi ƙoƙarin kwantar da ita:
"Yaya… ki kwantar da hankalinki. Me ya faru ne? muna da Dr a gidan nan ?"


Indo ta girgiza kai, ba zata iya furta sunan Dr Sadeeq ba tukuna. Duk da haka, zuciyarta na bugawa da sauri, tana jin tsoron ya sake zuwa ko ya gan ta a irin wannan hali.


Kaka ta ci gaba da tausayawa, tana cewa:
"Ki huta, Indo. Kada ki damu, babu wanda zai cutar da ke. Ki ɗan kwantar da zuciyarki, ki sha ruwa, sai mu gani me zai yi tunda zai kawo maganin yace miki"


A gefe kuma, Dr Sadeeq yana cikin dakinsa, ya zauna yana ɗan jin tsoro da nadama. Duk da cewa ya dawo cikin natsuwa, ya san cewa Indo tana cikin zafi, kuma yana jin nauyin alhakin abin da ya faru. Ya ɗauki hannu ya shafa fuskarsa, yana cewa a ransa:
"Wallahi… na tsorata sosai. Ban yi nufin cutar da ita ba… amma yanzu ina jin tsoron ta ga abin da ya faru… Allah ya ba ni damar gyara wannan."


Haka aka sami shiru a gida na wasu mintuna, Indo na ci gaba da kuka cikin bargo, Kaka na tausayawa, yayin da Dr Sadeeq ke cikin dakinsa yana tunanin yadda zai gyara lamarin ba tare da ya cutar da Indo ba.




TO BE CONTINUED.........................








7️⃣9️⃣




💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔


BY


NARNAH ƘANWAR SOJA


BOOK 2
My 15novel comedy love and drama



https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM



THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO.......




MORNING UPDATE



💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*





🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚


(🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲




BUSSINES GROUP


👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT






TITLE
Love is a flame that burns bright, even in the darkest night


BARKA DA SHIGOWA SABUWAR SHEKARA









" Sadeeq me yazo kanka U mean u rape her she is just 16 oh my god" yes Kamal wallahi bansan me yazo kaina ba ita ta kawo kanta at this moment ina fama da jikina so and I aks her but ashe bata fahimci ne ba ta amince zata taimaka min "


ajiyar zuciya ya sauke for now Dole taye fushi dakai abu guda ɗaya ce tunda ka bata haƙuri tana tsoron ka yanzu ,dole ka daina zama kusa da ita give her some time "
Bayan shawarar Kamal, Dr Sadeeq ya ɗan sassauta zuciyarsa. Yana jin tsoro amma kuma yana sane cewa dole ya bar Indo ta huta. Ya yanke shawarar daga yanzu zai kula da ita daga nesa, ba tare da kusantar ta kai tsaye ba.


A gefe guda, Indo tana cikin dakin ta, har yanzu tana jin rauni a ƙafarta. Bata san yadda Dr Sadeeq yake ji ba, amma tana jin zuciyarta tana ɗumama da tunanin daren da ya gabata. Ta kashe wayarta, ta rufe ido, tana ƙoƙarin samun natsuwa, amma har yanzu ranarta na tsoro da fushi.


Sai ta ɗan motsa, ta matsa kan bargo, tana jin ƙafarta kaɗan na ciwo. Ta ɗauki ruwa mai ɗumi ta yi wanka a hankali, ta shafa kayan shafawa masu ƙamshi mai sauƙi, turaren da take so sosai, da lips strawberry nata. Ta sanya kwali mai laushi, bata ɓata lokaci sosai wajen ado saboda tana son Dr ya gani a sauƙaƙe amma a tsafta.


Bayan ta gama, ta daura skirt da riga mai launin red a d black, kayan da Dr ya bayar. Tana kallon kanta a madubi, tana murmushi: “Yanzu zasu ga ni, amma ba zan nuna duk abin da nake ji ba.”


