Author : Saadatu bint Abdullah Category : Read Hausa Novels
ta
zauna ita kadai adaki, saboda tasamu damar tunanin Khalid dinta, kuka yazama Aikinta,
mahaifiyartace ke kusantota sosai, saboda tadinga kwantar mata da hankali, mahaifinta ma da
kansa inya dawo yana samunta yayita mata natsiha da lallami hadi da kwantar da hankali.
Abangaren JAROOD bayan dawowarsa gidansa, da 1week hajiya Fatima tazo ta sanar dasu ta
karawa JAROOD aure, amma bata gaya musu waya aura ba, dukda Mijin beda mamora amma
sun shiga damuwar Karin Auren nasa, bakamar hajiya zulaikha ita datakeda mugun kishin tsiya,
ta mugun ji haushin JAROOD ganin su be gama da bukatarsuba kuma yaje ya karo wani auren
dan mugunta aganinta, haka de sukayi shiru basuce komi, sun san ba ama giwar sarki
gaddama in tana magana. Tana gamawa dasu ta nufa part din JAROOD ta tadda baya nan
yaje office dinsa, sbda ya gaji da zaman gidan kawai yaje office dinsa, shi har yanzu bega
Amaryarba kuma beson yaganta, sbda bata gabansa. Hajiya fatima takirasa tace yazo
yasameta agidanta yanzu. Ta hau motarta dreva ya maidata gida.
Ba jimawa, Cikin hanzari JAROOD ya bar office ya nufo gidan Amour, sam shi inda abinda ke
daga masa hankali toh damuwar Amour ne ko bacin ranta. Har falonta yasameta ya gaidata
kusan 1week yau basu hadu ba. “Ka gama amfani da maganinnan? Hajiya fatima ta
tambayesa cikin hanzari yace “Ehe Amour…” alhalin karya ne beyi amfani dako daya ba illa ma
yasashi abola. “Okay,,toh kaje kaga Amaryar taka ne baka gayamin ba,?” Ta kuma jefo masa
tambayar. Dagowa yayi ya kalleta yace “Banje ba Amour,…” se kuma ya sadda kansa kasa yaci
gaba da magana. “Amour ai naga ban warke din ba kmr yadda akace dana Aureta zan warke,
kinga alamun duk karyane, dan Allah Amour ina gaskiya anan? Kawai wani can yaja an
kashema yarinyar mutane rayuwa fisabilillahi fa Amour? Innaje naganta mezan mata pls
Amour? Tinda ba warkewar nayi ba ai kinga amour zuwan ba amfani, ki duba ki…” ta dakatar
dashi dacewa “in bakajeba wallahi zan saba maka kaji nagaya maka karka bari nida kai
musamu matsala, kawai tinda nace kaje, kajedin kawai kamar yadda nace…” JAROOD ya
rissina yace “Yadda kikace haka za ayi amour,,,” hajiya fatima najin dadin yadda JAROOD ke
mata biyayya.
A ranar sam JAROOD beje ganin wata Amaryaba, yana barın gidanma ya mance da abinda
Amour tace masa kasancewar se dare yabar gidan. Sam amour batasan beje ba, har akayi
2weeks bata sani ba, aka kara 1week duk bata san yaje ko beje ba, sbda a yadda ta masa
magana ya amsa batayi tsammanin beje ba. Se yau ta samu malam wanzan ta tambayesa
zuwan JAROOD nawa gün BATOOL. Sam besan me ake ciki ba kuma be saba karya ba balle
ya mata, dan haka ya gaya mata be taba zuwa ba. Nan take Amour ta fara matsifa “Ashe yau
1month da dawowarsa, amma har yanzu beje yağa yarinyar mutane ba,? Dole seya zubarmin
da mutumci hankalinsa ze kwanta kou? Shikenan ai…” malam wanzan se bata hakuri yakeyi.
Ta nufa falonta ta jawo wayarta ta kirasa, harta kusa katsewa kana gogan ya dağa. “Assalamu
Alayki Amour…” ba tare data amsa sallamarsa ba ta rufesa da fada. “Yanzu JAROOD bakaje
kaga yarinyar nan ba? So kakeyi kawai kaga bacin raina, kai bakaso kaga kwanciyar hankalina
dan wulakanci? Ace in maka magana ka amsa kace ehe, ashe mahaukaciya zaka mayar dani?
Dan wulakanci, inka wuce yau bakaje kaga yarinyarnan ba wallahi sena saba maka
mutumcinka…” tadinga fada sosai, yadinga bata hakuri. “Banasan hakurinka kawai ka kirani
kacemin kaje shine yafimin wannan hakurin da kake bani mara amfani, hakurinka na mi,?
