BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI?) ZAYNAB BAWA Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid 200 *ƘADDARAR RAYUWA* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 *Allah yabani ikon rubuta muku abu mai amfani kamar yanda nafarashi Lafiya Allah yasa nagamashi lafiya.* Page 1 Jin alamun za'a shigo ɗakin ya sanya nayi saurin ɗauke idanuwana daga kan madaidaiciyar tv ɗin dake manne ajikin bango nayi saurin maida hankalina ga littafin dake gabana. Da sallama ta buɗe labulan ɗakin ta shigo ta zauna a ɗaya daga cikin kujerun da suke cikin falon. Matashiyar matace wacce bazata wuce shekara talatin da takwas ba. Kallona tai ta taɓe baki ta zare remote tana faɗin. "Nida ɗakina amma ban isa abarmin tashar dana keson kalla ba kulllum sai dai wannan tashar kwallon ta jaraba, ke kina mace ni bansan mai ya hadaki da wannan kallan kwallon azabar ba." Nidai bance komai ba harta canja tashar ta maida zuwa tashar shirye-shiryen Hausa sannan ta ajiye remote din. Mikewa nayi ina zumburo baki nafice daga ɗakin ina jiyota tana faɗin. "Dama nasani wannan karatun na munafunci ne kallon ball kawai kike yi." Nidai bance komai ba na wuce zuwa ɗakin matar mahaifina wacce muke kira da Aunty na zauna na cigaba da kallon ball ɗina acan. Sai da aka gama sannan raina yayi sanyi domin tawagar da nake so itace ta lashe wasan kwallon. Raina fess na fito na nufi ɗakin mahaifiyata. A uwar daki na sameta na shiga na zauna tana faɗin. "Angama kallon ball din kenan?" Batareda ta jira amsata ba ta cigaba da fadin. "To sai amaida hankali maza ayi karatu tunda angama ibadar." Zumburo bakina nayi nace. "Nifa dama Mama na rigada nagama karatu, kawai bita nake yi." "Gara dai ki maida hankali kiyiwa kanki faɗa Mamee kitsaya kiyi wannan karatu dakyau ke kanki shaida ce kinga yanda aka samu kika fara wannan karatu, har indai kikaki nutsuwa kici wannan jarabawar kika fadi kinsan yanda mahaifinku zai ji. Idan kuma so kike ki karasashi toh, kina gani dai da ya ya aka yi aka hado har dubu casa'in aka biya miki rijista dan kawai kin nuna kina so, idan kika zuba masa kasa a ido baki yiwa kanki adalci ba. Ki daure kiyi karatu kici weeding ɗin nan in sha Allahu har indai kin wuce zamu san yanda zamuyi mu hada karfi da karfe wajan ganin mun taimaka kinci gaba. Idan kuma kika tsaya wasa kika fadi ko shakka babu nasan cewa aure babanku zai yi miki da karancin shekarunki dan ya samawa kansa saukin rayuwa. Amma idan kinci wannan jarabawar koda ace auren ya yi miki sai mijinki ya karasa daukan nauyin karatun naki ki karasa agidansa." Saurin girgiza kai nayi nace. "Dan Allah Mama ki daina fadin haka, zanyi karatu kuma in sha Allahu zanci." Sai da ta kalleni na wani lokaci sannan tace. "Shikenan Allah yasa." Nace, "Amin." Saboda yanda nakeso naci jarabawar nan haka na hana idanuwana runtsawa sai da na raba dare sannan na kwanta. Washe gari kuwa kafin kowa ya tashi na tashi kusan kaff gidan na rigasu tashi ina jiyo mahaifinmu zai fita sallar asubahi yana bubbuga kowa ne ɗaki domin atashi ayi sallah. Ina idar da sallah na shiga wanka na shirya ban tsaya karyawa ba dan karfe bakwai zan shiga jarabawa mama tabani kudin abun hawa nafito harabar gidan babu kowa haka naabude karamar kofar dake jikin gate dinmu na sanya kaina nafice yar, dakyar nasamu abun hawa nashiga yawuce dani makarata zuwa 12:00pm nagama duk wani abunda zanyi a makaaranta na nufo gida dan ban fita ta ishesshen kudin da zai isheni nayi karin kumallo ba kuma yunwa nakeji shiyasa ina gama abunda zanyi na nemo hanyar gida dukda kasancewar bawai dama ina tsayawar bane, Da sallama na shiga gidan a tsakar gida na samu Mamana da Anty suna gyaran shinkafa sannu nayi musu sannan nawuce ciki na cire kayan jikina na sanya kayan gida sannan na nemi abunda zanci, sai da na tabbatar cikina ya ɗauka sannann na fito izuwa cikin gida na zauna na sanya hannuna a cikin gyaran shinkafar ina yi ina kallon agogon wayar Mama domin kar lokacin da za'a fara wasan kwallon ya yi bana kusa. Da sauri na mike ganin baifi saura minti 2 biyu afara wasan ba Mama tana magana ko jiyota banayi har nakai daki na canja tasha na zauna kallon kwallon. Ko kawarda idanuwa na bana yi dan bana so wani abun ya wuce ni ba tare da na gani ba duk da kasancewar yau ba team din da nake supporting bane suke buga wasan, Daya daga cikin dan wasan kwallon ya zura kwallo araga wani irin ihu nasaki daya sanya mama ta mike ta shigo ɗakin ina kallonta na bata fuska dan nasan saita hanani kallon kwallon nan. Aikuwa hakan aka yi domin masifa ta fara yi min tana faɗin. "Sai yaushe zakiyi hankali Mami? Kin gwammaci kibar iyayenki suna aiki kizo ki zauna kallon banza? Kina ihu kamar tababbiya? Toh wallahi gara ki mike tun kafin mahaifinki ya leko yaga muna zaune muna aiki ke kuma kinanan kina kallo kin san ranki da namu gabaki daya baci zai yi." Na karairaye murya nace. "Wallahi Mama nagaji kinga yanzu na dawo daga makarantar nan kuma zuwa jimawa karatu zan shiga dan Allah kiyi hakuri na zauna na ɗan huta." Mama tace. "Har mai kikayi da zaki gaji? Ki tashi tun kafin ran mu duka ya ɓaci." Mikewa nayi raina bai so ba na koma cikin gida mukaci gaba da gyaran shinkafar, muna gamawa na karɓa na shige kitchen na zuba ta a cikin tukunyar dake kam murhu wacce tun ɗazu take tafasa. Haka a tsaitsaye na taya su muka karasa aikin hankalina yana wani waje daban. Muna zaune mu dukkan mu a cikin gidan mahaifina ya shigo cikin girmamawa dukansu matan suka yi masa sannu da zuwa, ni kuma na gaisheshi dake yau fitar sassafe nayi bamu gaisa ba. Ya amsa cike da kulawa yana faɗin. "Ya ya jarabawar?" Nace. "Alhamdulillah da zarar munyi gobe mun gama." Yace. "Toh Allah ya bada sa'a, amma da zarar kin gama taya su aikin saiki tashi kije kici gaba da karatun koh kar ayi wasa." "Insha Allahu bazan yi ba Baba." "Toh shikenan Allah yayi miki albarka." Mu dukkan mu muka amsa, yana gama magana yayi sashinsa Aunty dake itace da girki ta tashi ta bishi, Muna zaune ƙananun ƙannena suka dawo daga makaranta. Mama tace na tashi na taimaka musu su canja uniform izuwa kayan gida. Nan na samu hanyar barin wajan da sauri na mike na shige ɗakin Aunty na fara taimakawa yaranta suka shirya. Gabaki daya yaranta guda uku ne babbar ba tafi shekaru takwas ba Meema sai twins Hassan da Hussain. Ni kuma a wajan mahaifiyata ina da ƙannena guda biyu dukkan su maza ne, Sadeeq sai Amir. Sai da na fara shirya su Meema sannan na fito daga ɗakin Aunty na shirya su Amir. Ban yarda na koma cikin gidan ba dan na san wani aikin zan riske dan haka na zauna karatuna. Koda akayi la'asar ban damu da saina tashi ba tunda nasan cewa ba sallah zanyi ba. Washe gari kamar jiya da sassafe na fice daga gida dan zuwa zana jarabawata ta karshe. Alhamdulillah babu laifi jarabawar tayi daɗi sosai ina gamata na sanya kai na dawo gida ba tare da na tsaya wani abun ba. Yau kam na tsaya na taya su aiki sosai dake na san ba jarabawa gareni washe gari ba kuma aranar babu wata kwallon da za'a buga. Yau kam na huta da fadan Mama dan sam ba tayi min shi ba, koda yake dama takance duk ranar da babu wasan kwallon kafa nafi kowa hazaka wajan aiki a gabaki ɗaya kaff gidan mu. Yau ta kasance ranar Asabar tun safe na shirya kannena na sakasu a gaba muka tafi islamiyya, da safe ake zuwa duk ranar sati ba zamu dawo ba sai yamma. A kafa muke tafiya dake bawani nisa ne tsakanin haddar tamu da gidan mu ba, sai da na tabbatar kowannen su ya shiga aji kamar yanda na saba sannan nima na wuce nawa ajin. Karfe sha biyu Aunty da kanta ta kawo mana abinci kamar yanda ta saba, bayan an fito sallah na haɗe kannena dukkan su muka zauna mukaci abincin sannan na ɗauki ƴan canjin dake jikina na saya mana ruwa dashi. Wannan al'adar makarantar mu kenan karfe ɗaya muke fitowa kowa yaci abinci sannan ayi sallah mu koma aji ba zamu sake fitowa ba sai sallar la'asar karfe biyar kuma a tashe mu mu koma gidajen mu. Bayan an tashi sai da nabi ajin kowanne na dauke su sannan na sanyasu agaba muka wuce gida. Washe gari lahadi ma hakan take kasancewa acan makaranta muka wuni, sai dai yau Hussaini ya tashi da zazzabi sosai amma haka Anty tace dole sai yaje makaranta acan zai warware. Misalin karfe sha biyu muna zaune a aji malamin su Hussaini ya aiko a kirani, ina zuwa na samu jikin Hussain ya yashi zazzabi ya rufeshi sosai, sai malamin yayi min umarni dana kaishi gida na dawo. A bayana na goyashi na nufi gida, ban samu Anty ba ta fita dan haka ɗakin Mama na wuce dashi. Bandaɗe da shigowaba Anty ta shigo ta samu halin da ake ciki, pracetamol Mama ta bashi muna nan a kansa har zazzabin ya fara sauka, Anty ta dubeni tace. "Mamee ki koma makaranta sannan kibi kitchen ki ɗauki kular abincinku ki tafi muku dashi. " Da toh na amsa ina shirin fita sai ga sallamar Baban Yayan mu Ahmad Mama tace. "A'a wanakeji kamar Ahmadu? ashe kana hanya?" Karasa shigowa yayi yana faɗin. "wallahi ina hanya." Sannan ya gaida ita ta amsa tana tambayar. "Yaya Maman taku acan?" "Lafiyanta qalau." Ya bata amsa. Nima na gaishe shi ya amsa sannan ya dube ni yace. "Me kuma kike yi agida bayan yanzu lokacin makaranta ne? Mama ta karbe zancen da faɗin. "Kaga Hussaini ne babu lafiya shine ta dawo dashi yanzu." Uhm kawai yace Anty ganin bayi da niyyar gaidata ya sanya tace. "Ina wuni?" Ba tare da ya kalleta ba ya dubi Mama ya canja zancen da fadin. "Bari naje wajan Baba dan yanzu ma daga wajan nasan nake nace barina shigo mu gaisa." Mama tace. "Toh shikenan nima zan shigo yanzu dan bai san da rashin lafiyar Hussainin ba." Mikewa yayi ya fice jikina duk ya yi sanyi da naga yanda ya yiwa Aunty, ko dan izuwa yanzu ya kamata ace wannan lamarin yabi mana jiki amma gabaki ɗaya ya kasa bin jikin mu. Jiki a sanyaye na fito na nufi kitchen na daukar mana abincin mu na fito wajan Baba na hanga da takalman mata guda biyu sai na Ya Ahmad daya shigo yanzu. Toh su waye waɗannan matan? Dan nasan cewa idan banda Mama da Anty babu wata mace mai shiga dakin2 Baba sai mu Yayansa, kuma nasan su Mama ma basu san da zuwansu ba. Ganin banida amsar tambayata kuma banida lokacin tsayawa ganin ko su waye dan yanzu kannena na can suna jirana. Fita nayi na wuce zuwa makaranta koma su waye idan na dawo nasan tabbas zanji. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya zan sanyaki a group Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️ote Comment Like Share please To be continued Zaynab Alabura." *HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡 *BIBIYATA YAKEYI* _(WAYE SHI?)_ *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid 200 *ƘADDARAR RAYUWA* *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 PAGE 2 Bayan fitarmu daga ɗakin gabaki ɗaya, Mama ta dubi Anty ganin yanda jikinta yayi sanyi duk sai taji babu dadi, cikin karfafa guiwa Mama tace. "Kiyi hakuri idan wannan abun ne yaci ace yanzu ya zame miki jiki ya daina damunki gabaki ɗaya. Kuma ina da tabbacin wata rana zai shude ya zama labari kamar hakanma bai taba faruwa ba." Saida Anty tayi murmushi mai ciwo sannan tace. "Mama dole na damu domin ba yanzu bane lokacin damuwar, lokacin da abun zai zama wani iri nakeji, ina matukar tausayawa yarana dan sune kananu acikin gidan nan. Kuma sune wanda basu da farin jini, inaji ajikina ba zasu taba son yaran da na haifa ba. Yau idan akace babu ni yarana basu da makama tunda sune manya sune danginsu kadai kuma basa son su, gara ke koda yaranki basu tasa sosai ba amma kina da dangi wanda zasu iya rike miki yaranki kuma basajin haushin naki kamar yanda suke jin haushin nawa yaran, ni ba uwa ko uba gareni ba bare nayi tunanin ko babu ni nabar wanda zasu kulamin dasu." Mama ta katseta da fadin. "Haba Habiba wai me yasa kike haka ne? Duk me ya kawo wannan zancen? In Allah yayarda Allah zai barmu akan yaran mu har zuwa girman su." Anty ta share kwallar data zubo mata tace, "Shikenan na daina yanzu kishiga ki fadawa babansu jikin Hussainin danni idan na shiga sai ya zama wani abun daban." Mama ta mike ta fice daga dakin. Ganin takalma a kofar dakin Baba ya sanya ta tsagaita kamar bazata shigaba sai kuma tayi sallama ta shiga. Dukkan su wanda suke palourn suka amsa mata sallamar, Kujerar dake kusa da ta Baba ta karasa ta zauna tana karewa yan mata guda biyu dake zaune kasa kan carfet kallo fuskarta dauke da fara'a tace. "Ikon Allah wa nake gani kamar Fadeelah da Ayusha? Lallai sun girama masha Allah shekaru da yawa ba'a hadu ba." Baba yace. "Sune kuwa, shekaru dayawa kam, yanzu nake niyyar na aika a kirawoku gabaki daya domin yayansu yazo min da wani zance." Mama tace. "Toh ai gamu bari nakira Habiban tana tare da Hussaini yanzu Mamee ta dawo dashi daga makaranta zazzabi ya rufe shi." "Allah ya sauwake." Shine abunda Baba ya fada sannan ya dubi Fadeela da Aysha yace. "bakuga Mamanku bane ba? Ba zaku gaidata ba?" Fadeela ce tafara faɗin. "Ina wuni?" Mama ta amsa fuska a sake sai Aysha ma tabi bayanta suka gaisheta. Mikewa tayi ta fita ta kirawo Aunty, Minti biyu gabaki dayansu suka shigo tare, Itama sai da Baba yayi magana kafin suka gaida ta hakanma murya adakile kamar wanda bakin su ke ciwo. Bata batawa kanta lokaci wajan amsawa ba dan yanayin yanda sukayi mata gaisuwa gabaki daya babu da'a a ciki. Baba ya jijjiga kai kawai yanajin babu dadi bai san yaushe al'amarin gidansa zai gyaru ba, yana fata Allah ya kawo masa mafita a wannan lamari kafin mutuwarsa idan ba haka ba zai mutu da bakin ciki da fargabar tarwatsewar ahalinsa. Ya ɗauki lokaci a haka saida gabaki daya wajan suka fahimci abunda ya faru bai yi masa dadi ba. Anty sai taji babu dadi data san halin da zai shiga kenan data amsa gaisuwar ko a yaya suka yi ta, Yadauki lokaci ahaka sannan yayi gyaran murya gabaki ɗayan su suka fuskance shi sai da yai nisa sannan yace, "Hajiya Indo (Mama) Habiba (Aunty) ga Fadeela da Aysha daga yau in sha Allahu sun dawo gidannan da zama gabaki ɗaya, anan zasu ci gaba da karatunsu har Allah ya fito musu da miji suyi aure. Na baku amanar su ina so kuji ajikinku kamar ƴaƴan da kuka haifa ne duk da cewa banda shakku akanku zaku kula dasu yanda ya dace kawai tunasarwa ce nayi. Idan laifi suka yi kamar yanda kuke yiwa kanwarsu Mamee hukunci haka suma zaku yi musu." Mama tace, "Insha Allahu ai abunda yayi Mamee shi yayi su Fadeela Allah ya bamu ikon rike amana." "Amin" Baba ya amsa bai jira yaji maganar Aunty ba dan yasan idan Mama ta amince itama ta amince. Anty cikin ranta ji takeyi kamar tafito ta gaya masa bazata iya rike wannan amanar ba dan ga dukkan alamu yaran dan ita sukazo aransu, amma bazata iya ba saboda bata san halin da zai shiga ba har indai ta fadi hakan. Ita ta fara mikewa tace, "Zan koma wajan Hussaini na barshi shi daya." Baba yace. "Toh nima yanzu zan shigo na duba jikin nasa." Ya dubi Mama yace, "Kuje ki nuna musu yanda zasu zauna idan kin nuna musu ki dawo." Amsawa tayi ta tashi tayi waje, bayan tafita Baba ya dube su yace, "Ku dauki kayanku kuje wajan Hajiya Indo zata nuna muku daki sannan dan Allah bana son tashin hankali, ku girmama su gabaki ɗayan su mahaifanku ne." Suka amsa da. "Toh." Sannan suka fice. Yaya Ahmad wanda yake zaune a wajan tunda aka fara bai yi magana ba sai bayan sun fita ya yi masa sallam ya fita." —————— Ina zaune a aji amma gabaki daya na kosa lokacin tashi yayi na dawo gida dan son sanin halin da Hussaini yake ciki ga kuma tambayoyin da suke raina fall inaji yau gabaki daya sai na sauke su akan Aunty, kuma ina addu'ar kowacce tambaya idan nayi tabani amsar ta. Ana tashi kuwa jikina har bari yake na dauki Qur'ani na nafice na tattara kan kannena sannan muka yi gida. Ina shiga na riski wani labarin daban da murnata na fito daga dakin Mama zuwa dakin da aka sauke su, sun amasani babu yabo babu fallasa amma ko ajikina danni dama zaman kadaici ni kadai agidan ya isheni. Hira nake yi musu suna amsawa sai da aka kira sallar asubahi sannan na fice dan yin Sallah. Dake dakin da aka sauke su ciki ne da falo harda bandaki ya sanya tunda suka shiga basu fito ba sai da Mama ta aikani na kirawo su muci abinci. Naje na sanar dasu suka shaida min na kawo musu shi nan kamar yanda aka yi musu jiya. Mama tace lallai su fito aci dasu naje sanar musu. Sai da suka dauki lokaci kafin suka fito basu wani tsaya sunci abincin ba suka koma ciki yanzu nikam jikina ya fara sanyi yanda suke mu'amalantarmu kamar ba yan uwansu ba. Hakan yasa nima banbi takansu ba dare nayi na shige dakin Aunty. "Anty waini menene yasa Yaya yake miki haka?" Na jefa mata tambaya, "Ba Yaya kadai ba dukkan su haka suke min." Ta bani amsa. "Amma Anty na Yayan yafi yawa shifa ko yaranki baya kulawa." "Hmm Mamee kenan sarkin tambaya, kwanaki da kika tambayeni bana fada miki dalilin ba?" "Eh kin fada amma Anty jikina yana bani kamar ba wannan dalilin bane kadai yasa yake miki haka ta iya yiwuwa akwai wani dalilin daban tunda kinga mu yana mana magana amma baya yiwa su Meema." Sai da ta zuba min idanuwa kamar zatace wani abun saita fasa, afili tace. "Mamee kenan sarkin wayo, kema bakya jin dadi yanda yake nuna musu koh?" Gyada kai nayi tayi murmushi tace. "Shikenan tunda shi baya son su ke ai kina sonsu kiyi karatu sosai ki zama gatansu gabaki ɗaya." Murmushi kawai nayi amma tabbas nasan akwai abunda Anty ke boyewa saboda ga dukkan alamu Yaya ba haushi daya yake nunawa akanta ba. Har zuciyarsa yake jin haushinta da abunda ta haifa. Sallama nayi mata na shige dakin Mama na samu ta kwanta amma ba bacci na keyi ba. Nabi gadon nima na kwanta. "Mama!" Na kira sunanta. "Uhm" Ta amsa. "Mama wai menene a tsakanin Yaya da Anty yasa yake jin haushinta?" Kamar bazata amsa niba sai can naji tace, "Ke ina ruwanki da kike son sani?" "Mama ni bana jin dadin yanda al'amura suke gudana a gidan nan, idan inada hali dana gyara." "Allah yabaki halin wata rana ki gyara. Amma kidaina bibiyar abunda ya hada Antynku da yayyunku banaso." Amin nace sannan nadaura da faɗin. "Kwanaki Anty ta taba fadamin dalilin, Amma ni gani nakeyi kamar wannan dalilin yayi kadan a tsanar da Yaya ya ke yi mata inaji kamar akwai wani abun." Mama tace. "Menene tace miki dalilin?." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." A ✔️ote Follow Comment Share please To be continued Zaynab Alabura 💕 *HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡 *BIBIYATA YAKEYI * _(WAYE SHI?)_ *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid book 200 *ƘADDARAR RAYUWA* Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 PAGE 3 Kallon Mama nayi naga tayi shiru tana saurarena ni take jira na bata amsa batareda bata lokaci na nace. " Tace saboda mahaifiyarsu tabar gidan ta dalilinta." shiru Mama tayi sai can tace. "Allah ya rufa asiri." Na amsa da "Amin." "Gobe idan Allah ya kai mu zaki koma dakin yayyunki da kwana, Saboda bai kyautu ace mu muna kwana da yaran mu daki daya su kuma suna can su kadai ba." Toh kawai na amsa dan nasan dole hakan zata faru. Mama nasake kiranta. Cikin kaguwa da tambayoyina tace. "Mamee ki kwanta kiyi bacci yanzu dan bazaki fahimci lamuranda suke faruwa agidannan ba amma idan lokaci yayi zaki fahimta" "Zan kwanta Amma Mama yakamata izuwa yanzu ace kowa yayi hakuri tunda abun yadauki shekaru" kallona sosai tayi sai can tace. "Mahaifinku yana bukatar ganin iyalansa a hade waje daya baida burin daya wuce wannan, ki kasance mai son yan uwanki kada kitaba kullatar yan uwanki a wani dalili komai girmansa" Kai kawai na gyada tace. Dare yayi ki kwanta na amsa na lumshe idanuwana ina karanto addu'oi ahaka har bacci ya daukeni." Washe gari na koma dakinsu da kwana, naji dadin zamana a dakin Saboda suna da wayar Android hakan ya sanya idanna bace cikin dakin ko motsina ba'a jiyowa barin ma idan na samu wayar da data na ringa bin labaran yan wasanni kwallon kafa kenan. Nafi amfani da wayar Fadeela dan tafi saukin kai saboda kwanaki kadan da muka yi da ita har mun saba da ita, kuma itace Babba dama. Zaman mu da ita yasa ta fahimci yanda nake masifar son wasan kwallo hakan yasa take download na wasannin koda na tafi hadda ta ajiye min. Aysha kam yawanci gaisuwa kawai ke shiga tsakanina da ita dan ita sam bama tada sakin fuska ba kamar fadeela ba." ——— Dawowar mu daga sallahr la'asar kenan babu wani malamin daya shiga mana, hakan yasa muka zauna muna ta hira nida kawayena muna dan hirar mu, Maryam ta dubeni tace, "Mamee an duba miki results kuwa?" Da mamaki na dubeta nace. "Result ya fito ne? Kai Wallahi ban sani ba." "Toh Yaya zakiyi ki sani tunda ke ba waya ce dake ba? nidai an duba min nawa kuma na haye, gabaki daya fa mu hamsin ne muka haye cikin mutane dari biyar." Gabana sai da ya buga darram dan ni kaina nasan bani da kokarin da zan haye mutane dari biyar. Kuma Maryam ma ai bawani kokari take da shi ba tunanin ya fado min cewa ai baban Maryam yana da kudi sosai ko nawa ne zai iya biya dan Maryam ta haye jarabawarta. Maryam ta tabani tace. "Wai ya haka ne daga cewa result ya fito sai jikinki yayi wani sanyi?" "Uhm ai naji kince mutum dari biyar ne Maryam ina naga kwakwalwar haye mutane har haka? Kedai na miki murna Allah ya sanya alkhairi amma nikam nasan bazan wuce ba." Dariya tayi tace. "Haba karki bani kunya mana har nawa mutane dari biyar suke?" "Uhmm keni kibarni tukunna ban san me zan cewa Baba ba har indai banci jarabawar nan ba." "Babu komai in sha Allahu duk yanda nasa kafata kema zaki saka taki da izinin Allah" Karfafa min guiwar da Maryam tayi ta yi ne ya sanya na dan ji sanyi amma jikina ya gama bani bazanci wannan jarabawa ba. Ganin yanda na dawo ya sanya Maryam yin dariya sosai ta dauko wayarta kirar iphone 7 ina kallon wayar nasan abunda zata yi hakan yasa nayi saurin sauke nikab dina a hakan Maryam ta dauki photon, nayi saurin fauce wayar na maida jakar ina fadin. "Ke baki da hankali koh? Idan aka sake kama wayar nan kinsan bazata fitoba, kuma wallahi ni dake duka sai munsha duka." "Toh wazai kama? Bayan duka malaman suna meeting.?" Mtsww naja tsaki nace. "Wancan karon ma waya san za'a kama?" "Oho dai nidai bani wayata" "Bazan bayar ba." Na fada ina sake ɓoye Jakarta. Bangama rufe baki ba malami ya shigo na dubeta nace. "Kinganni koh?" Shiru tayi bata kulani ba. Malamin bai dade aciki ba ya sallama mu saboda lokacin tashi yayi. Sai da aka tashi kafin nabata wayar tata. Kamar munafuka haka na shiga gida dan nasan har indai Baba yaji labarin fitowar result to ya saka an dubo masa. Amma sai naji shiru hakan ya tabbatarmin da Labarin bai iso Baba ba. Washe gari sassafe na tattara kannena muka wuce Hadda dan banaso labarin fitowar result ya isko baba ina gidan. Picture dinda Maryam ta daukeni a wayarta nake dubawa bada son raina akayi pic dinba amma ba karamin kyau nayi ba dukda kasancewar da nikab a fuskar sai yaba pic din nakeyi Maryam ta harareni tace. "Da jiya ba kin tsayawa nadauki pic din kikayi ba? Gashi yanzu sai kallo kikeyi inada tabbacin baki taba daukan pics mai kyawunsa ba" tsaki naja na mika mata wayar hadeda fadin "yar rainin hankali Allah yasa akarbe wayar" "Ba amin ba muguwa" ko kulata banyiba na tashi nabar wajan, mikewa itama tayi ta biyo bayana muka koma aji. Yau ba kamar kullum danake jiran lokacin tashi yayi kawai natafi gida ba. Yau lokacin nema banaso yayi. Saboda nasan komai ake ciki yanzu Baba yasan da zancen fitowar result kuma yasaka anduba masa. Hakan yasa nake ganin kamar lokacin yana tafiya dasauri. Ganin gabaki daya Hankalina baya jikina yasanya maryam tace. "Wai har yanzu zancen result dinne? Meyasa jiya baki sanarwa Baba ba? Nasan daya dade da sakawa an duba miki" "Hmm ke kibari wallh tsoro nakeji shiyasa dan aure zaiyimin idan banci ba" "Aure!" Maryam tayi exclaiming hadeda zaro ido. Toh har nawa kike ma?" Sai kuma ta tuntsure da dariya tana tsoanata amarya takaici ya sanya nakasa amsa mata. Har lokacin tashi yayi ban kulata ba da aka sallememu saida gabana yafadi saboda bansan abunda zan taras ba agida ba. Banbi ko takan maryam ba jikina babu kwari natashi naje na hado kan kannena mukayi gida, Haka nashiga gidan kamar wata munafuka sai rabe-rabe nakeyi dan banaso na haduda Baba. Ina shiga nasanu Mama zaune a falonta nayi mata sannu zan shige ciki tace min. "idan kin canja kayanki kije babanku yana kiranki." Tun datsu ya aiko yace idan kika dawo yana nemanki Sai da naji faduwar gaba. Na amsa na shige ciki na canja kayan Uniform zuwa kayana na gida. Haka dai na nufi wajan Baba jiki a sanyaye." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️ote Follow Comment Share please To be continued Zaynab Alabura 💕 *BIBIYATA YAKEYI * _(WAYE SHI?)