Jarababben Namiji Book 4 Complete Oum Afnan

Author :  Hassana Bamalli Oum Aphanan Category :  Read Hausa Novels

Chapter   1 / 2

1 to 3K   out of 5.4K words

Na...Oum Aphnan*




*ALHERI WRITERS ASSO.️*
*A.W.A*




*99 - 100*




Shiga toilet tayi ta wanke jikinta da ruwan d'imi ,tasa towel ta goge ta d'akko faminine spray ta
faffesa...kafin ta dawo ta wuce kicin tana tafe tana karkad'a masa boobs da bombom....lalacewa
yayi da kallonta harta shigewa ganinsa kafin ya mik'e shima yaje yayi tsarki ya dawo ya
kawarda kayansa da suka zubar a waje ...
Bakin ta dauke da sallama ta shigo hannunta rik'e da wani abun had'a shayi na larabawa ,mai
kamada butan shayi,mai kyawun gaske an masa kwalliya da gold colour shikuma jikin silver,sai
dan medium tray d'auke da 'yan ficilolin mug guda biyu da cokalin su....


Da sauri ya taso ya kar6eta ,dan table ta jawo ta daura akai ta had'a masa ta hauro ta d'aura
masa akan bakinsa.


Lumshe ido yayi,kanshin zinjabil dasu Na'anaa yina tashi a cikin shayin,cikin tarairaya ta ringa
samasa kofin shikuma yina zuk'a,signa yayi mata alamun itama Tasha...dan kad'an tasha
,daganan ta janye kayan gefe.


Janyo remote control yayi ya hada tv connect,yasa low voice


Dawowa tayi tayi pillow da cinyarsa ,shikuma ya jingina da gadon...murgine murgine takeyi tana
ji tana tokalo bananarsa

Hannu biyu ta sagale a wuyarsa ,tayi masa kar da idonta cikin k'warar idonsa...tuni kallon yafara
haifar masa da kasala

A shagwa6e tace "Baby yaushe zan fara zuwa makaranta d'in?"
"Very very soon baby ...may be ma acikin satin nan"
"Shikenan bae ,tagumi zaman jira , oushhhh babyyy"
Ta fad'a tana ta6ar gefen nononta wajen hammata

Sa hannu a wajen da yaga tasa yayi "lafiya menene?"
Cuno baki tayi "baebay k'aikayi "
"A'ina ?"
Nan da nan ,ta fad'a tareda fiddo nonon waje ta mik'e zaune sosai tana dad'a gallatso mata shi
kusa da fuskansa,tana aikin kewaye daidai wajen d'an bakin nan ,wanda nata yike
pink...."ahshhhh na baby sosamu"
Shafawa ya fara yi ,yinajin zir zir zir ,wandonsa na fad'a masa
Cikin dasashiyar murya yace "yanzufa ya bari"
"Hum k'aruwa ma yayi yanzu harda nan" ta nuna masa hq d'in ta .


Sa hannu nsa yayi ya matse mararsa
"Sh.shike..nan bara in tsotsan maki ne ,ina ganin zaifi " lauye jiki tayi ta dad'a gantsaro masa ta
kamo tana lailaya masa kan har takai bakinsa kafin ta zira Masa
Zarowa tayi niyyar yi .da sauri ya hade lips d'in sa ,ya rik'e kan monon"Ahhhhh ,hunm m" ta
janyo dayar hannunsa ta d'aura masa a kan mararta
.. cikin gwanancewa ya ringa tsotson nonon at the same time yina lailaya Ramin cibiyarta da
yatsarsa ,har ya gangaro kan durinta....


Sakala wa yayi yafara karkad'a yatsarsa yina fidda nishi mai sauti

Hannun ta tasakala a ta bayansa tafara wasa da hannunta a tsakankanin ramin bayansa... slow
slow kamar me yimasa waiwayi haka take sama da kasa har tsakanin duwawunsa.... kawai
sakin jiki yayi ya fara zabga nishi

Hannun ta tasauke akan gwailayensa"oushhhh sperm box ,plz inaso kimin ambaliyar madaran
nan mai mantar dani moment din da nike ciki" tafada tareda mannawa wajen kisss....tsigar
jikinsane yatashi yarrrrrr!!! A take gurin ya wani cure ,kawai sai gani tayi buransa na
hajijiya...."hmmm antyna bake nike magana ba,ke caccakata nikeso kiyi,ki kwakule ni yanda
zankasa tuna gindina "
Cak ta kamo tadan shafota kamar sau biyu ,wani tsir tsirr tajita ta tara jijiyoyi tayi karfi ,wani
d'an ruwa mara kauri sosai na danfitowa ta d'an bakinda ya dan bude.


