Gudun Aure Book 3 Binta Umar Abbale

Author :  Binta Umar Abbale Category :  Read Hausa Novels

Chapter   30 / 73

87K to 90K   out of 217.6K words

ta'ba neman yin sunna da ni ba sai dai yakan rungumeni ya tatta'ba abinda yake so a jikina har mu yi bacci a wanda ni kuma hakan ya kan jefa ni yanayi na damuwa da buk'ata dalili sha'awata takan motsa sosai na shiga wani yanayi na gigita. Ban ta'ba kawo cewa matsala ba ce sanin da na yi masa gwarzo ne sosai a wannan gefen jajurtacce ne wanda duk fitinar mace yakan k'ureta. Sai a yau da muka lula cikin shau'kin da muka kwana biyu ba mu riski kanmu ba a ciki ba. Sosai muka kai k'oli a lokacin ya yi ta ko'karin ganin mun yi kamar yadda muke yi amma abin ya ci tura ya fara da k'umaji da karsashi amma kash jim kad'an jikinsa ya mutu ya gaza tab'uka komai na yi iyakacin yina domin ganin mun cigaba da nemawa kanmu mafita amma hakan bai samu ba k'arshe ma kirif mirginawa ya yi ya kwanta gefena ya kama bacci abinda bai ta'ba faruwa ba kenan.
Na tashi zaune tare da sanya rigata ina kallonsa gabana na faduwa. Me yake Shirin fad'uwa kuma. Tarihin rayuwata dashi babu ranar da ya ta'ba gaza mini a shimfida duk yadda nake ji da fitina ya fi ni, koyaushe ma cikin kirkiro abubuwa yake yi wanda yake jefe ni d'imauta da shau'ki.
Kasa ha'kuri na yi sai da na tashe shi ya tsarkake jikinsa tunda ka'idarmu ce ni da shi ba ma kwanciya sai da tsarki.
Da safe duk yadda ya so ya danne damuwarsa sai da fuskarsa ta nuna abin shima bai yi masa dad'i ba. Na yi ta nazari akan abinda ya faru a jiyan shin asirin ne bai sake shi ba ko kuwa wata sabuwar matsalar ce ta kunno mana.
Da rana da kaina na bashi abinci a baki da yake towon shinkafa miyar taushe ne idan na gutsiro nasa masa baki sai ya had'a da yatsuna ya tsotse a haka ya rikita ni sosai ina daurewa har sai da yanayina ya canza gabad'aya kwanciyar nan tasa ta sanya shi k'aro fitintinu fannin romance. Amma kuma kamar wanda aka dasa wa tsoron yin auratayya da ni. Haka muka ciyar da juna abincin kamar sababbin amare muna ta soyayya muka sake hawa gado nan ma abinda ya faru jiya da daddare ya sake kasancewa. Da mazantakar sosai irin ta d'a namiji yake dumfarata amma jim kad'an da farawa sai ya yi realizing jikinsa ya mutu!

Gudun aure littafin kudi ne Hajiya kada ki karanta ba tare da kin biya ni hakkina ba.

