Author : Fauziyya Tasiu Umar Category : Read Hausa Novels
[7/3, 11:36 AM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE*
*_(Kalma ɗaya)_*
*OUM HAIRAN*
*_______________________________________*
*Yanayin tsarin labarin nan baya buƙatar tambaya 🔞adult contact🔞 ne Please kar ki bibiya in kinsan bazaki jure ba.*
*_______________________________________*
*Book 2 page 1-2*
*_______________________________________*
Tashin ƙarar harbin tayi daidai da tsayawar motar Su Mommy da Sheikh Muhammad Saleem wanda suke ta nemansa lungu da saƙo sai yau aka sanar dasu yana Lagos kallon juna sukayi tsakanin Mom Sukaina da Muhammad Saleem ta dafe ƙirji tace “Zai iya yin komai Akheey mu shiga Ma'eesh bashida hankali akan abinda yakeso babu abinda bazai iya aikatawa ba ya faɗamin ɗazu yace sai ya kashe kansa zai huta Akheey ka taimaka min...."
Suna maganar suna shiga ciki saman suka haura suka buɗe Ɗakin farko babu kowa a ciki hakan yasa Muhammad Saleem buɗe daki na biyu shima babu kowa sai tarin kwalaben giya da tarkacen kwalaben syrup basu tsaya bi ta kansu ba suka buɗe Ɗakin ƙarshe tare da zaro ido Mom ta shiga da gudu tana “Furta innanillahi wa innah ilaihirraji'un Muhammad Shikenan ya aikata ya kashe kansa wayyoh Allah na Ma'eesh ka tashi wlh nayi maka alƙawarin bazaka ƙara rasa abinda kakeso ba a duniya muddin ina raye, kwanciya tayi a cikin jinin tana rungume dashi tana wani irin kuka me ban tausayi tana shafa kansa tare da kiran sunansa a saitin kunnensa.
Ji tayi yaja ajiyar zuciya ta tashi da sauri ta dubi Muhammad Saleem dake durƙushe gaban Batul tace “Akeey bai mutu ba...." Da sauri ya nufoshi bazai iya ɗaukarsa ba hakance tasa Mom sauka ta nemo masu masa hidima suka shigo da sauri suka ɗaukeshi suka sanyashi a mota sannan suka ɗauko Batul suka ja motar a mugun guje suka fice daga gidan babban asibitin da yafi kowanne kyau a jihar Lagos nan suka kaisu Dr Ma'eesh ba ɓoyayye bane a asibitin domin yawan kawo magungunansa da kuma ɗaukar nauyin marasa lafiyar data kama sai an fita dasu waje yasa suke kiransa Help Man.
A gaggauce aka shiga dashi teather room domin suna dubawa suka fahimci matsalar itama Batul gado aka bata tare da sanya mata na'urar taimakon numfashi cikin ikon Allah suka samu suka janyo ɗan sauran numfashin da yayi saura a jikinta Mom dake zaune a gefenta tana sharar hawaye tare da zubawa yarinyar idanu duk yammatan da ɗan nata yakeyi tana saninsu bata taɓa jin son wata a ranta ba amma wannan ƙaramar yarinyar tayi mata sosai taji so da tausayinta sun ratsa ruhinta tare da tunanin ƙaddarar data fito da ita daga gidan iyayenta ta zaɓi shigowa bariki a wannan ƙananun shekarun nata har Allah ya haɗata da Ma'eesh.
Lumshe idanunta tayi tabbas tayi suruka ko mene zai faru sai ta ɗaura wannan auren kalamansa na daren da abin zai faru da yaje Sudan wajenta, da yake gaya mata suka dawo mata “Mom zuwa yanzu na fahimci ƙaddarar Batul itane ta kawoni Nigeria wlh bazan taɓa rayuwa da ciwon da nakeji a raina ba, Mom Meyesa zaace bazan aureta ba Please Mom Inason ta zama tawa Ni kaɗai na faɗawa Dad yace babu aure a tsarin rayuwata har abada Mom ko za'a ɗaura na mutu nidai Inason a ɗaura ta zama halal gareni nayi alƙawarin zan gyara kuma zan bata kariya forever please Mommy kiyi wani abu Zuciyata nauyi takeyi"
Share hawayenta tayi ta miƙe ta isa jikin window tana kallon ɗaiɗaikun mutanen dake kai kawo a asibitin tace “Ko zai zama aikina na ƙarshe saina datse wannan ɓarnar da hannu na" ajiyar zuciyar da taji Batul ta sauke ne ya sata juyowa da sauri ta isa gare ta tuni ta cire Robar Oxygen ɗin daga hancinta ta ɓalle ruwan dake jikin ta ta miƙe tana shirin ficewa ta ruƙota da sauri tace.