Halshenta takai tana jujjuyasa kafin ta rik'e kan tsinin ...tafara gatsa ta gefe da gefe .tasa ta
gefen gindin a bakin ta ta fara tsotso 6angaren da yike ta6o halshenta....janshi takeyi daga farko
har karshe tana tsotso

Hannun sa ya tura a gashinta yina ihu
"Baby Karki cinye murasa na cin junan gobe" dariya tayi tama luma gabadaya a bakinta tafara
motsi dashi , kafin ta rank'wafo yanda nonuwanta zasina zillo yina gani. .. ga gindinta a bud'e
,kir yayi wa nonuwar da suke tsalle da ido yina furzo da numfashin dad'i...


Wani magigicin sha'awane ta bugosa da gudu ya luma yatsarta cikin gindinta yina ihu yina mata
ambaliyar madaran a baki...wannan caccaka yatsar daya keyi kuwa gani yike kamar burar ne
take cikin gindinta...don haka itama marmatsewa tashigayi tana kaiwa da dawowa , kamar tana
motsa duwawunta....kuka riris ya ringayi yina fidda madaran dad'i

Itama kuwa caccakarta da yikeyi tuni ta gama haukacewa ta fara ihu,duk nadaran da yazubo
mata ta shanye...


"Way...pum pum wayio dad'i ...zo ka cini" ta fad'a kafin ta janye hannunsa ta zauna tare
lankwashe kafa... yanda tayi haka yayi kafin ya jingina da allon gadon.

Gindinsa sangargan kamar icce,sai d'an jajir d'in bakin dake tsirto da ruwa kad'an kad'an.

Rankwafawa tayi ta lashe ruwan kafin ta bud'e k'afarta ta kamota tana gurgurzawa a hankali ata
osinta....har ta kufce tabi hanyar vj d'in,aikuwa ta damketa , sannan ta taimaka mata ta
shige..wani sauke ajuyar numfashi sukayi a tare ,kafin ya kwashe da dariya suna kallon juna
tayi d'are d'are akan cinyoyinsa ,ita kuma gindinsa sai zillo takeyi a cikin gindin tana so a fara
sukuwa



Ri'ko nonuwanta tayi ta fara zillo ,shikuma ya ruk'o d'uwawukanta suna ihu da nishin dad'i....
sambatu kam sunyishi kala da iri

"Baby zan kawo...baby tomtom ashhhhhh,ahhhhhh"


Kawai yafara mata 6arin madara.kankame juna sukayi daga zaunen nan ,sun kwashe kusan
5mins kafin ya zaro ,suka kwanta dukda har yanzu ita hajiyar aikin bata gama kwanciya ba.


Hannu tasa tana dan matsa masa mararsa har saura maniyyin yagama fita....muskutawa tayi
zata tashi ,da sauri ya janyota ya rungume a kunne ya rada mata "baby bacci zanyi kizo mu
kwanta" "Aah muyi tsarki ko alwala muyi kafin mu kwanta nima barcin nikeji,yaudai banana yayi
shagalinshi a nan"

"Kinga baby ki bari karki kuma tunzurota ehe"
Dariya suka saki a tare , kafin sukaje suka yi tsarki tareda alwala suka hau barcin huce gajiya.


*******

A cikin satin julayb ya samar mata makaranta,a I'itidaiyya aka sata aji 2,makarantan akwai kyau
insukaje tun bakwai to sai wani bakwai din saidai interval din lokacin sallah sannan suke
break...
Bayan nan kuma ya samo mata lesson teacher


Yanzu kwatakwata vatada sukuni...da sun dawo ga assignment ,ba hutu waidai duk intaviya
cikin wata shida saitayi jarabawa inta iyaci ta wuce remedial ....hmmm abunfa ba sauki.


