Mejo Najeeb Book 1 Compelet Autar Alheri

Author :  Autar Alheri Category :  Read Hausa Novels

Chapter   10 / 38

27K to 30K   out of 111.9K words

da
a tsaye take komai seyagani kenan yacuceta? Aiko tunowada Hakan yasata kwaɓe fuska
sabida takaici aranta tace wama yasani ko da gangan ne yashigo danyaganni wata zuciyar ce
tace mata anya kuwaba temakonki yazoyiba? tinda yasan bazaki iya tafiya ba, duk itakaɗai ke
wannan tinanin aranta candai tayi watsi da komai tabarwa ranta temakontane yazoyi, Hakan
yasa tazura hannu daƙyar tajanyo towel taɗaura kana ta ƙwanƙwasa ƙofar tana ƙwarewa kanta
kallo ganin yadda towel ɗin yatsaya mata ko cinyoyinta begama rufewa dikaba amma ba yadda

zatayi tinda babu wani abun dazata ɗaura...tana cikin wannan tinanin ne yaƙara turo ƙofar a ɗar
ɗare gudun karya ƙarayin mugun gani acewarshi domin wannan ma yaƙi barin idonshi (nikuwa
nace haba Mejo Banda raki mana)kanshi aƙasa yaƙaraso inda take batareda ya kalletaba
kawai ya tallabota bedireta ko inaba se akan bed ɗin, juyawa yayi yaɗauko mata wani mai
meyaji dake jikin jakar kayanshi ya ajiye mata kana yabuɗe baki ahankali yace "inane kemiki
ciwon? Yatambaya babu alamar wasa ataredashi.

Batace mishi komaiba ganin yadda yaci serious yasata nuna mishi wurin kawai da
hannu..Shima bece mata komaiba yaɗauko man tareda ɗiba ahannunshi yashafa awurin kana
yamurza ahankali...wata irin ƙara tasaki tanason ƙwace ƙafarsa gashi a ƙugune buguwar take.
Ɗagowa yayi yadoka mata harara ganin tanason kawo mishi wargi gaya ahankali nema
yakemata..aiko tayi gumm domin ganitayi fuskarshi tacanja mata kamar yadda tafara ganinshi
afarko..shiko gudun ɓata masa lokaci yasa yadedeci inda buguwar take(kunsafa soja beɗauki
targaɗe abakin komaiba kamar ƴan Ball Hakan suke�) yasaka ƙarfi tareda murzawa seda
ƙashin wurin ya amsa alamar yahaɗe kenan..wata irin muguwar zabura Isseta tayi wadda
batamasan ya akayi tayitaba kawai segata ajikinshi tawani maƙalƙaleshi tana rusar kuka.
Daƙarfi Mejo yake tafidar numfashi sabida haduwar fatarsu wuri ɗaya wani irin abu yakeji
namishi yawo aduka sassan jikinshi wanda ya haddasa mishi kasala da mutuwar jiki alokaci
ɗaya jikinshi yasoma rawa gaya kuma yakasa cireta daga jikin nashi kusan minti 4 suna ahakan
kamin yayunƙura daƙyar ya ajiyeta gefe ko jiyowa beyiba yafice daga bedroom ɗin gaba
ɗaya....itako batamasan yanayiba kobayan fitarshi tajima tana kukanta kamun tamiƙe zaune
abun mamaki setaji ƙafarta tasaki bakamar ɗazuba Hakan yasa ta ɗauko kayan abincinda
ya'ajiye mata taci seda taƙoshi kana ta tattara sauran, yanzukam dakanta tamiƙe tashiga
bathroom tayi brush tareda ɗauro alwala tafito...hijabinta kawai tasanya azzikinta ɗaya har ƙasa
yake kaimata kana tadawoda towel ɗin a ƙugunta Tayi sallah sedai tana idarwa Anan bacci yayi
awun gabada ita....shiko Mejo tinda yakoma bedroom ɗinshi yakwanta bacci yace besan
dazamanshiba domin sam ya ƙauracewa idonshi dayarufesu ƙirjin Isseta yake gani idan yabuɗe
sautin sexy voice ɗinta yakeji acikin kunnuwanshi. wannan abun baƙaramin ɗaga mishi hankali
yayiba Hakan yasa yadda yaga rana Hakan yaga dare harseda aka fara Kiran sallar fari kana
bacci ɓarawo yasureshi..