“Batul ina zaki?" Juyowa tayi ta zuba idanunta kan matar da shekarunta bazasu wucce 45 ba tana mata kallon son ganewa saidai ta kasa ganeta amma tabbas tayiwa fuskar kallon sani.
Janye hannunta tayi ta kuma yin gaba da sauri Mom tace mata “Ni mahaifiyar Ma'eesh ce Batul ki dawo ki zauna shima yana samun kulawa" da sauri ta juyo ta zube gaban Mom sai yanzu kuka me ƙarfi ya ƙwace mata tace “Me nayi masa yakeson kasheni me yakeson sanar Dani Mom bansan komai ba" murmushi tayi ta kamota tace “kiyi haƙuri idan ya warke zai faɗa Miki ko meye Batul Ma'eesh bai taɓa son wata mace kwatan wanda yake yi Miki ba ya amince ya aureki ko zai rasa kansa ya aminta ya rayu dake da komai daya shafeki ki kwantar da hankalinki zai fahimceki shiɗin mutum ne me namijin kishi"
Kallon Mom takeyi da rashin fahimta daidai lokacin da Shaikh Saleem ya shigo ya zauna idanunsa kan Batul yace “Batulu ta Manzo ke kin tashi kenan sannu shima Allah ya tashi kafaɗunsa...." Wata zabura tayi tace “Eh.... abbuh meye ya sameshi Ma'eesh ƙalau yake nice naci amanarsa bansan naci ba shiyasa ya yanke shawarar kasheni!...." Sauka tayi daga gadon ta durƙusa ta ɗora kanta saman cinyar Mom ta rushe da kuka tace “Wallahi cikin hayyaci na bazan taɓa haɗashi da kowa ba nafi sonsa da kaina Mom shine jin daɗina shine farin cikina shine ya sanar Dani kaina shine ya koyamin son kaina da sanin abinda nakeso Mom bai taɓa yimin dole ba yabar komai donni cikin sati biyu tak Ni meye zaisa naci amanarsa meye zaisa na haɗashi da wani me na rasa a wajensa da zanyi masa kishiya? Mom ki faɗa masa ke zai yarda dake Fateemah bazata taɓa haɗashi da kowa ba shi kaɗai takeso na yarda na mutu akansa Mom dan Allah Kar ya tafi ya barni idan ya mutu nima mutuwa zanyi"
Bubbuga bayanta Mom tayi tace “Zai tashi Batul sai kun haifamin jikoki kinji" saurin ɗaga mata kai tayi sukayi murmushi ita da Muhammad Saleem ya miƙe ya fita ya kawo musu abinci daƙyar tasha tea dukkan hankalinta da Zuciyarta yana kan Ma'eesh" da yamma aka sallameta Mom da ita suka koma gida Shaikh Saleem shine ya zauna tare da Ma'eesh, Saida ya kwana biyu sannan ya fara samun kansa yana farkawa My Bea ya fara kira Shaikh Saleem ya isa gareshi ya taimaka masa ya tashi zaune yace “Abbuh ina Batul don Allah kar kacemin na kasheta wlh nasani nasan ba yin kanta bane" duba na tsanaki Muhammad Saleem yayi masa yace “Batul tana lafiya tana tare da Mom ɗinka taka lafiyar ake nema yanzu"
Girgiza kai yayi tare da miƙewa ya nufi hanyar fita bai dakatar dashi ba domin yasan ba tsayawar zai yi ba Saida ya dangana da harabar asibitin ya ɗauki shatar mota ya faɗa mata inda zata kaishi Mom tana parlour taga ya buɗe kofar ya shigo ta miƙe da sauri tana masa kallon mamaki ya dubeta yace “Ina Bea?" Sama ta nuna masa ya nufi saman dafe da ƙirjinsa ya buɗe ɗakinta ya shiga ya isheta kwance ta zuba wa Morocco POP ɗin dakin idanu da alamun tayi nisa a tunani bataji shigowarsa ba sai jin ɗumin bakinsa tayi saman nata ta buɗe idanunta tare da sauke ajiyar zuciya ta tura hannunta cikin sumarsa kawai ta rushe da kuka tana ƙara shigewa jikinsa.