_ 2023 *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA PAGE 4 Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid 200 *ƘADDARAR RAYUWA* Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 Sallama nayi a bakin dakin mahaifinmu ya amsamin Sallamata yana daga zaune a kan kujera jikina yafara rawa dakyar na sanya kafata nashiga palourn, idona yakai kan takardar dake gefensa tana ajiye, na dago kaina na kalli fuskarsa dan ganin yanayin da yake ciki murmushi ya sakarmin Hadeda fadin matso nan zo kusa ki zauna da sauri na karasa nazauna a kasa gefen kujerarda yake a zaune, nima nasaki murmushin dan yanayin fuskarsa ya tabbatarmin babu wata matsala amma ina tunani toh baisan da cewa result yafito ba, "Mamee andawo daga makarantar?" Muryarsa ta katsemin tunanina "Eh Baba mundawo shine mama tace kana nemana sannu da hutawa" Murmshi yayi mai sautin Dariya yaɗauko takardar yace. "Mamee kinyi abun kai yanzu na aika yayanki yaje ya karbo result dinku gashinan acikin mutane dari biyar kece ta goma sha uku" bansan lokacinda nadaka tsalle ina ihu ba Baba dariya kawai yakeyi na suri takardar nayi waje girgiza kai kawai yayi a gaskiya yayi murna sosai dacin wannan jarabawa da nayi dan tabbas yanaso tayi karatu dan tayi karama idan aure yace zaiyi mata, Mama tana zaune a yanda nabarta na shiga ciki da gudu ina fadin na "haye mama na haye" "Me kika haye?" Ban kulataba naci gaba da tsalle ina murna Mama tace. "Ke banason Hauka ki tsaya ki fadamin me kika haya?" "Jarabawar Weeding mana Mama ta nursing Baba yasa aka karbomin na haye, murna sosai Mama tayi tana fadin "kai Alhamdulillah amma naji dadi Allah yacigaba da baki nasara Arayuwarki" na amsa da, "Amin" sannan nawuce izuwa dakin anty na nuna mata na juyo zuwa dakin Baba dan kai masa takardun dan duk wasu takardunmu shike ajiyewa, A yanda nabarshi anan na sameshi ya kunna Babban TV dake babban palourn nasa wanda yake ajiye akan TV stand na makalawa a bango ne amma dake yayi girma sai kawai aka ajiyeshi, Mika masa takardun nayi na zauna dake kwallo yake kallo nima nafara kallo, dama tun asali wajan mahaifina na koyi kallon kwallo domin bayida wata tasha dayake kallo irin sunna Tv daganan kuma sai tashar kwallo duk kwallonda za'ayi baya missing shiyasa gabaki daya gidanmu akayi mana searching tashar da take kama wasan ball kai tsaye, muna kallo muna yar Hirarmu dake kaff cikin yan wasan kwallo babu wanda bansansu ba, muna cikin kallo akaci team din da muke supporting cikeda bacin rai da takaici na bugi kujerarda take gefena, Baba yajiyo ya dubeni shima yaji babu dadi yace. "Sorry kiyi hakuri zamu rama yanzu tunda Akwai Hammud Acikin yan wasan kwallon nan, Shekara nawa yanzu yakafa tarihin da ba'a taba kafawa ba a kwallon kafa izuwa yanzu duniya ta yarda cewa kaff yan wasan kwallon duniya Babu kamarsa" Baba yanamin hirar kamar wanda yakeyi da abokinsa shi kansa yaji dadin zama tayashi kallon wasan ball din danayi dan yanason yin kallo da wani gefensa koda kuwa ace bamai kallon kwallon bane bare ni da dama nice wacce na gado kallonsa ko mazan gidanmu Babu mai son wasan kwallon kafa kamar yanda nakeso. Baba baiyi shaidar Hammod a banza ba dan kuwa ya Rama cin kwallon da akayi musu, Baba yace. "Kingani koh kingai koh" Mama ce tashigo dakin da Sallama mu duka muka amsata amma ni ban juyo na kalleta ba gabaki daya hankalina nakan ball din, mama tace "mamee tashi kije ana shirin kiran Sallah shima baban naku yanzu zai tafi masallaci" Mikewa nayi zan fice sai da nakai bakin kofa Baba ya kirani "Mamee" na juyo nace "Na'am" ki dafamin Baƙin shayi idanna dawo a masallaci saiki kawomin toh na amsa sannan na fice . Ina fita mama tadubi Baba tace" "Yarinyar nan yanzu tanaso tafika kallon ball abun har damuna yakeyi idan tafara kallo" murmushi Baba yayi yace . "Ke baki fahimceta ba amma ni na fahimceta. tafara kallon ball ne kawai danta farantamin tun shekarun baya idan tazo taganni cikin damuwa saita canja tasha zuwa ta kwallo tunda tasan inaso dan kawai ta cireni a damuwa. Yarinyace karama amma tanada matukar wayo, duk wani abunda zai kawo farin ciki a cikin gidannan shi takeyi yanzu ki kalla taci jarabawarta dan kawai ta faranta mana inaji ajikina ta dalilinta kan gidannan zai dawo ya hade kamar yanda yake a shekarun baya. Kinga ta dalilinta yan uwanta guda biyu sun dawo gareni inaji wata rana zatayi abunda zaisa gabaki dayansu su dawo" mama ta kalleshi da rashin fahimta, Baba ya nisa sannan yace. "Aysha da Fadeela sun dawo nanne saboda mahaifiyarsu tasamu labarin na sanya Mamee a makaranta shiyasa taturomin yaran acewarta suma na biya musu ita gani takeyi kamar ta kuntatamin saboda ta turamin yaran bazan iya daukar dawainiyarsu duka ba, amma abunda bata saniba shine naji dadin hakan matuka domin kuwa sun dawo gidan mahaifinsu kenan dawowa tahar Abada, kuma a yanda na lura sunajin dadin zama da mamee sosai Alkhairai dayawa idan zasu faru dani ta dalilin mamee ne inaji ajikina itace silar yayewar duk wata damuwarmu." Cikeda damuwa Mama tace. "Toh amma yaya zaka iya daukaan dawainiyar karatunsu duka? Ko Mameen zata hakura fadeelah tunda itace Babba tafara a hankali sai musan yanda za'ayi" Girgiza kai yayi yace. "Baza'ayi hakaba Mamee tayi kokari taci jarabawar ne danta faranta min nima ya zamenin kamar dole na faranta mata dole mamee zataci gaba da karatunnan ta farantamin nima zanyi mata haka kyautatawar da zanyi mata kenan" "Amma tayaya? Tayaya zaka iya daukan nauyin karatun yara uku?" Karki damu Allah zai kawo mana hanya, shiru kawai tayi amma tausayinsa ya cikata tasan baida halin daukar nauyin karatun yaran gabaki dayansu, yanzu haka zaije ya takura kansa ne gashi ba cikekken lafiyane dashi ba, sai takeji inama ace Mamee tafadi wannan jarabawar dan tananne kadai zai samu sauki, kiran Sallar magrib da aka fara yine ya sanyashi mikewa yashige ciki yayi alwala yafito yawuce zuwa masallaci." Ban tashi daurawa Baba ruwan shayinba saida aka kira isha'i saboda nasan idan yafita sallar magrib baya shigowa gida sai yayi Sallar isha'i bayan nagama najuye a flask ina jiran shigowarsa na mika masa ruwan shayin. Dauka nayi nakai masa bayan naji shigowarsa wannan ka'idane kullum sai Baba yasha ruwan shayi idan banice na dafa masa ba toh matansa ne zasu dafa sukai masa. Da wayar Mama nakira maryam na shaida mata cewa nima na haye jarabawar domin jiya tun tana tsokanata har itama kanta tadawo ta damu. Ganin yanda nashiga damuwa yasa itama tashiga damuwa amma dake nayi zuciya yasa harna taho ban kulata ba. Maryam tayi murna sosai kamar yanda nayi ihu haka itama najiota cikin wayar tana ihu tana fadawa mahaifiyarta kashe wayar nayi dan kada mucinyewa mama kudin wayarsa. Mintuna kalilanta biyo da kira cikin sigar zolaye tace. "Kai ashe dai babu rabon za'ayi miki aure da karancin shekaru" tsaki naja sannan nace. "Kefa maryam baki iya samun abuba wallh shiyasa wata rana har banaso nabaki labari banza" "Malama kina sake zagina zan kashe wayata" cikin halin ko inkula nace. "Toh kashe mana dama ni nasaka ki kirani" mtsewww taja tsaki takashe wayar bin wayar nayi da kallo Afili na furta. "Lallai maryam bakida mutumci" na ajiye wayar gefe ko mintuna biyu bata bada a tsakani ba tasake danna kiran ina kallon wayar yashigo kamar bazan amsaba sai kuma na amsa ina ciccin magani. Mukaci gaba dayin wayar daga karshe dai muka sake yin fada kowa tayi fushi ta ajiye wayar. Sabbin Uniform Baba yakara dinkamin saboda sati daya kawai suka bada zamu koma aji duk wani abunda za'a bukata kafin sati Baba ya tanadarmun dashi. Sati yana cikawa muka fara daukan darasi a makaranta. Baba ya aika Yaya Ahmad ya sayawa fadeela da Aysha form na polytechnic amma Aysha tace. Ita nursing takeso ko degree Baba yace. Sai dai tajira wata shekara. Hakan akayi danta gwammaci ta bata shekara guda ta yarda zata jira, dake lokacin ina cuku cukun biyan JAMB kawai sai Baba ya biya mata. idan lokaci yayi zata zana. Ina zaune adaki ina duba littafaina Baba yaturo akirani babu bata lokaci natashi natafi shida Mama nasamesu a falonsa nashiga da Sallama su dukansu suka amsa, bayan nayi musu Sannu da hutawa na zauna gefen Baba, Ganin ana buga kwallo ya sanya nasan dalilin kiranda Baba yayimin na zauna muka fara kalla Mama har gyangyadi tafara dan bata iya kallan kwallon. saida aka gama sannan Baba ya dauko wani abu a leda ya mika min dake ledar mai ruwan garau ce ina kallo na fahimci menene aciki amma na bude dan tabbatarwa, Wayace sabuwa dall a fankonta android Baba ya siyamin, ihu nasaka saida mama tatashi daga gyangyadin da takeyi cikeda bacin rai take fadin. "Yau nikam wannan shashanci ya isheni ke yaushe zakiyi hankali? Da zarar anci kwallo kin cikawa mutane gida da ihu kenan?" "Mama kingani ba kwallo akaci ba Baba ne ya saimin waya" da mamaki mama ke kallon wayar Hannuna sannan tajuya tadubi Baba tace. "A'ina kasamu kudi kasai mata waya Alhaji? Dan Allah saboda karatun yarinyarnan kada ka sanya kanka cikin damuwa da waya da babu waya zatayi karatunta" Murmusawa yayi sannan yace. "Shekarun Baya kenan ai yanzu lokaci ya canja idan babu wayar bazata samu damar yin karatun ba" "Amma!" Baba ya daga mata hannu sannan yace. "Nasan zaki tambayi yanda nasamu kudi daya dga cikin gonakina nadauka na bada hayarta ta shekara biyar daganan harsu gama karatunsu zan sami kudinda zanna biya musu hankali kwance" Jikina yayi sanyi matuka jin cewa saida ya jinginarda gonarsa kafin yasamu kudinda zai biya mana karatu. Toh wannan Bawan Allahn dame zamu saka masa? Komawa nayi na zauna jiki a sanyaye nace. "Baba Allah ya saka maka da dumbin alkhairai masu yawa Allah yabiya maka bukatunka yasaka maka da aljanna" "Amin" ya amsa cikeda jin dadi. Mama dake tanason korata a wajan tace. "Kinfasa zuwa karatun da kikace zakije ne?" Kai na girgiza mata dasauri nace. "Banfasa ba" "Toh naji baki tambayi Babannaku ba" Baba yace. "Karatu Zataje ta?" "Eh itada kawarta amma naji batayi maganarba" "Shikenan tajeta Allah yabasu sa'a" na amsa da "Amin" sannan nafice. Ina shiga daki na ɗauki wayar Mama na kira Maryam tace Zatzo ta daukeni. Minti talatin ta iso nayi musu sallma muka fice karatun 2hours kawai mukayi Maryam ta matsa sai mun wuce gidansu dake ban tambaya naki amma danaga tayi fushi tana faɗin. "Tunda muke dake baki taɓa zuwa gidanmu ba amma ni naje gidanku sau babu iyaka Allah har indai yau bakije gidanmu ba toh bankara zuwa naku gidan" "Duk mai yayi zafi haka? muje amma bazan daɗe ba tunda kinga ban fadawa Baba ba" Murna sosai Maryam tayi dake dama driver yana jira kai tsaye muka wuce gidansu dake unguwar fadaman mada anan garin bauchi, Gidansu ya haɗu sosai gidane Babba tsararre mai hawa biyu tun daga wajan gidanma abun kallo ne bare awuce zuwa ciki, a yanda maryam take mu'amala faram-faram da mutane baza'a taba dauka dukiyarsu har takai hakaba sai dai dama daga yanayinta zaka gane sunada hali. Mai gadi ya bude mana gate muka shigr bayan minfito a motar kai tsaye ɗakin mamansu muka fara shiga muka gaidata, tanada fara'a sosai cikeda Murna take faɗin. "Yau wace rana Mamee tazo gidanmu kullum saijin labarin Mamee amma ban taɓa ganinta ba" dariya kawai nayi muka wuce ciki ta falonda muka ratsa zamu wuce muka riski wani Saurayi zaune yana danne-danne a laptop ta company apple dake gabansa, batareda ya juyo ba Yace. "Harkinyi karatun kenan?" "Eh mungama shine muka taho gida" Murmushi yayi mai sauti wanda yasanyani satan kallonsa iya gefen fuskarsa nake kallo amma hakan bai hanani gane kamanninsa ba, kyakkyawane sosai na karshe duk yanda nake kallon kyawun Maryam nasa ya zarce nan fatarsa har wani tarr tayi sai sheki takeyi kamar madara gashi yanda yake tafiyarda laptop na gabansa cikin tsari da nutsuwa gwanin ban sha'awa saukarda idona kasa nayi na tattaro nutsuwata da sanyayyar murya nace. "Ina wuni" batareda ya dago ya kalleni ba ya amsa maryam taja hannuna mukabar wajan, ɗakinta muka shiga shima da ɗan karamin palour da saitin kujeru sai kuma uwar dakin da saitin gado kamar dakin amarya kayanda aka zuba mata adakin amaryarma idanba yar masu hali ba bazata samu kamarsa ba. kwanciya nayi kan bed ɗin ina maida numfashi maryam ta kalleni tana faɗin. "Sannu" ita a tunaninta gajiya nayi yansa nake maida numfashin abunda bata saniba shine tunda nayi arba da Yayanta bugun zuciyata ta sauwa." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️Ote Comment Follow share To be cintinued Zaynab Alabura *BIBIYATA YAKEYI * _(WAYE SHI?)_ 2023 *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA PAGE 5 Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid 200 *ƘADDARAR RAYUWA* **** Ajiyar zuciya na sauke ta kalleni tace. "ina zuwa" ɗan karamin fridge dayake dakin ta nufa tadaukomin ruwa da lemo ta ajiye gefen gadon tace. "Tashi kisha ruwa" banbi takan ruwanda takawo ba na miƙe zaune wayarda Baba ya siyomin na ciro ajaka na mika mata dama already nafaɗa mata Baba ya siyamin wayar ina mika mata ta jonata a chargy tafaramin setting dinta, Instagram da whatsapp ta budemin tadaura pic ɗin data daukeni mai nikab akai. Mikamin tayi tace nayi following wanɗanda nakeso ina karɓa nafara following ƴan wasan kwallon kafa (footballers) Da mamaki maryam take kallona duka takaimin tana faɗin. "Ke ana folllowing mutanen arziki ke kina shirme" mtsww naja tsaki sannan nace. "nikuma kinga ai mutanen tsiya nayi" karban wayan tayi tafara searching abubuwa tana nunamin tana faɗin. "Kingani irin waɗannan ake following kina mace menene ya haɗaki da ɗan wasan kwallo kuma?" Fauce wayata nayi nace. "Yan wasan kwallon dai su nayi niyya kuma su zanbi. naga wayata ce ba taki ba? ƴan wasan kwallon kaff sunmafi kowa yawan followers" Bata sake kulani ba nikuwa naci gaba da dannawa pictures dinsu likes, aɗakin ta ɗauko mana abinci takawo mukaci tafita da kwanukan sai wajan Yamma kafin muka tashi tafiya muka fito dan yiwa umminsu Sallama a falon da muka barshi muka taras dashi sai dai da alamu ya tashi danya canja kaya. Munzo daff zamu fita muka tsinci muryarsa yana faɗin. "Kujirani zan kaiku" toh kawai maryam ta amsa amma abin yabata mamaki dan datsu babu yanda batayi ba yace bazai kaitaba tunda shi ba driver dinta bane amma yanzu bata tambaya ba yana fadin tajirashi yakaita. Wajan Umminsu Maryam muka wuce danyi mata Sallama Kudi taɗauka tabani naki karba babu yanda batayi na karɓa ba naki bayan hakama ban faɗa agida zanje gidansu naryam ba kuma mama idan taga kudin sai tayimin faɗa, Umminsu Maryam bataji daɗin yanda naki karban kuɗin ba amma nima babu yanda na iya saboda yanayin gidanmu, Muna zaune a falon munajiransa yashigo Bai kalli yanda muke yace. "Muje" Nan danan zuciyata tafara bugawa da sauri-sauri jin muryarsa danayi a hankali na daga kaina na kalli fuskarsa farine sol kyakkyawa yanada dogon hanci da manyan idanuwa kana kallonsa kaga sakk bafulatani kamarsa ɗaya sak da Umminsu, Yanada tsayi kuma siririne, Cikin harshen fulatanci naji yana yiwa Umminsu magana itama ta maida masa da harshen fullancin amma naji ta ambaci sunansa Abubakar abunda na iya ganewa kenan acikin abunda suka faɗa bayan sun gama maganar Ummi ta juyo ta dubeni tace. "ki gaishe da Mamanku" na amsa sannan mukayi mata sallama muka fice. Kafin mu karaso harya isa gaban motarsa yashiga mu kadai yake jira. Maryam ta bude min bayan motar nashiga tarufe sannna ta shiga gaba, tunda muka fara tafiya baice komaiba tuƙinsa kawai yakeyi cikin nutsuwa ganin yanda maryam ta nutsu duk kuwa da rawar kanta ya tabbatarmin da cewa bayason hayaniya saida muka hau titi sannan naji yace. "ina zamuyi?" yayi maganar ne batareda ya kalli ko daya daga cikinmu ba. "Kobi" Maryam tafaɗa sannan tayi masa bayani yanda zai gane. tunda muka fara tafiya nake satar kallonsa amma shi gabaki ɗaya hankalinsa ba'a kanmu yakeba. Yanda kikasan bai sanda mutane acikin motar ba. Sa'i-Sa'i maryam take jiyowa tanamin magana ina bata amsa. A dai-dai ƙofar gidanda ta faɗa masa yayi parking motarsa, Muna isa nayi masa godiya da kayi kawai ya amsa na fice. Inajiyo maryam tana cemasa zataje ta gaida mamana juyawa nayi naga ko ita zai bata amsa sai naga itanma da kayin yabata amsa fitowa tayi muka wuce ciki tareda ita suka gaisa da Mama sanin yana jiranta yasa bata daɗe ba tafito suka wuce." 2YEARS LATER (Bayan shekara biyu) Sanye nake da farin Uniform ɗina. ɗinkine wanda aka yishi na zamani yayi matukar zaunawa yamin kyau sosai yasha guga dagani har uniform ɗin sheƙi mukeyi. a shekara biyunnan da suka wuce nayi matukar kyau nayi cika har tsayi saida naƙara izuwa yanzu na cika ƴan mata wacce za'a kalla akirata da ƴan mata, baƙar jakace schoolbag maƙale a bayana duk wasu takadduna suna cikinta, muna sanya ƙafarmu cikin school ɗin wayata tayi ƙara. Inajin ƙarar shigowar Saƙo wayata saida gabana yafaɗi. Maryam ta dubeni tace. "Saƙon koh?" Kai kawai na gyaɗa mata cike da damuwa nace. "Wallh Babe Yanzu har banaso wayata tayi ƙara har indai nashigo school saina tsinci kaina da faɗuwar gaba" Maryam tace. "ni abunda yake damuna mun kasa gane waye mai wannan saƙon mai kuma saƙon yake nufi" Nisawa nayi cikeda tabbacin abunda zan faɗa nace. "inada Tabbacin namijine yake wannan saƙo, saƙone ake yinsa da ƙunshasshiyar manufa, saƙon yana nuni da kumshesshiyar soyayya, ina tunanina yana bayyana soyayyarsa gareni kuma ga dukkan alamu BIBIYATA YAKEYI toh amma WAYE SHI? me yake nema a wajena? Wace irin manufa yake da ita akaina da tsawon shekara biyu yakasa Bayyana kansa gareni?" Dafani maryam tayi tace. "Khair in sha Allah karki damu inaji ajikina koma wanene yake BIBIYAR rayuwarki toh alkhairine Babu wani abun akasin haka ki kwantarda hankalinki kinji?" gyada mata kai nayi danni dai gaskiya yanzu abun yana damuna dafarko bai dameni kamar yanzu ganin lokaci kawai jaa yakeyi amma har yanzu yaƙi bayyana agareni. Nisawa nayi nace. "tashi mutafi class kawai kar muyi latti" Dariya maryam tayi tace. Yawwa Babe tashi mutafi ki share wannna mutumin dannaga yanaso ya maida minke baya" tafiya nafarayi ina faɗin aiya ma maidani bayan, biyoni tayi tana faɗin. " ko zamuje ayi mana tracing na numbern?" " Share kawai idan yagaji zai bari" "Uhm Uhm fa babe shekara biyu tsawon lokacine da idan barine yaci ace yabari. Har indai zakina takura kanki da tunani gara muje ayi amma ni inaji ajikina alkhairinr kidaina matsawa kanki ko wanene shi wata rana zai bayyana a gaban idanuwanki" "Hmm kawai nace nashige Class." Bayan gama lactures ɗin lacturen yazo dai-dai zai fita yatsaya yakira reg no na yace mai Reg no ya sameshi bayan yagama lacture, jikina sai ɓari yakeyi domin bansan abunda nayi ba tunani babu irin wanda baizo rainaba, Yana gama lacture yafita babu yanda banyi Maryam tazo ta rakani ba haka taƙi jiki aɗarare natafi office ɗinsa can na tadda ba wani abun bane ya sanya yake nemana details dina zan cika wanda za'a fara biyanmu, nacika nafito, Maryam tana kallon nafito ta tsareni tana tambayata abunda yacemin ƙin kulata nayi data dameni nace. "Da kika matsu kiji abunda yacemin mai yahanaki biyoni? Sai dai kije ki tambayeshi abunda yacemin" tasan halina sarai bazan fada ba hakan yasa ta ƙyaleni dan haushinta nakeji da taƙi rakani yanzu da ace wani abunne haka zan shanye baƙin cikina ni ɗaya. Sai wajan magrib kafin muka gama abunda zamuyi a school ɗin kusan yanzu koda yaushe tare muke tafiya da maryam itake saukeni wata rana ma sai tabi ta ɗaukeni tukunna, amma yau tunda haushinta nakeji na ƙudirta cewa bazan bita ba. Abaya take bina amma naki saurarenta a bakin gate na makarantarmu mukaci karo da motan Hamma kamar yanda maryam ke faɗa masa ya buɗe motan yana zaune aciki amma ƙafafunsa suna waje yana danne-danne a waya ina kallonsa bugun zuciyata ya sauya tashi daya naji fushinda nakeyi yana neman kaucewa, ganin naja na tsaya ya sanya Maryam tayi sauri ta ƙaraso dai-dai yanda nake tana faɗin wai bana baki haƙuri ba? Jin maganarta ya sanyashi ɗagowa ya dubemu batareda ya kulamu ba yashige motar ya maida murfin ya rufe mungane abunda yake nufi dan haka batareda na kulata ba na isa wajan na buɗe motar nashiga, itama ta ƙarasa tashiga yaja muna cikin tafiya Maryam tadubi Hamma tace. "Hamma kaga Mamee fushi takeyi dani tun ɗatsu nabata haƙuri taƙi haƙura" Kamar bazai kulaba sai can kuma yace. "Kukam ai kullum acikin faɗa kuke. Menene ya haɗaku?" "Hamma wani lecturer nefa yace taje office ta sameshi dannaki rakata shine fa" yayi sauri ya taka burki gabaki ɗayansu suka razana. Ajiyar zuciya ya sauke sai kuma ya tayarda motar sukaci gaba da tafiya kamar bazai ƙara cewa komaiba sai can kuma yace. "Me zatayi masa a office daya kirata?" "nima bansaniba na tambayeta taƙi fadamin" tunda suka fara zancen sai yanzu tasaka baki tace. "Details ɗinane bai cikaba shine yakira yace na rubuta masa" Uhmm kawai yace amma jikinsa yana bashi akwai abunda zaiyi da details ɗin idanba hakaba ai sai dai takai aɗaura mata a portal. Suna sauƙeni nafita nayi masa godiya itako ko kallonta banyiba. Wajajen ƙarfe tara wayata tafara ruri lokacin ina zaune cikin ɗakinmu ina duba littafaina, Ganin baƙuwar lamba ya sanya na ɗauka nayi shiru saida naji Sallama daga cikin wayar sannan na amsa, Sai akaci gaba da magana. "Nasan baki gane waye ba dan nakiraki babu izini Sunana Salman nine wanda ɗatsu kika bawa lanbarki" cikeda rashin fahimta nace. "ni banbada lambata ma kowa ba" "kidaiyi tunani dan nidai nasan da hannunki kika rubutamin" shiru nayi ganin yazo da rainin hankali daga cikin wayar yace. "sorry Dr salman ne lecturer dinku da yakarɓi details ɗinki recently agafarceni na karɓi number ɗinki da sunan zan cika abu amma maganar gaskiya ma kaina na karɓawa" Nayi shiru ina sauraronsa yacigaba da magana. "Ba zan tsaye wani raɓe-raɓe ba batun arziki ya kawoni wajanki, Bada maganar wasa nazo ba, kina jina?" ya tambaya jin nayi shiru. Cikin sanyayyar murya nace. "Eh inaji" "Yawwa Alhamdulillhi tunda kinaji karki damu da lallai sai kin bani amsata ko tsayawa tunani yanzu ki saurareni kawai zan baki ishesshen lokacin da zakiyi tunani. Nagama settling nayi achieving abubuwa dayawa da nakeso nayi arayuwata, abu ɗaya ya ragemin shine aure, na yaba da hankalinki sosai kuma inaso na aureki idan kin amince kai tsaye magabata zasu shiga zancen idan kuma baki aminceba karkiji tsoron gayamin dan kin ganni lecturer ɗinki zan fahimceki sosai, zan baki ƙwana 3 kiyi tunani acikin wannan 3days bazan nemeki ba har sai yacika idan ke kuma kikaji kin amince kafin time ɗin zaki iya nemana. Mukayi Sallama dashi zuciyata sai bugawa takeyi. Dr salman bayida wata makusa, amma ni gabaki daya cikin maza mutum ɗayane yake burgeni shine Hamma nakasa fahimtar me yake faruwa dani aduk lokacin dana ganshi koda ambatar sunansa akayi bugun zuciyata sauyawa yakeyi, komai nasa burgeni yakeyi. Nakasa karatun dana keyi gabakai ɗaya juyi Kawai nakeyi narasa da wanne zanji ga wannan mai Bibiyar rayuwata ga Wannan daya shigo dawani batu numfashi mai ɗumi na furzar sannn na lumshe Idanuwanta inaso bacci ya ɗaukeni." Washe gari muna zaune a school kiran Dr salman ya shigo wayata banyi saving number ɗinsa ba amma ina kallo nagane, Cikin raina nace. "Toh mai zaiyimin bayan yace bazai sake kiranaba sai bayan kwana uku?" amsa wayar nayi na kara a kunnena haɗe dayin Sallama ya amsa bai jira na gaisheshi ba yacemin. "Idan babu damuwa kizo office ɗina inaso muyi magana" toh kawai nace, badubi Maryam dama yanzu nagama bata labari tace. "menene kuma?" "wai nemana yakeyi a office ɗinsa" Dariya maryam tayi tana faɗin. " Dr fa yadage baisan an rigashi ba" Hararta nayi nace. "waye ya rigashin?" "Ɓoyeyyen masoyi mana Ni Ƴar Team ɗin Boyeyyen Masoyine" Siririn tsaki nayi nace. "Allah kinsamu matsala ke kam" nafaɗa ina miƙewa Miƙewa tayi tace. "Zakice nafaɗa miki Allah kuwa" Tafiyana farayi batareda na jirata ba, biyoni abaya tayi Mukayi knocking yabamu izinin shigowa, gaisheshi mukayi yace muzauna muka zauna, ya kalleni yace. "Babu damuwa zan iyayin magana agabanta?" "Babu komai" nabashi amsa, Saida ya tattaro nustuwarsa gabaki ɗaya sannan ya dubeni yace. "Zainab dama anyi miki miji agidane? Tun jiya da ina kiranki kika sanar dani" kallon rashin fahimta nakeyi masa yacigaba da faɗin. "Banji daɗin abunda ya faruba gaskiya, dakin sanar dani zan fahimta tsakanin mu biyu basai kin sanar masa ba" "Menene yafaru malam?" najefo masa tambaya." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️Ote Comment Follow share To be cintinued Zaynab Alabura *HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡 *BIBIYATA YAKEYI * _(WAYE SHI?)