Ni dai kamar zan yi dan k'aramin hauka na fashe da kuka ina kallonsa a kwance gabad'aya hankali ya tashi ban ta'ba cikin da ya sanya ni masifar son jima'i ba tun yana karaminsa sai wannan.
Ya tashi ya kamo ni ya riga ya gane akan abinda nake yi wa kuka na kasa daurewa domin abin sabo ya zo mini abinda nake ci na ture amma yanzu ana dan sammi ni kad'an wanda yake tayar mini da kwad'ayina. Ya fara kici-kicin ko'karin sake jarrabawa babu ma mazantakar kamar ta farko ban kuma ji abin yaje can har inda ya cancanta ba. Hawayen takaici ya dinga ziraro mini ta gefen ido. Ya gama jagwalgwalani babu biyan buk'ata ya sauka shima kamar ya d'ora hannu aka ya kurma iho ya shiga bandaki.
Na tashi zaune rungume da bargo a jikina na kasa danne kukan yin sa nake yi tukuru domin gabad'aya jikina ya riga ya nuna ga abinda yake buk'ata kuma bai samu ba. Ina da sha'awa daidai misali amma abin ya kara tu'azzara sakamakon cikin da nake d'auke dashi wanda shi bai ma san da shi ba.
Ya fito ya same ni a haka ya sanya kayansa ina zaune yana fad'in."Kin ga halin da na tsinci kaina a ciki ko Amina."
Na dube shi ina jan hanci ban ji haushinsa ba sanin da na yi ai da ba haka yake yi ba tabbas akwai matsala ko asirin ne har yanzu bai gama rabuwa da shi ko kuma dai wata matsala daban.
Na ce." Kai me kake tunani da hakan?"
Ya d'an yi jim kafin ya furta." Jiya zuwan da na yi bunkure yana da ala'ka da hakan Amina aikin da Maryam ta yi wata'kila har da wanda zai hana ni mazantaka da gamsar da iyalina wace irin masifa ce wannan Amina? Maryam ba sona take yi ba wannan mugunta ce."
Ya kàrasa maganar kamar zai rushe da kuka har da 'yar kwalla a idonsa.
Na ce." To yanzu me malamin ya ce?
Ya gyad'a kansa yana fad'in." Zan cigaba da amfani da magunguñan da ya had'a mini da farko ai yau kwana takwas kenan kuma na sati biyu ne idan na kammala ya ce sai na yi magana da shi domin tabbatar masa da cigaban da aka samu. Amina na fi ki shiga tashin hankali domin ban shirya rabuwa dake ba"
Ya riko hannuna ya matse sosai yana fad'in." Ko mu k'ara jarrabawa yanzu?"
Da sauri na girgiza kaina na ce." A a mu bari ka gama amfani da maganin da rubutun sai mu sake gwadawa amma ka daina maganar rabuwa ba zan iya ba ni ma."
Ya d'an rungomo kafadata yana fad'in." Ji bi kukan da ki ke yi fa Amina nasan wacece ke tsakanin jiya da yau ke kadai ki ka san halin da kike ciki tun d'azu da muna cin abinci na fahimci damuwarki."
Na sanya hannu da sauri na goge kumatuna ina fad'in." Ka daina fad'in haka ni ba wannan ne damuwata ba yadda abubuwa suke ta faruwa da rayuwarka shine abinda ya fi daga mini hankali."
Ya yi murmushi yana cewa." Kin fadi hakane kawai Amina ko da wannan to ba shine musabbabin sanya ki kuka tuk'uru ba. Idan ba kya samun gamsuwa da ni ai akwai cutarwa ko?"
Yafad'a cikin rauni wanda ban ta'ba ganinsa a ciki ba. Hawaye ya sake ciko mini ido na ce." A a fa na gaya maka ba haka ba ne."
Shiru kawai ya yi bai ce komai ba yana dai ta murza hannuna da ya rike.