Bubbuga bayanta yake yi a hankali yana hura mata iska a kunnenta tare da furta “Stop crying Bea sorry please" ajiyar zuciya ta rinƙa jerawa can ta ɗago ta zuba idanunta cikin nasa ta shafa sajensa tace “Ina missing ɗumin jikin mijina ruhina na azabtuwa da ƙaunar me bani kulawa Ma'eesh yaushe na fara sonka ne?" Murmushi yayi ya ɗora bakinsa a kunneta ta janye tare da kama kuncinsa tace “Daɗina bashida control akwai Mom a gidannan kuma kasan dai bakada lfy and dare yayi maza go sleep"
Bai takura mata ba domin zuwa yanzun kunyar abinda yayi mata yakeji duk da ya fahimci kamar bata ma damu ba, ƙwarai Batul duniyar daɗinsa ce shi yanzu abinda zai rabashi da ita ai kawai a ƙaddara rashin rai a gangar jikinsa ne.
Cikin mintunan da basu wucce goma ba yaji numfashinta ya canza ya sauke ajiyar zuciya tare da janyewa daga jikinta ya tashi ya buɗe kofat da yaji ana taɓawa Mom ya gani tsaye jikin ƙofar tace “Kazo ka tafi ɗakinka ka kwanta" shafa kansa yayi yace “Zan tafi Mom please babu abinda zai faru Inason muyi wata magana important da Bea ne" jin yace magana ya sata juyawa ta koma ƙasa but ranta bai amince da Ma'eesh ba duk da bata rayu dashi rayuwa me tsayi ba ta fahimci shi ɗin mutum ne da yasan daɗin mace ita kanta tasan bata isa ta hanashi mu'amala da Batul ba.
Komawa yayi ya kwanta nesa da ita kaɗai ya zuba mata ido ya kasa bacci feelings na addabar ruhinsa gashi ciwonsa baison ruwa tunanin abinda ya dace yayi kawai yake yi mirginowa Batul tayi jikinsa cikin bacci ta tura masa boobs ɗinta a ƙirjinsa, Saida numfashinsa ya ɗauke
ji tazo dakanta tashige jikinshi, ahankali yasaki wani unexpected ajiyan zuciya saboda yanda ya riƙe numfashinsa for so long wani kalan sanyi yaji yana wani irin ratsa shi jinta akan jikinsa ahankali yaɗan duƙo dakansa ya kalli fuskarta she’s still sleeping ta turo pink lips nata she looks damn cute! Wani kalan jumping up joystick ɗinshi yayi acikin wando dayasa ya lumshe idanu tareda buɗesu yaɗan karkace gefe yana ƙoƙarin rabata da jikinshi cus he’s loosing control nasa gabaɗaya.
Ƙanƙameshi tayi taƙi rabuwa dashi tana turo baki tace “Am sleep Daɗina" wani gwauron numfashi ya sauke hakan yasa gently yakira sunanta.
“Batul” bata buɗe idanuba sai ƙanƙameshi data kumayi, wani kalan bala'i take shigar dashi jijiyoyin sha’awarsa suka tasomai ahankali yakai hannunsa ya ɗaura akan bombom ɗinta ya shafa a nutse is so soft bata saka pant ba silk rigar baccin datasaka yakarama ass ɗin wani new sweet texture, bakinsa yakai saitin nata datake turowa cikin bacci ahankali yayi grabbing lips don da sauri he is so so damn horny dauke hannunsa yayi daga kan bombom ɗin nata yakai kan boxes na jikinsa yana jan wandonshi ƙasa yakai hannu yaciro joystick ɗin dahar numfashi take tsabar yanda yatashi tsaye samɓal sannan ya shiga gyara mata kwanciya yana hawa samanta yana kissing nata kaman zai ciremata baki a hankali ya fara yaware ƙafafunta dalilin da yasa tafara motsi kenan tana ƙoƙarin buɗe idanu domin ware ƙafafunta nata dayakeyi tafarajin zafi, shigewa in between legs nata yayi yanakai joystick ɗin wajen hole ɗin jikinsa ko’ina ɓari yake yana wani kalan sauke ajiyar zuciya akai akai heart ɗinshi na racing kaman za’a kwacemai ita yadanna joystick ɗin da karfinsa cikin hole ɗin nata ta saki ƙara da ƙarfi wadda baya ko tantamar indai Mom ba a ƙasa ta kwanta ba to zata iya jiyowa.
