CIN AMANA KO FANSA Book Complete By Zahra Muhammad Surbajo.txt

Author :  Zahra Muhammad Surbajo Category :  Arewa Pen

Chapter   11 / 14

30K to 33K   out of 39.7K words

miji.

Kissa da kisisina Fatima tashiga koyawa Yasmeen ta yadda zata zauna Lafiya da Khairat dan tasan Khairat farin sani badaga baya bace wajen wannan fannin,wani abun in Fatima ta fad'i Yasmeen dariya take harda hawaye, itade Fatima bata bi takanta abinda ze fishsheta take koyamata.

Wani turare Fatima ta shafawa Yasmeen sannan ta dunga jaddada mata abinda zata ce in Hydar d'in yashigo dade duk abinda yakamata seda takoya mata sannan tasa ta kwanta akan gadon ita kuma taje d'ayan d'akin inda kamal keta wasa da meemee ta sanar dashi zuwan Hydar yaje yashigo dashi.

Ba musu kamal yaje yashigo dashi cikin gidan kai tsaye har d'akin da Yasmeen d'in take yakaishi sannan suka sake gaisawa da Fatima daganan suka basu guri,a rud'e ya isa kan gadon yazauna rasa me zemata yayi kawai se yamik'a hannu ya d'agota cak yad'ora akan cinyarsa, itako kamar yadda Fatima Ta koyar da ita langabewa tayi ajikinshi tana kuka mara sauti sosai tana wani d'an zazzamewa ajikinshi.

Hankali atashe yasake rungumota yace.

"Babyna meyasameki haka? fad'amin abinda ke damunki"yatambaya cike da nuna kulawa.

Kamar yadda Fatima ta koyamata,narkewa tayi ajikinshi dakyar tace.
"K'irjinane yake wani irin abu nima bansan komeyeba"ta fad'i cikin lafazinta med'auke da tsabagen kissa aciki.

D'agota yayi yana kallon k'irjin yace, "dede inane yake miki ciwon?".

Ho y'ar nema,ay seta nuna masa dede saman na shanunta,da sauri yacire hijab d'in dake jikinta yanak'arewa gurin kallo,hankalinshi ne yafara tafiya ga wani asirtaccen k'amshi dake fitowa ajikinta yana k'ara tadamishi da hankali.

Dakyar ya iya kai hannunshi kan gurin πŸ™„jinin jikinsu duka seda yadena ayki na wani lokaci bama kamar Yasmeen da tsoro yakamata, dan ita inbanda ita ba wanda hannunshi yatab'a kaiwa wannan gurin se yau Hydar daya kai,ya lura da tsoronnata Amman seyayi kamar be luraba yaci gaba da shafa gurin duk azuwan yana ganin inda ke ciwonne da kyar ya iya d'auke hannunshi,koda yace tazo suje asibiti k'i tayi dan haka shantakewa yayi agidan se shad'aya yabar Gidan.

washe gari da safene yasamu damar yiwa iyayensa bayanin komai murna mahaifinshi yayi masa daga bisani yatafi gurin Abban yasake yin godiyar,gida yadawo yad'auki mahaifiyar Hydar d'in sukaje asibiti gaida Khairat.

Me gyaran amare Fatima ta d'aukowa Yasmeen tashiga gyara Yasmeen gyara bana wasaba dan Fatima cewa tayi ak'ure maneji wajen gyarata, ayko me gyaran ba ha'inci nanda nan Yasmeen tafara haskawa ciki da waje.

Maman Yusuf.
πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““
*CIN AMANA KO FANSA*
πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““


Zahra Muhammad mahmud

*Never cry for those who donot deserve ur tears but who deserve your tears never let you cry,AMINA SANI, MAMAN SAHIBA,MAMAN MUALLIM. am much more appreciate your care and support thanks stay nice.*


*page 61-62*


Kwanan Khairat bakwai a asibiti sannan aka sallameta bayan an kafa mata dokoki game da kula da lafiyarta.

Kai tsaye gidan su Yasmeen Umman Yasmeen d'in ta wuce da ita,jama'a se zuwa gaisheta akeyi gamida kwantar mata da hankali, dayake sanda tana asibitin anhana kowa ganinta shiyasa yanzu aketa tururuwar zuwa ganinta.