_ 2023 *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA PAGE 6 Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 Dr Salman yaja numfashi Sannan yacigaba da faɗin. "Jiya Bayan wayarda mukayi dake nasamu saƙo daga baya kira yashigo, anyimin offering kuɗinda hankali bazai iya ɗauka ba akan narabu dake banaji akwai wani mahaluki da zai iya cire wannan kuɗin yabayar kawai saboda soyayya har indai akwaishi toh son dayake yiwa wannan abu duk duniya baza'a samu wanda zaiyi mata kwatankwacinsa ba, da baki sanar dashi ba ni kaɗai kika faɗawa zan fahimta" Da mamaki nake kallonsa nace. "Amma ni ai malam babu wanda na faɗawa kuma mutumin da kake referring akansa ni banma sanshi ba" Ya kalleni kallo irinnna wanda yakeson gaskata abunda nake faɗa. ya jijjiga kai yace. "Amma abun da mamaki dan fa har zuwanda kikayi office ɗina jiya yana sane da hakan dan saida yayi maganarsa kuma maganar da mukayi a waya yayimin ita jiya" "Wallh Malam ni ban faɗawa kowaba ko zuwan office ɗinka danayi ko agidanmu ban faɗa ba" "Eh toh zan yarda da cewa baki faɗawa kowaba saboda saida nayi tunani nace idan keda kanki kika sanar masa kiranki danayi awaya da zuwa office ɗina hakan yana nufin kina ra'ayinsa kenan idan hakane bayada buƙatar bani kuɗi kafin narabu dake har indai kina ra'ayinsa keda kanki zakice akwai wanda kikeso, tunda bakisan dashi ba tabbas yana BIBIYARKI toh Amma WAYE SHI?" Shiru mu dukanmu mukayi dan bamuda wannan amsar, "Malam dan Allah zan iya ganin numbern da aka kiraka?" danno kan number ɗin yayi ya mika min yace. "Gata nan idan kinada bukata zan iya sakawa a Bibiya miki layin" "kayi hakan dan Allah malam nagode" "Babu damuwa zuwa gobe duk yanda ake ciki zan sanarda ke. amma sai dai Kiyi Hakuri na janye zancen neman aurena akanki dan wannan ga dukkan alamu zai iya aikata komai akanki bazan ɗauki wannan risk ɗinba dama ace munsan WAYE SHI? toh da zamusan yanda zamu ɓullowa lamarin amma rikici da abunda baka taɓa kallonsanba ai babban kasada ce" Har wani zazzaɓi nakeyi Jin wannan lamari dayake faruwa koma wanene yanzu yaci ace ya bayyana kansa. Malam yace. "Bani wayarki nagani" na miƙa masa wayar jiki a sanyaye Ya dudduba sannan yace. "Abunda mamaki da nayi zaton ana sauraron kiranki amma kuma ya nunamin babu mai bibiyar layinki shikenan dai Zaku iya tafiya in sha Allahu idanna sameshi zan sanar dake Godiya nayi masa sannan muka tashi muka fita" Masallaci mka wuce kai tsaye saboda bamuda lactures har awa biyu masu zuwa kuma bazan iya shiga library karatu ba, Kwanciya nayi zazzaɓi yanason rufeni. Maryam tace. "Wai keh meye kikeyi hakane? Wannan fa ba abun damuwa bane dama nafaɗa miki Boyeyyen masoyi ne yake bibiyarki, ki sakawa ranki sanyi wallh jikkna yabani akwai alkhairi mai ɗumbin yawa a wannan lamari" kwantarmin da hankali ta ringa yi har na warware, "kinsan me" maryam tafaɗi. Na ɗago daga kwancen danake nace " 'A'a" "Tashi muje mubada layin wajanmu ayi mana tracing ta'iya yiwuwa yakasance mutum ɗaya" "A'ina zamu bada" na tambayeta bari ina zuwa tafaɗi sannan ta ɗaga waya takira wani saurayinta minti talatin ya'iso tabashi layinda ake turamin saƙo ta nemi yayi mata tracing layin shima cemata yayi zuwa gobe duk yanda ake ciki zai sanarda ita." Yamma liƙis muka koma gida hakanma saida na gargaɗeta akan kada ta faɗawa kowa abunda yake faruwa tacemin bazata faɗa ba." Gani nakeyi kamar gari bazai waye naje nasamu Dr salman naji yanda ake ciki a lamarin ba, sassafe na shirya zuwa school ko Karyawa ban tsaya yiba. Har 12:00pm muna zaman jiran Dr salman bai isoba Maryam takira saurayinta ya sanar mata da cewa zaizo baigama abunda yake yiba, Dr baishigo school ba sai 2:00pm yana shigowa kuma lactures yashiga mukayita jiransa sai 4 yafito, sannan yakira mukaje muka sameshi. Bayan mun gaidashi ya amsa yafara da faɗin. "Kuyi hakuri nasan kunyita jirana lamarinne dai ya tsareni maganar gaskiya ba'a gano mai layinba naje wajan tracing amma campaynyn layin sun rufe komai na SIM ɗin sunki bada damar da za'a bibiyi layin naje campaynyn da kaina bansamu wani bayani ba sunmaƙi tsayawa su saurareni daga ƙarshe ma dana matsa duka ma'aikatan wajan sai suka tashi daga aiki. Aka rufe wajan. Abunda zai baki mamaki danaje ina tambaya akan layin costumer care dana samu bai yarda yabani wani bayani ba har saida yatashi yashiga office na manaja, ina iya kallo lokacin da manager ya leƙo yana kallona da dukkan alamu yayi waya wani wajan ya sanar, nakasa samun haɗin kansu atakaice sai babu wani kwararran bayani gameda mai wannan lamba" "Jikina yayi sanyi matuƙa" Dr salman yacigaba da faɗin ga dukkan alamu wannan mutumin yanada ƙarfin iko na gaske duk yanda muke tunani yawuce nan mutumin da zai iya juya company alokaci guda ya sanya su rufe su tashi kiyi tunanin wani irin mutumne, kinsanda cewa company basa ɗaukan asara, yanzu nasake gaskata cewa kuɗinda yace zai bani akanki zai iya badawa. Saboda yanzu Allah kaɗai dasu kansu sukasan nawa zai biya wannan company" Jiki a sanyaye nace. "Shikenan malam nagode sosai" "Amma zan baki shawara why not ki sanarda mahaifanki? Ta iya yiwuwa su zasusan matakan ɗauka" Girgiza kai nayi nace. "A'a malam mahaifina baida cikekken lafiya banaso yashiga damuwa ta wannan dalilin in sha Allahu komai zaizo da sauƙi" "shikenan Amma ki kwantarda hankalinki yanyinki ya nuna baki cikin nutsuwa, wannan mutumin ga dukkan Alamu bamai cutarwa bane. da akwai cutarwa a lamarinsa toh daya daɗe da cutar dake tunda yanada ƙarfin ikon yin hakan tako wani hali. Sannan Shawarata ta biyu karki nuna Alamun cewa kinsan yanayi kokuma wannan abun yana damunki, karki nemi sanin ko waye. karkk bari yagane kina cikin wani hali. yin hakan zaisa yaƙara nisanta haɗuwarsa dake karki damu wata rana dole zaizo gareki tunda bazai zauna har abada a ɓoye ba. Na tabbata yana ganin kowane moves ɗinki yasan me kike ciki kwantarda hankali shine zai bashi damar bayyana a ƙaramin lokaci." "koma wanene inada yaƙinin sonki yakeyi matuƙa abunda zai baki mamaki koni daya kira ba threaten ɗina yayiba roƙon Albarma yayi wajena da tayin kuɗi mai masifar yawa, nima kaina banaji zai cutar dani bare ke wanda duk wasu alamu sun nuna cewa masoyinki ne" Godiya nayi masa mukayi masa sallama muka fice, Maryam tace. "muwuce wajan Saurayinta dan yazo tun ɗazu muna wajan Dr salman" Kai tsaye wajansa muka wuce mun sanya ran samun amsa mai daɗi daga wajansa. da abokinsa sukazo yayi mana bayani yace. "har yanzu bamu samu mai wannan layin ba har company munje karshe ma sai cemana sukayi babu wannan lamba a jadawalin numbers ɗinsu" murmshi abokinsa yayi yace. "Kai ka yarda da abunda suka faɗa kenan?" Mutanen nanfa ba gaskiya suke faɗa mana ba kawai akwai wani abu aƙasa" "Nima naso na fahimci hakan" kallon Maryam yayi yace. "Akwai wani matsala ne gameda layin?" "Ana yawan turowa ƙawata message da layin shiyasa muka nemi sanin mai layin" Abokinsa yayi dariya sannan yace. "Lallai wannan ya kwafsawa kansa ai irin wannna matan kai tsaye zaka je musu shi ya tsaya wasa nikuma nagani inaso dan haka yanzu zan shigarda kaina" sunkuyarda kaina nayi dan dama naga take takensa. Saida mukayi exchange phone number dashi kafin mukabar wajan ni saida naji tsoron bashi number ɗinma dan bansan abunda zaije yazoba. Saina fara tunanin wanann kodai aljani ne? Ƙarfe takwas na dare muna zaune aɗakin mama muna hira wayata tafara ruri ina dubawa naga mai kiran Sageer kamar yanda nayi saving ɗazu naƙi ɗagawa Mama taɓe baki saidan yakira kusan sau 3 duk ina kallo ban kulaba danni tsoron ɗauka nakeyi dan bansan abunda zaije yazoba. 12:am ina zaune ina karatu Washe gari inada test naji ƙarar messages ya shigo wayata, batareda na dubaba nacigaba da karatuna minti biyu baya wani saƙon yasake shigowa, ɗago kaina nayi na ajiye alƙalamin dake hannuna na miƙa hannu na ɗauki wayar, duka lamba ɗaya taturo saƙon gabaki ɗaya guda biyun dan haka kai tsaye nawuce cikin message ɗin saƙo nafarko yananan kamar haka. _don't dig too deep_ na biyu kuma aka rubuta. حظ موفق في اختبارك (Good luck on your test) abunda saƙon yake nufi kenan amma da kalmar larabci aka turoshi Taɓe baki nayi sarai nagane abunda yake nufi da message ɗinsa nafarko wato yana nufin nadaina bincike akansa karna zurfafa bincike afili nace "Kai kaji wajan" Wato harma yasan inada test gobe? "koma wanene kai zaka bayyana lokacine" na ɗauki shawarar Dr salman zan nuna kamar bansan abunda yake faruwa, kunna Data nayi nahau whatsapp naga naga mesaages ɗin sageer yafara shigowa, shiga message ɗin nayi naga yanamin ƙorafi akan rashin ɗaga wayarsa haƙuri kawai nabashi yace zai kirani alokacin nace. "Dare yayi yanzu kawai lets chat bama daɗewa zanyiba saboda ina karatun test, hira mukayi dashi na ɗan lokaci sannan nayi masa sallama na sauƙa. Saida na taɓa karatu kafin nayi bacci, Sassafe naje na zana test ɗina nadawo dake muna shirin yin walimar sauƙa bazama mukeyi a school kamar yanda muka saba ba, Dama tun tashina da safe naga kiran Sageer so ban ɗauka wani abun bane ban bi bayan kiranba har saida nadawo yasake kira. Abunda ya faɗamun ya matuƙar bani mamaki. ya tabbatarmin da cewa akwai mai bibiyar chats ɗina kuma yacemin nayi bincike sosai domin sanadin chats ɗinmu najiya an kirashi ana rokonsa daya fita a rayuwata. Mamaki sosai abun yabani wato whatsapp ɗinma bai barmin shiba? yasan duk wani abunda nakeyi chats ma saida ya bibiyeshi, Sageer yacigba da faɗin. "Bansan WAYE SHI ba amma inada tabbacin zai iya sadaukarda kansa akan soyayyar dayake yimiki daya kira abun kamar almara amma ba abu bane na wasa, na gaskata soyayyarsa gareki Har indai ya bayyana soyayyarsa gareki kawai ki amsa dan yana matuƙar sonki, toh kawai nace masa mukayi Sallama." "ina sauƙe wayar na luntsuma tunani wato zai iya fitowa ya bayyanawa kowa soyayyar dayakemin nice wacce ake yiwa soyayyar kuma bazai iya fitowa ya nunaminba afili nace. "Koma wanene kai toh kai kaji wajan." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️Ote Comment Follow share To be cintinued Zaynab Alabura *BIBIYATA YAKEYI * _(WAYE SHI?)_ 2023 *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid 200 *ƘADDARAR RAYUWA* Ga wanda suke buƙatar siyan wannan litfafi na *BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI?)* ga wata garaɓasa da zanyi muku yau zuwa gobe in sha Allahu akwai discount yau zuwa Gobe in sha Allahu kowanne mutum biyu zasu biya 500🥰 Ga duk masu so ki samu kawarki ko sisternki ku haɗa 500 ku saya ku biyu ko cikin group kuke zaku iya haɗawa sannan idan mutum 4ne zasu haɗa su saya still akwai discount in sha Allahu Kada kubari wannan damar ta wuceku💃💃 BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI?) da yawanku nasan kun karanta BIBIYATA AKEYI wannan tsohon novel ɗinane BIBIYATA YAKEYI labarine na daban wanda yasha bambam da wancan salon wannan daban tsarinsa ma daban labaraine guda biyu ma bambanta, Ina fata zakuji daɗin labarin Ga masu Buƙatar Biya Ta 0003075326 Zainab M Bawa jaiz bank Ko katin MTN tareda shaidar biya ya wannan layin 08161146563 *HASKE WRITERS ASSO💡* *BIBIYATA YAKEYI * _(WAYE SHI?)_ 2023 *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA PAGE 7 FREE PAGE SUN KUSA ƘAREWA KUSHIGO CIKI DAN AFAFATA DAKU." Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 ****** Munata shirye shiryen walima dan haka yau ban fita school saura 2days walimar Sauƙanmu gidanmu da gidansu maryam gabaki ɗaya anata shirye-shirye, Baba ya bugamin Memo masu girma guda ɗari sunana da Maryam ne ajiki domin maryam yanzu tadawo ƴar gida agidanmu kamar yanda nima nadawo agidansu, Mama kuma key holder ta buga mana mai suna ajiki anty tayi mana sticker kowanne guda ɗari ne dan haka na rabasu a tsakiya na 50-50 kowanne natafi dan kaiwa maryam nata, Itama nasamu gidansu anata shirye-shiryen walimar, ganin motar Hamma a harabar gidan ya sanyani sakin murmushi dan nasan yana gida ta iya yiwuwa nayi arba dashi hakan kuma zai samamin sanyi acikin zuciyata. Part ɗin Umminsu Maryam nafara wucewa na sameta da wasu daga cikin ƴan uwanta suna shirin walima domin ita maryam za'ayi mata walima agida. Shiga nayi muka gaisa tacemin maryam na ɗaki da ƙawayenta suna aiki, miƙewa nayi nashige ciki. A falonda Hamma yake zama natsaya naketa raba idanuwa na ko zan ganshi amma wayam ina tunanin jama'arda suke gidanne yasa bai zaunaba gabaki ɗaya sai naji babu daɗi nan da nan murmushin dake kan kumatuna ya sauƙa jiki a sanyaye nayi sallama na shiga falon maryam, tana jina ta saki ihu tana faɗin ƴar halak kinƙi ambato wallhy babe yanzu nake zancenki, Raɓawa ta cikin ƙawayenta nayi bance komaiba na isa kujera ma zauna sannan na taɓe baki nace. "Toh sai me? Ninace kiyi hira tane da zaki cikamin kunne daga shigowata?" harara ta wurgamin tace. "keh wallh ba'a abun arziki dake" "saina tsiya" na ƙarasa maganarta. Cousin sisters ɗintane a falon da wasu daga cikin ƙawayenmu wanda mukeyin nursing tare su biyu ga dukkan alamu sunzo tayata aikine dan dama tun daga lokacin da suka fuskamci babanta hamshaƙin mai kuɗine suke shige mata. Souvenir ne agabansu dayawa ga dukkan alamu shiryasu sukeyi, Sannu da aiki kawai nayi musu na dubi maryam nace ga aikanki inji mama da Baba da Anty, Na miƙa mata ƙatuwar jakar danazo dashi karɓa tayi ta buɗesu taciro tafara karanta ihu tasaka tana faɗin. "Mufa ƴan gatane tako ina taɓe baki kawai nayi danni bana cikin yanayin raha duka abubuwan taciro tana dubawa tana sake faɗin kyawun da sukayi, Miƙewa tayi tafice ta nunawa Ummi sannan tadawo tana faɗin idan zaki tafi tare zamuje naje nayiwa Su mama Godiya, bance mata komaiba na zame na ƙwanta na lumshe idanuwa na, zuciyata aai azalzalata takeyi ina muradin ganin Hamma ko zatayimin sauƙin abunda nakeji, Ganin haka ya sanya Maryam ta ɗauko ko wata matslarce dan haka tatashi saiji nayi ta riƙo hannuna na buɗe idanuwana tace. "zo muje" miƙewa nayi nabita muka shige ɗaki baya saki hannuna na ba saida muka ƙarasa Har bakin gado muka zauna, Sannan tace. "menene yake damunki babe? Kinyi wani iri badai akan Ɓoyeyyen masoyi kika shiga wannna damuwar ba?" kallonta nayi na wani lokaci yayinda a zuciyata nabata amsa da cewar Hammanta ne yake azalzalar zuciyata. Afili kuma banda wani zaɓi face ɓoye abunda yake cikin zuciyata nace. "waye kuwa zai sani cikin damuwa idanba shiba? Babe anya mutuminnan kuwa ba aljani bane?" "Wani abunne kuma ya sake faruwa" ta tambaya na gyaɗa kaina sannan nace. "kinsan mutuminnan har whatsapp ɗina yake bibiya" "kamar Yaya?" ta tambaya. Dalla-dalla Nayi mata bayanin abu da yafaru jiya tsakanina da Sageer na ɗaura da faɗin. "Allah ina ganin wannan mutumin aljanine idanba hakaba tayaya yasan cewa munyi chat dashi, "Toh Babe menene abun damuwa anan?" naɗauka faruwar wannan abin zaisa ki fahimci cewa wannan mutumin masoyinkine na gaske bawai dawata manufa yake bibiyarki ba" "toh amma WAYE SHI? idan abunda kika faɗa hakane yanzu yaci ace ya bayyana kansa" cikin sigar ƙwantarda hankali maryam take faɗin shikenan dai in sha Allahu zuwa agama hidimar wannan walimat zamusam wanene shi, "Allah yayarda" kawai nace. Muka tashi mukayi palour, gabaki ɗayansu saida na lura da canji a fuskarsu sunso duk maganar da zamuyi muyita a gabansu. Ɗaya daga cikin friends namu fadeela wanda muke school tare takasa ɓoye cikinta saida tafito tayi magana, Amma cikin sigar wasa dama kuma wasu lokutan jealousy comes in jokes so ba kowacce dariya bace taketa soyayya, Cikin wasa tace. "Wato gulmarce dake mu karen ware ne yasa baza'ayi a gabanmu ba. Toh Allah yabaku haƙuri" Ina ƙoƙarin zama nabata amsa da faɗin. "Dama kin kwantarda hankalinki danmu babu gulmar da mukayi" Dariya tayi alamun itama taɗauki hakan a wasa. Marairaice fuska tayi dake dama ƴar azabar iyeyice ni haka kawai jinina bai haɗu da itaba gabaki ɗaya kalar tarbiyarmu ba ɗaya ba. Taddubi Maryam tace. "Har yanzu Hamma bai fitoba, Wallh Maryam Hammanki ya haɗu sosai ajin ƙarshe, nifa danshi nake zuwa gidanku, Ko raina ke ɓace idan nayi arba da kyakkaywar fuskarsa sainaji ɓacin raina ya gushe, Jin kalamanta ya sanya gabana yafara faɗuwa ji nakeyi kamar ta zubamin garwashi a ƙoƙon zuciyata, ɗaya daga cikin cousin ɗin maryam ta miƙe haɗeda jan tsaki tabi Fadeelah sa harara fuuu tafice aɗakin, Fadeela ta dubi maryam wacce take kunshe dariyarta tace. "Maryam kodai budurwarsa ce?" Dariyar da take ɓoyewa ce ta ƙwace tace. "ni in nasanine? Aida kin tambayeta tun kafin tafita" "uhmm ai alamu ma yanuna koba budurwarsa bace itama tana sonsa cewar fadeela" jijjiga kai Maryam tayi tace. "Au kema sonsa ɗin kikeyi kenan?" "toh idanba sonsa ba me nakeyi Maryam?" ashe kallon sakara kikemin kenan tunda baki fahimci ina sonsa ba" Kama haɓa maryam tayi tace. "ni nikuma A'a gaki ga Hamma Allah yabaki sa'a har yanzu ba'a samu macenda ta isheshi kallo ba amma zaki iya gwada sa'arki" Cikin muryar damuwa fadeelah tace. "Dan Allah bani numbernsa" inaji maryam ta karanto mata haɗeda faɗin. "karki cemasa nice nabaki" Jikina yayi matuƙar sanyi Jin maganar Maryam da fadeela sai nakeji kamar wanda zazzaɓi yakeso ya rufeni. Jiki a sanyaye na miƙe nayi musu sallama maryam tace na jirata tagama Mutafi tare ko takanta banbi ba banma fahimci abunda take nufi ba nafara tafiya, jiki a sanyaye. Harna shiga falon batareda na ankaraba, kamshin turarensa ne yadawo dani daga cikin Hayyacina dasauri nayi ƙoƙarin juyawa ko zan kalloshi Bumm naji na buge mutum nayi baya zan faɗi ya sanya hannuwansa ya tallafoni da sauri tsoron kada na faɗi yasa ya haɗa jikina da nasa A tsorace na ɗago da kaina shima niɗin yake kallo yayinda idanuwanmu ya sarƙe acikin na juna, wani irin abune naga yana yawo a cikin ƙwayar idanuwansa wanda nakasa fahimtar abunda yake yawo aciki, Tsawon sanina dashi 2years bai taɓa kallona irin haka ba, Bazan iya juran kallon dayake yimin bah hakan yasa na yi ƙoƙarin Ƙwace jikina batareda wata gardama ba ya sakeni naja baya na sunkuyarda kaina ƙasa harya buɗe baki zaiyi magama amma yaanyin da zuciyarsa take bugawa da sauri ya sanya ya fasa ya raɓa yawuce, Ajiyar zuciya na sauƙe nabi bayansa da kallo bansan lokacin da murmushi ya kuɓucemin yayinda zuciyata take wani irin bugu kamar zata faso ƙirjina ta fito waje. Jiki a saɓule na isa harabar gidan ina fita wayata ta buga alamun shigowar message, dake na sauya sautin shigowar saƙon wannan lambar ya sanya batareda na dubaba nasan wanda yaturo saƙon, danna canja sautin shigowar saƙonsa saboda kowanne saƙo yashigo saina samu kaina da faɗuwar gaba, jiki a saɓule na ciro wayata dan duba saƙon." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️Ote Comment Follow share To be cintinued Zaynab Alabura *BIBIYATA YAKEYI * _(WAYE SHI?)_ 2023 *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA PAGE 8 FREE PAGE SUN KUSA ƘAREWA KUSHIGO CIKI DAN AFAFATA DAKU." Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 ********* Da sauri maryam tafito ta taras dani sauran Friends namu na biye da ita abaya, hakan yasa na maida wayar nafasa duba saƙon, cikeda jin Haushi Maryam tace. *Inata yimiki magana ki jirani ko ina kika kai hankalinki? Ko saurarona bakiyiba. kuma Bakima yiwa Ummi sallama ba" hatta gama maganar bance komaiba yanayin da nake ciki bazai barni na maida mata da masifa kamar yanda nasaba ba, dan haka na sakar mata murmushi. Sai kawai tasake baki tana kallona, ƙarasowa tayi daff dani yayinda Friends namu suma suka ƙaraso wajan. Cikeda al'ajabi maryam tace. "lafiya kike kuwa babe?" cikeda nishaɗi nace. "Me kika gani?" jijjiga kai kawai tayi batareda tace komaiba tayi gaba zuwa parking-lot, ganin babu kowa a wajan yasanya ta dawo wajanmu ta ɗaga waya takira driver ɗin kusan tare suka fito da Hamma ina ɗaga idanuwa na na kalleshi zuciyata tahau bugawa da sauri, Coppee brown Shadda ce ajikinsa ɗinkin jamba kansa hula hannunsa ɗaure da agogon fata shima brown yayi matuƙar ƙyau acikin shaddannan daƙyar na iya saita kaina na ɗauke idanuwana daga kallonsa, yazo dai-dai yanda muke yayinda kamshin turarensa ya rigashi isowa, Maryam na ƙoƙarin ɗaga waya tayo kira mukaji muryarsa yana faɗin. "kuzo mutafi" batareda ya kallemuba yayi maganar yaci gaba da tafiyarsa. Maryam tayi saurin sauƙe wayar tabi bayansa, nima na rufa mata baya." Shirune yabiyo bayan zamanmi gabaki ɗaya acikin motan saida mukahau titi batareda ya kallemi ba hankalinsa nakan TiTi yace. "Ina zakuje?" "Gisansu Mamee" Maryam tabashi takaicecciyar amsa, A ƙofar gidan yakaimu ya zubamu yajuya abunsa, ajiyar zuciya na sauke a lokacin dana fita a motar danko kwararren numfashi nakasa jaa gani nake kamar daga numfashina zai iya fahimtar abunda yake cikin zuciyata." ƙaramar ƙofar dake jikin gate ɗin gidanmu na buɗe mana muka shiga, muka ratsa da harabar gidan har zuwa cikin gidan, fadeelah takasa haƙuri tafara faɗin. "Zainab Ashe kuma gidanku masu kuɗine" Hafsa wacce muka taho tareda ita tace. "Ai daga gani yanda kawancensu yayi ƙarfi itada maryam kinsan dole sai dai idan matsayi yazo ɗaya" Fadeelah tace. "bantaɓa saniba sai yau" murmushi kawai nayi musu, dan Tabbas ga duk wanda yaga gidanmu zaiyi tsammanin cewa munada dukiya sosai, amma mu kaɗai damuke rayuwa acikin gidan mukasan irin halinda muke ciki, Sai dai kawai muce Alhamdulillhi." Ɗakin mama muka wuce Kai tsaye a falo muka zauna mama na ciki natashi nayi ciki Maryam tabi bayana cikin drinks ɗinda aka siya san walimar sauƙarmu na ɗebo musu haɗeda ruwan pure water na ajiye." Maryam tafito tawuce ɗakin anty danyi mata godiya Muna zaune tadawo ta samesmu, Anan muka zauna sai wajan biyu kafinnan suka tafi." Wunin ranar gabaki ɗaya nayishi cikin farin ciki sakamakon abunda yafaru tsakanina da Hamma iya tsawon samina dashi bantaɓa ganin ya kalli yanda nakeba sai ayai da idanuwanmu suka sarƙe cikinna juna, ba shakka Hamma yanada kwakkwaran dalilinsa daya sanya baya kallon mutane ido cikin ido mai yiwuwa ya gane akwai ƙwayar halittar kyau a cikisu wanda zaija hankali haɗeda fuskar mai kallonsu. Har ƴan gidanmu saida suka gane farin cikin danake ciki amma sai suka ɗauki hakan A ɗaukin walimar dana keyi. Ban sake bi takan wayarba barema na tuna da saƙon da aka turo dan wasu lokuta nakanji kamar nadaina buɗe saƙonma gabaki ɗaya, nayi blocking numbern yafi sau babu adadi amma haka zanji shigowar saƙo ina dubawa zanga blocking ɗin dannayi ya sauƙa, shiyasa hankalina yafi karkata ga cewa aljani ke turamin message. Wajajen la'asar muna zaune nida Anty fadeelah da Aysha mama ta shigo ɗakin. Tana kallonmu cikeda sha'awar yanda ta samemu muna hira tsakaninmu na ƴan uwa, dukanmu mukayi mata sannu ta amsa, sannan ta dubeni tace. "Mamee kifito kizo ki tafi aikar Habibu shinkafa kam na aika ansayo, nasan yanzu yakusa isowa ko jallof kiyi masa da ƴan haɗe-haɗe. "Toh Ganinan zuwa Mama yanzu zan fito" mama tajuya tana faɗin. "Gara kifito dan nasan yakusa sauƙa" bayan fitar Mama Aysha tadubeni tace. "Habibu ɗan uwanki yayanki ne zai dawo?" Bankaiga bata amsa ba Anty fadeelah ta jefa mata harara haɗeda faɗin. "keba ɗan uwanki bane?" Aysha tace. "maida wuƙar nifa haka nake nufi ba ina nufin Yayanta" "Kema ai yayanki ne" Cewar Anty fadeelah. Dariya nayi sannan nace. "Anty fadeelah bazai girmeta ba kota girmeshi ko suzo sa'anni dan immediate nake binsa tsakaninmu babu wani rata sosai." "Shekarunki nawa?" Suka haɗa baki wajan tambaya. "19years zan cika this month nabasu amsa atakaice" "eh tabbas bazai girmeta ba" cewar Anty fadeelah. "Aysha ce tace. Amma ai akwai wani bayan shi ko? Ina nufin first born ɗin Mamanku" jin zancen nayi yayimin wani iri nayi Murmushi mai cikeda ciwo ban iya bata amsar tambayarta ba, ƙarancin shekaruna bai hanani jin zafi da raɗaɗin irin ahlin danake dashi ba, Mu kanmu bamu gama sanin junanmu ba. Cikin sanyayyar murya nace. "Bansan wata irin rayuwa muke ciki a ahalinmu ba, ashe damu daku gabaki ɗayanmu rayuwa iri ɗaya mukeyi muna rayuwa batareda munsan junanmu ba, nikaina bansan ku nawa bane a cikin mahaifiyarku haka kuma baku saniba, wannan wace irin rayuwa ce? Koma wace irice bamai kyau bace. Gabaki ɗayanmu nasan bamajin daɗin yanda wannan al'amari yake kasancewa, idan munason gyara mu yakamata mu tashi mu gyara iyayenmu daban muma daban, Abunda yake tsakaninsu bai kamata ya shefemu ba, Habibu shine babban ɗan Mama ƴan uwan Mama ne suka biya masa karatu a ƙasar waje yagama yau zai dawo mu huɗune gabaki ɗaya a wajanta kukam nasan kunada yawa yaya Ahmad Kawai nasani saiku yanzu da kuka dawo cikin rayuwarmu, gabaki ɗaya sauran banace ban sansu ba bakuma zan iya tunasu ba saboda lokacin da tsawo" ƙarashe faɗin hakan ina miƙewa Jikinsu gabaki ɗaya yayi sany nima jiki a sanyaye nace. "Bari naje Mama na jirana" nasaka kai nafice. A ɗaki nasamu Mama tabani kuɗin aikar harna juya zan fita sai kuma na juyo na kalleta nace. "Mama mai yasa bakwa saka su anty fadeelah aiki?" Ta ɗauki lokaci tana kallona kamar bazatayi magana ba har ina shirin fita sai naji tace. "Saboda tsoron abunda zaije yazo" n ajijjiga kai sannan nace. "ku