Na dago na dube shi a tsanake ina fad'in." Wannan matar ba sonka take yi ba idan har haka aka so to Allah ya wadaransa ba zan yafe mata ba."
Ya ce." Idan ta karya karsashina na d'a miji za mu tsaya a gaban Allah da ita Amina wallahi tallahi ba zan yafe mata ba ni ma."
Ya fad'a da masifar damuwa. Cikin wannan yanayin kira ya shigo wayarsa ya cika ni ya tashi.
Ni ma na d'auki rigata na sanya na nufi toilet na ji yana fad'in.'' E, gobe nake so na tafi Abuja a alhamdulillahi fa jiki da sauki wallahi, amma tunda ka ce za ka zo za mu jira ka in sha Allahu."
Na shige na je na tsarkake kaina ina fitowa yake gaya mini da Baban Saude suka gama waya yana tafe.
Na ce." Ka gaya masa baka da lafiya ne?"
Ya ce." Ya kira wayoyina lokacin da nake kwance a bunkure Bai same ni ba sai shekaran jiya ya sake kira yake gaya mini yana ta neman wayata bata shiga har taki ma ya kira bata tafiya a lokacin na ce masa na kwanta jinyya ne wallahi, ya yi fad'a sosai wai da mutuwa na yi ashe sai dai ya ji labari ba za a gaya masa ba.''
Na ce." Gidan malamin fa akwai matsalar network sosai ni kaina sai na yi da gaske wataran nake samun damar kiran waya amma idan ya zo sai a ba shi ha'kuri ko?"
Ya ce." Haka za a yi domin wannan Baban namu rigimamme ne, koda yake ai ya fara tsufa ba za a rasa shi da rikici ba."
'Dan hararsa na yi na ce." Zan kuwa gaya masa idan ya zo to dame kwado ya fi gaya kaima ai ka fara tsufan Baba."
Yana dariya ya ce." Ke ma haka malama kin tsufa kawai gaya miki ne da ban yi ba."
Ta'be bakina na yi ina cewa." To menene a ciki tsufa dole ne fa kowa ya tsufa kuma darasi ne."
Ya gyad'a kansa tare da janyo hannuna na zauna a gefensa ya ce." Ina kallon ki a matsayin matata har a cikin aljanna. Abokiyata makusanciyata da babu wani shamaki a tsakaninmu Amina me ki ke ganin ya cancanta da Malam 'Daha umara dai na bashi shi da Rabi'u in sha Allahu da azimin nan da za mu shiga amma bayan wannan ina so na yi masa alheri wanda zai nuna masa cewar na yi alfahari da taimakon da ya yi mini a ganina kudi sun yi kad'an wajan biyansa wannan hidimar."
Shiru na yi Ina nazari lallai Malam D'aha ya cancanta da ayi masa komai dalilin namijin ko'karin da ya yi har yanzu ma yana kan yi. Na ce." Ka sanya a rushe gidansa tsaf tunda na ga na kasa ne ginin da a zamanantar dashi a gyara masa tsangarsa sannan ka samawa wasu daga cikin yaransa maza aikin yi ko da a karkashinka ne duk da zaman da muka yi a gidan na fahimci ba su da yunwa dalili duka yaransu suna fita gona amma yana da kyau a ce sun fito cikin gari sun waye sun dan yi karatun zamani da hurd'a da jama'a da kasuwanci."
Ya dinga gyada kansa yana saurarena har na gama maganata ya ce." Haka za a yi my love shawarar nan taki ta yi mini sosai za a yi duk yadda ki ka ce in sha.....✍️
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/4, 9:19 AM] Ummu Safwan: https://chat.whatsapp.com/E8JgnaAUG13CRwJbYeXImE?mode=gi_t
🌲🌳🌿☘️