Fatima da Yasmeen ma ba'a barsu a bayaba suma sunzo dubata,ko kallo basu ishetaba, da Fatima ta isheta da maganane kawai seta taso mata da masifa.

"Kinga malama banason tsohon munafunci tunda kinsa Yasmeen ta d'aukar miki fansa kuma tayi yadda kikeso ay inaga seki fita harkata haka, kuma wlh daga ke har ita sekunyi danasanin wannan d'aukar fansar,sabida ni Khairat wlh nafi k'arfin irin wannan agurin kowa bare ku,ke kuma Yasmeen I salute you, yardar danayi dakene yasa kikayi nasara Amman wlh dana farga da wuri ke kinsan kinyi kad'an kimin haka, Amman yanzuma ban makaraba muzuba nidake".

Tsananin mamakine ya hana Fatima magana gamida takaici, hawaye ne kawai suka shiga biyo fuskarta, Allah yasani bata da masaniya akan abinda Yasmeen tayi,amman Abu d'aya tasani tunda har Yasmeen ta auri Hydar a matsayinta na y'ar uwarta da bata da kamarta bazata barta tazama bora agidan mijiba, muryar Yasmeen ce takatseta.

"Allah yayi gaskiya dayace inbaka da kunya kayi abinda kaga Dama,yanzu har kece zaki bud'i baki kice anmiki ba dedeba? Dank'ari to kibud'e kunnenki dakyau Khairat nima Yasmeen ba tsoronki nakejiba, muzuba nidake aga wanda ze hak'ura yabarwa wani kuma albishirinki, kishirya zama dani amatsayin kishiyarki ba k'anwa ba dan najima da datse wannan dangantakar".

Da sauri Fatima taja Yasmeen suka fice a d'akin gurin ummansu sukaje suka gaisheta daganan suka shiga gidansu Khairat,a falo suka samu Abba da Umma durk'usawa sukayi suka gaishesu suka amsa cike da walwala Abba yace.

"Ke Fatima waya baki damar fita da matar mutum bada izininsa ba? wannan ay shashancine kibarta anan inzaki tafi sabida asan meza'ayi gameda tarewarta kinjiko?".
Kai Fatima ta d'aga tana murmushi.

Umman Khairat tace cikin dariya.

"Hala koda kika tafi da ita bawani shiri dakika mata dan shashanci?".

Shuru Fatima tayi hakan yasa umman d'auka bata ba Yasmeen magungunaba.

Haka Fatima ta tafi tabar Yasmeen agidan umman Khairat d'in.

Umma wata mata y'ar Sudan ta d'auko tace ta gyara mata Amarya,ayko Yasmeen tasha wuya dansu basu d'auka anmata agidan Fatima ba sosai suke d'irka mata magunguna har kuka take in aka bata wani Maganin ko tsarki zatayi da ruwan Magani take yinshi inde ba sallah zatayiba,ta jima da dena shan ruwa pure sede na Magani shiyasa duk abin ya isheta.

Shiko Hydar ya koma Abuja sabida yanayin aykinshi se ranar Friday zezo domin tafiya da Khairat kamar yadda Abba ya umarceshi.

Ranar Friday ko se bayan an sakko masallaci ya iso kaduna gidan iyayensa yafara zuwa suka gaisa sannan ya wuce gidan su Khairat inda Abba yace yasameshi inyazo.

A sit room Abban ya saukeshi bayan sungaisa nasiha sosai Abban yamasa akan yarik'e musu y'ay'a amana dan duka d'aya suke agurinsu ba banbanci.

"Insha Allahu Abba zanyi iya bakin k'ok'arina wajan ganin ba'a samu matsalaba".

"To Allah yabaka ikon kamanta adalcin, yanzu katafi da Khairat Yasmeen kuma zaka d'an bamu lokaci mud'an kintsa tunda kaga ayadda abun yazo bamu shiryaba".

"Abba wannan bawani abun damuwa bane duk abinda uba yakeyiwa y'arsa yayin auranta nine dama meyiwa Yasmeen koda bani Ta auraba tunda a hannuna ta taso, dan haka bana buk'atar ko tsinke a hannunku ni zanyimata inhar kun amince nan da sati biyu se ayi bikin tarewarta, Abba Tunda budurwace ba bazawaraba be kyautu amata aure bawani biki ba".