Itakuwa bata farkaba seda akayi asuba tana miƙewa tashiga bathroom tayi wanka tare da ɗauro
alwala tafito ta tada sallah, seda t idar kana Takoma akan bed tayi kwanciyarta.....mejo kuwa
kusan ƙarfe 7:30am wayarshi ta tashe shi, salati yayi kana yabuɗe golden eyes ɗinshi inda
idonshi yasauka akan window ɗakin. Ƙara warosu yayi kamin yamiƙe a 360 yafaɗa bathroom
yana istigifari agun uban giji tare da mamakin wannan makara dayayi, alwala kawai yaɗauro
domin babu time ɗin tsayawa wanka, yana fitowa yatada sallah batareda yabi takan wayarshiba
dake rurin neman ɗauki.

Seda ya idarda sallar yayi addu'a sosai kana yashiga wanka bayan yafitone yaɗauki wayar
kusan 6 miss call yasamu biyu na Hajiya Umma ɗaya na general aliyu se na ummi da Captain
Jameel..na Hajiya Umma yafara bi inda Kiran nashiga ta ɗauka cikin sauri take faɗar "my sweet

son kana lpy? Tinjiya nake Kiran wayarka bata shiga seyanzu nasamu, Taƙarasa zancen cikin
damuwa...lumshe golden eyes ɗinshi yayi yaname sauke ajiyar zuciya kamun yabuɗe baki
ahankali yace "ina lpy Umma. "Masha allah son yoshe zakudawo ne?? Tatambaya cikin
zumuɗin son ganin yaron nata...ɗan shiru yayi yana nazari kamin yace "gobe.. "to shikenan son
sekun dawo ina jiran dawowarka yaron umma daga Hakan tayanke wayar domin tasan baze
ƙara cewa komaiba...general aliyu yakira inda yake sheda mishi anjima ƙarfe 12 jirginsu zetashi
zuwa Abuja domin Susan yazasuyi da waƴancan mutanen kamin sudawo warsu gaba
ɗaya..okey kawai mejo yace kana yayanke wayar anan yakira captain Jameel yakawo musu
mota seda yagama wayardashi tukunnah yakira ummi amma yaji wayar akashe sekawai
yashareta dama yasan maybe auta Siyana ce tadameta seta kirashi... bajimawa captain Jameel
yazoda motar amma shikadai abisa umurnin megidan nashi amma badan hakanba ba yadda
za'ayi yazo shikaɗai domin hukumar soja bata yadda mejo yayi yawo shikaɗaiba seda zugar
yaranshi....kaitsaye wani shopping mool suka nufa inda captain Jameel yaɗauko musu komai
wanda za'a buƙata na anfanin gida da kayan abinci...shiko ogan kayan sakawa ya ɗaukar mata
sunfi kala 40 amma duk ƙananun kaya da dogayen riguna, wurin underwear yanufa sedai
yakasa tantance mize ɗauka bedai san wanda zeyimataba Hakan yasa yafasa ɗaukar bra
yaɗauki panties kawai kukan dozin 2 yasaka sedai kuma yaɗauka ne kawai amma aranshi yana
tinanin sunmata yawa...haka dai suka gama wannan shopping ɗin captain Jameel yabada ɗaya
ATM ɗin mejo dake hannunshi aka cire kuɗin kana aka loda musu kayan amota suka koma gida
bayan sunyi take away a wani hotel dake kan hanyarsu ta komawa gidan.

Atare suka shigar da kayan dudda captain Jameel ya hana shi amma beko saurareshiba
harseda suka kwashe komai sa'annan dakanshi yahaura danata, koda yashiga taduƙunƙune
wuri ɗaya tanata sharar baccinta hankali kwance...betadataba illa loda mata kayan daya rinƙayi
akan bed ɗin seda yakusan cikashi inda take kwance ne kawai beɗora kayanba seda yagama
shigo mata da komai kana yaɗora abincin da suka shigo dashi a bedside table sa'annan
yaficewar warshi nashi bedroom ɗin...wanka yaƙarayi kafin ya fito yashafa mayukan shi masu
sanyin ƙamshi ɗaya siyo yanzu