kawarda kanku kan abunda mutane zasuce komai zakuyi kuyi zuciyarku ɗaya tsakani da Allah koma menene yaje yazo toh zaizo dasauki" gyaɗa kai tayi tace. "Toh uwar Mata sarkin sanin yakamata jemin aika nikam ki dawo" najuya nifice ban daɗe a kasuwarba nadawo saboda aikar batada yawa. Ina dawowa nacire Hijabi nafito harabar kitchen ɗinmu nahau aiki Anty tazo tazauna tana tayani, Muna cikin aiki Mama tafito daga ɗakin Baba dan batama san da dawowata ba danaga batanan kawai sai nahau yin aikin tunda nasan ko tananan ma ni ce ƙarfin aikin. Mama tana fitowa tace. "Mamee jeki kira ƴan uwanki kuzo ku haɗu kuyi aikin" Abun yazomin a bazata tunda ban ɗauka mama taji maganata ba dan haka namiƙe na nufi kiransu Anty ta dubi Mama tace. "Amma Mama dakin barsu kawai saboda abunda zaije yazo kinga iya zamansu basu taɓa tunanin tayamu aiki ba tunda aikin ba gagararmu zaiyiba kibarsu suyi zamansu ni wallh banason rikici" Mama ta nisa tace. "Antynsu Lamarin gidannan yana buƙatar gyara zamanda mukeyi da zuba idanuwa bazai gyara lamarinba. Har indai kina tunanin makomar Ƴaƴanki ko bayan Babamu toh ki taimaka wajan sanya hannu a gyara wannan lamari, Abaya munyi kuskure matuƙa da bamu zuba ido munja gefe ba toda al'amarin bai taɓarɓare hakaba" cikeda Biyyya Anty tace shikenaan in sha Allahu zan taimaka amma bana tunanin sanya hannuna zai gyara lamarin baƙya kallon har yanzu irin gaisuwarda take shiga tsakanina da yarannan? Ko kallon mutumci fa ban ishesu ba" Mama batakai ga tankawa ba muka fito daga ɗakinmu ganin fuskarsu ya nunawa Mama lallai sunji daɗin kiranda akayi musu. Muna ƙarasowa Mama tacewa anty. "Tashi kibarsu suyi aikin su kaɗai tunda idan gidan miji sukaje babu mai tayasu, mu dukanmu muka saka dariya Anty tatashi mukaci gaba da aikinmu Har aka kira magrib Baba yafito Sallah ya taras damu muna aiki ba ƙaramin daɗi yajiba dan har fiskarsa tanuna farin cikinsa yakasa ɓoyuwa Har yace. "Mamee" Bayan na amsa mai ya tuna saiya canja yace. "fadeela a haɗamin baƙin shayi ki kawomin ɗaki idanna dawo sallar isha'i Mamee ta gwada miki irin haɗin da akemin" mu duka muka amsa haɗeda yimasa adawo lpy." muka tashi Sallah Bayan mundawo mukaci gaba da aiki saida aka kira isha'i kafinnan muka tashi na nunawa anty fadeelah yanda zata haɗawa Baba shayin, yana shogowa tajuye takai masa tadawo mukaci gaba da aiki, adaren sai muka gama aikin tass, Rice and stew mukayi sai vegetable pepper chicken da kajin da Baba yasiyo ƙwara biyu da ƙananun snacks dama Mama tana kunun Ayah na sayarwa kuma yana tafiya sosai dan haka saida mukayi mata muka ɗureshi a gorina Asyha ta jera mata a fridge sauran aikin da mukayi ƙananun coolern da mama takawo mana muka ɗebawa Habibu da Baba nasu sauran muka na cikin gida, Mama tace tunda mu mukasha wahalar aikinmu toh muraba kayanmu, kintatawa mukayi muka raba. Sai ƙarfe tara sannan Habibu ya iso Kowa yayi murnar ganinsa barinni dukda bawata jituwa bane a tsakaninmu. Sai kusan sha ɗaya muka shiga ɗaki domin anzauna anata hira da Habibu hardasu Aysha da fadeelah duk da babu wani sabo tsakani, Hasken da wayata takeyine ya tabbatarmin akwai saƙo akai na ɗauka shaff ni nama manta da saƙon ɗazu gashi har wani yasake shigowa. Sakon farko saƙone kamar haka. (انت تملك قلبي) Mtsww naja tsaki afili a zuciyata ina faɗin wannan mutumin yafiya iyaye da kinibibi, saƙo bazai taɓa yinsa da Hausa ba kullum larabci wasu lokutan ya sirka da turanci Ko yana ganin hakan zai burgenine oho masa. Saƙo na biyu kuma العد التنازلي hakan yana nufin (countdown ) العد التنازلي Shine heading na rubutun Sannan a ƙasansa kullum yana irge bansan irgen menene amma tabbas nasan akwai abunda yake nufi da wannan irgen Nidai na zuba idanuwan dan ganin yaushe wannan irgen zai ƙare. Fita nayi daga wajan message ɗin na shiga phone na shigarda numbern Hamma danaji dazu Maryam tana faɗawa fadeelah ƙawarmu alokacin na riƙeta akaina. Harna danna calling nayi sauri nayi hanging, nasaka hannu naɗan bugu kaina bansan meyake damuna ba idanna kira ya ɗauka toh me zance masa? Ajiyar zuciya nayi nashiga nayi saving numbern da Hamma❤️ Harda ƴar heart agaba. Zuciyata cikeda jin daɗin kasancewar numbern Hamma a wayata na kwanta bacci." Washe gari ma haka muka tashi da aikin walimar sauƙata gabaki ɗaya gidan muka saka Hannu a aikin domin yayi mana sauri amma hakanma saida mukayi dare sosai muka gama muka saba a ledojin da drinks gabaki ɗaya komai yazama intact muna tashi washe gari sai dai muwuce wajan sauƙa da sassafe." Aysha ce tayimi jan lalle a hannuna daƙafafuna dake dashi na kwana sai asuba nacire kafin gari yagama wayewa yayi maroon yayi matuƙar kyau sosai." Ƙarfe tara muka wuce wajan sauƙa batareda ɓata lokaciba aka fara gudabarda abunda ya taramu, dake muryata nada sauti ninayi katatu a wajan sauƙan, maryam kuma tana cikin masu gudanarda baiti. Anan aka fara kiran na ɗaya dana biyu har zuwa na biyar babu sunana kona maryam aciki, ƙunƙuni maryam takeyi inata dariya nace. "ke babe kiji tsoron Allah wallh kidaina borin kunya kefa kanki kinsan bakida ƙoƙoarin da zaki fito cikin jerim mutane biyar kinga ni bansakawa kaina ba Alhamdulillhi tunda dai nasan na haddace kuma yana kaina in Sha Allahu kuma zanyi aiki dashi toh menene abun damuwa? Ke bakiga suma kansu malamn suna alfahari da karatunmu ba? Tunda dai aka sakamu acikin wabda zasu fitarda makaranta kunya ai Alhamdulillhi" Tsaki maryam taja nace. "Nace sai kije kiyi tayi banza mai borin kunya" faɗa muka farayi a wajan mukayi baram-baram. Wayata tafara ruri na ɗagota na duba a yanda true caller da tunanin numbern babban wata company ne wanda suke deleveryn kaya ina ɗauka aka sanar dani inada saƙo ƙofar makaranta nafito na karɓa, ina miƙewa Maryama tace. ina zuwa babe?" harna fara mata bayani saina tuno munyi faɗa dan haka na haɗe rai nace. " ina ruwanki nayi hanyar fita." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️Ote Comment Follow share To be cintinued Zaynab Alabura *BIBIYATA YAKEYI* _(WAYE SHI?)_ *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA PAGE 9 *FREE PAGES SUN KUSA KAREWA KUSHIGO DAGA CIKI DOMIN AFAFATA DAKU."* Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid 200 *ƘADDARAR RAYUWA* *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 ******* Miƙewa itama tayi tabini muka fice daga harabar makarantar, wata ƙatuwar delivery car nagani mai ɗauke da tambarin campanyn deliveryn da suka kirani ina fitowa naga an buɗe ƙofar motan an fito wani matashine ne mai sanye da rigar company na delivery ajikinsa. wata ƴar ƙaranar jaka ce a hannunsa ya ƙaraso yanda nake cikeda girmamawa yace. "Good day Maa" this item were sent for you." Da mmaaki na kalleshi nace. "May be you Have Mistaken me with someone" nafaɗi haka saboda tabbacin nake dashi banda aika wajan kowa. Cikeda tabbaci yace. "Maa it's you for sure. You be Zainab Muhammad Dani Abi? Dasauri maryam Ta ƙaraso kusa tace. "Yes She's" ya jijjiga kai yace. "Ehen naa i know. Just collect your item maa" cikeda surutu dake dama da alamunsa yanada surutu yacigaba da faɗin. " This is An important item, so i can't be mistaken i was told to be very sure that you're the one that collected it, even our oga is here to make sure this item yayi pointing jakar were delivered safely" na ɗaga idona na kalli motar daya saƙƙo akwai wani babban mutumi acikin motar da dukkan alamu shine mai campanyn bawai ma'aikaci ba. miƙamin jakar yayi jiki asanyaye na sanya hannu na karɓa, ya miƙomin wani maker board ɗan ƙarami yace. "Please sign here" ya faɗa haɗeda nunamin wajanda zanyi signing ɗin na karɓi makern na fara signing wajanda ya nunamin, ina signing ɗin naji yana faɗin. "by seeing how you got this gift shows that you're the most luckiest girl" Batareda na tanka masa ba nayi signing ya miƙomin takarda ina dubawa naga naga sender Unknown yana shirin juyawa nace. "who's the sender?" "don't know maa but you can ask my oga" batareda nace komaina na wuceshi na isa wajan motan nayi knocking glass ya buɗe na ɗago jakar hannuna nace. "who sent this?" cikeds ladabi yace. "Am sorry maa i don't know" daga yanayin yanda yayi maganar ya tabbatar ba dai-dai ya faɗa ba nayi murmushi mai cikeda takaici nace. "How on earth you deliverd something that the sender is not known how? You don't know whats inside" "Actually ma we do know what's inside" Murmushi nayi araina nace yanzu magana zata fito afili kuma nace. "Alright Ok now tell me. is't that you don't know the sender or you won't tell?" "Nisawa yayi yace. "Well it's complicated. I can't tell. am not allowed" cikeda takaici nace. "okay" juyawarda zanyi idona ya sauƙa akan wata baƙar mota ƙatuwa ƙirar LAND ROVER mutanen ciki gabaki ɗaya hankalinsu nakaina. Nakai tsawon 2minute ina ƙare musu kallo dake tinted ɗin motar bamai duhu bane sosai, suna gane cewa su nake kallo suka shiga yin wani abun daban Wanda yake driving ɗin motar baƙin fata ne na gefensa Farar fata nisanda yake tsakaninmu ya sanya bazan iya gane ɗan wace ƙasa bane amma tabbas baɗan kasarnan bace. ɗauke idanuwana nayi daga kallonsu amma inada tabbacin ni suke kallo dan inada saurin yin noticing ɗin abu kafin wanda nake tare dasu su ɗauki abu kwakwalwata ta hangomin al'amarin kawarda idanuna nayi na ɗaga kafafuna zan fara tafiya naji wannan dake ciki motar yana waya yana banji me akace masa daga cikin motarba naji yana cewa. "Yes, yes sir, it was delivered successifully" banƙarasa jin abunda zai faɗaba na'isa wajan maryam Naja hannunta dasauri muka bar wajan banu koma cikin wajanda ake walimar sauƙarba muka wuce cikin ajujuwa muka zauna ban faɗawa maryam abunda nagani ba dan Nasan bazata yardaba dan banida wata shaidar da zata nuna cewa mutannen nan sunzo wajenne saboda ni. Ƴar ƙaramar jakar maryam ta ɗauka ta ciro abunda yake ciki wani ɗan ƙaramin jewelry box ne mai masifar kyau shi kadansa ba saida abun cikiba abun kallo ne ko shi kaɗai aka basa kyautarsa ya cancanta, a hankali ta murɗa wani abu ajiki saiga zobe(ring) yafito aciki yana jujjuyawa ɗan siriri fari mai farin stone ƙananu ajiki kan zoben kuma wani farin stone ne ajiki mai ɗan girma sai kyalli yakeyi ni kaina zobrna ba ƙaramin kyau yayimin ba hakama Maryam kamar zatayi hauka dan yabon zoben sai kace ma ita aka kawowa, Ban ankaraba sai ji nayi ta sakamin zoben a yatsana tana fadin. " kai ɓoyeyyen masoyi ya iya zaɓe ban taɓa kallon zobe mai kyawun wannan ba" buɗe baki nayi nace. "Au ke har kinsan wanda ya kawo ma kenan?" "idanba shiba wanene toh? ki kalli yanda zoben nan yayi miki kyau a hannu kamar wanda akayishi danke. Koda yake dama danke ɗin aka yishi" taɓe baki nayi na sanya hannu zan cire tayi saurin riƙe hannuna tace. "menene hakan?" miƙewa tayi tace. "kema tashi nasan yanzu ana nemanmu wajan walima munzo nan mun zauna" badan raina yasoba nabar zoben natashi mukabar wajan. Zuwa azahar aka kammala komai aka tashi a wajan da Yamma kuma za'ayi walima gidansu Maryam dan haka daga nan gidanmu zamu wuce na ɗebi kayana muwuce gidansu. Ƴan uwan mahaifiyata ne zallah a gidan sai tsirarrum ƴan uwan Babanmu muna shiga aka fara tsonakata suna faɗin baɗi kuma sai dai muzo aure ni dariya kawai nakeyi muka shige ciki saida mukaci abinci sannan muka tafi can Su Mama ma zasuzo amma saida Yamma." munsamu har anfara decoration a wajan walimar dake a katafariyar harabar gidan za'ayi." Anrigada angama komai dan haka ɗakin Maryam muka wuce muna jira lokaci yayi muje wajan walimar, Muna zaune Umminsu Maryam tashigo hannunta ɗauke da kaya ta miƙamin set ɗaya sannan ta miƙawa Maryam tace. "kushiga kuyi wanka mai kwalliya tana hanya anje ɗaukota" Godiya mukayi mata tafice. Lace ne ɗinkin zani sa riga kalar baƙi sai veil ɗinma baƙi, komai iri ɗaya nawa dana Maryam. abun yabani mamaki ganin komai iri ɗaya tayi mana nida Maryam har gyalen da takalman iri ɗayane, Nidai nazo attending ɗin walimar amma sai naga har dani akeyi mana shiri, Na kalli Maryam da mamaki nace. "Babe yanaga komai iri ɗaya da naki? Tayaya za'ayi musaka kaya iri ɗaya bayan walimar takice?" Maryam ta murmusa tace. "Ba walima ta bace walimar muce waya gaya miki zan iyayin walima ni kaɗai?" Ɓata rai nayi nace. "karkicemin Abunda su Baba sukayi mana tare shine kema kika saka akayi mana taare?" ni zuciyata ɗaya na kawo miki wannan abin ban nemi wani abuba in return" "Ni ni nace miki saboda wannna ne? a'a Allah ya rigada ya haɗamu, ba ciki ɗaya aka haifo muba amma ji nakeyi kamar ƴan biyune mu wallh ko can da banyi niyyan yin walima ni kaɗai ba, sai dai idan kinaso ki nunamin ba ciki ɗaya muke dake saɓanin yanda ni naɗauka, Miƙewa tayi tace. Ni bari nayi wanka saboda lokaci mutane har sun fara taruwa, tana faɗin haka tashige ciki nikuma ina zaune ina danne-danne wayata har tafito sannan nima nashiga nafito nasamu anfara yimata makeup, zaunawa nayi nafara shafa mai, makeup artist ɗin tace kada na shafa a fuskata haka na zauna ina jiransu har aka gama Maryam tayi matuƙar kyau har kamanninta Canjawa sukayi. suna gamawa na zauna aka faramin nawa dake dama nasaka kayana bayan tagama ta ɗauramin kwalin ɗin, bayan natashi Maryam ma tazauna aka ɗaura mata har ɗaurin iri ɗaya akayi mana ɗinkin kayanma iri ɗaya sai dai dayake naɗan fita cika nawa sun ɗan kamani, na yafa baƙin veil nayi na isa zuwa mirror nayi matuƙar kyau sosai sai kallon madubin nakeyi kamar baniba Maryam tataso tazo gaban mirrorn itama tana faɗin. "babe kinga yanda kikayi kyau?" "kema kinyi kyau" sosai nabata amsa, wayarta ta ɗauko ta ɗaukemu pic atare munyi kyau sosai kamar amare, Sannna ta ɗaukeni ni ɗaya itama na ɗauketa kafin mutafi wajan walimar tayimin sending ta whatsapp nikuma nayi uploading ɗinsu a instagran babu daɗewa aka fara mana likes haɗeda zafafan comment mu kanmu munsan munyi kyau dan haka wasu yabon da ake mana gani mukeyi kamar sun kasawa irin kyawun da mukayi. Muna zaune sauran ƙawayenmu suka iso sai faman zuzuta kyawun da mukayi sukeyi, Ummi ta aiko za'a fara walima dan haka muka fice muka tafi malama aka ɗauko wacce tayi wa'azi tayi nasiha sosai sannan ta koyarda mu yanda zamu tafiyarda iliminmu, photographers aka gayyato wanda sukayi mana pics a wajan." Har su Mama da Anty sunzo wajan walimar sai daff magrib kafin aka tashi daga wajan, Ummi har wajan su Mama tazo suka gaisa tanata yimusu godiyar ɗawainiya, Mama ma sukayi mata godiya da kanta tasaka driver ya maidasu sannan tace ni sai daga baya saboda ƙawayenmu da sukazo sai mun gama sallamarsu. ina zaune su Maryam suka tashi yin sallah nikam ina hutu dan haka inanan da kwalliyata raɗau a fuskata, wayar Maryam ce tafara ringing ita kuma tana Sallah ban tashi na dubaba saida aka sake kira a karo na biyu sannan na duba ganin Ummi ya sanya nayi picking na shaida Mata Maryam tana sallah tace ni nazo. Natashi natafi, food flask ne guda biyi jere a tray ta miƙamin sannan tace. "Marmee ɗauki wannan abincin kikaiwa Hamma Yana ɗaki yanajin yunwa" saida ƙirjina ya buga na ɗauka nafara tafiya, na shiga wannan falon da yake zama sannan nabi ƙofar danake ganinsa yana fitowa, nabi corridor takaini wani palour da sallama nashiga babu kowa a palourn dan haka na ajiye akan center table harna juya zan fita saina tuna cewa Ummi ta shaidamin yanajin yunwa kada natafi yayita zama cikin yunwa bataresa yafito yaci abinci ba, Dan haka na nufi ƙofa guda ɗaya datake palourn na tsaya a dai-dai ita nayi knocking, har zan sakeyi sai naji ance. " waye?" Muryata har rawa takeyi nace. "nice Mamee Ummi ce tace nakawo maka abinci" "okay ina zuwa" shine abunda akace harna juya zan tafi naji an buɗe ƙofan najiyo dasauro na gaisheshi ya amsa batareda ya dubi yanda nakeba yanufi wajan abincin, Harna juya zan fita naji yace. "Bani ruwa Mai sanyi" na ɗaga kai na kalleshi naga yayi pointing fridge da hannunsa, dasauri na isa wajan fridge ɗin na ɗauko goran ruwa guda ɗaya da coke dana gansu birjik da alamu yana sonsu sosai, Na kawo gabansa na ajiye yayimin godiya na miƙe zan fita har kai kusan ƙofa naji yace. Baki bani cup ba Na juyo a wannan lokacin ni yake kallo muka haɗa ido ganin ya tsuramin idanuwa baida niyyar ɗaukesu ya sanya na kauda kaina gefe dan zuciyata da ƙarfi da ƙarfi take bugawa, a gefen fridge ɗin cups suke a jere dan haka na nufi wajanna bashi yayimin godiya a karo na uku, naɗan jira ko zai sake cewa wani abun amma najishi shiru hakan yasa na miƙe na juya zan fita, "Marmee!" naji yakira sunana abunda ban taɓa jiba dasauri sosai na juyo ina kallonsa, wannan karon ba wani saƙon yabani ba gani nayi ya taso a hankali yake tafiya harya iso yanda nake, ganin yayi daff dani ya sanya nafara yin baya a hankali, har na isa zuwa jikin garu, daff dani yazo yanda nake iyajin nunfashinsa yayinda kamshinsa yake neman rikitani, "sai yaushe zaki faɗamin?" naji ya jefomin tambaya da rashin fahimta nake kallonsa ganin ya tsuramin idanuwa yasani sauƙe idona ƙasa, "ehem yaushe zaki faɗamin abunda yake zuciyarki?" bugun da ƙirjina yakeyi ya tsananta kardai fa yagano cewa ina sonsa ne?. "Kunyana kikeji yasa bazaki iya faɗamin ba? Kindaɗe kina ɓoye-ɓoye ke zuciyarki ya kamata ace yanzu lokaci yayi da zaki fitoda abunda yake ranki, "Marmee" yasake yimin kiran danajishi har kwakwalwar kaina, nakasa amsawa, "So kikeyi nafito na fara faɗa miki abunda yake raina kafin ki fitoda naki? Na fahimci kina sona meyasa bazaki iya faɗaminba bakisan ko nima anawa wajan hakan bane. Subhanallahi wani irin kunyace ta lulluɓeni yaushe harya gano cewa ina sonsa? Inda-inda nafara yi nakasa cewa komai, ganin yanda na duburburce ya sanyashi sakin murmushi da sautinsa ya fito fili yace. "Dagske nake ina sonki kamar yanda kike sona ina matuƙar sonki na rigaa nagane abunda yake zuciyarki tunba yanzuba so kibar wani kame-kame, har yaushe zamu zauna ahaka? Muyita azabtuwa da son junanmu?" Sai nakeji kamar wanda nake mafarki zuciyata sai bugawa takeyi kamar zata faso. Amma dai tabbas ina cikin Matsananciyar kunya dan ban taɓa tunanin yagane ina sonsa ba. "Okay shikenan tunda bazakiyi magana ba ke bakyasona kenan hasashena baiyyi dai-dai ba shikenan ki share abunda yafaru ki mance kamar ba'ayi wannan lokacin ba ni zan zauna da sonki ni kaɗai yana faɗin haka ya juya dasauri nakama rigarsa ganin ya juyo ya sanyani saurin sakewa na rufe idona murmushi yayi yana ƙarewa zoben hannuna da lallen kallo, jin shi kawai nayi ya kamo hannuna da tattausan hannunsa ya rabashi daga jikin fuskata, yana ƙarewa lalle da zoben hannuna kallo yace. "Lallen yayi kyau kema kinyi kyau sannan ban taɓa kallon zobe da yayiwa wata kyau kamar yanda wannan yayi a hannunki ba, sai yanzu na tuna da zoben dake hannuna, saida gabana yafaɗi natafi wani tunani can ban ankaraba naji ya sumbaci hannuna a hankali na zare hannun sanin rashin dacewar hakan." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️Ote Comment Follow share To be cintinued Zaynab Alabura *BIBIYATA YAKEYI* _(WAYE SHI?)_ *بسم الله الرحمن الرحيم* BY ZAYNAB BAWA PAGE 10 *LAST FREE PAGE"* Assalamu alaikum Ina kuke manyan mata? Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su Virgin again Tightening pills Turaren ban mamaki Sweetness agents Wetness agents Infection set da sauransu Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern 08030644073 Marubuciyar *BIBIYATA AKEYI* *Y'AR FARI* *YARIMA FAYAD* paid 200 *ƘADDARAR RAYUWA* *Assalamu alaikum barkanmu da warhaka* INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA! TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI). WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI! BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝 ********€€ Maida Hannuwa na nayi baya sannan nace. "Maryam tana jirana" ban ida magana ba wayata tafara ruri na ɗago na kalli wayar naga Sunan Babe❤️ Yanata harbawa ajikin wayar step biyu yayi baya ganin gabaki ɗaya jikina rawa yakeyi saboda kusancin da mukayi yayi yawa, miƙamin hannunsa yayi na kalleshi cikin rashin fahimta dayaga kallonda nake masa sai yace. "Bani wayarki" miƙa masa wayar nayi ya amsa idonsa nakan wayar batareda y ɗago ya kalleni ba naji yace. "PIN" nagane abunda yake nufi dan haka na faɗo masa pin ɗin wayar yashigarda a wayar ta buɗe masa bansan abunda ya shiga ba kawai naga yasaki wani ƙasaitaccen murmushi mai sauti miƙomin wayar yayi nasa hannu na karɓa idanuwana suka sauƙa kan abunda yake kallo numbersa da nayi Saving da Hamma harda heart agaba hakanne ya sakashi murmushi, kunyace ta lulluɓeni kamar na nutse cikin ƙasa, murmushi yasake yi ganin yanayinda nashiga, Cikeda zoyala yace. "You have my number already so basaina saka miki ba" yace. *In azuwa* duk in atsaye ko motsi banyiba ya juya zuwa ɗakinsa ya taho hannunsa ɗauke da wata ƴar ƙaramar waya mai masifar kyawu ƴar siririya ya miƙamin na kalleshi da rashin fahimta. Miƙamin ya sake yi ban karɓa ba yace. "ki karɓa da ita zanna kiranki banaso na takuraki da wancan wayar" jijjiga kai nayi nace. "Bazaka takurani ba kakirani da ita kaw.... Maganata ta maƙale yayinda na tuno cewa ana bibiyar wancan layin, jikina yayi sanyi nayi ƙasa da kaina banason abunda zai raba tsakanina da Hammma yanda nakejin soyayyarsa acikin raina kuma banason na amshi wayar dan bansan mai zancewa Mama ba Iya ƙoƙarinsu sunayi akaina gani nakeyi idanna karɓa zasuga kamar ina kallon gazawarsu ne dan bazan ya ɓoye musu wayarba, Hannuna naji ya kamo ya sanyamin wayar yace. "idanna sake miki kyauta kikaƙi karɓa raina zai ɓaci. Kinaso raina ya ɓaci?" dasauri na girgiza kai yace. "okay tOh kina jin maganata kinji?" na gyada kai yace. "You can go zamuyi waya" nan ma kai na gyaɗa masa nafice daga ɗakin. ina fita na sauƙe ajiyar zuciya wani irin sanyi nakeji araina kamar wanda aka sauƙemin wani nauyi sai nakeji kamar amafarki wai yau Hamma ne yake bayyana soyayyarsa gareni?" sai nakeji kamar nafi kowacce mace sa'a a duniya gabaki ɗaya." Cikeda farin ciki na shiga ciki kamar wanda akayi mini wata kyauta. Ina shiga Maryam tace. "Haba babe ina kika shiga? Inata kiran wayarki baki picking i thought ko kin tafine bbu sallama" na Kwanta akan gadonta Cikeda annashuwa nake bata amsa da faɗin. "Ummi takira wyaarki kina sallah na ɗauka shine tace nazo nakaiwa Hamma abinci naje ni kuma ya sakani aiki shiyasa ban dawo dawuri ba" Maryam tace. "Dama ai haka yake shifa Hamma masifar son jikine dashi da zarar yasameki yafara sanya aiki saikin gaji" "nikam ban gajiyaba" nafaɗa cikin nishaɗi ina jijjiga ƙafata. Taɓe baki marya tayi tace. "ke kikaji wajan kuma" fadeelah ƙawarmu dake zaune gefen gadon tace. "Lallai Zainab Bakida kirki yanzu wajan Hamma kikaje shine ko ki nemeni?" kinsan yanda nake muradin ganinsa" Haɗe rai nayi kamar anyimin mutuwa saboda yanda maganarta ta dokeni ko kulata banyiba naja wayata nafara dannawa nashiga insta dan ganin yawan likes ɗinda nasamu. Da sauri natashi zaune da mugun mamaki nadubi maryam nace. "Babe Recently kafin mufita walima na ɗaura pictures ɗinda kika ɗaukemu a wayarki a page ɗina na insta ko ban ɗaura bane?" harfa naga kaman anfara danna mana likes koba hakaba?" Maryam tace. "wace tambayar rainin hankaline haka babe?" tare muka ɗaura nima na ɗaura anawa shafin kuma har nima nayi miki liking" Cikeda tsoro nace. "kingani babe wallahi nikam bbu ashafina duk anciresu" "Ancire ko kincire? "ancire dai nikuma yaushema nasake shiga insta banda yanzu" fautan wayar tayi tana faɗin. "banason rainin hankali" scrolling sama da ƙasa takeyi amma babu su bbu alamunsu, wayarta ta ɗauka fana faɗin. "barina nuna miki na wayata kigani" tana shiga itama gabaki ɗaya pics ɗinda mukayi tare wanda ta ɗaura an ciresu bata iya cewa komaiba ta miƙomin wayar. Ina kallo na rafka tagumi kawai ko ba'a faɗa ba nasan wannan aikin wannna aljaninne. Fadeela tace. "Ku da'allah yana haka Sau dayawa idan baku bari pictures sun gama uploading ba suna sauƙa. Kokuma kunyi kyaune dayawa yasa akayi reporting ɗinku insta suka sauƙe hotunan" tafaɗa cikin sigar wasa. Kawai binta mukayi ahaka dan munsan bazata fahimci abunda yake faruwa ba mukuma ba tsayawa zamuyi mu buɗe cikinmu muyi mata bayani ba." Abunda yasa banshiga damuwa sosai ba saboda saboda yanda zuciyata take cike da nishaɗin Bayyanar soyayyar da Hamma yake yimin. Wajajan Isha'i nacewa Maryam zan tafi tace ba jirata tayi sallah saira rakani hakan kuwa akayi tan ajirata muka fito driver yakaimu har gida." Dake munada lactures sassafe hakan yasa ina zuwa nayi wanka kawai nayi shirin kwanciya." Har Bacci yafara ɗaukana ƙarar shigowar saƙo wayata ya tasheni, Duba saƙon nayi sai naganshi kamar haka "stop uploading your photos on social media" Sai gaba kuma kayishi da larabci kamar haka. "جمالك لي فقط" (Hakan yana nufin kyawunna nasane shi kaɗai) Taɓe baki nayi na Maida wayar