Kalaman Hydar sunshigi Abba tabbas abinda Hydar yafad'i gaskiyane dan haka dole itama ashirya mata taron auranta kamar kowacce y'a.

"Maganar ka Hydar gaskiyane kuma naji dad'in wannan shawarar taka insha Allahu kuma nan da sati biyu za'ayi kamar yadda ka buk'ata,maganar kayan dakace zakayi kuwa bazan hanakaba danshima kafimu gaskiya tabbas uba kake a gurinta munbaka wannan damar Allah ya had'a kanku baki d'aya ku zauna Lfy,bari inturo maka Yasmeen d'in kugaisa kamin Khairat d'in tafito ku wuce".

Godiya Hydar yay tayi kamar baze denaba har Abban yafice daga gurin,cikin gida Abban yanufa yakira Yasmeen yace taje sit room Hydar najiranta, Umman Khairat ce tasake gyarata sannan tace taje to,tafiya Yasmeen take jiki a sanyaye dan bak'aramin kunya Umman Khairat take bata ba ahaka har tak'araso k'ofar shiga sit room d'in,kasa shiga tayi ta tsaya tana tunani shiko ya hangota ta labule danhaka sejitayi an kamota anjata zuwa cikin d'akin a tsorace take kallonshi dan ita tsoronshi takeji tun abinda yamata rannan.

"Baby yanzu kuma ni kikejin tsoro har baza'a shigo gurinaba?"yafad'i yana k'ok'arin had'a bakinshi da nata,k'ank'ame jikinta tayi guri guda ta rufe idonta shi abunma dariya yabashi danhaka cakulkuli yashiga yimata ayko takasa daurewa tashiga kyalkyala dariya tana gaggantsarewa seda ya wahal da ita sannan ya kyaleta.

"Baby jikinki yak'ara laushi gawani k'amshi dakikeyi fad'amin meyene sirrin?".

Cusa kanta tayi a k'irjinshi tayi lamo tak'i bashi amsa se murmushi takeyi.

"Baby zanyi missing d'inki wlh yau zan wuce da Auntynki ke kuma senan da two weeks sabida za'ayi taron biki kamin ki tare,yanzude kije ki kawomin passport naki ko guda d'ayane da national I'd card d'inki kinji da indigen d'inki".

Akunyace tashiga cikin gidan dan kayanta duk sunyi squeeze haka ta daure ta shiga taje ta d'auko duk abinda ya buk'ata ta kawomishi.

Mik'ewa yayi suna sallama, ay mutuniyar taku yi tayi kamar zata fad'i hakan yasa Hydar ya rungumeta da sauri ita ko tai amfani da wannan damar Wajan manna bakinta a k'irjinshi jambakinta yafito ajikin shaddar jikinshi kamarde kiss, shiko bemasan tayiba,kwacewa tayi ajikinshi takoma gefe, kud'i yabata masu yawa yace tarik'e kamin yazo next week a haka sukayi sallama yafice itakuma takoma cikin gidan tana dariyar muguntar bomb d'in data had'a.

muje zuwa.


Maman Yusuf.πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““
*CIN AMANA KO FANSA*
πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““


Zahra Muhammad mahmud

*Only the open heart receives LOVE Only the open mind receives WISDOM,Only the open hand receives GIFTS, and Only the CUTE 1 receive MESSAGES From ME!,MAMAN IZZUDDEEN, MAMAN ABULKHAIR,QUEEN HASSANA GWAMBE,MAMAN HANIF,am really appreciate your support thanks you all*

*page 63-64*


Mota Hydar yaje yazauna yana jiran fitowarta dan tuni ansaka kayanta a booth.

Koda tazo tana shirin shiga motar yadakatar da ita dacewa yakamata taje tawa iyayenta sallama, ko kallo be ishetaba tashige motar abinta tana doka masa harara.

Be kulataba yatada motar suka bar harabar gurin,tafe suke bame cewa kowa k'ala har suka zo unguwar mu'azu junction inda yashiga wani gidan mai domin yak'ara mai,angama zubamasa, mik'a hannun dazeyi cikin aljihu yad'auko kud'in idon Khairat yasauka akan kiss d'in jambakin Yasmeen.
Wohoho bala'i ba'a samaka rana.