wani mayen turare irin wanda yake anfani dashi agida yaɗauko yafeshe jikinshi dashi...yau ma
shigar ƙananu kaya yayi inda yasaka wando dack blue riga kuma fara wadda taƙara fitoda
asalin kyawunshi, agaskiya Mejo Najeeb yahaɗu Tako Ina..wayoyinshi yakwasa tare da laptop
ɗinshi yafice inda ya samu captain Jameel aharabar gidan yana jiranshi, mota kawai yashiga
captain Jameel yaja suka fice seda akazo buɗe get ne yatinada yanason kawo masu tsaro
agidan dayaga captain Jameel yafita dakanshi yabuɗe get ɗin Hakan yasa yakira wani soja
yace suzo gidan inda ya kwatanta musu inda yake da nomber gidan, kamin suka wuce airport
kaitsaye acan suka samu general aliyu datashi zugar yaranshi bayan sungaisa suka Hau
jirginsu izuwa birnin tarayya abuja...ana gida kuwa ɗagawarsu keda wuya Sega waƴannan
sojojin kusan su huɗu suka dira agidan bayan sunyi ɗan zagayensu na tabbatar da tsaro
agidanne kana suka dawo harabar gidan sukayi zamansu.

Isseta na farkawa Taga ƴanbanzan tulin kaya zagaye da ita atake tagano shine ya
ajiyesu...shiko dama yayi hakanne danta gansu dawuri karyasaka a wardrobe tinda Batasan

yakawoba taƙi dubawa..aiko hikimarshi tayi domin taji daɗin ganin kayan sosai Hakan yasa
tamiƙe tashiga duba kayan wasu tayi dariya wasu tayi murna hardai tagama gani kana
takwashe su tajera acikin wardrobe ɗin....!










Autar alheri ✍️



MM _ NN

Book 2

Page 29 & 30

"Tana gama jerasu tashiga bathroom tayi wanka taƙara gasa jikinta bayan tafito tashafa
mayukanda yasiya mata tayi simple makeup dama gata gwanar son kwalliya seta fito asalin
maryamarta,,,kayan tabuɗe taɗauko wata doguwar riga milk color daratsin golden ajikinta sosai
rigar tayimata ɗass kamar angwada a jikinta,, ribbon tasaka takama jular gashinta data sauko
har gadon bayanta kana taɗaura mayafin abayar akanta.

Ahakan tafito perlorn ta tana ƙarewa tsarinshi kallo sosai yabirgeta Hakan yasa tashiga
saukowa ƙasa cikin sanɗa gudun karta ganshi a general parlor harta sauko kobataga kowaba
babuma alamun akwai mutun agidan,,nan tashiga zagayen perlor har kitchen da sauran
bedrooms din ƙasa seda tashiga takashewa kanta ƙwarƙwatar ido�sosai tsarin gidan yabirgeta
Masha allah tazaga ko ina seda tagama zagayen kana Takoma kitchen domin samawa kanta
abunda zataci jin cikinta yafara Kiran chiroma kayan abincinda ya'ajiye mata tashiga dubawa
babu abinda babu aciki duk wani abinda zata buƙata na abinci da anfanin kitchen akwaishi
aciki. Ajiyar zuciya tasauke bayan tagama duba kayan taɗauko indomie kawai taɗora tare da
ruwan tea seda tagama girkin kana tagyara kitchen ɗin tsab kamar ba'ayi komai acikiba
sa'annan taficewarta ɗakinta acewarta karyazo yasameta anan tinda dai tagama buƙatarta.

Acan tazauna seda tagama cin abuncinta taƙoshi kana tamiƙe tashiga gyaran ɗakin dudda
bawata datti yayiba amma kasancewar anjima ba kowa agidan yasa yayi ƴar ƙura aiko sosai
Isseta tazage tagyara ko ina agidan tindaga bedroom ɗinta har zuwa nashi bedroom ɗin wanda

batamasan nashi bane seda tagama gyaran tazo wanke banɗaki ananne Taga boxes ɗinshi
daya cire lokacinda yayi wanka, ɗauka tayi tawanke mishi komai batareda damuwaba tinda
tasaba wankin nasu ya balah, seda tagama gyaran part ɗin nashi tasaka mishi tirare kana
tarufe kamar yadda taganshi
tukunnah tasauko ƙasa seda tagyara ko ina agidan kana takoma bedroom ɗinta izuwa wannan
lokacin anyi sallar azzahar banɗaki kawai tafaɗa tare da sakeyin wanka da alwala tafito tayi
sallar azahar bayan ta idar tayi kwanciyarta se bacci..