*TALLAH!*
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*


Masu buk'atar a tallata musu hajarsu kofa a bud'e take za a yi akan farashi mai sau'ki in sha Allahu rabbi


*Gudun aure paid book ne 2k complete on Telegram normal What'sapp group kuma 1k ko AREWAPEN via 0542382124.... Binta Umar gtbank*
*07084653262*
*132*
Baban Saude dai lokacin da ya ji abinda matar da yake yabawa ko'kari da bajintarta ta fannin kula da miji har ma yana bada misali da ita tare da jaddada goyon bayansa akan abinda a gaya masa a kanta sai da ya ki'dime sosai. Mutum ne shi jarumi jajurtacce wanda ko rasuwa aka yi bata gigita shi ainun domin ko lokacin da Mamanmu ta rasu ya nuna jarumta da dakiya a cikin 'yan uwanta ko yanzu a ka tashi zancenta yana tsawatarwa da masu yi mata kuka cewa ba daidai ba ne sai ga shi jin irin mugayen ayyukan da maccen da yake misali da ita tare da ko'karin tabbatar mata da aljanna ta aikata ya yi shiru yana zare ido har abin ya so ya ba ni dariya na danne ban yi ba. Da farkon da abokin nasa ya fara bashi labarin ya dinga dakatar da shi yana nuna babu yadda za a yi ta aikata haka tunda shi kansa ya sheda soyayyar da take masa a ganinsa babu dalilin da zai sanya so ya sanya ka nakasta wanda kake so. Ganin yadda yake rantse masa da girman Allah da buwayarsa ya sanya jikinsa saduda ya yi tsuru kawai yana sauraran bayanin da yake yi masa da yadda ya ci tsananin wahala kafin ya samu kansa a yanzu da yake zaune suna magana.
Ya jima yana girgiza kai da tu'ajibi da mamaki kafin ya bud'e bakinsa yana fad'in an yi shed'aniya amma mai suffar munafukai tana sunkuyar da kai kamar mutuniyar arziki ashe macijiya ce mai mugun dafi Allah Ubangiji ya saka muku da mu kanmu da ta jefe cikin zullumi da tashin hankali da damuwa.
Da k'yar da jibin goshi ya yarda ya kwana a gidan Hajja a cewarsa zai je ya kama hotel idan ya duba Baba Sule a asibiti sai ya d'auki hanya da sassafe tunda jibi zai komai bakin sana'arsa.
Da 'kyar ya lalla'be shi ya amince.
Da daddare gabad'aya har da ni muka je asibitin domin duba jikin Baban Sule kamar dai yadda ya fad'a.
Alhamdulillahi jikinsa da sauki wai ashe basir ne yake damunsa irin mai daure cikin nan. Ya yi tsiro kuma yana fitar da jini sai da aka yi aiki duk ya rame kuwa ya zabge kamar ba Baba Sule ba Sunusi babban d'an sa shine yake jinyarsa.
Na tausaya masa sosai kuma ban san haka ciwo ya ci karfinsa ba duk da ba ni cikin hayyacina amma ina da hakki a sanar mini domin na bada taimakona asibitin gwamnati ne amma dole ai za a sayi magani shi kuma bashi da k'arfi asalin ubangidansa Alhaji Muntari ne kuma ya rasu don ma yaransa maza sun tashi sune suke ta dawainiya da shi da taimakon Babanmu tunda alhamdulillahi yanzu shine yake da rufin asirin da ba su dashi tun farkon samun d'aukakata dana bude masa shagon huluna yake cigaba da gudanar da kasuwancinsa.
Bacci yake yi har muka gama zamanmu a d'akin da yake bai farka ba da za mu tafi Baban Saude ya bawa Sunisu dubu goma ya ce a sayi magani shi kuma Yallabai din ya ce zuwa gobe zai ga sa'ko.
Jin haka ya sanya ni kar'bar lambar wayar Sunusin da ta asusun ajiyarsa nasan lallai tunda ya fadi haka zai buk'aci da na bashi details din da zai saka kudin.
Duk da dare ne ashe da yawa wasu sun ankara da shigowarsa asibitin muna fitowa kuwa jama'a suka rufe shi ni da Baban Saude muka ja gefe muna kallon ikon Allah uwar zuma kenan ki tashi a biki idan har za ka bayar to babu shakka za ka ga tarin masoya da yawa.
Sukairaju da yake bayansa ganin abin ya yi yawa ya sanya ya fara ko'karin korar mutane muka nufi mota suka biyo mu har da mata masu zaman jinyya.
Mota muka shiga gabad'aya har da shi ya bude ma'ajiyar kudinsa ya fito da kudi da d'an yawa ya mik'awa Sukairaju wani dattijo ya bawa daga ciki ya ce su kasftaa.
Ya zo ya shiga motar da saurin gaske domin ganin jama'a na sake k'aruwa a wajan.
Baban Saude tun a mota yake tsokanarsa wai zai yi kyau da siyasa ya nemi kujera gwaman Kano.
Ya dinga dariya yana fad'in abinda bai taba sha'awa ba kenan siyasa ya yarda dai ya yi gwagwarmayar ta neman kudi a ko'ina ya tara ta hanyar halak amma mafiakasari 'yan siyasar nan da suka ci suka tada kai suna bushasha da dukiyar jama'a suna mutuwa da nauyin al'umma a kan su.
B'angaran ba'ki na cikin gidan Hajja ya sanya Sukairaju ya gyarawa Baban Saude ya kwana anan da sassafe kuwa ya kira shi a waya yana fad'in shifa ya shirya.
Ba shiri muka fito harabar gidan ni da shi sai a lokacin ma muka gaisa aka yi aka yi dashi ya jira aka kawo masa abin kari ya ce a a. Sai da ya yi masa dubara kan cewa yana da kyau ya yi wa Hajja sallama kafin ya tafi sannan ya yarda muka shiga ciki a tare anan Hajja ta sanya aka kawo masa abinci funkaso da miya da kuma kayan shayi ya sha ruwan shayin babu madara sannan na zuba masa funkason manya guda biyar zan zuba miya ya ce na cire biyu na bar masa uku ya isa.
Na yi yadda ya ce din ya sake sosai da Hajja ana hira da shi har aka ta shi labarin abinda ya faru ya kara jadadda mata mamakin da ya yi da aka ce masa Hajiya Maryam mashirika ce duk nagartar da ta nuna masa a farkon ganinta da shi bai taba tsammanin haka daga gare ta ba.
To bayan tafiyar Baban Saude da kad'an ni ina tare da su Hajja a falo muna hira har da ita inna Uwanin shi kuma ya bi bayan Baban Saude amma bai dawo ba.


Littafin kudi ne kada ki karanta ba tare da kin biya ni hakkina ba

Na ji maganar Hajja cikin nutsuwa tana kiran sunana.
Na amsa tare da mayar da hankalina gare ta ta ce. "Amina."
Na ce." Naam Hajja."
Ta ce." Hauwa ta koma dakinta tun Tajo yana bunkure a kwance."
Na d'an saki fuskata ban nuna mata cewa na sani ba na ce." Ma sha Allah Hajja ai haka ya fi Allah ya kiyaye gaba."
Ta amsa da

30 / 73