Wata kururuwa tayi takaima gurin damk'a dasauri Hydar yabada kud'in yaja motar suka fice daga gidan man dan takusa tara masa jama'a.

Itako ashar data dunga zundumawa Yasmeen bazasu fad'uba kamin daga bisani tadawo kan Hydar d'in.

"Wlh kaji kunya Hydar kazama bunsuru kabi ya kabi k'anwa, wato iskancinnaku yakai hartayimaka kiss a riga dankazo kanunamin? to wlh baku isaba daga kai har itan dede nake daku,cin amanar tawa dakukayi bata ishekuba sekun bini da haka,waya sanima ko tuni kagama saninta awaje watak'ila ma Allah kad'ai yasan yawan cikin dakuka zubar dan amaryar da bata saba da mijin tun awajeba bazatayi hakaba, nide ba abinda zancemuku se Allah ya isa munafukai kawai, wlh wutarku daban take ko fira'una yafiku matsayi a jahannama".

Tass Tass Tass!!!.

Hydar yad'auketa da wasu zafafan mari har guda uku,tuni idanuwanshi suka rine gashin jikinshi suka tashi jikinshi har rawa yake yasamu gefen titi yayi parking sannan yasake kifamata wani Marin sannan yace cikin b'acin rai.

"Ke Khairat ya isheki haka!!,how dare you dazaki sani agaba kina fad'amin magana son ranki? ni d'anki akace miki?,shasha dak'ik'iya wacce batasan abinda yadace ba,inna santa a wajen ina ruwanki? ayba jikinki bane,kuma kiss dakike fad'a akan tayishi tayi d'in ba Matata bace? koko kin isa kisa mata dokar tab'a jikinane? to Bari kiji infad'amiki ba kiss ba wataranama sucking zatamin seki mutu inkin so, wawiya kawai wlh wannanne nafarko na k'arshe dazaki kuma yimin haka"yana gama fad'an ya fisgi motar da matsiyacin gudu.

Itako Khairat kumatunta har sun tasa sabida marin datasha, tayi danasani fad'amishi maganar dan bata tab'a ganin b'acin ranshi irin hakaba,kuka tadungayi na d'umbin tausayin kanta, waima Yasmeen d'in bata tareba kenan inaga kuma ga ta tare,haka taci gaba da kukanta har suka isa gida ficewa yayi yabarta a motar,a sanyaye tafito itama tabi bayanshi zuwa cikin gidan.

A falo tasameshi rungume da yaransa suna masa sannu da zuwa,tana shigowa yazare jikinsa ya haura sama.


A b'angaren Yasmeen kuwa k'awayenta taita kira awaya akan zancen shagalin bikinta,suma su Fatima gayyata sukayi sosai dasu Umma.

Gyara ko Yasmeen tashashi harta godewa Allah,jikinta sewani kyalli yake yana santsi ga laushi dayayi,me k'unshi aka d'auko tayimata abin gwanin Sha'awa,Ranar alhamis sukayi bridal shower abin sewanda yagani kyau de kam Yasmeen tayishi bana wasa ba.

Dukiyar da Hydar ya narka ma Yasmeen a b'angaranta sewanda yagani ba abinda besaba haka kayan lefenta seda yahad'amata akwati guda ishirin shak'e da kaya na alfarma.

Ranar jummaa za'ayi dinner dan haka tun safe Hydar da aminansa suka bar garin Abuja zuwa Kaduna domin halartar taron.

Khairat ko abin duniya ya isheta dan tun ranar dasuka dawo daga kaduna Hydar bek'ara bi takantaba fushi yake da ita bana wasaba danko abincinta yadena ci,tarasa yadda zatayi gashi yau kuma yawuce kaduna ko sallama babu wanda tasan bazata sake ganinshiba se ranar Saturday kuma da Amarya zasu taho fashewa tayi da kuka na bak'inciki fad'i take, "Allah ya isa Yasmeen kincuceni bazan tab'a yafemikiba".

Dinner fa takai dinner abin sewanda yaje yagani Hydar da Yasmeen sun had'u kamar bagobe sosai dinner tak'ayatar anci ansha anyi hotuna abinde no easy.