Gombe

Tafiya takeyi cikin sauri ita kaɗai akan hanya batada burin daya wuce taganta agaban aminiyar
tata abakin tekun ta tsaya tana waige waige ganin bakomai awurin kamar anyi shara gaya kuma
bataga ko motsin aminiyar tataba yasata tabuɗe baki ahankali tace "maahh tafaɗa cikin fargaba
domin yanzu taɗanji tsoro saɓanin ɗazu datake kan hanyar zuwa....tanatsaye awurin kuwa
Sega jilar kifin maah tabayyana daganan Itama tafito gaba ɗaya, kallon halima tayi cikin
murmushi domin dajin Kiran tagane itace..cikin sauri halima tagaidata.

"Murmushi maah taƙarayi bayan ta amsa mata tace "ƙawarki kikazo ganiko halima?? Tatambeta
da kulawa. "Kanta a ƙasa tace "Eh maah nazo nagantane.

Jinjina kai maah tayi kamin tafito daga cikin ruwan takamo hannun halimar suka zauna bakin
tekun tace "halima.."na,am ta'amsa gabanta na faɗuwa. Sarai maah taganota amma seta share
taci gabada faɗar


"ina mematuƙar baki haƙuri akan hukuncin danayanke akan ƙawarki sedai inaso kisani bayin
kaina bane ƙaddarartace tazo ahakan kuma In sha allah komai zezama labari. Nisawa tayi
kamin tacigabada magana kamar Hakan "kisani maryama tana garin Lagos ayanzu....ido halima
tazaro cikin kaɗuwa take duban maah idonta suncika tabb da ƙwallah...kai maah tajinjina mata
alamar tabbatarwa kana tace "kiyi haƙuri halima zuwan maryama Lagos bayana nufin
rabuwarku bane sedai yana nufin faruwar wani al'amari megirma abunda nakeso dake ayanzu
shine kisaka aranki cewar kinatareda maryama aduk inda kike kuma maryama Matana
taredake, sa'annan kizamewa maryama abokiyar gwagwar mayarayuwa akowanne hali kinjiko
halima...kai Hakima yaɗaga tana me haɗiye kukanta...murmushi maah Tayi kana tace yawwa
ƴar albarka kikwantarda hankalinki kuma aduk lokacinda kikesan wani temako daga gareni kizo
kawai kinji ƴata in sha Allah nidakaina zansa akaiki gun maryama Kona kawo Miki ita idan baki
ɗaga hankalinkiba...ajiyar zuciya halima tasauke kana tace "toh maah in sha Allah zanyi Hakan
ngd sosai...yawwa ƴar albarka yanzu maza kije gida gasaƙo can kiɗauka, Tana gama faɗar
Hakan Takoma cikin ruwa.... miƙewa halima tayi jikibaƙwari tanufi wurin dutsen nan da suke
zuwa itada Isseta aiko tasamu maƙodan kuɗaɗe awurin kamar yadda suka saba gani inatada
Isseta hawayen idonta tashare kana tasaka hannu taɗauka tabar wurin....tana shiga cikin gari
takalli tulin kuɗin hannunta atake tatunada abinda Isseta keyi da kuɗin idan takarɓo aiko babu

ɓata lokaci tanufi majalisar su yaya shamsu...yana ganinta tafe yataso cikin sakin fuska suka
gaisa anan yayi mata jajen ɓatan Isseta kamar yadda aka yaɗa agari...murmushin da yafi kuka
ciwo halima tayi kana tace mishi bakomai ai ƙaddara ce domin tayiwa maah alƙawarin bawanda
zeji Isseta nanan lpy,,,daganan tace mishi zuwa tayi suje asibiti gun mamin Isseta...murmushin
yaya shamsu yayi kana yace "to shikenan halima kicedai Zaki ƙarasa aikin ladanda aminiyarki
taɗauko kenan? To ai Hakan akeso Allah yabamu iKon yin abinda yadace...Ameen y rabbi
kawai halima tace daganan suka sami adedeta yaɗauke su zuwa asibitin