na kifata sannan koma na ƙwanta wani baccin bai kaiga ɗaukana ba waya tafara ruri harna manta da wannan wayar saida naji ƙarar ta dasauro natashi zaune saida na kalli yanda su Anty fadeelah da Aysha suke hankalinsu nakan waya sannan nayi picking da Sallama ta cikin wayar ya amsa saina gaidashi ya amsa sannna yace. "Baby kintafi babu sallama i thought zakimin magana nakaiki naso nasake kallon kyakkyawar fuskarki kafin nayi bacci" "Baby" na nanata a hankali uhmm nidai bantaɓa jin wanda suna baby yayi daɗi abakinsa ba irin Hamma. Jin shiru ya sanya yace. "ko nazo ne? Kema kinason ganina?" dasauri nace. "A'a" numfashi yaja ssannan yace. "shikenan tunda bakyson ganina" "Hamma ba haka nake nufi ba kawai naga dare yayine kuma idan kazoma bansan abunda zan cewa Mama ba" "uhmmm hakane amma bakya ganin rashin saninsu zai kawo mana cikass gara mu sanar dasu iyaye su shiga zaifi mana kwanciyar hankali" zaro ido nayi kamar wanda yake kallo araina nace. daga maganar kwana ɗaya sai afara zancen iyaye. Afili kuma nace. "Toh Amma sai mungama exam ɗin wannan samestern tukunna zakayi musu magana" "why?" ya jefomin tambaya. Shiru nayi hakan yasa yace. " shikenan May be kinada dalilin ki zan bari har zuwa lokacin in sha Allahu" amma what about your friend will you tell her? Naga kaman bakwa ɓoyewa juna wani abun" "Maryam" kawai nace. Yace eh you have to dan gaskiya someone has to know about us yakamata. atleast 1person should know about this relationship nifa bada wasa nazo maganar nan ba babu wacce ta kwantanin da maganar aure sai ke so for the fast 2years ina karantar rayuwarki ɗabi'unki yanayinki da komai naki sunmin i love everything about you. Kunya ce dai tayi miki yawa. Kina sona amma bazaki iya fitowa ki faɗamin ba what if nafara son wata fa bansan kina sona ba? Kin cutarda kanki fa kenan. Har yanzu ma baki faɗamin kina sona ba kawai dai nasan kinayinne" Bamu daɗe muna magana ba dake Akwai rashin sabo aciki Mukayi sallama nakai tsakiyan dare bacci yakasa ɗaukana abunda nakeji azuciyata ban taɓa jin makamancin hakan ba bacci ɓarawone kawai ya ɗaukenni haka nayi kwanan farin ciki. Sassafe nagama shiryawa ban kaiga fitaba naji wayar Maryam ina ɗauka tacemin suna ƙofar gida, kamar kullum uniform ɗina yasha guga nasaka turare ina madaidaicin kamshi nayiwa Mama sallama nafice waje." Na ɗauka driver ne zai kaimu amma sai naga Hamma yawanci fitar Sassafe baicika kaimuba sai dai idan muntashi yazo ya ɗaukemu, ƙofar fitowa yake kallo hakan yasa ina fitowa idona yasauka akan fuskarsa murmushi ya sakarmin nima na mayar masa a kunyace nayida kaina ƙasa. Yadubi Maryam yace. "koma baya" zatayi magana tagafa dagaske yakeyi hakan yasa sumu-sumu tabuɗe tafito ta shiga baya, ya kalleni yace. "shigo mutafi" nashiga sannan na gaisheshi saida ya juyo ya dubeni ya sakarmin murmushi sannan ya amsa cikeda kulawa a hankali yake jan motar har muka isa makarantar sa'i-sa-i yake juyowa ya kalleni idon maryam yana kanmu duk abunda yake faruwa tana kallo, yana sauƙemu ya ciro kuɗi yabawa Maryam yace. "Kada kuzauna da yunwa tunda kunga wuni zakuyi a school yanzuma nasan baku karyaba kuna fita lacture ɗin yanzu kuje ku karya, Maryam ta karɓa mukayi masa godiya Sai mamakin kulawarda yake bamu takeyi. Tanda tambayata abunda yake faruwa na shareta naƙi kulata har muka shiga class muna shiga lecturer yashigo hakan yasa ta sararamim. Ƙarfe goma yafita 10:10am kuwa saiga kiran Hamma saida nasaki wani murmushi kafin nayi picking. Ina ɗauka yace. "Baby kunci abinci?" Saida na ɗan rangwaɗarda kaina sannan nace. " uhm-uhm yanzu muka fito" "okay toh yanzu kuwuce cafeteria kuje kuci abinci uyum karki walaharminda kinji koh?" saina na shagwwaɓe muryata kamar yanda yake shagwaɓani nace. "Naji Hamma yanzu zamu tafi" Ina faɗan haka maryam tajuyo ta dubeni tace. "Tabbas biri yayi kama da mutum gama wayarnan kizo kimin filla-filla yanda zan gane" Ta cikin wayar Hamma yace. "muje na rakaki toh" kalle-kalle na fara nace. "Dama baka tafi bane?" dariya yayi sosai sannan yace no natafi zan rakaki a waya sannan kuma a cikin zuciyarki" bansan lokacin dana saki dariya ba maryam dake gefe tatafa hannuwanta haɗeda kama haɓa tace. "Unbelievable Babe keda Hamma kunada abun Mamaki duk wata Hanya da zakubi kubawa mutum mamaki kunsanta" jin zata cikamin kunne ya sanya na miƙe nafara tafiya, ta ɗaga murya tana faɗin. "bag ɗinki kuma mawa kika barwa ta ɗaga miki?" Ban kulata ba nacigaba da tafiya ganin haka yasanya ya ɗebosu ta biyoni abaya har muka shiga ita tabiya kuɗin komai ta zaɓi abunda zamuci nikam ina kan waya har tafara jin abincin nikam cokali kawai nasaka ina caccakar abincin ko sau ɗaya bankai bakinaba ɗaga murya tayi tana faɗin. " sai yaushe zakiji abincin wai ke?" jin haka ya sanya Hamma yayimin sallama in a ajiyewa tace. "Wai yaushe kuka jone har haka?" "Aide kyabari naci abinci koh?" na faɗa ina kaiwa abincin bakina. "Amma ai yanzu ta kina waya da Hamma bakima saka shekrar cin abincinba" tafaɗa a kufule, bankulataba har saida nagama cin abincina sannan na ɗago nayi mata bayani, Tayi farin ciki sosai zan iya cewa fiyeda yanda ni nayi farin ciki. Tana dariya take faɗin. "Haba wallh haɗuwarmu dake nayi bala'in mamakin yanda Hamma ya sauƙe girman kansa, kinsan shi baya yarda yakai kowa anguwa. Haka zanyita roƙonsa yaƙi amma kiga yanzu har makaranta yake ɗaukomu Hamma mai abun mamaki tafaɗa tana sheƙewa da dariya." Nima dariyar nayi nace. "wallh kuma sonsa nakeyi kamar hauka" "iyyeh ko kunyar idona bakyaji?" Hararta nayi nace. "ke Ummi ce da zanji kunyarki?" "Anzaga ɓoyeyyen masoyi ta bayan fage" cewar maryam. Na taɓe baki nace. "anata Hamma wa yake tawani can kecema naga dama kin damu dashi" tayi saurin girgiza kai tace. "ke rabani gida bai ƙoshi ba ina za'akai wani waje?" Na tuntsire da dariya nace. " kin dawo saiti Yarinya" alokacin na roƙeta akan kada ta faɗawa Ummi dafarko taƙi dan cewa tayi Ummi zatafi kowa farin ciki amma daga Baya ta yarda tunda itama firr taƙi saurayinta ya tura saboda tanaso saita gama karatu." Ma'akatan cafeteria naga sun nufo wajanmu hannunsu ɗauke da box suna zuwa suka ajiye a table ɗinmu haɗeda faɗin saƙonmu, mukace musu mu bamuyi saƙoba sukace tabbas munyi dan har anyi making payment, zanyi magana maryam ta girgizamin kai sai nabari tace musu mungode sannan suka juya. Saida suka tafi ta kalleni tace. "Ba shakka Kinsan mai wanna aikin mutumin da zai iya sakawa ayi deleting pictures ɗinmu akafar sada zumunta ta instagram kinsan zaiyi fiyeda haka. Yanzu abunda nakeso dake idan kinaso alaƙarku da Hamma tayi nisa to ki koyi ɓoye al'amura sannan kibi da wannan Ɓoyeyyen mutum a yanda yakeso ina nufin babu gardama kamar yanzu da suka kawo idan kullum zasu kawo babu jan lokaci kikarɓa, sannan Sai yanxu nayi tunanin kinyi hikima da kika hana Hamma zuwa zance dan tabbas BIBIYARKI wannan mutumin yakeyi sannan kuma bamusan WAYE SHI? ba komai zai iya aikatawa idanya ganku tare ki koyi gudun duk wata mu'amala da zata haɗaku awaje har abun ya tabbata sannan karki yarda koda sau ɗaya kuyi waya ko chat da ainihin layinki wannan ƙaramar wayar daya baki komai tanayi dan haka ki buɗe whatsapp da layin daya baki da ita sannan kar Hamma yasan wannan lamari har muga ƙarshensa" tana bayani ina murmushi dan tabbas ta samomin mafita." Ganin lokaci yana tafiya ya sanya muka ɗauki box ɗin da bags ɗinmu muka fice saida mukaje class sannan mukayi kyauta da snacks ɗin. Sai six muka gama lactures kafin mufito Hamma yazo ɗaukanmu muna fitowa muka taras dashi yafara kaini gida sannan suka wuce." Duk sanda mukaje wajan wani cin abinci ko wani wajan sayayya kafin na biya zan samu anbiya wasu lokutan ƙin karɓa nakeyi nafice awajan soyayyata da Hamma kuwa tananan kullum ƙaruwa takeyi. Yau nadawo a school dake yauma nayi Yamma gabaki ɗaya yanayin Anty fadeelah da Aysha ya canjamin saida nakada haƙuri na tambayesu, Anty fadeela ne yake shaidamin Mummynsu ta kafa musu ƙahon zuƙa sai dai su tattaro su dawo, Su fasa karatun kuma su ahalin yanzu basason tafiya, Jin wannan zancen nasu saida ya sakani a damuwa Domin nasan ba ƙaramin tashin hankali Baba zai shigaba idan suka tafi dan yayi murna da zuwansu sosai a kullum burinsa gidansa su dawo su haɗe yana murma sun fara haɗuwa yanzu yaya zaiji aransa idan akace sun sake tafiya?. Kwana biyu kenan dagani harsu bbau wnada ya samu kwanciyar hankali sannan bamu iya faɗawa kowa ba, yauma Nadawo daga makatanta na samesu cikin tashin hankali sai kuka anty fadeelah takeyi, dafata nayi nace. Haba anty fadeela dan Allah kidain wannan kukan in sha Allahu babu wani abunda zai faru bazaku koma ba Baba ma nasan bazai bariba" girgiza kanta tayi tace. "ke bakisan mummynmu bane ayanda mukaji labari shi Kansa baban shakkarta yakeji kuma idan tace zatayi abu saita aikata, Marmee bazaki fahimci halinda muke cikiba kinsan yanda mukeji kuwa? Kinsa raɗaɗin tashi ba agidan mahaifi ba kuwa? Mahaifinmu ba yana raye amma muna rayuwa kamar marayu shikenan komai zai ƙara tarwatsewa akaro na biyu dukda cewa bawai ya gyaru bane amma zamanmu anan yafi mana kwanciyar hankali" Ciked kufula Aysha tace. "ko menene na fitowa kiyita faɗar wannan maganar? akwai wani abunda maganarki zata canja ne? Kitashi ki haɗe kayanki nasan nanda ƙwana biyu dole zatasan yanda zamuyi mukoma koda bamu koma ta daɗin raiba" cikeda tausayi na dafa Anty fadeela nace. "nima kubani kwana biyu zanyi duk yanda zanyi na tabbatar baku koma ba in sha Allahu" aysha ta taɓe baki tace. "Kina faɗin haka saboda bakisan Mummy ba" Anty fadeela kuma tace. "kinyi Alƙawari?" nace. "in sha Allahu" da sauri tayi hugging ɗina tana murna cikeda tausayinta nima naji idona yanason kawo ruwa." Ƙarfe sha biyun dare ina cikin bacci naji wayata tayi ƙara. Sautin ƙarar yasa bazan iya haƙuri batareda na dubaba aduk lokacin danaji ƙarar saƙon hankalina yakan kiɗima har sai naga da wani irin al'amari saƙon yazo, ban kaiga buɗe idanuwa na ba Ƙarar wani saƙon ya ƙara shigowa hakan yasa natashi na zauna ya ɗauki wayar nashiga saƙon. Saƙon farko kamar Haka. عيد مولد سعيد قلبي أتمنى أن يملأ عيد ميلادك بلحظات ❤️ Abunda wannan saƙon yake nufi shine (Barka da zagayowar ranar haihuwa my heart May your birthday be filled with joyful moment❤️) Sai na biyun kuma حان الوقت Hakan yana nufin(It's time) toh lokacin menene yayi kenan? Ganin saƙon saida ya sanya gaban yafaɗi. Inata tunani cikin raina ko lokacin menene yayi. he's definitely up-to something. Kamar nakira Hamma na naji ko ya isa saina haƙura. yayi tafiya zuwa Abuja gabaki ɗaya hankalina yakasa kwanciya inason naji halinda yake ciki haka na haƙura na kwanta washe gari ina tashi d asubahi naji karo da saƙonsa da yayimin nayi murmushi, sai bayan natshi da safe na kirashi harya fita wajan aiki dama yacemin yana isa sassafe zai fice saboda yagama abunda yakaishi, Kusan 1hour kenan daya cemin yana tsaye a titi motarsa ko gotawa batayi tsabar cinkoson ababen hawa, yana zaune a mota nikuma ina tayashi hira." "Hammana" nakira sunansa yace. "Na'am babyna" wai meyake faruwa agarinne cinkoso yayi yawa haka?" Na tambayeshi. "Ɗan wasan kwallon ƙafane zaizo shine gabaki ɗaya garin ya rikice tako'inafa jami'an tsarone ko shugaban ƙasa bana tunanin za'ayi masa wannna tsaron" ya bani amsa. "Oh tabbs kuwa nasanda zancen zuwannasa dan anata sanarwa a kafafen sada zumunta mutane kamar zasuyi Hauka nima naso naganshi i am his big fan" Dariya Hamma yayi yace. "kima haƙura dan wannan a manya manyan ƙasarma ba kowa bane zai samu ganinsa ai ba ƙasarmu ba kawai duk ƙasar dayaje saiya rikita ƙasar tunda anyi ittifaƙin babu wanda yataɓa kafa record ɗinsa a yanzu fa shine matshin dayafi kowanne sanuwa a duniya ni bansanma abunda zai kawoshi ƙasarnan ba" "May be personal issue ne shiyasa ba'a buga dalilin zuwannasa ba" nabashi amsa. "Eh toh amma inagako shugaban ƙasa yakeda issue dashi zai iya binsa har ƙasarda yake ammma bansaniba basu sanar a media ba" canja zancen mukayi da wani zance daban." *********** Wani katafaren gini ne mai Hawa biyu kusan gabaki ɗaya ginin da glass akayishi, gini yayi masifar haɗuwa gabaki ɗaya shape ɗin gidan curve yabada daga nesa kyallinsa kawai ake kallo, cikin katafariyar harabar gidan ansake wani katafaren ginin wanda yake kamada ma'aikata sai gefe filin kwallo ne wanda shima aka tsarashi, cikin wannan gini Kama da ma'aikata akwai wani Babban office aciki mai girman gaske yana ɗauke da set ɗin kujeru har guda biyu. Cikekken Balarabe ne matashi kyakkyawan gaske yanada tsayi sannan kuma baida jiki sai dai yanada murɗaɗɗan jiki bazai wuce 30years ba kansa cike take da kwancecciyar suma baƙiƙirin tayi luff yanada dara-daran idanuwa ƙwayar idanuwansa fararene tass yayinda tsakiyan eyeball ɗin yaci baƙi sosai fatarshi har wani tarr takeyi yanada haske sosai cikin larabawanma shi mai haskene, zaune yake a ɗaya daga cikin kujerun yana duba wasu takardu yagama sanya hannu ya miƙawa mutumin dake zaune a kujerarda take facing ɗinsa ya amsa sannan cikin harshen larabci yadubi wannann mutumin Personal Assistant nasa yace. "Idan mungama zamu iya tafiya" Mutumin yayi murmushi cikin harshen larabcin yace. "mood sir kanada tabbacin samun abunda zakaje nema? Kamar yanda kafaɗa bazaka taɓa dawowa batareda cika burinka ba, sanya ran cikar burinka yasa kaja tsawon wannan lokacin ka daidaici lokacin daya dace dan aiwatarda ƙudirinka, ina fata Allah yacika maka ƙudirinka duk da abune mawuyaci ace kamar yanda kake wannan ƙudirin yakasa cika" Murmushi yayi saida gefen kumatunsa suka lotsa Ya furzar da iska mai zafi a bakinsa ya ɗauki ƙafarsa ɗaya ya ɗaura kan ɗaya ya jingina ya lumshe idanuwansa ya buɗe hannaye akan saman kujerar yasake furzarda iska mai zafi, mutumin nan cikin harshen turanci yasake cewa. "are you nervous? jijjiga masa kai kawai yayi alamun eh. Mutumin yace. "don't be sannnan ya canja harshe zuwa larabci yana faɗin. bana tunanin a duniya akwai wani wanda zasu ƙi baka aure bana tunanin a duniya akwai macen da zataƙi aurenka, kanada kuɗi kyau suna da komai na maore rayuwa meyasa bazata soka ba?" sai alokacin ya ɗago ya gyara zamansa yace. Idan har zata soni saboda wannan qualities ɗin menene bambamcinta da sauran matan? Kamar yanda soyayyarda nake mata ta kasance ta daban inaso itama ta kasance ta daban" Ya miƙe yace. " Zamu iya tafiya yafaɗi haɗeda fara yin gaba wannan P.A nasa yabishi abaya dama an rigada anshirya masa motaci guards ɗinsa suka suka buɗe yashiga sannan suka rufe suma suka shiga dasu aa tada motocin sai airport. Dama da Jirginsa na musamman hakan yasa da gabaki ɗaya guards ɗinsa duka suka tafi." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ✔️Ote Comment Follow share To be cintinued Zaynab Alabura *BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. PAGE 11 Gabaki ɗaya airport ɗin cike yakeda jami'an tsaro tako ina tun kafin isowarsa fans ɗinsa suna bakin airport wajan babu masaka tsinke wasusunma sun wuni zubur a wajan suna jiran isowarsa tunda ba'a sanarda specific time ɗinda zai iso ba. Bayan magrib jirginsa ya sauƙa daga sauƙan jirgin ma'aikatan gidan TV da masu hotuna wanda dama sun daɗe awajan suna jira suka fara aikinsu tun daga fitowarsa suke ɗauka duk wani moves nasa. Har ma'aiakan wajan kowanne damuwarsa su ganshi wasuma su samu Autograph nasa amma hakan bamai yiwuwa bane saboda tsananta tsaro da akayi a wajan, su kansu masu tsaron wajan idanda zasu samu dama badan aikin dayake gabansu da sai sun ɗauki hoto dashi. Ma'aikatan gidan TV sunaci gabada aikinsu kusan kaff manya manyan mutanen da suke cikin garin harda shugaban ƙasa saida sukaje taryarsa tun daga isowarsa suke taka masa har yakaiga fita a filin jirgin motoci suna jiransa a harabar ƙofar airport ɗin yana fita gabaki ɗaya wajan ya karaɗe da ihun fans saida jami'an sukayi da gaske kafinnan suka iya hana mutanen zuwa kansa domin irin ihu da murnar da sukeyi yafita a hayyaci, Hannu kawai yake ɗaga musu suna sake rikicewa har yakaiga shiga mota wasu dag acikin ƴan jaridun suka rakashi har masauƙinsa dayake wasu daga ciki live suke ɗauka nan da nan labari yabazu agabaki ɗaya kafar sada zumunta." **** Bayan dawowar Baba daga masallaci sallar isha'i nahaɗa shayi kamar yanda nasaba nakai masa, nasamu yana canje canjen tashoshi har yakai tasharda suke labari akan isowar babban ɗan wasan ƙwallon ƙafa Hammood ina kallon tasharda yakamo nasamu waje nazauna muka fara kallon ana nuna irin mutanen da sukayi cincirundo zuwa wajan ganinsa abun sai wanda yagani, Baba yace. "kai wannan bawan Allah. Allah yasaka masa farin jini shifa duk ƙasarda zaije haka ake taryansa da zarar yasaka ƙafarsa a ƙasa toh duk wani mutum mai muhimmanci ya biyo bayansa harsai yafita" murmushi nayi nace. "Baba ai ita gabaki ɗaya duniyar takoma hannun footballers komai nasu shine akan gaba su suke juya komai" baba yace. "tabbas haka yake Allah yasa mudace" na amsa da Amin. Kowacce tasha abunda ake nunawa kenan da zarar angama nuna na tasha ɗaya natashi na koma ɗakinmu naso nayiwa Baba zancensu Anty fadeelah amma sanin cewar baida cikekken lafiya kuma bansan abunda zaije yazoba yasanya ban sanar dashiba amma yazama kamar dolene na sanar dashi amma saina daidaici lokaci kafinnan duk da kasancewar bamuda wani lokacin tsayawa gabaki ɗaya kwana biyu tabasu" Ina zuwa ɗaki naɗauki waya nakira Hamma. Duk azatona yadawo dake tun safe da mukayi waya bamu sake ba kuma ya shaidamin cewa yana gama abunda yakaishi zai juyo koda kuwa da dare ne dan yayi missing ɗina yanaso ya kasance zuwa safiya shine zai kaimu school. Bugu biyu ya ɗauki wayar. Muna gaisawa nace. "Hamma kardai baka dawo ba?" Murmushi yayi mai sautin danake iya jiyowa yace. "Yaya akayi kika gane?" cikin yanayin rashin jin daɗi nace. "Oh hakan ya tabbata kenan?" sannan na amsa tambayarsa nace. " jikina kawai yabani" "uhmm ban dawoba gabaki ɗaya garin babu masaka tsinke ni fitarma wahala nake ganinta. Zuwa asubahi zan fice lokacin ƙafa batayi yawa ba" "yanzu muka gama kallo nida Baba yanda jama'a suka taru a zahiri bazakace akwai wannan jama'ar agarinba" Hamma yace yanzu dai zuwa asubahi zan taso bayan kunfito daga lacture ɗin kishirya ganina Ina dawowa zan shigo school ɗinku munyi hira sosai Allah-Allah nakeyi washe gari tayi dan ina muradin ganinsa kwana biyunda nayi ban ganshiba sai nake ganin kamar wanda nayi wata guda banganshi ba mun raba sare muna magana dashi a waya sannan mukayi sallama washe gari nakira maryam bace mu haɗu a makaranta kawai basai tabiyominba. ni kaɗai nawuce makaranta inata zumuɗin dawowar Hamma jira kawai nakeyi rana tayi kamar yanda ya faɗamin na jirayi ganinsa. Ganin ɗaukin da nakeyi ya sanya Maryam tace. "waike babe zumuɗin me kikeyi haka? Gabaki ɗaya farin cikinki yakasa ɓoyuwa wani abunne yafaru?" jijjiga kai nayi nace. "me kika gani?" ni ba wani zumuɗin danakeyi" ta taɓe baki sannan tace gayawa makaho" Dariya nayi kawai nace. "ke Da'allah Hamma ne yake hanya kuma yacemin daga can nan zaiyiyo shinefa nake ɗaukin ganinsa kuma kinsan dama dole zanyi" "Uhm lallai babe bakida wayo kamar ba ranar muka gama magana dake akan abunda yakamata kiyi da wanda yakamat kibari ba idan kuma soyayyarki da Hamman harta isheku ne kinaso ku rabu toh" Duka nakai mata ina faɗin. "banason iskanci wani irin ta isheni kuma? Ni nace miki haka?" "eh toh mana Babe kinsan cewa ana bibiyar rayuwarki amma gashinnan kincewa Hamma yazo school kuma kinsan tunda dai ba ɗaukanmu zaizo ba kinsan za'a gane abunda ya kawoshi kina kallo ko wajan cin abinci muka canja a wajan cin abinci sai anbimu da takeaway ina kike tunanin zaki shiga baisan kin shiga ba?" kema kinsan karshen zancen wace irin haɗuwace da bazaku iya haƙuri sai antashi idan yazo ɗaukanmuba wannan baza'a zargi komai ba" jikina yayi sanyi lallai wannna mutumin tsoronsa da tsoron abunda zai iya aikatawa zai hanamu rawar gaban hantsi. Jiki asanyaye nace "toni yanzu me zance masa? Idannace masa yafasa zuwa yanzu sai ransa ya ɓaci kinsan kuma banaso" Miƙamin hannu tayi tace. "Bani wayarki" na miƙa mata ta shiga message ta tubuta saƙo sannan ta tura saita miƙemin tace. "Gashinan yanzu bazaizoba" zaro ido nayi na amshi wayar ina faɗin. "me kika tura masa nashiga uku" saida nashiga saƙon nagani sai kuma na sauƙe ajiyar zuciya. Kallo kawai maryam take bina dashi taja tsaki tace. "na rantse babe kinada kayan takaici garafa tun wuri kishiga taytayinki soyayyar da kike yiwa Hamma tayi yawa ga wani bala'in tsaronsa da kikeji aikuwa zaki wahala har indai namijine da zarar ya fahimci hakan zai juyaki kamar ƙosai amai" cikeda jin haushinta nace. "menene laifi danna nunawa Mutumin danake ƙauna irin Soyayyar danake masa?" Banjira amsarta ba cikeda takaici natashi nabar mata wajan." Sai Yamma liƙis muka tashi dam tun kafin mutashi munyi waya da Hamma yasan lokacin so kafin mugama ya iso farin cikin danayi aganinsa kamar wanda akayimin wata babbar kyauta. A hankali yake tuƙin motar yanayi muna hira Maryam tayi tsaki cikin ranta yafi sau goma koda wasa bata bari yafito fili ba sanin halin Hamma sam baya ɗaukar raini. Ahaka har muka iso suka sauƙeni nayi mata sallama tacika fam ko kulani batayiba. Ko ajikina nashige gida." ina shiga ɗakin Mama nawuce nacire kayana na ajiye jaka sannan nafito nayi ɗakinmu, Anty fadeelah nasamu tana shirya yakanta dama Aysha ta daɗe da shirya nata Dasauri na ƙarasa wajan ina faɗin. "Anty fadeelah menene hakan? Wai kema kayan kike shiryawa? Banace kibani kwana biyu ba in sha Allahu zan shawo kan komai" Anty fadeelah tace. "marmee bakisan mummynmu bace tunda ta ƙudurta aranta cewa saimun koma toh dole saimun koma babu wanda ya isa ya hana hakan ko baki fahimta bane? Yanzuma ta sanar mana cewa jiya da yau ta ɗaga mana ƙafane kawai saboda yanayin yanda garin Abuja yake Amma mummynmu ba mace bace wacce zata janyewa maganarta" "Anty fadeelah dan Allah kubani kwana ɗaya gobe kawai zansan yanda zanyi" cikeda ƙufula Aysha tace. "waike me kika sanine? Me kika sani gameda mummynmu? Kinsan wace irin matace ita kuwa?" me kike ɗaukan kankine da kike tunanin zaki iya jaa da maganarta? Toh ko Babanmu dayaja da maganarta baiji da daɗi ba kuma har yau yana kan rashin jin daɗi. jaa da maganarta kamar tarwatsa farin cikin rayuwarki baki ganewa?" Abunda Babanmu ya aikata mata kenan ya sanya ya tarwatsa mana ahali daya bita a yanda take kuma yanda takeso da mungirma gaban uwarmu da ubanmu, shi kanshi Baba bai isa da Mummynmu ba bare keh" maganganunta sunmin zafi ƙwarai dagske dan haka rai aɓace nace. "har ita wacece mummyn taku da kike haɗata da babanmu? Kike nunawa tafishi ƙarfin iko da komai? Kin ɗauko laifin duk wani abunda yafaru kin laƙaba akan mahaifinmu? Shin itace ya kamata tabishi a matsayinta na matarsa daya aura yakawota cikin gidansa ko shine yakamata ya bita" Dariya sosai Aysha tasaka tace. "gidansa? Toh lallai bakiji dakyau ba, Mummynmu itace mai gida kuma itace mai iko da komai kuma dole abita" raina yakai ƙololuwa wajan ɓaci dan haka nace. "koma wacece mummynku koma mai take gadara dashi toh nayi alƙawarin dawo da ita ƙarkashin mafinmu" azafafe tayiyo kaina tana faɗin. "harke wacece da zaki faɗi haka akan Mummynmu?" nima dake idona ya rufe nayi kanta ina faɗin" " kema harke wacece da zaki aibatamin Babana" Anty fadeela tayi saurin shiga tsakaninmu tana daka mana tsawa amma bamu saurareta ba jin hayaniya tayi yawa ya sanya Mama da Anty suka yiyo ɗakin dsauri. Mama tana kallon abunda yake faruwa tayi saurin Zuwa ta fincikeni ta zubamin mari cikeda tashin hankali take magana tana faɗin. "Marmee hankalinki ƙalau? Ina zaman zamana kikeso ki jawomin masifa" anty tace kubarmu muji da abu ɗaya mana mahaifinku tunda yayi fitar asubahi har yanzu bai dawoba gashi wayarsa bata shiga" jin zafin marin da tayimin ga wannan abunda Anty tafaɗa ya sanyani ficewa raina amatuƙar bace nayi shashin Baba dake dama baicika rufe falonsa ba idan zaifita sai kawai nabuɗe bashige aciki na zauna nasha kukana babu wanda yabiyo bayana har wajajan sha biyu na dare ina zaune naji sallamar Baba kai tsaye ɗakinsa ya nufo bayan ya tabbatrda matan gidan sunji shigowarsa ina bakin ƙofa yazo ya taras dani ganina ahaka yasan akwai abunda yafaru dama duk lokacin da akayimin wani abun ɗakinsa nake zuwa. Amma yau yafi bada ƙarfinsa akan rashin jinsa da ba'ayi gabaki ɗaya aranar bane ya sanyani zama a ɗakinsa ina kuka ga fuskata gabaki ɗaya ta kumbura. Nadubeshi cikeda kulawa muryata harta shaƙe saboda kuka nace. "Baba kana lafiya? Ina kashiga?" ya ƙarasa shigowa ciki yayi murmushi irin nasu na manya yace" lafiyata ƙalau wani abune ya taso na fice sassafe kuma bazai yiwu nabar wayata a kunne ba shiyasa."na sauƙe ajiyar zuciya