Hakurinka na rashin amfani kou?….” Ta katse wayar, JAROOD yabi wayar da ido yasan in beje
ba yashiga ukunsa, kawai ya yanke shawarar kwara yaje ya huta da mgnr Amour. Bayan yayi
sallar isha’i , daman sanye çıkın yake cikin danyen boyel cream color. da kansa ya kira Malam
wanzan sbda baya gidansa yana gidan Amour shi kuma ma JAROOD daga office dinsa ya nufa
gidan. Ya tambayesa wanni anguwa ne suke ? Malam wanzan yayi mamakin tambayar da
JAROOD ya masa sbda sam besha zeje gidan ba a fadin rayuwarsa,. Ya gaya masa gidansa na
anguwar dosa, kawai JAROOD ya kashe wayar ba tare dayace masa komi ba, shifa wallahi
abinda yasa yake daga kafa, dan yaga ma yar ta malam wanzan ce, shiyake hanasa yayi mgnr
dabe dace ba Akan Auren, amma in yanasan aurennan yanasan mutuwarsa. Malam wanzan
yasan Amour ce ta matsa masa se yaje gidan, domin yaji a muryarsa ma cikin fushi yake. Ya
karya kan motarsa zuwa anguwar dosa. “Sekace innaje wani abun zan mata…an maidani kmr
wani karamin yaro…” ya fadi cikin haushi, sbda haushi ji yakeyi kmr ya ciji kansa. Daya isa
gidan ya jima a waje, seda yayi packing a waje ya dade, kmr ze shiga kmr baze shiga ba, se
kuma kawai yasa kan motarsa çıkın gidan amma yakai kusan 10;pm a wajen gidan. Me gadi
Najin hon ya leko yaga motarsa ce ya bude masa domin yana zuwa gidan sosai kaf acikin
gidajensa yafi zuwa wannan gidan nasa, yanasan gidan sosai, kuma sam be damu ba dan
Amour ta bada gidan. Yayi packing a karkace bama adai-dai yayi packing din ba sbda ba Asan
ransa yazo gidanba. Me gadin ya rugo a guje ya tsugunna ya gaidasa ya amsa fuska a hade.
“Awani part suke?” Adakile yayi tambayar fuskarnan babu Annuri, yanata bin parts din gidan da
kallo akwai part biyu manya a gidan se kananun part suma guda biyu. “Ranka ya dade part din
da kake zama Inkazo aka saukesu…” Cewar musa me gadi da yayi mgnr yana nuna masa part
din da hannu. Ba tare da JAROOD yace komi ba ya nufa hanyar shiga part din. Haka kawai yaji
sound din heart beat dinsa ya canza, ya rasa dalilin hakan Amma seya ta allaka dalilin bugün
zuciyar tasa da rashin san zuwansa gidan. Ya kai hannunsa ze bude handle din kofar dazata
kaisa direct cikin falon kawai seya d’an dakata sbda jin da yayi heart beat dinsa ya kuma
yawaita, ya tsaya na tsawon mintuna biyu da 30second. Ahankali kmr me tsoron wani abu ya
murda handle din shiga falon, dai-dai BATOOL ta tashi daga falon sanye take da doguwar rigar
atamfa me Zanen manyan patten kalar pink pink, damuwa har yanzu bata bar ranta ba duk ta
rame, da tana zaune ne a falon, tana kallo se kuma ta kashe kallon ta nufa bedroom dinta
domin taje tayi tunanin Abun kaunarta Khalid. Kasancewar kanta babu dankwali, idanuwan
JAROOD direct a bisa slky sumar kanta ya sauka, wanda ya zubo har Gadon baya, Hassana ce
ta mata kitso guda biyu yau, batasan kitso kwata-kwata kowa de yasan most of masu Gashi
basa san kitso…… “Ya İlahi…” JAROOD ya fadi da cool voice kmr ruwa ya cinye masa murya,
saboda wani irin mummunar tashi da tsigar jikinsa yayi, kaf ilahirin gashin dake jikinsa seda ya
mikeeee! Zumburrrrrrrr! Wani irin bakon yanayi dabe tabajin irinsa ba ya bakunci kaf sassan
ilahirin jikinsa, hatta da brain dinsa seda yayi mummunar amsawa, nan da nan memory din
dake Cikin kwanyarsa yayi session, for the first time a rayuwarsa da tunaninsa ya tsaya cakk
sbda ganin sumar kan wata dhiyya mace, sam shi besanma wacece itan ba, kasancewar bashi
da hankalin dazeyi wannan tunanin a wannan lokacin da kwakwalwar kwanyar kansa ta juye,
nan da nan idanuwansa suka fara canza launin Rinin launi, jihiyoyin da suke daukar
kafafuwansa sukayi weak a lokaci kankani, yaji ya kasa tsayuwa, kawai ya jingina bayansa da
bangon dake daf dashi, da ace babu bango a kusa dashi dase ya fadi kasa warwasss. Zirrrr!
yaji wani siririn ruwa me dumi ya fito daga tsagar kaciyar dake saman Azzakarinsa………..
Hmmmm tabbbbb! Yazata kasance ne,? Akwai magana fa, I promise you fans baza kuyi
nadaxamar siyan book dinnan ba, kude ku farfado ku siya kar ayi baku, shin yaya take ne
JAROOD ya warke ne,? Ko kuwa ne har yanzu ciwo na nan ne,? Yaya matsayin zulaikha da
Aisha ze kasance gidan JAROOD? Dukse kun siya zakusha labari. Wannan littafin dubu daya
ne insha Allahu Dan Allah karkimin VTU banasan VTU transfer kawai pls 0542703718 Saadatu
Abdullahi Gt bank. Karku bari ayi baku, wlhi in baki karanta book dinnan ba na tabbatar se kinyi
nadama, nida kaina ina rubutasa ina shauki wallahi.
*Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki
cikin lokaci kankani…contact me 08101626484*
Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance
makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena
aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be
isa ya kawo ba 150k. ETC
Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍
* SDEENDTM DATA SERVICES*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦300. 500Mb ₦250
2GB = ₦600. 1GB ₦500
3GB = ₦900. 2GB ₦1000
4GB = ₦1200. 3GB ₦1500
5GB = ₦1500. 4GB ₦2000
VALIDITY: 30:DAYS
Call this line or whatsapp
08066268951