Washegari dasafe aka kawo motocin d'aukar Amarya jama'a sunyi dafifi zasu shiga Abban Khairat yadakatar dasu sannan yace kowa yakoma gida babu me zuwa kai amarya,abun be musu dad'iba dangama kowa yasa rai zeje kuma yazo ya hana.

Hydar yakira awaya yace yasameshi a gida yanzunnan,ayko be b'ata lokaciba yazo, tare da Yasmeen yasameshi zaune a sit room kanta aduk'e alamun kuka takeyi,yayi sallama yashiga shima yazauna.

Abbane yafara magana da cewa.

"Hydar ga Yasmeen nan zaka tafi da ita dakanka kayi k'ok'arin tarbiyantar da ita duk dacewa dama tarbiyarkace to kad'ora zaman aure se hak'uri Allah yabaka ikon yin adalci a tsakaninsu, kayi hak'uri da shirman dazaka gani daga Khairat wata rana zezama tarihi kaji".

Godiya sosai Hydar yayimasa itako Yasmeen kuka take harda majina.

Hannun Yasmeen Abban yakamo yasa a hannun Hydar yace.

"Kutashi kuje Allah yayi mumu albarka".

Hydar ne ya amsa amma banda Yasmeen, kamata yayi suka fito tana ta kuka Fatima suka samu da Umman Khairat awaje suna jiransu, hannun Yasmeen suka ja zuwa cikin gida gurin Ummanta, kuka Yasmeen take wanda ya tilastawa Umman yin kukan itama, rungume juna sukayi Umman na fad'in "nayafemiki Yasmeen Allah yabaku zaman lfy da hak'uri da juna keda y'ar uwarki".

Gurin Abban ta suka kaita shima yasa mata albarka daganan umman Khairat zama tayi Fatima ce da sauran dangi suka raka Yasmeen gurin Hydar dake tsaye yana jiranta.

Fatima kamo hannun Hydar tayi tasa na Yasmeen tana hawaye tace.

"Hydar kaso Fatima Allah bebakaba Ashe akwai manufarsa dayasa yay hakan, sabida da kasamu Fatima da yanzu bazaka samu Yasmeen ba,Hydar Yasmeen itace Fatimarka ta baya kayi k'ok'ari ka rik'emin ita amana, Allah yabaku zaman lfy da hak'uri da juna",tana gama fad'in haka ta juya da sauri tashige gida tana kuka.

Hydar bud'e motar yayi yasa Yasmeen sannan shima yazagaya yashiga yatada motar suka d'au hanya, dangi se d'aga musu hannu suke harsuka b'ace.

Gidansu yafara kaita Iyayensa suka musu fad'a sosai Dan yanzu Hajiyar shi tadena fushi dashi addu'o'i suka musu, sannan suka kama hanyar Abuja.

Maman Yusuf.
πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““ *CIN AMANA KO FANSA*
πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““πŸ““

Zahra Muhammad mahmud

*Someone somewhere dreams of your smile.and while thinking of you says life is wortewhile.So whenever you"re lonely,remember its true,someone somewhere is thinking of you,Maryam Murtala Mahmud, Aisha Jumey,Fiddah,thanks you all*

*page 65-66*

Tafe suke Yasmeen nata rusa kuka shiko Hydar inbanda tsokanarta ba abinda yake danshi kukanma dariya yabashi, itako wannan dariya dayake mata ay kamar ya zugatane k'ara k'aimi tayi gurin cigaba da kukan.

Ganin kukannata bana wasabane shine yasa yay parking agefen hanya,to dama glass d'in motar tinted ne shiya bashi damar rungumota gaba d'aya jikinshi yafara rarrashi.

"Haba Baby na meyasa kike wannan kukan kamar anmiki dole gurin aurena?ninefa Hydaranki amman kike wannan kukan dan zankaiki gidana ko yanzu kindena sonane?".da sauri ta girgiza masa kai,cigaba yayi dacewa.

"To kiyi shuru banason kukan haka dan kar kanki yayi ciwo anjima inaji ina gani ki cuceni".yak'arasa zancan yana dariya.