A waje kuma, Dr Sadeeq yana office, yana tunanin Indo. Zuciyarsa na bugawa, amma yana ƙoƙarin sarrafawa da tsanani. Ya san cewa bai kamata ya kusanci ta yanzu ba, sai dai ya kula daga nesa. Ya ɗan sauke numfashi, yana cewa a ransa: “Allah ka taimake ni, ya kare ta, Allah ka ba ni haƙuri.”


Kamal ya kira shi nan da nan, yace:
"Ka tabbata ka kula daga nesa yanzu. Kada ka kusantar ta sai lokacin da ta huta. Wannan zai rage tsananta ta, kuma zai kare ku duka."


Dr Sadeeq ya jinjina kai, yace:
"Nagode, Kamal… zan jira lokaci. Zan kula da ita daga nesa, amma zuciyata… tana nan cike da damuwa."






Indo tana kwanciya, tana jin ciwon ƙafa da ɗan tsoron abin da ya faru, amma tana ƙoƙarin samun natsuwa. Bata sani ba cewa Dr Sadeeq yana kula da ita da dukkan motsinta yana kulawa da lafiyarta da kuma zuciyarta.


Haka ne suka shiga lokaci na hutu da natsuwa — Indo tana ƙoƙarin murmushi da jure ciwo, Dr Sadeeq kuma yana ƙoƙarin sarrafawa da tsanani da soyayya daga nesa, yana jiran lokaci daidai domin ta warke sosai kafin ya sake kusantar ta.








Ranar Laraba ta yi kyau, rana mai haske kamar zata yi sanyi da annashuwa. Dr Sadeeq ya shirya cikin ƙananan kaya masu kyau, wankan sa ya yi tsabta, turare ya sanya, gashi da kwalliya a hankali, ya tabbatar komai cikin natsuwa kafin ya tashi. Zuciyarsa na ɗauke da annashuwa da ɗan damuwa a lokaci guda, saboda yau Daddy zai dawo ,na ya shirya zuwa airport


A airport, bayan wasu mintuna kaɗan, ya iso tare da Daddy, fuskar Daddy cike da farin ciki da murmushi. Sun yi ta gaisuwa, Dr Sadeeq na ɗauke da kayan su, yana tabbatar Daddy ya ji daɗi daga tafiya.


Da suka dawo gida, gidan ya cika da murna. Mommy, Hajiya Binta da Kaka sun tashi tsaye suna ta murna da dariya, suna rungumar Daddy. Yaran gidan ma suna ta hawan-gida, suna ta murna da farin ciki ganin Daddy ya dawo lafiya. Duk gidan ya cika da hayaniya, murmushi da annashuwa.


Sai dai Indo, a nata bangare, tana kwance a dakin ta. Ko da muryar dariya da murnar da ke cikin parlour ya isa dakin ta, ta kasa motsi. Tunani da damuwa na cikinta, zuciyarta ta cika da rashin natsuwa. Ta rufe idonta, tana jin kamar duniya ta tsaya cak a kanta. Duk murnar gidan, duk dariyar da ke waje, bata da tasiri a kanta.


A haka Dr Sadeeq ya lura da farin cikin sauran gidan, amma zuciyarsa ta yi tunani akan Indo. Duk da cewa ta kasance a kwance a dakin ta, ya san zuciyarta na cike da damuwa da tsananin tunani.











8️⃣0️⃣




💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔


BY


NARNAH ƘANWAR SOJA


BOOK 2
My 15novel comedy love and drama



https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM



THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO.......




MORNING UPDATE



💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*





🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚


(🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲




BUSSINES GROUP


👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT






TITLE
Love is a flame that burns bright, even in the darkest night


BARKA DA SHIGOWA SABUWAR SHEKARA




Indo ta fara samun sauƙi sosai. Duk da cewa har yanzu bata gama mantawa da abin da ya faru ba, jikinta ya soma dawowa da ƙarfi. A gidan Kaka kuwa, ana ta motsi, ana ta shiri saboda jibi za a fara azumi.