Shikam julayb yanzu duk damuwane ta vaibayesa ya saba da zai dawo yaci gindi ,kafin yaci
lunch ya koma Banda dare wannan ba sauki


Amma yanzu ba hali ,yaso ya cireta Amma oumma ta Hana,tofa sai ya d'akko wata tsurfa yina
kintatan zasuyu long break ba tsakanin daya zuwa biyu zaije ya dakkota su dawo gida saifa yayi
kafin tayi oya oya tayi wanka ya maidata... Kai wataranma acikin mota a parking lot zasuyi
abunsu amma baa kaiwa can ,sabida ba damar wanka saidai tayi masa sucking yayi release ya
tafi ya k'yaleta



*****

Gidansa kam yina can ta hanyar shahr sittin ,gida kam yakai ya komo , kuma kullum dad'a
kyalkyalesa yikeyi ,wai idan tagama makaranta sai su tare


Mairo kam tayi wuri wuri,karatu va wasaba ga jarababben miji,don ma inda Allah ya tainaketa
cikin ba maisa laulayi bane ...amma dukda haka 'yan gidan na balain tausaya mata, kuma
dayike tana da kwanya


Sam basu koya mata larabci Zama dasu yasa take fahinta sosai har ta maida masu.


Yanzu turanci ne kuma a hankali take kara gogewa tunda suma ba wani yi sukeyiba duk koya
sukeyi don hakane take jin dadin karatunta,darussa biyar takeyi,biology , chemistry,maths ,

physics sai languages combination English da Arabic.


Yanzu dai watansu biyar kuma ko yanzu akwai alamun nasara ,din sunyi qualify exam kuma taci
ba laifi don haka sun kara bude wuta din tunkarar babban exam din.


















_✍️OUM APHNAN_
[3/14, 07:16] Bamalli✌️: *JRRB NMJ*






*Na...Oum Aphnan*




*ALHERI WRITERS ASSO.️*
*A.W.A*




*101 - 102*

Ranar wata weekend ne ya shigo d'akin nata,tana zaune da riga iya cinya ruwan sky blue ta
k'ure fanka ga a c na aikinsa ,ta mimmik'e kafa tana shan romon kaza da irish.gashin kanta yayi
kwance lam6ar a gadon bayanta sai sheki yakeyi,hannunta na dama da spoon d'ayan kuma
handout ne tana karatu....ga d'an matashin cikinta daya dan fara turo rigar wanda yasa takuma
bubbud'ewa.


Cikeda tsokana ya shigo yina "mai ciki...ehemm ganinan tafe"
Yunk'urawa tayi ta mik'e ta fara bubbuga k'afarta
"Ba nace ka bariba ,wallahi saika goyani "
"Haba mai cik... sorry sorry na manta" zuwa tayi da gudu tayi sufa ta kamo wuyarsa ta sargafe
hannunta
"Cincid'ani"
"Naga banu "
Ya fad'a yina zunkud'ata saida ya gama kewayawa da ita kafin ya sauketa akan 3seater yina
nishi
"Sai a ramawa kura aniyarta"
Kada idanuwarta tayi hmmm no way out....ammm baby inaso in kira mama tunsafe wayarta bayi
shiga nakira na baba yayi ringing yafi sau nawa baa d'agaba...ko zaka kira mun su?"

"Topah subhanallah bari ingwada in gani"

Numbern baban ya cigaba da kira still baa dagawa daga karshe ma ,sai wayar in ankira a
kashe.


Aikuwa tuni mairo ta burkice
"Na shiga uku, akwai matsala wayyo Allah na shiga uku... julayb ka kaini inga iyayena kar ka
raba ganawarmu"


"Haba baby ya haka...daga rashin daukar waya sai zancen mutuwa ...baki tunanin basu
kusane"
"Eh nidai naji saidai wallahi kwana biyun nan ina mugayen mafarkai da ruggarmu plz ka kaini in
gansu don soyayyan dake tsakanin mu"


Rungumeta yayi yina Sha fa bayanta cikin sigar rarrashi "cool down ok?
Ki bari zamu cigaba da trying in har bamu samuba zuwa gobe zan shirya mana tafiya..."
Godiya tai masa takoma ta kwanta ranta a dagule har sauke wani zazzafan ajuyar numfashi
takeyi mai had'e da fidda zazzafan huci.

Cikin k'ank'anin lokaci ta fara rawan zazza6i ,hakoranta har suna had'uwa a na juna.


Rud'ewa yayi ,tuni ya fyalla cikin gida yakira oumma ,tana zaune tana azkar da finger counter
,yarinyar dake mata aiki tana
Aikin matsa mata k'afa .a rude yike shaida mata Mairo ba lafiya.

Figar dan kwali tayi ta yafa saman tungujejen gashinta ,sukayi part dinsu da gudu..