Koda sukaje alhmdllh sunsamu mamin Isseta yadda sukesan ganinta domin atsabtace take
sabida tanasamun kyakkyawar kulawa komai sedai suce Masha allah abu ɗaya ne ya gagara
samuwa shine lafiya amma Itama dassanu zatashiga ciwone kesamuwa lokaci ɗaya....godiya
Sosai sukayiwa ma'aikatan wurin suka ƙara biyan wasu kuɗaɗen koda za'abuƙaci wani abu tare
da yiwa ma'aikatan alheri suka tafi suna masuyiwa mamin Isseta addu'ar samun lafiya..

*TALLAH*
*TALLAH*
*TALLAH*

*Mematuƙar mahimmanci kidaure kikaranta kobazata anfanekiba maybe zata anfani wani ko
wata naki idan kikaji*

*Maza maza maza*

Duk wata matsala danamuji kefama da ita agidanshi wadda ta shafi auratayya munada
maganinta in sha Allah wannan babin maza ne�

mata ganaku

Albishirinki uwar gida haddama amarya‍♀️

1, munada garin sha'shatau birkita ƙwaƙƙwalwar megida‍♀️shinko kintaɓa jin lbarinsa???

Inamatan dake famada bushewar gaba???
Munada maganin ni'ima agun mace zata riƙa kawowa tamkar tana fitsari ruwa kuwa ajikinta
setagaji da canja pant


Munada maganin matsi zekamaki kabbb kamar anɗinkaki namuji nashiga kina riƙeshi ni'imarki
nabashi damar fitowaya dangwalo daɗi ��

Munada kuka dole ɗanɗano kamar an haɗa madara dazuma Hakan Zaki koma agunshi
y'ammata

Munada maganin mugun namuji komi zamanshi taure doline yadawo hanya da izinin Allah


Ina matsalar infection wanda ya haddasa wa rayuwar aurenki matsala ?? Sanyi ko haifaffene
zebar jikinki da izinin Allah ‍♀️

Hajiya kigarzayo kinemi naki cikin sauƙi da rahusa gakuma biyan buƙata cikin ƙanƙanin lokaci
cikin iyawar uban giji �� mata harmada mazan zama seda gyara.

Munada maganin ƙiba dakuma na rage ƙibar munada na gyaran nono dakuma na duwawu
suzama ɗima ɗima Hajiyata

Gaduk me bukar maganinmu ze iya tuntuɓar wannan nomber 07037092136 or 09112799371



Abuja

Jirginsu nasauka kaitsaye suka wuce babbar hidikwatar sojoji dake garin Abuja inda suka samu
duk wasu manyan jami'an soja da'akeji dasu a Nigeria suna wurin hadda general faruk sojan
ƙasar Niger shima datawagarshi duk suna wurin zuwansu kawai ake jira ashiga meeting Shima
sabida general faruk yace bazeyi maganar komaiba harse jami'an sojojin dasukayi nasarar
kama ƴan ta'addan sunzone sabida sune sukasamu information akansu..tofa wannan dalilinne
yahana ashiga meeting ɗin.

Shigowarsuce tasa duk wanda ke wurin hankalinshi komawa kansu inda ƙananun jami'ai
damanya keta ribibin sara musu sabida namijin ƙoƙarinda sukayi...cikin mamaki wasu daga cikin
manyan jami'an Nigeria ke kallonsu domin Sam basuyi tinanin subane...wasu kuwa sunsan
sune sabida sunansu da'akayi posting alhalin su basuma sanda abunba kawai Allah yayi
ikonshi akan lamarin shiyasa har suka gani kuma suka yi aikin inda suka samu nasara cikin
iyawar uban giji da buwayarsa.....general faruk ne yazo wurinsu kyakkyawan matashin sauri me
farar zuciya. Hannu yabawa general aliyu suka yi musabaha tare da jinjinawa namijin ƙoƙarinsu
akan wannan al'amarin kana yabawa mejo Najeeb daga baya sabida mutane da suka yaɓeshi
suna girmama shi...Shima bayabo ba fallasa yabawa general faruk hannu suka gaisa cikin
mutintawa daganan suka samu wuri suka zauna inda kowa yazauna mazaunin shi sedai abin
mamaki general faruk yaƙi zama acikin tawagar shi yadawo kusada mejo Najeeb da general
aliyu yazauna abin gwanin birgewa. Dudda manyan nasu sunkulada Hakan sedai bawanda
yace komai domin sunsan waye mejo Najeeb bayabin ƙa'ida kuma baya sauren zancen
magaba dashi balle sukawo mishi wargi ko renin hankalin manyan jami'ai Hakan yasa ko
manyan shayinshi sukeji.