Ita ko kunya zancan yabata dan haka zamewa tayi daga jikinshi takoma gurin zamanta tana murmushi,tada motar yayi suka ci gaba da tafiya yana janta da hira ba Laifi tana bashi amsa har suka iso gidan.

Ga mamakinshi k'ofar shiga gidan duka akulle yayi nucking Amman tak'i bud'ewa shikuma mantawa yayi betafi da key d'inshi ba,nurking yacigaba dayi zuwacan yaji muryar Khairat tana fad'in.

"Wlh baka isa kashigomin da wannan bak'ar kadararba sede kamaida ita inda ka d'aukota Amman wlh bazata kwana agidannanba".

Cikin fushi yace.

"Kibud'e k'ofar nan nace inba hakaba wlh sakamakon daze biyo baya baze miki dad'iba".

"To namijin hotiho wlh bazan bud'eba sakamakon kuma inyatashi fitowa Inga f-nine kaine kadamu baniba, munafukai kawai maciya amana, masu maida sharri ga alkha'iri,wlh sekunci wutar Allah".

Ran Hydar yagama b'aci kuma shi baze biyemata sunayiba har masu gadin gidan su fuskanci abinda ke faruwa,juyawa yayi yanufi gurin drivernshi ya amshi mukullin wata mota yaje yabud'e yad'auko wata envelop y'ar babba meruwan k'asa yajuya yaba drivern key d'in,jan hannun Yasmeen yayi suka koma mota yaja suka bar gidan.

Hilton transcop hotel suka nufa suna zuwa yakama d'aki aka basu key suka wuce d'akin.

Suna shiga kan gado yaje ya kwanta dan har yanzu ranshi ab'ace yake,Yasmeen ko rab'ewa tayi daga bakin k'ofar tana kallonshi shima ita yake kallo sun kwashe mintuna ahaka, daga k'arshe hannu yamik'a mata alamar tazo,ba musu ta tafi a hankali cikin takunta na k'asaita ta iso bakin gadon a tsorace takama hannunnashi janta yayi tafad'a kanshi, mirgina yayi yazamana takoma kasanshi Rabin jikinshi na samanta.

K'ureta yayi da ido yana kallonta gaba d'aya tabashi tausayi ace Amarya amman anhanaki shiga gidan mijinki sede hotel bakomai ze d'aukar mata fansar wannan rashin adalcin.

Hancinta yaja duk tayi wik'i wik'i sabida tsoro,murmushi yayi yace.

"Nide Babyna nasanta bata da tsoro amman yanzu naga nema take takoma matsoraciya gabad'ayanta wannan zare ido haka"ya fad'i sanda yakai bakinshi dede nata jira kawai yake tai magana, dayake ta fahimceshi setak'i yin maganar bedamuba yafara kissing d'inta a hakan da kanta da dad'i ya ratsota ta bud'e bakin suka shiga kissing d'in junansu seda yaga suna k'ok'arin fita a hayyacinsune yazame jikinshi yashige toilet, dan yasha alwashin ba a nanne yadace ya kusanceta ba ya tanaji guri na musamman, wanka yayi yad'auro alwala yamaida kayan jikinshi itama zuwa tayi tayo alwalar tabi bayanshi sukayi sallah.

Abinci aka kawo musu suna gama ci aka kirashi awaya bayan yagama amsa wayarne yamik'e, yace ta taso su tafi ba musu tabi bayanshi suka kulle k'ofar suna zuwa reception yabada key d'in suka fice,mota suka shiga yatada suka bar harabar hotel d'in,hanyar Airport taga yanufa batamasa maganaba har suka isa wani mutumne yazo yatarbesu yana fara'a yace.

"Ranka yadad'e ay tuni boarding pass d'inku yafito to amman ban anso ba sabida passport d'inku yana hannunku yanzu passport d'in zaka bani inje in amso muku".

Envelop d'in yabude yad'auko masa passport d'in yabashi yaje, bejimaba yadawo musu dashi, ihsani Hydar yamasa mutumin se godiya yake daganan suka fita a motar Hydar ya kulle yaba mutumin key ,yace yarik'e drivernsa zezo ya amsa, waya yaciro yakira drivern yace yazo Airport zega motarsa a dede setin departure zega wani najiransa ya amshi

11 / 14