Sun tarradda ita numfashi na fita sama²

A guje ya cunkuceta sukayi parking lot,oumma ce mai karfin halin tsayawa dauko mata doguwar
riga da takalmi


Cikin urgent driver yaja suka tafi ,a accident and emergency aka wuce da ita...da sauri likitoci
suka rufa a kanta bayan dogon intervension suka bata magunguna harda na barci

Suna fitowa julayb yabi bayan babban likitan

"Likita me ke damunta? Ja taimakeni kar in rasata,da yarona plz itace rayuwata"


Dafa kafadarsa yayi kafin yace "ka kwantar da hankalinka kawai stress ne da tension yayi ma
kwalwanta yawa ,kaga kuma tanada juna biyu wanda yasa vericous vein dinta kumbura shine
ya haifar mata da hakan...amma ko nan da 'yan awanni zata iya dawowa daidai"

Godiya yayi masa a sa6ule yaje ya lek'ata tana kwance a gadon baccinta take haik'am...take
wani tausayinta ya rufesa,baita6a lura da girman cikinta ba sai yau,ashe dama nonone da hips
yake shanye girman? Ga abu rim a gaba har yanzu bai shiga 6 months ba....gaskiya in ta gama
wannan makarantan bazata cigaba da wani ba sai allah ya sauketa lafiya.kuma dole in rage
jarabannan don kar yazama ina shiga hakkinta"

A reception kuwa saida oumma taga ammata setting drip kafin ta koma gida tasa 'yan aiki su
hada abincin asibiti ,nihla da laylerh kuwa daketa damunta da waya tace su shirya su tafi kafin
ta dawo.


Saida su nihla sukazo kafin ya wuce masallaci.


Fitarsa ba dadewa ta farka ,sheshekanta ya ankaraddasu "mamana ,babana karku mutu ku

barni ,in hakan ta kasance wallahi nima binku zanyi"


Dagudu sukazo suka hau jijjigata

"Anty ....sorry...anty bazaki mutu ki barmuba muna sanki da fine baby da zaki haifan mana kinji"

Sai sannan ta dakata da samvatun ta bud'e ido tana tararar da hawaye...ana hakan sai gashi ya
shigo


"Yaewa uncle zo tana kuka wai zata mutu tabi su babanta...dama babanta ya mutune?"


"A'ah wallahi"
A hankali ya karaso ya fara mammatsa mata kafarta dasuka soma tasawa

"Baby ki kwantar da hankalinki maki alkawarin ranar da kikaji sauki shagargari zan kaiki kiga
baba kinji?"


Jinjina kai kurum tayi ta juyar fa kai ,tana shararar da wasu hawayen.

Tashin hankali kam sai wanda ya dad'u
A furgice yasa driver ya wuce dasu airport ,saida ya shirya masu tafiya kafin ya dawo ,still tana
barci


Oum ya kira ya shaida mata zasubi flight din safe zuwa nigeria gobe.

Tambayarsa tayi lafiya? Nan ya shaida mata komai da ta fad'a masa .

Ajiyar nimfashi tayi "Julayb ,baa 6atawa mai ciki rai ,don haka dole kakaita taga iyayenta ai
tayima k'ok'ari...don haka harda ni da su nihla duk zamu je"

Shikenan oum nagode"

Aikam tunda taji maganar tafiya ,ta mike zaune,sai fara'a karshe a daren ranar aka basu
sallama.


****

Da sassafe tariga kowa tashi,ta fara hada kayan sarkokinta sai dogayen riguna masu fad'i yaji
aiki da stones da6ada6a ,kudinsu kam kar ka tambayi tsadarsu,sai veil d'insu da takalma masu
rufin gaba da budaddiyar baya masu asalin kyau.duk yawancinsu masu aljihune ,sune kayanda
oum tasai mata a matsayin maternity gown.

Sai kusan 10 kafin duk suka fito cikin dogayen riguna da ita da oumma ,nihla da layla kuwa riga
da wando suka saka jeans da tsadaddun top iri daya banbancinsu colour ,na nihla ja na layler
pink


Har airport driver ya kaisu ,saida abby dasu asim suka ga tashinsu kafin suka juya gida tare da
masu fatan sauka lafiya.



****

A dole jirginsu tayi branch a lagos ,kafin daganan su samu wacce zata kaisu adamawa ,but
unfurtunately ba jirgin da zata tashi sai goben ranar .aikuwa sai suka kama expensive hotel
suka sauka...