A hankali yana motsa joystick nashi yana zame mata rigar jikinta inda ita kuma ta ƙanƙameshi tana jan numfashi tare da buɗe idanunta tar cikin nasa, bisa ga mamakinta sai taji ruwa ya ɗiga idanunta ta lumshe tare da buɗewa ashe hawaye ne ke bin idanunsa.
Sosai har yanzu yakejin ciwon yanda ta fita da Ƙafarta ta bawa Lateef damar shigan masa ita ya daina kula kowa akanta ya tsare komai nasa a Nigeria ya killace kansa tsayin watanni biyar da yayi a Nigeria bai taɓa yarda ya buɗe jikinsa ga wata mace ba sai ita kaɗai but ita ta kasa yi masa wannan gatan yanzun Lateef yana kallonsa a banza ita kaɗai ce takamarsa itama ta zama ba ikonsa shi kaɗai ba ya zaiyi ta zama tashi shi kaɗai ne tabbas gaba idan hakan ta kuma faruwa akwai yiwuwar zuciyarsa zata fito daga ƙirjinsa bazai iya sharing Batul da wani namiji ba a duniya itan ruhinsa ce duk duniya yanada tabbacin yafi kowa sonta da burin kasancewa da ita.
Babban abinda yake ƙara sashi a tashin hankali in zasuyi Auren musulunci sai an cire cikin jikinta tayi istibra'i sannan ne za'a ɗaura musu aure me tsarki, gashi yanzu Batul ta fisa jaraba bata iya jurewa rayuwa babu shi a kusa da ita shin meye mafitarsu kenan shima a kansa bazai iya wata biyu ba tare da ya cita ba gashi yanason ya hana kowa dama a kanta.
Da waɗannan tunane²n ya samu yayi release ya ƙanƙameta yana kissing nata ta ko ina, hannu tasa ta share masa idanunsa tace “Har yanzu kana zargina Daɗina?" Girgiza mata kai yayi yace “Ba yin kanki bane na sani Bea na rasa yanda zanyi na hanasa damar sake shigarmin kene a gaba Bea duk duniya bantaɓa samun abinda idan ina tare dashi nake neman damuwa na rasa ba sai ke ya za'ayi kuma ki zama tamu mu biyu taya zan nutsu Bea ke fah? Keɗin da na fansar da rayuwata don taki keɗin da na hana kowa dama a kanki Batul keɗin da tun ina yaro ƙarami nake ganina ina rayuwa a cikin ni'imarki Bea na zana hotonki a ɗakina Dake Russia tun banfi shekara goma ba ko lokacin da nayi soyayya da Aimah banji abinda nake ji akanki ba, nayiwa Aimah alƙawarin zan rayu da ita kaɗai a Zuciyata a daren da CEO ta turomin hotonki na ƙaryata kaina kuma na tabbatar da cewa yanzu ne na samu wacce zan rayu da ita kaɗai a Zuciyata Bea a wannan daren ban iya bacci ba na matsu gari ya waye kizo gareni na mallaka Miki komai nawa na baki komai tare da yi Miki alƙawarin rayuwa tare mutuwa tare babu abinda zai shiga tsakani bare ya rabamu, Bansani ba ashe kece jarabta ta kece ƙaddarata kuma kece wahalata Batul bansan komai game da kasancewata cikin ƙungiyar asiri ta duniya ba nidai kawai na taso na ganni mafi ƙanƙanta a cikin mutanen dake rayuwa a cikinta domin a lokacin dani da Lateef munfi kowa ƙarancin shekaru Bama jituwa tun muna ƙananu dashi hassali ma farautar rayuwar juna mukeyi inda mahaifinsa ya kasance mafi kusanci da Dad ɗina sannan amanarsa. Batul na tsani Lateef fiye da tsanar da nayi masa a baya tabbas cikin biyu dole ɗayan mu ya zama baƙon lahira, Ni na karɓi Musulunci don ina son musulunci kuma Inason nabi addinin mahaifiyata shi kuma Lateef ya karɓu Musulunci don kene yanason yayi amfani da musulunci ya rabani dake, bansan da wannan ranar ba shiyasa ban shirya mata ba tabbas sun fini ƙarfi tunda shi da mahaifina suka haɗa kai sukeson ganin bayana domin ƙungiya ta tabbatar dani bijirarre ne a cikinsu tunda suka sake na sanki kafin su bani umarnin saninki dole sai sun rabani dake zasu cimma burinsu a Kanki Batul...........