Sunjima suna tattaunawa akan wannan matsalolin inda general aliyu yace yanaso yasani waye
yasaka sunansu amatsayin waƴanda zasuyi attack ɗin amma kuma ba'asanardasuba?shiru

wurin yaɗauka kowa natinanin wannan al'amarin tayaya Hakan zatafaru...dagacan wani mejo
tanimu yace "wannan wacce irin maganace general aliyu kakeyi Hakan tayaya zakuce
ba'asanarda kuba kuma kukayi aikin kenan ku waliyaine dazakuyi abu bayan bakusanda
shiba?? "Mikakesan cewa ne abb...beƙarasaba mejo Najeeb yadakatardashi tahanyar riƙo
hannunshi yazaunar dashi..aiko yakoma yazauna batareda yaƙara cewa komaiba..duk abinda
kefaruwa kowa dake wurin na kallo... miƙewa yayi tsaye cikin cool voice ɗinshi yafara magana
kamar babu komai ataredashi amma anan dayake karkaso kaga zuciyarshi yadda take tafasa
kamar anhasa mishi wuta. "The game is over but we I'll going to south Africa next month in sha
Allah...yana gama faɗar Hakan yajuya zebar wurin...cikin daga murya wannan mejo tanimun
yace "we not understand you najeeb sahabi mizakuyi a south Africa??? Ahasale yajiyo cikin
daga murya yace "zamuje ƙarasa aikin da muka farane domin babu shugaban su anan kuma
wlh semunje munkamoshi kuma nida brothers na kawai zamuje Bama buƙatar wata rundunar
ko temakon wani se allah that's all.

Dukkansu sororo sukayi suna kallonshi...kamin wani dagacikinsu yace "bamugane kaida
brothers ɗinka ba kana nufin bada jami'ai zakajeba mejo Najeeb tayaya Hakan zefaru?? Wani
mugun kallo mejo yawatsawa mutumin kamun yace "yes of course nida brothers na zamuje
kuma haziƙan jami'ai wanda sukasan aikinsu ba karnukan farautar ƴanta addaba masu ɓata
mana ƙasa general aliyu Haidar & general Umar faruk Niger sune brothers na kuma sune
zamuje dasu bakuma shawara nake nemaba kojiran umurni noo hukuncine narigada nayanke
kuma na tabbatar Sena aikata biqudiratillah.


Yana gama faɗar Hakan yaficewarshi cikin takonshi na jaruman maza masuji da izza da
dajarunta. miƙewa general aliyu yayi yabi bayanshi batareda yaƙara cewa komaiba hakama
general faruk dayayi mutuwar zaune jin mejo Najeeb yakirashida brother ɗinshi tofa Shima
ficewarsuce tadawo dashi hankalinshi Hakan yasa yamiƙe cikin sauri Shima yamara musu baya
sukabar kowa dakewurin da baki asake..wani mugun ƙololo mejo tanimu ya haɗiye yanajin baƙi
cikin yadda wannan yaron ketaka kowa ahukumar soja kuma bame tanka mishi gaskiya doline
suyiwa tubkar hanci yaƙarasa zancen yaname barin hold ɗin Shima inda muƙarrabanshi suka
takemai baya(hmm nikuwa nace aiki yasameka Alhaji tanimu�)

Suna fita mota kawai yashiga suma duk suka shiga hadda general faruk suka nufi gidan Mejo
ɗin dake cikin garin abuja dukkansu wanka sukayi kana general aliyu yayi musu order abinci
online kafin akawone suka shiga tsara yadda zasu ɓullowa lamarin kafin lokacinda mejo ɗin
yaɗiba nazuwansu South Africa yayi sunjima a general parlor gidan kafin Mejo yamiƙe yashige
warshi bedroom...da kallo general faruk yabishi

10 / 38