Kamar wasa ta dakko layinta na nigeria ta maida a wayanta ta kama dialing numbern su mama
ringing biyu a na uku aka daga...saida gaban mairo yabada das ! Kafin tace "Assalamu Alaikum
mamace?"
"Eh nice mairona kuna lafiya?"
Sassanyar ajiyar zuciya ta sauke "mama ina babana?"
"Babanki na can vabban gida allah yayiwa liman rasuwa...ki kirashima ki masa gaisuwa"
"Innalillahi wainna ilaihir rajiun ,yaushe?"
"Yau kwana 2"
"Subhanallah ..." Su nihla ne suka dameta da tambayan lafiya.
Dole ta katse wayar ,ta shaida mata baffanta ne yarasu

Sun jajanta mata ,dariya ta saki mai had'e da zubowar kwalla "nagode allah da ba su baba
bane"
Yamma lis sukayi wanka suka sa hotel driver ya kewaya dasu suga gari.


A gaban wani filling station ne,suka sauka tareda balle taxi drivern hotel da masifa "kasan zaka
sha mai ba sai ka shawo ka dawoba,kawai sai ka kama d'akko mu,kajamuyi ta amai " hak'uri
yayi ta basu ,amma tsaki sukayi suka fito daga gaban wajen shikuma ya shiga ciki.

Habawa saiga mutane sun masu yuuu an baibayesu da kallo
"La wallahi larabawa ne"
Wata gurguwace ta karaso inda suke cikin makyarkyatan murya tace "hajji sabil lillah"(hajiya
sadaka saboda allah )

K'uri mairo tayi mata da ido kawai saita fashe da kuka,yi take harda shesheka da jan hanci
kamar zata shide


Juyawa matar tayi zata gudu ,mutane kan fadi suke allah sarki ,tausayi gareta basu saba ganin
musakan mabarata ba,yooo suda awakan kasansune ake basu buredi ina zaa ga nakasasshe a
titi ,sai mu en nigeria"


Cikin gudu ² ta bi bayanta,jajayen idonta ta sauke akan matar ,kafin ta rankwafa da kyar daidai
saitinta tana nishi.

"Kiwa girman allah hajiya karki cutar dani ,banda kowa sai kaina don allah da yarona ki taimaka"
cikin murya mai karaji tace "Baba mai shara baki gane niba?...Nine mairon baba mai gadi
nagidan oga julayb balarabe"
"K'alu innalillahi,mairo kece sauyin rayuwa tazo maki hakan ban ganekiba ,wallahi danaganku
na aza larabawa ne...aina kike aure mike kinji 'yata karki wahala da duk'uno"
Sharce hawaye tayi tana tuno tainakonta da tayi a rayuwa ,wai yau itace a nakas she ba
k'afafu,duk iliminta ,wayewa iya girki sun tashi abundant.

"Mairo nace ina kike?"
Firgit tayi kawai saita kuma kecewa da kuka,su nihla ne sukazo suna rarrashinta ,tareda
tambayar ta santane da larabci
Cikin harshen turanci tai masu magana

"Baba nayi aure ,kuma oga julayb na aura,wainnan kanninsane munzo gida paying visit ashe
rabon zan gankine...Nihla wannan tareda ita mukayi aiki a gidan yayanku ta taimakeni ta rikeni
tsakani da allah sanadiyyarta zan iya cewa na samu shiga wajen yayanku,ta koya mun karatu;
girki;kwalliy;turanci kai bazan iya fadaba. ..oh my god"
Rungumeta sukayi suka jata gefe suna rarrashi .
Kan wani benci sika zauna bayan sun roki drivern ya jirasu.


"Baba ya haka ta kasance? Ina latifanki da ta barki kina bara?"
"Hmmm mairo na horeki da zama uwa ta gari,da fari nasan ni na saka latefa a hanyan bin maza
,saboda son abun duniya fararriya kararra ,saidai bayan mun bar gidanku,ta hadu da wani
saurayinta yawwa wannan ahmadun abokin mijinki, ashe dan fashine,yana kashe mata kudi
maras gaba don in sukayi sata in suka rasa yanda zasuyi da kudin saidai su zuvashi a ruwa,ni

karan kaina na mallaki gidaje da motoci sanadiyyarsu ban saniva ashe bayan lateefa ta
kasance karuwansu,harda ita ake fashin.har sai watarana suka fasa babban bankin GT aiko
akayi tracing aka ganosu su basu saniba...cikin wani bakar rana yazo gidana zance saidai aka
ritsasu anso su

1 / 2