[7/4, 2:57 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE*
*_(Kalma ɗaya)_*
*OUM HAIRAN*
*_______________________________________*
*Yanayin tsarin labarin nan baya buƙatar tambaya 🔞adult contact🔞 ne Please kar ki bibiya in kinsan bazaki jure ba.*
*_______________________________________*
*Book 2 page 3-4*
*_______________________________________*
Tunda ya fara maganar idanunta ke kansa har yayi shiru bata ɗauke kanta daga kansa ba Zuciyarta ta cika da tsoro da firgici tsananin tashin hankali haɗi da nadamar kasancewarta a wannan rayuwa da ba ita ta zaɓawa kanta ba, so take tayi magana saidai furucinta ya gaza fita hakan ya sanyata miƙewa ta nufi bathroom baiyi ƙoƙarin dakatar da ita ba har ta fito daga wankan ta tsaya tsane jikinta shima ya tashi yaje yayi yan dabarunsa ya dawo ya tada sallar da baiyi ba cikin kwanaki biyun da yayi a kwance sannan ya ɗauki ƙur'ani mai Tsarki yana so ya karanta amma kunyar Ubangijin da halin da yake ciki ya hanashi furta koda harafi ɗaya dole ya rufe ƙur'anin ya zubawa bango idanu yana share hawaye lokaci bayan lokaci tashi yayi ya fita tare da ɗaukar waya ya danna number babban yaronsa James Alexander bugu ɗaya ya ɗaga yace masa “Kana da labarin inda Lateef yake?"
Jinjina kai yayi yace “Sir meye haɗina dashi da zan san inda yake saidai idan wani aiki kakeso ayi a kansa a fara yanzu" jinjina kai yayi yace “Inason a samin idanu kan duk wani motsinsa lallai Inason sanin komai game dashi'' dariya Alex yayi yace “Babu matsala Sir za'ayi yanda kace" aje wayar yayi ya juya domin tafiya Mom ya gani tsaye a bayansa ya sunkuyar da kai yace “Mom...." Ɗaga masa hannu tayi tace.
“Meye haɗinka da Lateef?" Numfasawa yayi yace “Ba komai Mom zan ji da ɓangaren" girgiza kai tayi tace “Dole Inason jin meye ya haɗaku yanzu bayan a baya anyi muku sulhu" shafa sumarsa yayi ya nufi parlourn ta biyo sa a baya tana cewa “Dole nasan akwai wata tsakaninka dashi Ma'eesh har kullum abinda nake yawan faɗa maka shine dai zanci gaba da faɗa maka, wlh wanda yabar Allah to Allah ya barshi idan kuwa Allah ya bar mutum to zai Barka ne da iyawarka, gwanintar iyawa tasa ka faɗa halin da kake ciki yanzu har ka jefa wanda baiji ba bai gani ba, yanzu kai meye shirinka game da gyara kuskurenka? Ma'ana game da rayuwar da kukeyi da wannan yarinyar Batul?"
Shiru yayi baice komai ba kuma bai shirya cewa ba domin Bama shi da abin cewar, murmushi tayi tace “in bakada abin faɗa Ni inada shi" ɗagowa yayi ya kalleta tace “Yeah Son ba'a gyaran ɓarna da ɓarna abu guda ɗaya ne yake za'ayi Batul zata koma gaban iyayenta zatayi istibra'i in yaso sai mu nemi aurenta tazo matsayin Mata" da sauri ya ɗago yace “amma Mom ba naƙi ta taki bane akwai matsala ne a cikin hakan na farko Batul tanada cikina a jikinta sannan tun lokacin da Su Dad sun sanya mata ciwon feel Mom tana rasa control idan ta buƙaci namiji ta rasa zata iya yin komai don ta samu Nutsuwa, kinsan komai Mom tunda kema kin shiga kwatankwacin yanayin tunda macijiyar nan tasu ta tsafi ta bayyana tayi mata tsartuwa a gabanta idan ba karya tsafin akayi ba bazata zama daidai da mutane ba, Mom kinsani tunda suka riga suka ƙulla irin auren da muka ƙulla da ita kanta da Lateef to ko bataje inda yake ba shi zai hawo daddumar sihiri yazo gareta ya baje kolinsa.
Mom ya zanyi ne waini ya akeso nayi ne?" Tunda ya fara maganar take kallon ɗan nata cike da tausayawa cikakken mutum kyau dukiya da nagarta jin ƙai da tausayi a baya duk ya haɗa son Zuciyarta