Gida kamar kasuwa, ana shigo da kaya iri-iri; shinkafa, taliya, sukari, garin koko, miya, kayan miya, kayan tsire, kayan gyaran jiki da ma waɗanda Indo bata taɓa gani ba. Kaka da kanta tana ta duba kaya, tana karɓa, tana umarni kamar shugaban babban gida.


Indo na kwance a gadonta tana kallon ƙofar dakin da ake ta zirga–zirga. Sai ta lumshe ido a hankali tace a ranta:


“A lokacin da nake tare da ƴan uwa na a Modirre, ina zan san ana shirin azumi haka. Na saba da kaka-nazari, yunwa, da ɗan abincin da ake samu da ƙyar. Ashe akwai rayuwar da ake shirin azumi da dariya, da kaya kala-kala, da turare, da tsabta irin wannan…”


Ta ji wani abu ya tsinke mata zuciya. Ba kishi ba ne, ba kuma bakin ciki ba—wani irin sabon yanayi ne na gane bambancin rayuwar ta baya da yanzu.


Sai ta ɗan murmusa kaɗan, murmushin da ya fi kama da hawaye a zuciya ta ce:


“Da Mama tana raye da ni, da yau muna cikin yardar Allah, muna ta shirye-shiryen azumi tare… Allah ka jiƙan ta.”
Ta share ƙaramin hawaye, ta kalli sama.
A waje kuwa ana ta dariya; Layla da Na’iba suna ta cece-kuce da murnar zuwan Daddy, Mommy na ta umarni, Kaka na ta tsawata “Ku kawo wannan nan! Ku cire wannan can!”
Gidan cike yake da farin ciki—banda Indo da ta ji ranta ya yi wani irin nauyi mai sanyi… mai kama da kewa da godiya a lokaci guda.









Washegari da sassafe Indo ta tashi cikin natsuwa. Jikinta ya warke sosai, sai dai zuciyarta tana da rauni mai zurfi. Ta shirya cikin uniform dinta—farar riga da skirt mai launin blue—kamar yadda ta saba. Amma duk da shiryawar, idan aka kalle ta sosai za a ga ta rame kaɗan. Damuwa ce ta danne ta tun jiya har yau.


Ta kalli madubi ta ɗan gyara hular uniform ɗinta sannan ta ɗan yi numfashi mai zurfi.


“Kawai yau ban son ganin sa… ko a hanya,” ta fada a hankali a zuciyarta.
Ta ɗauki bag ɗinta ta fito parlour, ta gaida Kaka cikin ladabi “Allah ya tsare ki Indo, ki kula da kanki.”


“Amin, Kaka.” Ta dan murmusa kadan amma murmushin ba ya kai zuciya.


Ta fita bakin titi tana jiran bus. Ranar tana da sanyi, iska tana kadawa sannu–a–hankali tana motsa gefen uniform ɗinta.


Tana tsaye ta sunkuyar da kai, saboda ba ta son ko ta hangi Dr Sadeeq daga nesa.


Sai kawai ta ji ƙamshi mai tsada ya wuce iska—ƙamshin da ta sanshi har cikin zuciyarta.
Ta dago a hankali ga shi nan.


Dr Sadeeq ya fito daga part ɗin Mommy cikin fararen kaya masu tsabta, sun kama jikinsa sosai, kansa yakiye, fuskar nan tasa mai cike da natsuwa da annuri. Kallon farko kawai ya ishe ta ta ce a zuciya:


“Mugu…”


Shi kuwa yana ganinta yaji komai na jikinsa ya yi laushi. Murmushi ya faɗaɗa masa sosai—irin murmushin da ya fito daga zuciya.


Ya ɗaga hannu a hankali “Indo…”
Ta juya kai kamar bata ji ba ya kara kiran sunanta dan kadan da murya mai dadi:


“Indo…”
Sai kawai taga bus ta tsaya. Da gaggawa ta shiga ba tare da ta waiwaye ba, tana jin zuciyarta na bugu alamun tsana da tsoron sake haduwa da shi.


Bus ta tafi. Shi ya tsaya tsakiya yana kallon bayanta har bus ta ɓace.


Sai ya ja dogon ajiyar zuciya ya ce a hankali, kamar yana magana da kansa:


“Yanzu haka… ta tsaneni. Batason ganin fuska ta ko gaisuwa… babu.”
Ya daga kafada ya jingina da jikin gate ɗin gida, ido a rufe na sakan biyu.


“Fine… fina zama nesa yanzu… amma Indo, wallahi zan gyara abin da na bata. Zan jira lokacin da zata dawo min da kanta.”


Ya janye kai, ya juya cikin gida da zuciya mai raɗaɗi da ƙauna a lokaci guda.
@@@@@@@@@@@@


A break time, dalibai suka fara fita suna dariya suna watso ruwa. Indo kuwa tana tafiya a hankali har ta same Ilham a kujerar ƙarƙashin shade.


Ilham ta kalleta da sauri ta ce,


“Wayyo Indo! Me ya same ki? Kin rame sosai wallahi.”Indo ta dan saki murmushi marar kuzari.
“Bana ce miki… cikina ke bani ciwo ba.”


Ilham ta kankance ido tana kallon ta sosai.
“Hmm… cikinki? Indo wannan ba sabo bane. Is normal, ai wasu lokutan haka ake.”


Indo ta ɗaga kai a hankali—ba ta son ta kara yin magana game da jikinta.


“Zo nan ki zauna,” Ilham ta ce tana jan hannunta. “Kawata, shafa min kai ki fada min naji… akwai labari ko?” Ta rike hannun Indo cikin surutu.


Indo ta lumshe ido, ta ce da rauni,
“Ilham… kawai ki bani snacks ɗin nan mu ci, kada ki tambayeni komai yanzu.”


Ilham ta yi dariya ta ce,
“To shikenan madam, bari kawata ta huta. Ga chocolate, ga drink, ga meat pie. Wallahi dole ki ci, na sani bakya cin abinci idan kina deep thinking.”


Indo ta ce,
“Na gode kawata ta…”


Suka fara cin snacks ɗin duka su biyun. Ilham tana yi mata zolaya, Indo tana dariya kadan–kadan, duk da ba ta sake gaba ɗaya ba. Sauran ’yan ajin suna kallon su suna cewa “Indo yau bata da energy wallahi.”


Sai Ilham ta ce,
“Kawata ce wannan. Ku bari ta huta. Break is for relaxation ba damuwa ba.”


Suka zauna a cikin inuwa suna hira sosai. Ilham tana kokarin tsaranta ta dawo mood ɗinta, tana basarwa tace:


“Kinji baka kawata? Nan da nan zaki farfado… yanzu dai after school zamu tafi tare ko?”


Indo ta gyada kai tana lumshe idanu — tana jin dan natsuwa saboda Ilham ta bata nutsuwa sosai.










ALLAH KA HAƊA MU DA ƘAWAYE NAGARI








8️⃣1️⃣
💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔


BY


NARNAH ƘANWAR SOJA


BOOK 2
My 15novel comedy love and drama



https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM



THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO.......




MORNING UPDATE



💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*





🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚


(🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲




BUSSINES GROUP


👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT


BARKA AUNTY INDO MARUBUCIYAR SAWUN KEKE TA SAMU ƘARUWA HAIHUWA ALLAH YA RAYA MANA BABY GIRL AMEEN






TITLE
Love is a flame that burns bright, even in the darkest night
AFTER SOME DAY'S







Ilham ta shigo class ɗin tana ta tsalle da shewa, tana kiran“Albishirii Indo! Indo!!”


Indo, wadda take jingine a kujerarta tana rubutu, ta daga kai a hankali ta ce“Albishiirrr? To goro.”Ilham

35 / 48