dai-dai lokacin Anty da Mama suka shigo. Baba yace. "marme jeki kwanta fuskarki tayi wani iri babu komai da zarar kinyi sallar asubahi kizo zamuyi magana na amsa da. "toh" sannan nafice ina tunanin wace irin maganace Baba yakeso muyi dashi da asubahi, Banbi ɗakin Mama ba dayake fushi nakeyi da marinda tayimin nawuce ɗakinmu banbi takansu ba nayi wajan wayata in dubawa naga missed call ɗin Hamma dake dare yayi sosai banbi takan kiran ba na kwanta Bawani bacci nayi sosai ba saboda abubuwada suke cikin kaina asubahi tanayi natashi nayi sallah inajin dawowar Baba daga matsallaci natashi natafi ɗakinsa sallama nayi yacemin na shigo na zauna bayan na gaisheshi ya amsa. A hankali nace. "Baba" yace. "Na'am Marmee akwai wani abunne?" "Nisawa nayi nace Baba wata alfarma nake nema awajanka" "Wace" irin alfarma kenan Marmee?" "Baba bazan faɗa makaba saika yarda zakayimin" Baba yayi murmushi irin nasu na manya yace. " Toh faɗuwa tazo dai-dai ta zama kenan nima inaso na roƙi wata alfarma a wajanki banaso na yanke huknci akanki kamar yanda nayi abaya yazo ya tarwatsamin gida gabaki ɗaya banaso na maimaita kuskuren danayi abaya" "Baba kaifa ubane wace alfarma kuma bayan kai mai bani umarnine nawa bine kawai daga yanzu karkaji komai karkaji shakku akaina a duk lokacin dakaji zaka yanke hukunci akaina bakada buƙatar shawara dani kai tsaye kayanke saboda kanada cikekken iko akaina kuma zanyi maka biyayya ɗari bisa ɗari saboda inada yaƙinin bazaka yanke hukuncin da ba dai-dai ba akaina" Baba cikeda jin daɗi yace. "naji daɗin wannan zancen Allah kuma yayi miki albarka kuma in sha Allahu bazan yanke hukuncin da zakiyi dana saniba. Yanzu ina jinki ki faɗamin wace alfarma ce kikace zaki nema a wajena nima nayi miki alƙawarin yimiki komenene faɗamin inaji" Na nisa kafin nace. Baba kafin na faɗa maka abunda yake tafe dani ina neman alfarmar ka faɗamin ainihin abunda yafaru a gidannnan da dalilin daya janyo rabewar kan gidanmu gabaki ɗaya. Wacece mummy kuma wani irin hali take dashi da kowa yakejin tsoronta harda kai kanka daya kamata ace kaine wanda kake bata umarni tanabi?" Baba yayi shiru kamar bazaiyi magana ba Harna cire rai da zaiyi magana sai kuma naji yace. "SHEKARUN BAYA* ZAINAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. PAGE 12 SHEKARUN BAYA (bari mu tsunduma cikin labarin tsundum) kyakkyawan matashine wanda gabaki ɗaya illahirin makarantar Abubukar tafawa ɓalewa babu wanda yakaishi kyau sannan kuma yanada ilimi matuka da gaske a wannan lokaci anyi ittifaƙin kaff samarin makarantar babu mai kyawunsa a shekarun baya ɗalibanma gabaki ɗayansu basuda yawa so tantance irin wannan lamari abune mai sauƙi. Ƙyawunsa yasa daga lacturers mata har ƴan makarantar basu ƙyaleshi kowwacce da taga fuska sai tayi Ƙokarin buɗe abunda yake zuciyarta. Har malamai mata sunsha bayyana masa ra'ayinsu akansa wasun sunzo da niyya mai kyau wasu kuma sun nemeshi da fasiƙanci agabaki ɗaya babu wanda yayi nasarar samun kansa, wata hanya ɗaya da Allah ya fissheshi yanada ƙoƙari sosai koda Malamai sun tunkareshi da wata mummunar niyya yaƙi tofa basuda damar da zasu kayardashi saboda makaranta ta shaida ƙwazonsa da zarar hukumar makaranta taga ya faɗi zatabi diddigi tayi bincike. Matashi mai kamun kai da nutsuwa haƙuri da sanyin hali sannan ga girmama nagaba dashi hakan yajawo masa farin jini wajan malamai da dama kuma baida ƙuiwa wasu daga cikin malaman idan ayyuka sunyi musu yawa sukan kirashi su sakashi a ƙanƙanin lokaci yake gama musu aikin wannan matashi Ba kowa bane sai Muhammad Muhammad Dani. Muhammad Dani iyayensu su Huɗu kawai suka haifa a duniya Mahaifinsu babban manomine. shine Babba awajansu sai sauan ƙannesa Mata gabaki ɗayansu. mahaifinsu tun suna ƴan ƙanana aka nemeshi aka rasa Har ila yau ba'asan yanda yakeba. Wasu daga cikin gonakin mahaifinsu aka sayar mahaifiyarsu takama kasuwanci take kulada yaran har karatunda zasu zai fara ma sayarda gobar akayi ana biyan Aka ɗauki ɗawaniyar karatunsa dashi har gashi yanzu yazo aji biyar." ********* motace ta tsaya ɗan gaba da yanda suke da abokanansa, cikeda izza da isa ta dubi wata ƙawarta dake zaune a gefenta tace. "fita ki kiramun shi" ƙawayen gabaki ɗayansu suka saka shewa suna faɗin. "eh lallai yau Hajiya Zee an ɗauki shawara kenan tsawon lokaci guda ana abu ɗaya yau dai rana tayi" Ganin yanda ta kimtse fuska ya sanya su duka sukaja bakinsu sukayi shiru sanin halinta abune mai sauƙi yanzu ta disgasu a wajan. Wacce aka aika ta buɗe murfin motar tafita ta isa zuwa wajanda suke zaune tayi musu sallama sannan tace. "Hajiya zee na son ganinka" tafaɗa haɗeda yin pointing ɗin Muhammad. "Ni" yafaɗa asanda yake nuna kansa da yatsarsa. "Eh tana jiranka" tafaɗa haɗeda juyawa ransa yaɓaci amma sanyin halinsa yasa murmushi kawai yayi haɗeda girgiza kansa. Nan abokansa suka fara faɗin. "haba mutumina kaje mana kasan wacece Ita kuwa? kaff gayun makarantarnan sun gwada sa'arsu akanta amma har yanzu babu wanda ta kula kaje kaji abunda tazo maka dashi" bada son ransa ba sai dan yanda sukayi masa caaa yasa yatafi tana kallon ya iso wajan tadubi ƙawayenta sun gane abunda take nufi dan haka dukansu suka fice a motar. Tsayawa yayi abakin motar yayi mata knocking. Da yanayin maganarta yanda tasaba tace. "ƙofar motan a buɗene" kallonta yayi na seconds ganin batada niyyar fitowa yasa yabuɗe yashiga tunda shi baida zafin randa zai iya kaucewa yabar mata wajan. hand bag ɗinta ta ɗauka taciro wani littafi ta miƙa masa kallonta ya tsayayi bai karɓaba dan bai gane abunda take nufi ba. Cikeda gadara tace. "lissafi zaka koyamin test muke dashi kuma ban iya ba" ganin yanda take magana cikeda izza kamar wacce take bashi umarni ya sanya yayi murmushi mai cikeda takaici, takirashi zuwa motarta maimakom ta gaisheshi ko sannu tace batayiba saita fara da bashi umarnin ya koya mata lissafi. Cikeda mamaki yace. "Kinsanni? Koni nasanki?" yatsine fuska tayi tace. baka sanni nima bansanka ba kawai naji ance kana yiwa mutane tutorial akan abubuwanda basu ganeba nikuma bazan iya shiga cikin kowasu irin mutane na zaune ba shiyasa na nemi kamin nawa ni kaɗai idan takama na biyaka ne zan biyaka ko nawa kakeso just name your price" yayi murmushi mai cikeda takaici yace. "idan kinaso na koya miki kije ki zauna cikin mutanenda bakyaso ɗin yau da ƙarfe huɗu shine zan iya haɗawa na koya muku tare" yana faɗin haka yakama ƙofar zai buɗe tayi saurin dannawa ƙofar lock ya juyo da mamaki ya kalleta jin ta garƙame ƙofar. Yana mata kallon tuhuma dan haka ta haɗe rai kamar wanda akayi mata dole tafara faɗin." Honestly nifa bana ganewa ne idan bawai ni kaɗai akayimin dalla-dalla ba acikin mutane bana fahintar abunda ake koyarwa" Saida ya ƙare mata kallo itakuma ta kauda kanta gefe tana ciccin magani tace. "kuma wannan abunda na faɗa maka babu wanda yasani sai kai kaɗai dan haka ka koyamin kuma kar kowa yasani" jin yanda tayi magana cikeda umarni yasa yayi murmushi yace. "Okay maa" yanayin yanda yayi maganar saida ya sanyata takusan yin dariya amma saita dake hannu ya miƙa mata ta bashi littafin ya amsa ya fara nuna mata cikin lokaci ƙalilan tace tagane yace ta gwada masa tabi ta gwada masa kamar yanda yayi mata. Zai tafi tace. "Toh yanzu idan inason ganinka ka sake koyamin a'ina zan sameka?" "A'ina yau kika sameni? Kullun inanan idan bawai lactures nake dashiba ko wani abun" ta yatsine fuska sannan tace. "Ka sakamin phone number ɗinka inaga kaman zaifimin sauƙin nemanka" "Banida waya ya faɗa alokacinda yake ficewa" ta taɓe baki kawai saida ya isa wajan zamansa sannan ƙawayenta suka shigo motar ta tada sukayi gaba. Suna tafiya suka fara tambayarta yanda sukayi ta taɓe baki haɗeda farfara ido tace. "kuna tunanin kai tsaye zan fito na faɗa masa ina sonsa? Inaga you're mistaken nice fa Hajiya Zainab banajin kun manta halina sai dai ganganci shida kansa zan sashi ya faɗa sannan yazo da ƙafarsa ya faɗamin yana sona kuma hakanma saina garashi kafin na amshi soyayayrsa" ta faɗa fuskarta babu alamun wasa. Nan da nan suka fara wasa mata kai itakuma tanata hura hanci ita adole tafi ƙarfin tace Masa tana sonsa." Shikuwa anasa wajan abokanansa sunajin wai karatu tazo ya koya mata sai murnarsu takoma ciki sunso ace tazo masa da soyayyace su samu abun bragging akai." ********** Tun daga wannan lokaci ya daina zaman wannan waje saboda ya lura rainin hankalin yarinyar yanada mugun yawa sai tazo tayita yimasa gadara akan abunda roƙonsa ya kamata tayi. Itakuma nata wajan yanzu tana neman mafita ne tunda baida waya a wannan lokaci bakowane yake iya affording waya ba ita gabaki ɗayanta ma wayar bata wadatu a hannun al'umma ba sai gidan wane da wane ko ɗan wane ko ƴar wane. Yau kam sanyawa tayi amata jiransa tun daga bakin gate ɗin makaranta da zarar anga yashigo asanar da ita hakan kuwa akayi mai achaba yana sauƙeshi a ƙofar school dake sun saba da masu tsaran gate ɗin yasa bai nuna IDcard ɗinsa ba yabisu suka gaisa kawai yashige. Tana tafiya yaji Horn abayasansa ya waiga kawai sai yaganta tana zuwa dai-dai shi ta tsaida motar tace. " shigo" murmushi kawai yayi dan isarta ta kai akirata da isa. "Barshi kawai nagode i can trek" yafaɗa hankalinsa yana gaba. Cikeda gadara tace. "kashigo kai kayi alƙawarin koyamin lissafi and i look for you Everywhere. but you're no where to be found, you just vanished. Tayi maganar cikeda iyaye da ƙwainane Cikeda zolaye yace. "did you look for each an every corner?" "Yes i do tafaɗa tana ƙara jaddada masa" "you look All over. the entire surface of everywhere"? Yafaɗa ya tsaya kallonta yana jiran amsarta. " ehem naa,,," sai kuma tayi shiru data fahimci zolayarta dakuma shan cikinta yakeyi." dariya ya saka itama saida ta murmusa yace. "dama inada muhimmanci har haka? dakewa tayi tace. "Kashigo mutafi" batareda ƙara yin wata gardama ba yabuɗe yashiga, tace. Kayimin alƙawarin zaka ringa koyamin karatu amma bana ganinka kuma lokacin exam yakusa yanzu haka muna tests" "bamu haɗu bane yasa ban koya miki ba" "Yanzu mun haɗu saika koyamin" yanzu saura 10minute nashiga lactures amma nayi miki alƙawari da zarar angama zan koya miki" "toh amma yaya za'ayi a sameka?" kizo department ɗinmu, konazao bansan yanda zan sameka ba ga wannan ta ciro ƴar ƙaramar waya tace. Zan kiraka da zarar kunfito ka faɗamin yanda zan sameka nazo na sameka" yaƙi karɓa tace kace kawai bazaka koyaminba idan kuma zaka koyamin ka ƙarɓa idanka gama na kiraka ya amshi wayar bai ƙarasa department ɗinsu ba ta sauƙeshi ya ƙarasa da ƙafarsa." Bayan yafito yayita jiran kiranta har kusan 20minute amma shiru, kuma ya faɗamin lokacinda zai Fito, abunda bai saniba tana zaune cikin motarta tana kallonsa bataso yaga kamar jiransa takeyi shiyasa bata kiraba. Sai can takira tazo ya koya mata da zata tafi taƙi karɓar wayar tace duk lokacinda take buƙatar ya koya mata karatu da ita zata kirashi." Wasa gaske shaƙuwa mai ƙarfin gaske tashiga tsakaninsu koda bata nemeshiba yanzu kullum yashiga school shi yake nemanta." Wacece Hajiya Zainab?" ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. PAGE 13 Zainab wanda ake yiwa laƙani da Hajiya zainab Ta kasance ƴar garin Abuja mahaifanta suna zaune acan. babanta ɗan siyasa ne. yana riƙe da babban muƙamin gomnati (Senate president) Yaran mahaifanta ukune kacal a duniya sauran biyun duka mazane itace ƙarama acikinsu daga can mahaifinta ya turota karatu Bauchi bayan nuna sha'awarta nason karatu agarin Bauchi, duk wani jindaɗi na rayuwa ya tanada mata gida na musamman ya saya mata ya ajiye mata motocin da zata ringa zirga-zirga dasu, sannan ya zuba masu sanya masa idanuwa akan tarbiyarta dukda kasancewa tanada masifar jijji dakai ga girman kai yasan abune mawuyaci ta ɓata lokacin wajan kula samari dan ko samarin Abuja basa gabanta. Matsayinta da matsayin mahaifinta yasa takecin karanta babu babbaka ta taka wanda taso tayi abota da wanda taso kuma ta samu duk abunda taso hatta da ƙawayenta yasa take wainasu yanda ranta yakeso da takasu son ranta bbu wanda zai iya fitowa yanuna mata ba dai-dai take yiba sudai tunda tana sake musu abunda suke buƙata (kuɗi) to koma menene tayi a wajansu dai-dai ne. Ana hakane ta ɗaura idanuwata Akan muhammad ta rikice da ganinsa amma ko ƙawayenta sai take nuna musu kamar abun bai dameta ba. Kullum zancensu ɗaya taje ta Sameshi har shawara suke bata akan ta sakar masa kuɗi nan da nan zai narke akanta amma ita tana gani kasawane a matsayinta tace tana sonsa kai tsaye sai dai tabiyo ta wata hanya daban." Shine tayi amfani da hanyar karatu dan cimma muradinta akansa gashi nan dai toh muradinta zai cinmu? Kokuwa bazata kaiga cimma muradintaba?. ***** Miƙewa yayi yace. "Toh mungama darasinnmu nayau zan iya tafiya idan anbani izini" dasauri itama ta miƙe tace. "da naiman izini kakeyi a wajena daba miƙewa zaka fara yiba zaka fara tambayane idanna baka umarni saika tafi" murmushi yayi yace. "Toh agafarceni gaba zan kiyaye amma yanzu inason na ɗauko yara a school" Tafiya tafarayi tace. "muje" "muje ina?" ya faɗa yana zaro ido. "yanda zakaje taafaɗa sannan ta ƙarasa wajan motarta, tsayawa yayi baibitaba ganin baya tahowa ya sanya ya juyo tace. "what are you waiting for muje mana" girgiza kai yayi yace. "ƙannena zanje ɗaukowa a school duk lokacinda banida abunyi ni nake ɗauko so bazai yiwu muje tare ba kiyi zamanki kawai na hutasar dake" "Nima ƙannena ne dan haka kabarni muje tare" baisan dalilin dayasa bayson yimata musu ba kodan dama gabaki ɗaya shiba maison jayayya bane. Dan haka yabita ya ayanda takeso ɗin yana isa dai-dai yanda take ta miƙa masa key ɗin motar haɗeda faɗin. "Drive" yana amsa ta wuce seat ɗin mai zaman banza ta zauna tana jiransa ya shigo ya tayarda motar suka nufi makarantar yaran. Koda suka isa sun samu anrigada an tashesu dan haka yana ganinsu ya ƙarasa wajanda suke yayi parking suna kallonsa suka ƙaraso su huɗu Babbarce ta gaishesu ta juya dake dama ita tana ajin ƙarshe a secondary itaba lokaci ɗaya suke tashi ba amma duk aka tashesu saita fito dasu sukan ɗanyi jira na lokaci saboda idan bayida abunyi shi yake ɗaukansu ya wuce dasu gida idan taga ya jima baizoba saita tsara musu abun hawa saitaga tashinsu sannan takoma ciki, wacce tabita tana junior sai kuma ƙaramarsu tana ajin ƙarshe a primary, dake matan suna gidan abokin mahaifinsu yasanya suka kasance su huɗu saboda ya haɗasu ya sakasu makaranta da ɗiyarsa wacce itama ƙaramarce bazata wuce sa'ar wanda take primary ɗinba. Suka shiga yakaisu har zuwa ƙofar gida ya ajiyesu sannan yace bari ya kaita saiya hau abun hawa yadawo ahanya ta dubeshi tace. "su dukansu ƙannenka ne?" ya girgiza mata kai taace. "bani labarinka toh bansan komai gameda kai ba" ya juya ya dubeta sannan ya maida hankalinsa ga tuƙinda yakeyi yafara magana. "Wannan ukun da kika gani sune ƙannena ɗayar yarinyar ƴar abokin mahaifinane kuma itace yarinyarda zan aura" saida gabanta ya faɗi ta dubeshi tace. "Amma dai wasa kake koh? Wannan ƙaramar yarinyar?" tayi maganar tana duban fuskarsa taga babu alamun wasa sai tashiga taytayinta amma abun ya dameta cikin ranta kamar zatayi haƙuri sai kuma taji bazata iyaba tace. "Yanzu kai soyyaya kakeyi da wannan yarinya ƙarama ko wasa kakemin?" girgiza kansa yayi yace. "eh toh. farko da wasandai yafara amma yanzu yawuce wasa yarinyar abokin mahaifinane kamar yanda na faɗa miki. bayan rasa mahaifinmu shine ya ɗauki ƙannena nikuma ina tare da mahaifiyata toh dafarko ina yiwa yarinyar wasa har mahaifinta yashiga maganar da cewar ko bayan ransa batada mijin saini mutumne mai karamci matuƙa" Jin wannan maganar yasa gabaki ɗaya tarasa abunda yake mata daɗi cikeda ɓacin randa yakasa ɓoyuwa tace. "Yanzu kana nufin kana sonta kenan?" "Eh inasonta yanzu nake ƙara fahimtar hakan Amma ai kamar yanda kika gani tayi ƙarama so yanzu babu batun soyyaya harsai ta girma" daganan bata ƙara cewa komaiba dan ranta gabaki ɗaya yayi mata babu daɗi shirune yabiyo bayan tattaunawarsu. Yabi ƙwatancen datayi masa yakaita har ƙofar gida. Itakam batamasan sun isoba saboda yanayinda take cike. "Mun iso" yaceda ita bata jishi ba yace. "Madam mun iso ta sauƙe ajiyar zuciya sannan ta dubeshi kamar zatayi magana saita fasa yace. "Akwai wani abunne?" harda buɗe baki zatayi magana saita tuno wacece ita bazai yiwu da buɗewa namiji abinda yake cikinta ba saita sauya zancen da faɗin amma akwai tazarar shekaru a tsakaninku, bambancin yayi yawa. Cikeda rashin damuwa yace. "Atamu al'adar aiba komai bane hakan am just 23 itakuma yanzu take 11yrs bambamcin 12years ne which is normal ana yawan samun hakan" jiki a sanyaye takama handle ɗin ƙofar zata fita yayi saurin dakatarda ita da faɗin. "Dakata madam nine zanfita ko kin mantane?" "Idan kafita ame zakaje gida toh kaje da ita inada wacce zanhau gobe" Ya buɗe motar sannan yace. Da ame nake zuwa gida karki damu ina taran achaɓa yanzu zai kaini gida yana faɗin haka ya fice. Aranar zaynab Batayi bacci ba maganarda sukayi ta tsaya mata arai, ashe ita tanata holoƙon banzane atunaninta tana gini ashe ginin nata ƙwata-ƙwata baiyiba bare aje matsayin rushe shi. Amma dukda hakan yanda takeji da kanta dakuma gadarar ita wacece bazai taɓa yiwuwa tafito ta bayyana masa abunda yake ranta ba, har yanzu tana bakarta nacewa dole sai dakansa yafara bayyana mata abunda yake ransa a yanzu dai ta janye maganarta tabaya datace saita garashi kafin ta amsa izuwa yanzu yana zuwa mata da batun soyayya zata amshe. ****** Shaƙuwa mai mugun ƙarfi tashiga tsakaninsu A yanzu koda yaushe ga ganshi tofa tare zaka gansu da ita mutane har suna faɗin soyayya sukeyi amma banda anasu wajan dan sunsan ko kalmar so bata taɓa shiga tsakaninsu ba. Ana haka lokacin gama makarantarsu Muhammad yayi anata shirye shiryen gamawa amma babu wani alamun zai gwada mata yana sonta. yana zaune cikin abokanansa wayarsa tafara ruri dake ita tabashi wayar kuma lambarta kaɗai aciki yasanya yanaji yasan itake kiransa. Saida yafita acikinsu sannan ya amsa Cikeda bada Umarni tace. "Kazo gida ka Sameni" shiru yayi bai bata amsaba saida ta ɗaga wayar taga ko ta katse ne ganin bata katsena ya sanya ta maida wayar kunnenta tace. "kan jina?" "ina jinki amma bazan iya zuwa gidanda kike ke kaɗai ba ki fito saimu haɗu ko a school dan yanzu haka ina school ɗinne, kabani 30minute tafaɗa sannan ta katse wayar. "Saida ta ɗauki 1hour kafin ta iso" tazo har yanda yake ta sameshi, sukaje can wani waje suka zauna sannan ya kalleta yace. "wani abunne yafaru? Naga kin buƙaci nazo gida na sameki" "magana nakeso muyi dakai" "uhum ina jinki" "Ka kalleni dakyau inaso zanyi maka wata tambaya ce" Ya kalleta yace " na kalla" "Banida kyau ne" ta tambaya. Ganin alamunta babu wasa yasa shima bai ɗauki lamarinda wasa ba yace. " kina dashi wani abunne?" Ta ɓata rai sosai sannan tafara faɗin. "inada kyau. Inada kuɗi. Inada ilimi. Kuma inada wayewa dan meyasa har yanzu bakace kana sona ba?" tafaɗa cikeda tuhuma. shima ya haɗe rai yace. "ke me yahanaki cewa kina sona?" "Saboda zai taɓamin jin kimata" tabashi amsa taɓe baki yayi yace. " shikenan so bai kai soba har indai akwai maganar jinkai aciki" Shiru tayi tarasa yanda zatayi tace. "zan iya sauƙarda jiji dakaina da komai nace maka ina sonka amma inaso kasani dole akwai sakamakon da zai biyo bayan kalmar soyayyata. Ko kaƙi ko kaso har indai kabari na furta maka kalmar so to saika aureni wannan shine sakamakon kalmar Dan soyayyata bazata taɓa tafiya a banza ba kota ƙarfin iko saina saka ka aureni dan haka ka zauna kayi tunani kafin kabari kalnar so tafito abakina dan idanta rigada tafito babu jaa dabaya" Murmushi yayi yana mamakin kalamanta komai saita nuna ita mai iko ce komai saita sako gadara da isa da jijji dakai aciki. "Banajin akwai zancen aure tsakanina dake tunda ko ba'a faɗa mikiba kinsan kinwuce sa'ar aurena ko mahaifanki baanji zasu bari na aureki" "Mahaifana kakeji?" shikenan kabani kwana biyi kaga abinda zan iya. Cikeda rashin damuwa yace. "Nabaki. "Gobe zantafi Abuja idan na isa zan nemeka" "Allah yakaimu ya kaiki lafiya kawai ya faɗa" dan yasan idanta tafi ba lallai bane iyayenta su barta tadawo idan sukaji zancenda taje musu dashi." Washe gari sassafe tashirya tawuce Abuja." Muhammad baisan abunda yake faruwa ba acikin ƙwana biyunnan saita tasan yanda tayi ta shawo kan mahaifanta dukda bawani wahala tasha wajan jawo ra'ayinsu ba dan mahaifinta yana ganin har indai mutum yacika qualities ɗinda yakeso so beside dukiya ko komai mai sauƙine yanada arziki wanda yana tunanin har zuriarsa ta ƙare bazasuyi talauci so toh menene amfanin dukiyarsa idan bai bawa yarsa da mijinta ba?" Yayi na'am da zancenda takawo masa dan haka ya yanke idan zata koma zai bita sutafi tare dan yaje ya gana da iyayen yaron. Takirashi ta shaida masa abun yazo masa a bazata dan haka yashiga matuƙar tashin hankali tayaya zai iya tunkarar mutumin daya zama musu uba alokacinda suke tsakanin buƙatar uba kuma yayi musu alƙawarin aurar masa da ƴarsa da zancen auren wata daban? Yasan ko mahaifiyarsa bazatayi na'am da zancen ba." ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. PAGE 14 Ganin baida wata mafita yasa yaje ya samu mahaufiyarsa da maganar yasha faɗa sosai, ita cewama tayi yayi ƙarami a auren gabaki ɗayansa nawa yake da zaice zaiyi aure ko mahaifinsa baiyi aure dawuri hakaba sannan gashi abokin mahaifinsu ya rigada ya bashi ɗiyarsa itakam bada ita za'a watsa masa ƙasa a ido ba, shidai dayake baida kunya ya taro auren toh yaje da kansa ya samu abokin mahaifin nasa yayi masa bayani." Rashin mafita da rashin samun goyon bayan mahaifiyarsa ba ƙaramin ɗaga masa hankali yayi ba yarasa ta ina zai kamo bakin zaren komai ya cukurkuɗe masa shi bai taɓa tunanin iyayenta zasu amince mata da aurensu ba shiyasa yabata dama kai tsaye akan taje ta samesu. Gannin baida wata mafita yasa yarufe idanuwansa ya tunkari abokin mahaifin nasa ga mamakinsa bai nuna wata damuwa ba ya gwada zai tsaya masa har ayi auren kuma bai janye ƙudirinsa na bashi auren ɗiyarsa ba yace masa bazaiyi alƙawari ya karya ba dan haka zancen bashi aurenta yananan daram. Sannan yace zai kira mahaifiyarsa ya shawo kanta. cikeda kunyarsa yayi masa godiya yatafi. Yatafi yabarshi da al'ajabi iyayen mace zasuzo ganin iyayen namiji baisan yanda lamarin nasu yake acan ba amma sukama nan bahaka sukeyi ba." Gabaki ɗaya mahaifanta suka taho tareda ita suka sauƙa a gidan daya saya mata. Bayan sun iso ta kirashi ta sanar dashi shi washe gari abokin mahaifinsa yatada wasu daga cikin ƴan uwan babansu Muhammad sukaje can gidan dan nema masa aure. Sun tafi da goron tambayarsu da sadakinsu. Sunsha mamaki matuƙa ganin gidanda yaje yataro aure. amma ga mamakinsu an karɓesu Hannu bibbiyu akayi magana ta manya. Mahaifinta ya sanar dasu cewa zai yanke lokacin aure idanya yanke zai sanar dasu." Muhammad yana gida sai taraddadin irin karɓanda za'ayiwa mahaifansa yakeyi amma bayan dawowarsu dayaji komai yatafi dai-dai sai hankalinsa ya kwanta. Yana zaune wayar tafara ruri saida yasamu kansa da murmushi ya ɗaga wayar tace. "kaga nacika zancena koh? Yanzu maganar aure ba fashi dole sai anyi" ya taɓe baki jin yanda take maganar aure ba shauƙi babu alamunsa yace. "Eh boss lady nagani kincika maganarki" "Toh yanzu yaushe zan ganka Dady ma nason ganinka kafin yatafi kuma zuwa gobe zai koma" Saida yaja numfashi sannan yace. "In sha Allah zanzo bayan magrib dan kema inaso muyi magana dake" "Okay I'll be waiting for you sai kazo". Sukayi sallama. Bayan magrib ya shirya domin samu mahaifinta. dake dama mahaifin yasanda zuwansa yasa akayi masa tarɓa ta musamman, da mahaifinta yafara ganawa ya sameshi sukayi magana sosai ta fahimta sannan mahaifinta ya gamsu zai bashi aurenta ɗari bisa ɗari. Tun farko daya ganshi ya tabbata dole ƴarsa da kamu da soyayyarsa saboda kyawun da Allah yayi masa sai bayan ya zauna sunyi magana yagane nutsuwarsa da kyawawan kalamansa. Kowane laffuza zai furta yana tacesu ya tauna ya aunasu a mizani sannan yake furtasu mahaifiya ya yaba sosai da irin mjinda ƴarsa tasamo" Bayan sungama da mahaifin yafita yabasu waje sannan ita tashigo. Kamar yanda suka saba mu'amalarsu haka sukayi babu wani canji dukda maganar aure tashiga tsakani haka take yimasa magana cikeda umarni da gadara shi atunaninsa zata canja idan bata canjaba yanzu yasan dole zata canja da zarar anyi auren daya tuna hakan saiya samu sanyi acikin zuciyarsa. ta kalleshi tace. "yanzu me dame kake gani zaamu shirya a bikin?" maganarta ta dawo dashi daga duniyar tunaninsa ya nisa sannan yace. "Bikinda ba yanzu za'ayishi ba mubari sai lokacin yayi sai mushirya abunda za'ayi" "Nasan Dady bazai saka lokaci kai tsawo ba danmu familyn mu ba'a saka lokaci mai tsawo abiki" "Eh toh mu namu famlyn ya bambamta gaskiya danmu ana sakawa da tsayi dan agama haɗa komai na al'ada, kuma kinga ƙarfinmu da naku ba ɗaya ba so mu dole mubi komai a hankali, yatsine baki tayi tace. "Au nina ɗauka anwuce wannan ai kana dani menene wata damuwarka da abunda za'a kashe hidimar biki? Zanji da komai" girgiza kai yayi yace. "Nidai nafiso abi komai a hankali banaso kiyi hidimar abunda ya shefeni zanyi da kaina kuma tunda kinga abokin mahaifina zan auri ƴarsa nan gaba shima bazan ɗaura masa nauyi ba zanfiso nayi komai da kaina" canja fuska tayi ta ɗaureta tamau tace. "Banganeba? Har yanzu batun aurenka da yarinyarnan yana nan? Naɗauka anwuce wajan tunda yanzu zakayi aure" girgiza kai yayi yace. "Bamu wuceba nafaɗa miki nayi alƙawarin aurenta kamar yanda mahaifinta yayi alƙawarin auramin ita banaji akwai wani abunda zai kunce wannan alƙawari kisakawa ranki ko ba daɗe ko bajima zan aureta wannan arubuce yake" Hankalinta ba ƙaramin tashi yayi ba tace. "nikuwa har yanzu ba'a haifi macenda zan haɗa miji da itaba dole ka zaɓa koni ko ita" yayi murmushi sannan yace. "Dole ai Sallah ce kedai kije kiyi tunani kiji ko akwai macenda zaki iya haɗa miji da ita idan kin yanke shawara saiki sanar dani" fuuuu tabar wajan bata sake juyowa ba haka yajuya yatafi yanajin ransa babu daɗi shidai bazai ce yafasa aurenta ba kuma bazai fas alƙawarinsa ba idan taji zata iya ahaka ashirye yake daya aureta. Tana shiga cikeda takaici take sanarwa mahaifiyarta abunda yafaru. Mahaifyar tace. "Toh ki haƙura da aurensa mana tunda bashine kaɗai namiji ba zaki samu wanda yafishi" "Bazan iyaba tabata amsa kai tsaye" tace. "toh ki yarda ki aureshi ahaka daga baya zamusan yanda zamuyi bazai tada zancen aurenba zamu sake masa kuɗi arufe bakinsa yanda zamu juyashi son ranmu" wannan shawara tayi haka suka yanke sannan tace kada su sanarda mahaifinta dan bazai yardaba." Saida yayi ƙwana biyu bai nemetaba itama bata nemeshiba saida tagaji dan kanta taga baida niyyar kira ita takira. Yana picking tace. "Kwana biyu meyasa baka nemeni ba?" baka janye akan maganarka bane?" Murmushi yayi sannan yace. "Naɗauka zaki nemeni kamar yanda muka tsaya idan kin yanke shawara" "Yanzu baka yanke ba kenan?" ta jefo masa tambaya. "Uhum" kawai yace mata tace. "toh shikenan naji na yarda ka aureta ɗin" tayi magana kamar wanda idan baya yardaba ba auren zaiyi ba." Bayan sati biyu mahaifinta ya saka lokacin biki wata mai zuwa aka fara shirye shiryen biki yanda suke kashe kuɗi kamar wanda basusan darajarsa ba ansaka lokacin bikin yayi kusa yanda shi da danginsa babu wani abunda suka tanada Kuma basusan yanda zasuyi ba shidai abokin mahaifinsa yayi nasa tunda ya biya masa sadaki yanzu sai dai ya taimakesu da abubuwanda baza'a rasaba. Sanin cewa baidashi ya sanya zainab ta sake masa kuɗi kamar bata sonsu sanin bashida yanda zaiyi ya sanya ya amshi kuɗin yana amfani dasu amma zuciyarsa a kullum tana jiye masa tsoron abunda zaije yazo dan yanaji wata rana dole akwai abunda zai biyo bayan wannan kashe masa kuɗinda takeyi. Dama duk namijinda zai sake jiki yaci kuɗin mace toh ya jirayi sakamako." Lokacin biki yayi anyi hidima bana wasa ba mahaifinta ya nuna bajintarsa a auren ɗiyarsa tilo wani gida daban yasiya yabasu wanda zasu zauna aciki. Duk wata hidima a wajan bikin shi ya ɗauki nauyinta anyi biki komai angama lpy." ****** Mahaifinta ya biyawa Amarya da ango suka tafi honeymoon daganan sukace saudi suka dawo. suna zaune agidansu lpy amma daga baya halayanta suka fara damunsa tunda sukayi aure koda sau ɗaya bata taɓa gaisheshi a matsayinsa na mijinta ba, gadara da iko kuwa yanzu ƙaruwa sukayi komai umarni take bashi gani takeyi kamar itace mai juya gidan dole kuma abita tunda gidan ma mahaifintane kuma dukiyar mahaifinta sukeci. Suna zamane babu wata soyayya ko kyautatawa babu mu'amala kai kyau atsakani, batasan yanda ake kulada miji shi kansaba bare aje kulada gida sau ɗaya yayi mata complain dake shi dama bamai ƙorafi bane sai kawai gani anƙaro ƴan aiki. Mamakine ya kamashi sosai shin ƴan aiki zasu kula dashi kenan?" Gashi ko fita zatayi ita bazata taɓa tambayarsa ba sai dai yadawo yaga batanan, sannan yanzu yagama school amma har yanzu bai samu aikiba itakuma ta wajanta babu alamin za'a sama masa aikin. Da saninta ta hana mahaifi ta sama masa aiki saboda tana gani da zarar ya kafu da ƙafafunsa toh tabbas wata rana zaiyi maganar aure gara ta su zamana dimun da'iman duk wani abinda sukeso ana tanada musu shima kansa ta hutar dashi basai yasha wahalar aikiba sannan bazaisa wahalar nema wajan sana'a ba yana kwance ake tanada masa komai. Daya gaji da irin wannan zamanda yakeyi sai kawai ya yanke shawarar nemawa kansa aiki haka yayitabi bai sami aikiba sai wata rana kawai school ɗinda yagama suka bashi appointment na lacturing a wajan yadawo gida da murnarsa ya shaida mata sam batayi murna da aikin daya samu ba. Kwanaki kaɗan da faruwar hakan akayi terminating appointment ɗinsa. Baisan daliliba haka ya haƙura daga baya yazo yagane cewa matarsa ce sila sai yabar zancen aiki yashiga neman sana'a ranarda tasan yana sana'a kuka ta sanyashi gaba tanayi tana faɗin dame ta rageshi bayan babu wani abunda ya nema yarasa yau abun kunyane ace anga mijinta wajan sana'a sirikin senate president, har mahaifinta saida yashiga maganar akan shima bai yardaba zai zubar masa da kima duk abunda yakeso ya sanar dashi zai bashi. Wannan dalilin yasa ya zauna gabaki ɗaya ya daina taɓuka komai sai dai kawai akawo yakashe." ana cikin haka kwatsam saiga ciki nan rikici yatashi tace itakam bata shirya haihuwa yanzu ba sai dai azubar da cikin. Rikici har gaban iyayenta wannan karon kam basu bata gaskiya ba dan haka dole tabar cikin amma anyi differing karatunta saboda tana laulayi sosai." ZAYAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. PAGE 15 Haka da sukaci gaba da zama amma gabaki ɗaya yanda al'amura suke tafiya a rayuwarsu. Ina nufin mu'amalar rayuwa banda abubuwan more rayuwa. Ko faɗa sukayi idan zasuyi sati guda bai bata hakuri ba bazata taɓa kulashi ba bazata sauƙo ba tunda sukayi aure bata taɓa fara sauƙowa alokacinda suka samu saɓani ba. Hajiya Zaynab tacigaba da samun kula wajan mijinta da mahaifinta har Allah yasa tasauƙa aka samu mace. Mahaifanta da muhammad sunyi matuƙar murna aransa yaso saka sunan mahaifiyarsa amma yanda ta nuna tanason yasakamata sunan mahaifiyarta ya sanya bai fito danasa burin fili ba ya cika mata nata burin. Dukda taimakon da masu aiki suke yimata wajan raino amma hakan tana complain akan shan wahala kuma yarinyar babu abunda yake kawota wajanta sai idan zata shayarda ita. Hakan yasa batayi gigin komawa makaranta ba wata shekara data zagayo sai aka sakeyin differing. Shekara ɗaya da haihuwarta tasake samun wani cikin batareda ta saniba babu wani laulayi sai dai ƴar ƙiba datayi alokacinda tagane cewa tanada ciki sai rikici yatashi wannan karon iyayenta sun goyi bayan azubar da cikin haka babu yanda ya iya dole ya amince ana zuwa asibiti aka gwada cikin yana 15weeks har yashiga 4month likita ya nuna musu hatsarin dake tattara da zubarda cikin daya shiga Second trimester jin haka yasa mahaifinta ya haƙura itama yashiga lallaminta akan idan ta haihu sai ɗauki mataki dawuri. Awannan lokaci aka ɗaga bikin ƙanwarsa wacce kebi masa Halima abokin mahaifinsa Alhaji habibu shine yayi komai a wannan lokaci dan awajansa take. Itakam zaynab dake tana famada cikinta bata halarci bikinba sai dai tayi musu kyauta ta bajinta." Cikin yana 7month taje asibiti aka cire mata shi dan acewarta tagaji. Wannan karonma sunan mahaifinta aka saka masa yaro yaga bajinta sosai wajan iyayenta. Tun batayi arba'in ba tabi majors na kariya daga sake samun wani cikin. Shikuwa muhammad ganin irin rayuwarda matarsa da mahaifanta sukeson yayi na zama zauna gari banza ba aiki ba sana'a yasa yafara tanada kuɗin dayake samu daga wajanta dana mahaifanta. Ya buɗe shaguna da kuɗin nan da nan Kasuwancins aya haɓaka Allah yasaka masa albarka aciki duk wannan abin batasan yaan faruwa ba data daƙile tunda wuri. saida ta shekara biyar cis bata sake haihuwa haihuwa ba awannan shekara biyar ɗin Allah yasaka masa albarka a kasuwancinsa na bam mamaki komai haɓaka kawai yakeyi. Ahaka yatara kuɗi mai yawa yasaya fili mai masifar girma sai bayan yasaya yake sanarda ita data tambaya yanda yasamu kuɗi yace mata kuɗinda mahaifinta yake bashi yatara tunda yana samun na amfani a wajanta tayi murna sosai nan ta nemi kuɗi a wajan mahaifinta masu yawa domin fara gina filin mahaifinta batareda ya tambayeta abinda zatayi dashi ba ya bata fiyeda yanda ta buƙata. Nan da nan aka fara ginawa amma a hankali tsararren gini nagaske shima yana saka kuɗinsa acikin ginin amma nata yafi yawa ahaka aka gama tsara gida mai kyau alokacin gidajen da suke sakyawun wannan gida a garin gabaki ɗayansu basufi a irga suba yanda aka tsara gidan ko nan zuwa shekara ashirin gaba design ɗinsa bazai taɓa fita ayayi ba Shashinsa da nata a haɗe suke a waje ɗaya babban palour da 4bed rooms funitures ɗin da tsarin ginin yazo sai extra 2room and living room (palour) da bathrom guda uku, da zallan bedroom guda biyu sai ɗakunan ƴan aiki dana sauƙar baki akwai babban fili a gaban gidan yanda aka cikashi da flowers da ɓarin mai gadi sai wajan kiwon dabbobi acan gefe da wajan shaƙatawa da aka buga masa canopy mai rufin china ana gama tsara ginin suka koma gidansu da yaransu guda biyu." Mahaifiyarce tafara yimasa zancen Auren ɗiyar abokin babansa da yayi alƙawari dama abun yana ransa ganin bata daɗe dafara karatu ba yasa bai tada zancen ba amma dayake tayi zancen akan gaɓa kawai saiya tashi yasamu mahaifinta Yabada sadaki mahaifinta yace bayan sadaki baya buƙatar komai dan haka aduk lokacinda ya shirya aure yasameshi kai tsaye zaisaka rana ayi biki. A shekara na shida tasamu ciki ta haifo ɗiyarta mace aka sanya mata fadeelah mahaifiyarsa ne yasa aka saka mata. A shekarar zancen aurensa tatashi dake maganar duniya bata ɓuya ya sanya kai tsaye abun yake kunneta ta birkita sosai jiransa kawai takeyi ya iso taji daga bakinsa. Yana shigowa daya ganta yasha jinin jikinsa yaranta suna zaune a falo ko takansu bata biba bare tace sutashi su basu waje tafara bala'i tana faɗin. "Yau ni zakaci amana duk wani abunda nake maka a duniya da kyautatawarda nake maka nasake maka kuɗi duk abinda kake buƙata shi nake Maka amma da abinda zaka sakamin kenan? Sakamakon kyautatawar da nake maka kenan?" jin tana masifa yasa second born ɗinta Ahmad yace. "Mummy mai dady yayi kike masa masifa?" dady kabata haƙuri kaga ran mumy ya ɓaci" dake dama sun saba duk lokacin wani saɓani yashiga tsakaninsu shike bata haƙuri ko agaban yaran yasanya suka ɗauka Dadynsu yana tsoron Mummynsu ne kaman yazama dole komai yafaru yabata haƙuri. isawa yayi sannan yace. "Wani irin sakamako nayi miki tun kafin na aureki na sanar dake auren yarinyar kuma ke kika amince zaki aureni ahaka ni ayanzu banida wani abunda zan iya cewa sai dai kiyi haƙuri dannasan dole zakiji zafi" jin yabata haƙuri yasanya tafara sauƙa tace. "Shikenan naji zan haƙura amma yanzu yazama dole ka janye zancen aurennan kamar na faɗa maka har yanzu ba'a haifi macenda zan iya haɗa miji da itaba" girgiza kai yayi yace. "Bazai yiwba zancen aurena babu fashi tunda kinada masaniya akansa bare kice na ha'inceki bazan iya karya wannan alƙawarinba" Yafaɗi hakan har cikin ransa saboda koda abaya baida niyyar auren nan kusa yanzu dole tasa zaiyi. Yanasp shima yafito a Kuka sosai tasaka tayi ciki takira mahaifinta ta shaida masa yace ta tattara tataho haka ta kwashe yaranta tatafi can bayan yatafi da sati suka nemeshi yaje yayiwa mahaifinta bayanin komai tun kafin zancen aure yashiga tsakaninsu har lokacin data amince zata aureshi bayan aurensu kuma zai ƙara aure. Mahaifinta yanajin haka yace tunda da amincewarta dole ta haƙura yayi aurensa yayita lallashinta sannan yace tabi mijinta su koma. Yasakata agaba da yaransa suka koma dukda hakan bawani ƙwanciyar hankali rikici na yau daban na gobe daban duk wata hanya da tasan zatabi yafasa auren tabi amma hakan baiyiwuba." ---- Dake mahaifinta yace kada yayi komain na auren hakan yasa shima yace zaiyi funitures acikin 2bedroom da lving rooms ya zaɓa mata guda ɗaya wanda yake nasa da nasu shida Hajjaju." Haka ta tada rikici bazai saka amaryar agidanba sai dai ya nemi wani wajan ya sakata daƙyar ta haƙura yashawo kanta tabari ta zauna agidan." Akayi aure yasamu amarya beyond expectation nasa saboda biyayya take masa da girmamwa duk wata kyautatawa tanayi masa alokacinnne yasamu damar da zaice ayi sannan ayi kuma yace abari, abari. Amarya na cikin wahala wulaƙanci na duniya babu irin wanda ba'a mata ga gori kullum acikinsa take ko sau ɗaya bata taɓa tankawa ba kuma bata taɓaji ta tankaba saboda mijinta ya hanata kuma tasan ko tankawar tayi batada riba tunda taga mijinda take aure wanda yake bata umarni shima bashi umarnin akeyi. tacigaba da karatunta tana zuwa makaranta amma a ɓoye mijin yake ɗaukar ɗawainiyarta wata rana ma idan Mummynta bushi iska takance ita takeso tayi aiki dan haka bazata makarantarba, haka take haƙura da zuwa makarantar ta zauna tayi mata aiki, ganin hakan bai hanata karatunba ya sanya Mummy ta tashi rikici akan dole sai dai tabar karatun baza'a ɗauki nauyin karatun wata da dukiyar mahaifinta ba, shikuwa yace bazatabar karatu ba dan itama Mahaifinta yanada rufin asirinsa danshima ɗan kasuwane yanzu har takai takawo daga ƙasar waje yake shigoda kayyaki a wannan lokaci kuwa masu shigowa da kaya daga ƙasar waje sai mai ƙarfeffen jari ba kamar wannan lokaci bane da shigoda kaya daga ƙasar waje ya yawaita ba. Amma duk arzikinsa not to compare with baban Hajiya zaynab yayi masa fintinkau ya wuceshi fuu da aniya. ya gwada mata mahaifinta shi yafara ɗaukan nauyim karatunta kuma shi yake ɗauka har yanzu dan haka baida right ɗin hanata karatu tunda ya aminta da karatunta tun farko, itama idan tanada ra'ayi bazai hanata ba takoma. Tace ita bazata koma karatu ba tunda a yanzu babu abunda zata nema a duniya bata samuba. Ahakaz zancen ya mutu bata sake ɗagashi ba." Haka suke rayuwa harta samu juna biyu Mummy batasan da zancen cikinba Har saida yafito itama lokacin tanada nata cikin had yafi na Amarya girma. Amma ita nata kowa yasan dashi itakuma amarya babu wansa yasani dake ba laulayi takeyi ba. Ganin tanada juna biyu ya sanya Mummy ta sassauta mata gabaki ɗaya tadaina shifa sabgarta. Hakan ya sama mata sauƙi ba kaɗan ba tasamu ta ƙarasa rainon cikinta cikin salama gashi dama ya haɗu matada karatu. mummy tafara haihuwa aka sanya mata Aysha. daga baya itama amarya ta sauƙa aka sanya sunan mahaifinta Habibu. ya hanata yin tsarin iyali saboda yanason yara itama Mummy adole takeyi bada son ransa ba. Watanta biyar da haihuwa tasake samun juna biyi shima saida yafito kafin aka gane dan ita sam bata laulayi wannan karon mace ta haifa Aka sanya mata sunan Mummy yayi hakane dan kawai ya faranta ran Mummy ko zata sauƙo suyi zaman lpy da Mama hakan kuwa yayi aiki dan tayi matuƙar jin daɗi kuma tayi mamaki dan har tana tambayarsa. "Kuma mahaifiyarta ta yarda kasaka sunana?" yace. "Ta yarda sosai ma kuwa itace ta daɗa ƙarfafamin guiwa akan nasaka sunanki ai tana ganin girmanki sosai" wannan abun yasanya Mummy ta watsarda kaff makaman yaƙinfa akan Mama tana nunawa yarinyar soyayya matuƙa wanda tayi mata laƙani da marmee tace tunda ita Mummy yabita ko wannan marmee ce haka ake gaya mata kowa marmee yake cemata. Saida Mama tayi shekara taƙwas gaba bata sake haihuwa ba bayan haihuwar Marmee itakam Mummy dama ta sayarda haihuwarta kuma tunda ta haifi Aysha ta aika da Babbar ƴarta da fadeela Abuja wajan mahaifanta Ahmad kam mahaifinsa ya roƙi tabar masa shi anan, hakan yasa gabaki ɗaya yaran basusam junansu ba. Ahmad anan yake karatu yana ajin ƙarshe a secondary alokacin Mama ta haifi sadik. A wannan lokaci ana zaman lafiya matuƙa agidan Saboda Mama nayiwa Mummy biyayya itama Mummy darajar Marmee yasa ta sauƙo ta maida Mama ƴar uwa amma har lokacin jiji dakanta da gadara sunanan dan akomai saita nunasu." Suna cikin wannan sama mai cikeda Daɗi Baba yazo musu da maganar ƙara aure zai auri yarinyar abokinsa. Abokin baida lafiya ya roƙeshi ya auri ƴarsa saboda mahaifiyarta tarasu bayaso yamutu yabarta batareda yasan tana hannu na gari ba alokacin yarinyar gabaki ɗaya bazata wuce sa'ar Ahmad b sunanta Habiba. Dafarko Baba yaso yaƙi zancem saboda first born ɗinsama ta girmeta bazata wuce shekara sha takwas ba amma ganin kamar itace alfarma guda ɗaya da zai iya yiwa mahaifinta yasa yayarda. Yaga tashin hankali matuƙa kan auren yarinyarnan dan wanda yagani abaya wajan auren anty ba komai bane wannan karon gashi yaransa sun girma hat Ahmad durƙusa ƙafarsa yayi yana kuka yana roƙon mahaifinsa Akan kar ya auri wannan yarinyar idan auren yakeso yacanja dawata yarinyar haka dai ya shafawa idonsa toka yacigaba da zancen auren tunda dama mutane dayawa sunce masa dole sai yayi haƙuri da irin abubuwanda zai gani yarufe idanuwansa kafin yiyuwar wannan lamarin. Ahmad ganin mahaifinsa baida niyyar janyewa akan zancensa yasa ya yanke shawarar barin garin rana ɗaya ya tattara yakom abuja wajan mahaifan Mamarsa." Ranar ɗaurin aure bayan anɗaura ƙanwar Baba Halima tarasu wajan haihuwa wannan mutuwa da girgiza shi shiyasa koda akayi auren amaryar bata gane kansa ba har zuwa lokacinda mutuwar ta sakeshi ya fawwala komai ga Allah, itama anata wajan anyi auren bada daɗewa ba mahaifinta ya cika kowa yaje mata ta'aziyya amma banda Mummy babu yanda bai roƙeta ba taƙi zuwa hakan yasa ya ɗauki fushi da ita bai taɓa yimata hakaba sai da yayi wannan auren shikuma yayi hakanne danta gane kuskurenda tayi." Dafarko amaryar tashigo ta feleƙe ganin itace Yarinya acikinsu sam taƙi takuwa awajan Mummy kamar yanda ake taka kowa. Gani takeyi tunda gidan mijinta ne itama dole tayi abunda takeso batasan dawar garinba. Mummy na matuƙar jin Haushin Habiba dan haka tafara fito mata da halaye shikuma anasa wajan tausayin Habiba yakeyi kasancewarta babu Uwa babu uba kuma ƙaramar yarinya. Itadai Mama nata ido kawai tana kallon abubuwanda yake faruwa tana daga gefe shikansa yasan kaff cikin matanda babu maiyi masa biyayya da jin maganarsa kamar Mama hakan yasa takeda wani matsayi aransa ya lura ita kaɗaice ke tausayinsa da gudun ɓacin ransa." Ya lura itama Habiba sam batajin Magana duk wani abinda ya hanata saita aikata kuma idan Mummy tayi abu saita tanka hakan yasa zaman lafiya yafara ƙauracewa gidan a ƙanƙanin lokaci yafara danasanin ƙaea aure. Anyi hutu dan haka Baba ya buƙaci da akawo masa yaransa suyi hutu awajansa kowa yayarda zai taho hutu banda Ahmad. tsanarda yake yiwa aurenda mahaifinsa yayi tayi yawa wanda shi kaɗai yasan dalilin hakan. A hanyarsu ta zuwa sukayi accident Babbar ƴarsu ta rasu Mummy kamar zatayi hauka saboda ta rasa ɗiyarta. A garin aka ƙaraso da gawar aka wanketa aka kaita makwanci har akayi wannan abun Habiba bata fitoba, kowa hankalinsa yana tashe dan haka babu wanda ya lurada ita sai bayan an kaita andawo Har akayi ƙwana uku batayiwa Mummy ta'aziya ba Baba ma mutuwar tashiga jikinsa matuƙa dan har rama yayi. Yana lurada cewa Habiba bata fitowa wajan kraɓan gaisuwa da yaje ya sameta cewa tayi itama ramawa tayi abun yabashi mamaki aiko batayi ta'aziyya dan Mummy ba zatayi danshi mahaifin yarinyar yayi mata faɗa sosai kuma yace taje tasamu Mummy tayi mata gaisuwa. Itakuma taƙi zuwa tace itama lokacinda mahaifinta yarasu batayi mata gaisuwa ba ganin ana zaman makoki ya sanya Baba bai tada zancenba. Ana gama zaman makoki Mummy tace sai dai Baba yazaɓa ko ita ko Habiba dan idan zata zauna agidan Habiba bazata zauna mata agida ba idan kuma Habiba zata zauna toya tabbatar ita zatabar gidan kuma da yaranta karya saka ran zata dawo har sai Habiba tabar gidan, wannan zancen yazo agaɓa da bayyanar cikin dayake jikin Habiba dan haka Baba yakasa yanke shawarin abunda zaiyi kamar da wasa rana ɗaya Mummy ta tattare yaranta da duk wani mallakinta tabar gidan kuma ta tabbatarwa Baba da cewa kar yazp nemanta har ranarda Habiba tabar gidan idan kuma ya nemeta batareda Habiba tabar gidanba toh ko yaƙi ko yaso aranar sayya yanke igiyar aurensu gabaki ɗaya" Wannan lamari ya girgiza Baba dayasa jininsa yahau ya kwanta jinya kusan abunda ya mallaka saida ya ƙare a jinyarsa a hankali yafara samun lafiya wannan jinya ta sanya Habiba tashiga hankalinta danta tsorata sosai gani takeyi kamar wanda zai mutu idan ya mutu kuwa itace asirinta ya tonu dan haka tayi mugun sanyi tun daga wannan lokacin yasa sam ba'ason ɓacin ransa. Mummy kuma ganin Baba bai nemeta ba ya sanya ta ɗauka ya zaɓi Habiba akanta dan haka ta ɗauki tsanar duniya ya ɗaurawa Habiba. Bayan Habiba ta haifi wannan cikin dayake jikinta haihuwa ɗaya tasake yi wanda haifi ƴan biyu Mama ma haihuwa ɗayia ta ƙarayi. Sau dayawa mahaifin Mama ke taimaka musu da wasu abubuwan. Wannan dalilin yasa gidan suka taso basusan juna ba kuma kansu arabe. Back to cikin labari. ZAYNAB ALABURA. Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Jikina yayi masifar sanyi jin wanann labarin koda wasa babu wanda yataɓa bamu labarin abunda yafaru agidanmu sai yanzu Baba shida kansa dayaji zai bada kuma ya bada tausayinsa ya kamani sosai amma tabbas akwai kuskurensa acikin faruwar wannan lamarin dukda nima a sanina bantaɓa kallon mutum mai sanyin rai irinnasa ba. Na ɗaga idanuwana na kalleshi na sakar masa murmushi tabbas ko a yanzu da mahaifina yake cikin shekaru na hamsin da wani abun yanada matuƙar kyawunda kallo ɗaya ya ishi bayyana kyawunsa ko mu cikin ƴaƴansa babu wanda ya ɗauko kamanninsa sak Yayana Habibu ne ma yake kamanni dashi sosai amma mu duka sai dai ace gawani abunda muka ɗauko nasa kama da mahaifiyarsa yakeyi sakk hakan zamuce tunda mu bamusan mahaifinsa ba. Cikeda ladabi nadubi Baba nace. "Baba har indai bazanyi laifi ba zan iya yimaka gyara akan abubuwanda suka faru?" saida ya murmusa sannan yace. "Nasan nayi kuskure akwai abubuwanda da hannun agogo zai juya baya dana gyarasu amma yanzu lokaci yawuce bana tunanin akwai Abunda zai iya gyara lamarinan amma ina jinki bazanƙi taki ba ta iya yiwuwa akwaita hanyarda zakibi ki gyara" ina jinki. Nisawa nayi sannan nace. "Baba komai zai iya dawowa dai-dai ya zauna a muhallinsa amma ba irin yanda daa can yakeba saboda abaya abubuwa basa zaune a muhallinsu ba Baba koma wacece Mummy koma waye mahaifinta bai kamata kabata damar daka bataba komai ta mallaka kaine mijin itace matarka bana tunanin akwai wani yanayi daya kamata ace ya canja hakan. Akoda yaushe kazama kaine mai iko da gidanka ba mace ba aduk lokacinda akace macece ke iko da gida toh tabbas za'a samu matsala. Koda sau ɗaya daka fito ka gwada mata kaine kake aurenta bazaka ɗauki abubuwanda takeyiba nasan tana sonka dole zata risina amma kawaicinda kakeyi mata ya sanya take ganin kamar tazama maka dole zata juyaka ta yanda taso kuma ka bita har wasu suke kallon tsoronta kakeji. Ni banaso naga mahaifina a matsayin matsoraci inaso naga mahaifina a matsayin mai iko da faɗa aji wanda ya isa da gidan da ƴaƴansa da matansa gabaki ɗaya ko Dabba kake kiwo Baba yakamata ace data ganka tasan kaine mai gidan bare matanda Allah ya rigada ɗauraka akansu Allah da kansa yabaku daraja acikin suratul baƙara Allah yace. "wa lirrijjaali 'alaihinna darajat" وللرجال عليهنّ درحة" yafaɗa acikin alqur'ani yabaku daraja ya ɗauka muku nauyi a kafaɗarku ya baku iko akan iyalanku Sannan kuma ya ɗauraku akanmu cikin suratul nisa'i Yace "Al rijalu Qawwamuna alal nisa'i" ya dauraku akan mata to take care of to look after' duk yanda aka ambaci Qawwamun ana nufin ruler shugaba Allah da kansa ya kiraku da Qawwamun yana nufin the one incharge, You're the protector kaine ginshiƙi wala Allah mahaifiyarka ƙanwarka matarka ko ƴarka. Ita mace gabaki ɗaya rayuwar a ƙarkashin wani take dafarko mahaifinta daganan saita koma hannun Mijinta sai kuma ɗanta idan ta girma. yanzu haka kana zaune amma itake juya maka yaranka yanzu wannan lokacin yawuce Baba kaiya kamata ace ka isa da yaranka ka sanyasu subi umarninka" tunda nafara magana Baba yake kallona harna ida sannan yace. "Marmee shekarunki nawa?" "Sha tara" nabashi amsa ya jijjiga kai yace. "Nasani kawai ina sake jaddada shekarunne banyi tsammanin za'a samu wannan basira a shekarunki ha ni aganina komai ya rigaa ya ɓaci bazai taɓa dawowa muhallinsa ba aganina komai yadawo muhallinsa shine zai dawo da ahlina gabaki ɗaya. Sai kika nunamin dawowar al'amura muhallinsu wani gyarane amma ba itace dai-dai da samun farin cikiba yanzu tawace hanya kike ganin za'a gyara komai akan dai-dai?" "Na nisa nace yanzu zaka fara da abunda ya tunkareka acikin gidanka shine farko Mummy nason Su anty fadeelah su koma a yau ko gobe, sun gama haɗe kayansu sun shirya yanzu umarninta suke jira da zaka jeka ka samesu kuyi magana ka fahimtar dasu sannan ma ɗaura da umarninka akai yna baka yarda su tafi ba da ka ɗauki hanyarda al'amura zasu dawo muhallinsu wanda tun abaya yakamata a ajiyesu amma yanzuma bai ɓaci ba za'a iya ajiyesu. Sannan Baba mai yasa koda sau ɗaya baka taɓa bin Mummy ba?" baka tunanin Hakan dakayi shine yasake zurfafa lamarin?" Baba ya furzarda iska sannan yafara magana. "Wato waɗannan Yaranma so take ta sake ƙarɓesu? Tayi gangancin aikominsu dan haka banajin zan iya maidasu zanyi kamar yanda kikace zan zama mai iko acikin gidana mai faɗa aji bazan barsu su sake tafiya ba. sannan zancen binta kuma da ban yiba dalilin alwashinda taci. Bazan iya sakin Habiba ba saboda alƙawarina da mahaifinta shiyasa ban bitaba dan karna sake rikita lamarin. Kince kina neman wata alfarma wajena inaso ki faɗamin wace alfarma ce nikuma zanyi miki Na murmusa sannan nace. "Na rigada na faɗeta kuma kayarda zakayi banason rabuwa da ƴan uwana akaro na biyu bansansu ba ban taso dasuba amma inaso na rayu dasu" Baba ya jinjina kai yace. "Allah nagode maka wannan shine alfarmar da kike nema? Wannan kamar kaina zanyiwa alfarmar amma tunda hakane na ɗauka alƙawarin in sha Allah bazan barsu su tafi ba, dama kullum inaji ajikina ta dalilinki kan ahlina zai sake dawowa ya haɗu kamar yanda ya haɗu abaya ta dalilinki. Kuma yanzu alamu sun fara nuna hakan Allah yayi miki albarka. Yanzu zan fita amma kafin na fita zanbi muyi magana dasu sannan akwai wani abunda yake faruwa wanda abaya naso na faɗa miki amma yanzu ganin cewa zaki iya karɓan kowane hukuncin dana yanke akanki yasa zan yanke hukunci da saran zaki amshi kowane irin hukunci" Batareda kawo wani tunani acikin rainaba nace. "Karkaji komai Baba kowani irin hukunci na yarda ka yanke akaina" "Allah yayi miki albarka" na amsa da Amin yace zaki iya tafiya kiyi shirin makaranta yanzu zanje na samesu zan fita ta iya yiwuwa nakai dare irin jiya idan baku ganni ba karku damu" naso na tambayeshi abunda zai fitayi dan jiyama hankalinmu yatashi kuma shi bai saba fitanba amma ganin bai sanarda abunda ya fitarda shiba ya tabbatarmin bayason asasnine nikuma bazan takurashi ba dan haka na can miƙe nayi masa sallama nafice" Banbi ɗakin Mama ba dayake har yanzu ban sauƙo a fushin da nakeyi da itaba. Nashiga ɗaki nayi wanka na shirya zuwa makaranta sukuma sun ijiye kayansu kamar jira sukeyi gari yagama wayewa su tafi ko kuma akwai wanda suke jira zaizo ya ɗaukesu duk cikinsu babu wanda na kula na lanƙaya jakata ina shirin fita mukaji sallamar Baba saida muka amsa muka bashi izinin shiga sannna ya shigo. Ban tsayana nace. "Baba nikam nawuce makaranta" Yace. "Dawo ki zauna zanyi magana da ƴan uwanki agabanki. Nadawo na zauna acan gefensa suka gaisheshi tukunna ya nemi kujera ya zauna yana kallon jakarsu yace. "Har kunyi shirin tafiya kenan? Zaku tafi batareda kun faɗaminba badan ƴar uwarku ta sanar daniba toh sai dai acemin bakwanan" su dukansu suka sunkuyarda kansu Baba yacigaba da faɗin. "Ko bakwajin daɗin zama danine da zaku tafi?" su duka suka girgiza kai yace. "Macece matsalar? Nasan bazan iya baku abubuwanda kuke buƙata kamar yanda kuke samu acanba amma zanyi iya ƙoƙarina a matsayina na mahaifi naga na tanada muku abubuwan buƙata a rayuwarku. Shekarun baya da bakwa tare dani babu yanda na iyane yanzu kuma inajin akwai abunda zan iya a matsayina na mahaifinku nace kuzauna ku rayu tare dani da ƴan uwanku kuskurenda yafaru abaya bazai sake faruwa ba bazan sake yarda ƴaƴana su fita agidannan da sunan komawa wani wajan rayuwa ba, ko Mummynku ta kiraku kuce mata ni mahaifinku nace bazaku tafiba. Koda zata tsoratar daku kar wacce a cikinku da yarda tafita bada izinina ba. Kuma daga yanzu dukanku ku tattara ku koma ɗakin mamarku da zama Acan zaku zauna Har Allah yasa na ɗagaku daga gidannan na kaiku gidan mijinku. Idan Mummynku nason ganinku ta biyoku gidan mahaifinku ta ganku dan babu wacce zataje ko'ina acikinku" Sun rasa murna zasuyi ko akasin haka dama sam basason tafiya amma basason mahaifinsu yashiga matsala saboda su." Baba yana gama faɗin Haka yace. Zaki iya tafiya nagama magana ta Anty fadeelah ce tace. "Kayi haƙuri Baba in sha Allahu babu yanda zamu sake tunanin komawa" Baba yace. "Babu komai Allah yayi muku albarka" muka amsada Amin. sai bayan yafita natashi nafice ɗakin Mama nafara zuwa na gaisheta babu yabo babu fallasa nayi mata sallama ina shirin juyawa naji tace. "Marmee" na jiyo na dubeta fuskata babu fara'a tace. "Zonan ki zauna" nadawo bazauna ina jira tafaɗi abunda zata faɗa. "Fushi kikeyi dani Marmee?" ta jefomin tambaya saida na haɗe rai sannan nabata amsa da faɗin. "A'a" tayi murmushi tace. "Yaro man kaza fushi kikeyi mana, inbanda yarinta wayake fushi da mahaifiyarsa?" nan da nan idanuwana suka ciko nafara magana ina mai ƙoƙarim fashewa da kuka nace. "Mama daga zuwanki fa kika mareni bakisan abunda ya haɗamu ba kika yanke hukunci kinsan yaya naji araina kuwa? Niba zafin dukan da kikamin bane ko nagwada baki isa hukuntani ba haka bane. Itace ta cancanci hukunci alokacin magana tafaɗa akan mahaifina nikuma bazan iya juraba" ina maganar nakasa ƙarasawa saboda yanda kuka yake ƙoƙoarin ƙwacemin tajawoni tasaka kaina akan cinyarta tana rarrashi tana ɗan bubbuga bayana har nayi shiru sannan tace. "Marmee banason fitina ne bakisan wacece mahaifiyarsu ba yanzu wwannan dalilin saiki jawo mana nida mahaifinki masifa amma kiyi haƙuri nikaina marinda nayi miki ƙwana nayi ina tunaninsa" "Nasanta Nasan wacece ita" nabata amsa dasauri ta ɗagoni tace. "Ke marmee aina kika santa?" "Babane ya faɗamim wacece ita kuma yacemin sunanta ya sakamin duk wani abinda yafaru ya faɗamin kuma nace masa shine yayi kuskure a zaman gabaki ɗaya" mama ta zaro ido tace. "kehh ma babannaku kika cewa yayi kuskure?" na jijjiga mata kai alamun tabbatarwa tamun danƙwalo haɗeda faɗin. "Ungo naki" naturo baki nace. "Toh Mama fisabillihi idan ba'a faɗa masa yayi kuskure aka faɗa masa abunda ya kamata ya gyaraba ya gyara a'ina kike tunanin za'a samu maslah? Karkuga Baba yana nuna kamar bbu wata damuwa alamunsa ya nuna deep down cikin zuciyarsa akwai abunda yake damunsa, idan bai tashi yayi yaƙi da lamarinba ba fata akeyiba sai kiji ana cewa baida lafiya gara ya fuskanci komai asamu mafita. mama tace. "Toh naji uwar ƴan sanin dai-dai tashi kitafi makaranta na miƙe nayi mata sallama nafice." ina fita tanufi ɗakin Baba ganin baya cikin yanayin damuwa yasa hankalinta ya ƙwanta. Tashiga ta zauna ta zauna sai bayanda ta daɗe sannna tace. "kunyi magana da marmee ce?" Baba yace munfi awa muna magama da ita. Saida taɗanyi shiru sannan tace. "Danasan zata tambayeka abunda ya faru a shekarun baya dana ƙwaɓeta batasan yanda lamarin yake damunka bane shiyasa ta tayarda zancen" Baba yayi dariya sannan yace. Zancen nayi da ita nagano kurakuraina kuna nasanu mafita in sha Allah daga yanzu babu wani abunda zai sake ɗagamin hankalina komai ya wuce yanzu zamu fuskanci abinda zai tunkaremu gabane kuma yarannan zasu ɗawo ɗakinki da zama Extra room dake ɗakinki su tare acan ki saka musu idanuwa sosai idan sukayi ba dai-dai ba kiyi musu faɗa kiji aranki kamar Marmee suke" Mama tace. "toh shikenan in Sha Allahu zanyi hakan" Suna zaune wayarsa tafara ruri ya duba batareda ya ɗaga ba ya dubi Mama yace. "Zaki iya tafiya zanyi magana" miƙewa tayi tafita amma tana tunanin akwai wani abunda yake farawa ga fitarda yayi jiya zazzafe gashi yanzu zaiyi waye yanemi privacy wanda bai saba hakanba duk wani abunda zaiyi agabanta yakeyi koma menene." Ƙarfe biyar da rabi 5:30 aka tashemu dan haka kafin muzo gida 6:00 tayi dan ahankali muke tafiya muna shan soyayyarmu nida Hamma har mu iso yana driving a hankali cikin ƙwanciyar hankali. Bayan sun sauƙeni banshiga gidaba saida naga tafiyarsu danji nake kamar nabisu hirarda mukayi bata isheni ba a kullum soyayyarsa ƙaruwa takeyi araina idan muka haɗu bamason rabuwa" Najuya na shige gida ina shiga wani sihirtacce kamshin turare ya bugi hancinta bata taɓajin makamancinsa ba kuma batayi tunanin anan duniya akwai wani turare mai makamancin kamshin wannan ba har saida yanzu tayi arba dashi. Zaynab Alabura Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. A harabar gidanmu naci karo da wasu mutane guda biyu masu girman jiki suna ɗan zazzagayawa sai can gaban falon Baba ma wasune suna tsattsaye. Motocine acikin gidan dukansu ɓaƙeƙe masu baƙaƙen tinted. sannu kawai nayi wa mutanenda suke tsaye na shige ciki kai tsaye ɗakin Mama na wuce na shiga da sallama Mama tana can ciki dan haka bata jiyoni ba saida na sada da cikin ɗakin na shiga dasauri ko cire jakan bayana banyiba nafara jero mata tambaya. "Mama Baba yayi baƙine? Suwaye sukazo wajansa naji wani ƙamshi tun daga ƙofar gida, kodai Mummy ce tazo" Mama tace. "ikon Allah wacce ɗaya zan amsa cikin tambayoyinki Marmee?" cikeda ƙaguwa nace kowacce ma inaso ki amsa" "Toh naji tashi kicire kayanki tukunna" na miƙe nacire jakar bayana na ajiye gefe nacire Hijab na linke sannan na cire rigata ta zaman dagani sai farar vest ɗinda ke ciki dai wando uniform nace. "Mama amsafa nake jira" "ke nimafa bansan wanda sukazo wajan Babanku ba nadai san yayi baƙi bana tunanin cewa Mummy ce duk da ko shigowa ta cikin gida basuyiba tacan gaban shashinsa ya buɗe musu ƙofa bamusan wasu irin baƙi bane amma masu muhimmanci ne kuma ƙamshinda kike magana muma haka muka jishi ya karaɗe duk illahirin gidannan. ta ƙarasa da faɗin. " tashi kicire kayanki kiyi kici abinci yanzu sai kiji ana kiran magrib" Na sake gyara zamana nace . " nifa banajin yunwa" saida ta kalleni tayi nazarin wani abun saikuma tace. "kwana biyu idan kika dawo daga makaranta sai kice a ƙoshe kike a'ina kike samun kuɗinda kike sayan abinci? Nasan dai bakya tafiya da ishesshen kuɗinda zakiyi amfani dashi daga wata ranama zallan kuɗin transport kike tafiya dashi" "Mama bana faɗa miki ba? Maryam ke ɗaukana tana dawo dani rana ɗai-ɗai ne bata zuwa ɗaukana" "Toh kardai hidimar tayi yawa Marmee wata rana kiringa cemata tana zaunawa kina dawowa da kanki wata rana duk yanda kuke da mutum idan kafiye sake jiki ace koda yaushe saiya yimaka wata rana za'a gaji amma idan ya kasance kina jan jiki sai komai yazauna dai-dai sai tafi ɗaukin zama dake" "Toh" Kawai nace mata natashi nacire sauran kayan jikin na sanya doguwar riga na yafa ƙwalinta na fito, kai tsaye nawuce ɗakinmu nasamu su Anty fadeelah harsun maida kayyayakinsu sun shirya a sirf nashiga da sallama nazauna. Sannan nadubi Anty fadeelah nace. "Anty fadeelah kinga nacika maganata koh? Banace miki dama nayi alƙawarin samo mafita ba" ta kalleni ta yatsine fuska haɗeda faɗin. "Dallah can ba ɗatsu dasafe shareni kikayi saboda kunyi faɗa da Aysha ba" na zaro ido nace. "Wa ni?" A'a nifa ban shareki ba" "Uhm eh ai kin kulani da kika shigo" na tura baki nace. "Nifa rainin hankaline banaso shiyasa dana shigo kikaga banyi maganaba gabaki ɗaya" Aysha da tazo har wuya ta miƙe tana faɗin. "wace ƴar rainin hankalin" "wacce ta tsargu nabata amsa" ta yiyo kaina dasauri ina ganin haka natashi nafara neman guduwa haka mukayita zagaya ɗakin ita bata haƙuraba nima banbari ta kamani ba. Anty fadeelah kuwa yanda kikasan bata ɗakin ko kallonmu batayi ba tanata danne-danne a wayarta, dana gaji ta zauna kan kujera na ɓata rai amma hakan bai hana aysha ƙarasowa yanda nakeba ta kifamin ranƙwashi nan da nan idanuwana suka cika da hawaye nayi narai-narai zanyi kuka ina shafa wajan dan naji zafi sosai. tabar wajan tana faɗin. "Sa'arki ɗaya yau kinyi convincing ɗin Baba ya hanamu tafiya dasaina miki dukan rashin kunyarda kikayimin" na ɓata rai sosai na turo baki ina faɗin. "Danace miki zan sanayashi ya hanaku tafiya kin ɗauka wasa nake miki ai ɓatamin rai kikayi yasa namiki rashin kunyar" a daƙile ina kallon gefe kamar wanda aka sankani dole nace. "Kiyi" saida na sake ɓata rai sannan nace. "Haƙur" kamar bata jiniba kusan 5minute dayin maganata itama tace. "Nima haushin tafiyarda zanyi atunanina Baba bazai iya komai akaiba yasanya na faɗi abunda nafaɗa idan zaki iya kiyi haƙuri dannima Babana ne" Da mamaki nace. "Idan zan iya?" "Uhum" tace haɗeda jinjigamin kai dan tabbatarwa na miƙe ina faɗin. "amma kekam kin iya rainin hankali wallh" Anty fadeelah takamo hannuna tace. "Zonan zauna" na zauna sannan tace. "kinga wannan" ta nuna Aysha tacigaba da faɗin. "Karki biye mata zafin kaine da ita nima kullum haka muke kwashewa da ita bata taɓa admitting tayi ba dai-dai ba ko ta yarda akan tayi ba dai-dai ba bazatayi miki proper apology ba so shareta" Na taɓe baki nace. "like mother like daughter" sun gane abunda nake nufi Anty fadeelah ta fashe da dariya Aysha tataso ina ganin haka na kanƙame Anty fadeela dan ban manta da zafin fanƙwashin ɗazu ba. Anty fadeelah tace. "kinsan Allah karki taɓa yarinyar nan. Idan kika taɓata ranki zai ɓaci. ƙarya tayi? Ba halinku ɗaya da Mummyn ba" Ayshan ma dariya tasaka tana faɗin. "Zancennan kamar yaje kunnen Mummy" "Dan Allah karki fasa" inji anty fadeelah. Ganin takoma tazauna yasa na saketa. Tace. "Kekuma ga azabar tsokana ga masifar tsoro" naturo baki kawai bance komaiba. kiran sallar magrib ne ya tashemu dake nasan da Magrib ana dafawa Baba shayi yasa ina idarwa nafito. Mama tacemin bai fita sallah ba da baƙinsa sukayi aciki. Amma yakirata awaya yace nadafa shayi akai masa amma yace dayawa yakeso wanda zai kai 8cups dan haka na haɗa ruwan shayin na zuba tea spices ɗinda ake masa amfani dasu aciki ina zaune harya dahu na tace na juyeshi cikin chinese traditional breakable mug mai ƙananun kofuna na haɗe a tray ɗin nayi ɗakin Mama dashi. mama tace na miƙa masa saboda akwai baƙi ciki kuma bazata iya Shigaba nima banaso nashiga dayake akwai ɓaki amma babu yanda na iya haka naɗauki tray ɗin na nufi ɗakinsa dashi a bakin ƙofa ma tsaya nayi sallama." Jin muryata kusa dashi ya sanya zuciyarsa tafara bugu dasauri yashiba yanayinda bai taɓa tsintar knsa a irin yanayinba Baba ya amsa sallamar tare da wasu muryoyinda Bansansuba sannan aka bani izinin shiga" kaina ƙasa na shiga ciki dake naga alamun mutane ya sanya na zagaya ta wajanda na hangi Babanmu har lokacin ban ɗaga kaina na kalli mutanen ɗakin ba saida na isa gabansa na ajiye tray ɗin hannuna na. Sannan na gaisheda mutanen ɗakin batareda na ɗaga idanuwana naba." Idanuwa ya tsuramin ya tsinci kansa awani irin yanayi da bazai iya misaltashi ba yau gashi ga abunda yakeso yake killacewa da duk wani ƙarfi da ikonsa waje ɗaya bai taɓa samun kusanci dani irin haka ba ganin kusan da yayimin ya sanya zuciyarsa take ƙara cika haɗeda lumtsuma acikin soyayyata. Baba yace. "Marmee andawo?" na jijjiga kai na faɗaɗa fara'ata nace nadawo Baba tun ɗazu naga kanada baƙine" "Eh nayi baƙi shiyasa nace adafa shayi dayawa sannan kiyiwa yayyunki magana sufito kuyi aiki nafaɗawa mamanki duk abunda za'ayi amma most importantly kisaka hannu cikin aikin kafin dare yayi sosai kugama komai na amsa sannan namiƙe gabaki ɗaya falon cike take da jami'an tsaro hakan ya tabbatarmin manyan mutane ne a cikin falon ban kalli yanda suke zauneba nafice daga falon. Ajiyar zuciya ya sauƙe a hankali yanda babu wanda ya iya jiyoshi sai yanzu da yasake tabbatarda ƙarancin shekarunta. yarintarta ta bayyana afili anya yarinyar man batayi ƙaranci ma abunda yake shirin aikata mata ba kuwa? Amma zuciyarsa bazata iya haƙuri ba dan tayi iya haƙurinda zata iya.Baisan yana mata irin wannan soyayyar ba har saida ya ɗaura idanuwansa akanta yanzu kuma daya ganta kusa dashi zuciyarsa ta sake tabbatar masa da irin ƙaunarda yake mata. Zuciyarsa tayi rauni ganin yarintatta sharaf afili amma akan cikar ƙudrinsa bbu gudu babu ja dabaya there's no going back amma dole yasake tsari akan wannan lamarin zai nemi wata mafitard bazata jawo masa danasanin nemota ba, zaibi hanyarda hankalinsa zai ƙwanta koda baya kusada ita dan haka ya juya yadubi Baba cikin harshen turanci yace. ina shiga nasamu Mama nace. "Mama Baba yace zamuyi aiki inzo in sameki" "Eh yanzu Yayanki yadawo daga aika saiku fito kufara aiki small chops zakuyi kawai sai roasted chicken Babanku yace kar tayi taste dayawa Sai natural Hibiscus drink shikenan yace bayason kuyi dare kufito kufara aikin dawuri" "Nayiwa Su anty fadeelah magana muka fara aikin munyi dare sosai kafin muka gama muka zubasu a warmers sannan muka shige ciki a falon Mama muka zaune muna hira daga nan da mungama zamu shige ciki saboda mundawo nan da zama" Yaya Habibu yashigo ya zauna na dubeshi nace. "Nikam wasu irin baƙi Baba yayine? Naga gidan gabaki ɗaya yana cikin tsaro" Ya kalleni kamar bazai tanka ba kuma sai yace. "Masu neman aurenki ne" na zaro ido haɗeda faɗin ni kaza. "Angodewa Allah dayasa kikasan ke kaza ce" yafaɗa ya dake naɓata rai sosai nace Mama kinganshi koh?" "Aysha tace ke sai bala'in tsokana da an taɓaki kifi kowa rikicewa" Habib ya saka hannu ya mangari kaina yana faɗin. "Ni dama dagasken neman auranki sukazo Su tataraki su tafi kin addabi kowa" ganin mama ta ƙyalesu suna tamin tsiya ya sanya na tashi na shige ɗakinda yanzu shine zai zama namu. Ina shiga nahau online Hamma yana ganina online ya biyoda kira. "Nace Hamma bakayi bacci ba?" "Uhum yaushe zan iya bacci bayan banji muryarki ba? Nace sorry Hammana na saka jira koh? Baba ne ya samu aiki sai yanzu muka gama nima inannan ina tunaninka" "Eyyerh sorry Babyna Kingaji kenan?" dasauri nace. "Nagaji sosai" "Nazo namiki tausa?" na saka dariya batareda nace komai ba. "Toh yaushe zanzo mu gaisa da Baba?" nayi narai-narai kamar wanda yake kallona nace. "Hamma ba munyi sai nagama wannan semestern ba?" "Gaisuwa fa kawai nace menene acikin gaisuwa? Kafin ki gama yakamata ace ansanda zamana yanzu haka nasan kaff gidanku babu wanda yasan dani kinmun adalci kenan? Abar wannan ma idan kungama exam na wannan semetern nazo wajan Baba sai yaushe kuma maganar aure?" cikin rashin damuwa nace. "idanna cika 20yrs zuwa 22" "Bazan iyaba ina buƙatar nayi aure baby ina buƙatar ki kusa dani. Kinsan yanda nake daurewa kuwa idan ina tare dake? jin yanda yanayinsa ya canja sai naji bbu daɗi sam banason ɓata masa rai dan haka cikin rarrashi nace. "Shikenan Hammana nayarda da zarar kazo wajan Baba kai tsaye kayi masa maganar aure amma dan Allah kabari saina gama exam na wannan semestern" murmushi yayi danake iya jiyo sautinsa yace. "Shikenan Baby nayarda zuwa ƙarshen semestern nan amma da zarar lokacin yayi ahaɗe za'ayi magana da aurenmu gabaki ɗaya dan haka kishirya tarɓana nan bada jimawa ba amatsayin mijinki" murmushin jin daɗi nayi sam tunanina bai kawomin abunda yake nufi da zancenda yayi ba saida naji yacigaba da faɗin. "Ba ƙaramin shiri zakiyi ba dan mijinnaki nada buƙata sosai wannan dalilin yasa bana kula ƴan mata har saida nasamu wacce hankalina ya ƙwanta da aurenta. inada yaƙinin zubinki zaiyi dai-dai dani ina nufin zaki iya ɗaukar buƙatata" shiru nayi saboda maganganunsa sunfara wuce ƙarfin ƙwaƙwalwata ban iya dakatar dashi ba nayi shiru kawai ina sauraronsa ga dukkan alamu ya buɗe zuciyarsa ne kawai yana fitoda abubuwanda yake cikinta daga ƙarshe tausayinsane yayi matuƙar kamani sai nakeji kamar naja masa lokaci da nisanda bazai iya ɗaukaba. Ina cikin sauraronsa na kara wayar a kunnena haɗeda lumshe idanuwana mama tashigo ɗakin dasauri na ɗauke wayar daga kunnena na danneta yanda bazata gantaba nayi tsuru-tsuru kamar wata maras gaskiya. tana kallona ta fahimci rashin gaskiya a tattare dani cikeda kallon tuhuma tace. "me kikeyi ke kaɗai aɗaki gabaki ɗaya ƴan uwanki suna ciki?" na daburce narasa abunda zan faɗa tace. "Danna waya kikeyi koh?" ajiye wayarnan kifito bakida aiki sai danna waya ku ɗauki warmers ɗinnan kukai motoci babanku yace baƙin zasu tafi, dasauri na miƙe araina ina faɗin yau ƙwata-ƙwata ma ban danna wayarba sai yanzu nasamu lokaci amma Mama tace banda aiki saina danna waya. Miƙewa nayi na fice muka ɗauki kulolin muka nufi harabar motocin muna zuwa suka buɗe boot na motan muka zubasu. Ji nayi kamshinnan yayi kusanci dani sosai kamar datsu da nashiga falon Baba jikina yabani ana kallo na na juya dasauri dan ganin mai kallon nawa." Zaynab Alabura. Wannan littafin na kuɗine kibiya Ki karanta ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Mutanen dana gani a harabar farfajiyar gidanmu sune suke kallona ga dukkan alamu wata magaaar sukeyi akaina amma ina kallonsu sukayi saurin canja akalar yanda suke kallo sukayi kamar yanda zan yarda wani wajan suke kallo ganin haka yasa kokonta yashiga raina nace may be wani wajan suke kallo kusa dani dayasa naji kamarni suke kallo juyawa mukayi gabaki ɗayanmu da niyyar komawa ciki kamshin turaren nan yasake busowa sai alokacin na lura daga falon Baba kamshin yake tahowa nan mukayi cikin amma zuciyata tacika dason ganin wannan mutumi mai kamshin naso ace dana shiga falon Baba ɗazu dana ɗaga idanuwana na kalli yanda mutannen suke nasan dole zan gane wanda yake wannan kamshin kaamr yanda ƙamshinsa yafita daban nasan dole haka shima zai kasance na daban. Muka koma falon Mama nidai ina zaunene amma harga Allah waya nakesonyi da Hamma dan hirar da sukeyi bawata armashi takeyimin ba. A hankali na suɗaɗe na shige ciki ina zuwa na ɗauki waya na kira lambar Hamma saida takusa katsewa ya ɗaga. Yana picking nace. " Sorry Hammana i kept you waiting mama ce tashigo takirani shiyasa" kamar wanda yake kallona ya jijjiga kansa yace. "It's okay nima wanka nashiga sai naji ƙarar kiranki na fito na ɗauka" nace. "Toh toh kagama sai muyi waya" "Nagama ai bawani daɗewa nakeyiba tunda ni kaɗai zanyi kayana bakya tare dani dama kina tare danine saina ɗauki tsawon lokaci aciki. Bayan munshiga wanka we'll make love in there sannan muyi wank..." Dasauri na ɗaga wayar a kunnema jin maganar tayimin nauyi gabana sai faɗuwa yakeyi Sam Hamma bayajin kunyar sakin Magana idan aka ganshi kuma baza'a taɓa tunanin zaina magana hakaba. Amma wasa gaske Hamma akwai sakin layi. Kodan yaɗauki yardarsa gabaki ɗaya yaɗaura akaina ne yasanya baya kunyar faɗamin abunda yake ransa. Na maida wayar kunnena na jiyoshi yana faɗin. "kinyi shiru are you there?" "Uhmm inaji" "Nop bakyaji nasan kin ɗaga wayar a kunnenki Baby kunyarki tayi yawa zaki bani aiki ba ƙarami ba" Cike da shagwaɓa nace. "Nace Hamma kana sakin layine dayawa" "Baby idan ban saki layi a yayinda nake tareda keba aina kikeso nasake?" cikeda Kunya nace kana Sakayawa Hamma" "Uhmm-Uhmm nidai kibarni nabuɗe cikina ayanda nakeca ikon yin hakan gara kisan irin mijinda zaki aura tun yanzu ki shirya tarɓata ayanda nake" "Uhm" kawai nace. yacigaba da magana wasu na iya amsawa wasu bana iya amsawa ba. Sai faɗamin yanda zamu gudanarda rayuwarmu bayan aure yakeyi da Uhm da Eh kawai nake binsa" Baby kinsan abunda nafiso jikin mace" magana ɗaya yayi ya sanyani saurin faɗin. "Hammmma!!! Ni bacci nakeji" "Okay ba damuwa yi baccin gobe idan mun haɗu saiki saina faɗa miki ido da ido" na runtse idanuwana haɗeda sakin murmushi inajin kunyarsa da ƙaunarsa acikin raina nace. "Hamma dagaske nake bacci nakeji" saida yaɗan ɗauki lokaci sannan yace. " okay yi baccin Good night I love you" "I love you too" na faɗa. Sai bayan nafaɗa tunanina ya kawomin abunda nayi. nayi saurin datse kiran tunda muke dashi ban taɓa cewa ina sonsa ba bawai dan banayi ba Sai dan matuƙar kunyarsa da nakeji. Shima kansa yasan inasonsa amma bai taɓa tunanin jin kalmar abakina a wannan lokacinba. Yayi murmushi haɗeda ajiye wayar. ni kaina banyi tsammanin zan iya faɗa ba ji nayi kawai ta suɓuce abakina" Murmushi nayi haɗeda rungume wayar nace. "Ina sonka sosai Hamma na" Daga saman kaina naji Anty fadeelah tana faɗin. "Iyyeh waye kuma Hamma? Lallai Hamma yayi kasuwa ya sace zuciyar wannan babysis ɗin" nayi kici-kici nace. "Sace zuciya kuma? littafin Hausa fa nake karantawa shine yafito fili" ta zauna sannan tace. "koba littafin Hausa ba? Nace. "shifa" "Happy littafin Hausa. lallai ma yarinyar nan kin rainamin hankali ina jiyoki cikin waya kina cemasa i love you too kika kashe sai murmushi kikeyi irin wacce ta daɗe da nutsawa a soyayya. Wai har shekarunki nawane da kikasan soyayya? Ke wallh da kina tareda Mummy dakin gane kuranki" Na sake kicin-kicin na haɗe rai nace. "wai dama tsayawa kikayi kina sauraron wayata wallh babu kyau toh nidai babu ruwana" yanayin yanda nayi maganar saida yasakata murmushi tace. "Yi abunki wallh kina samin miji kiyi aure ni kaina auren nakeso amma kinga Mummy ta nace sai nayi karatu haka nayita faɗuwa a jarabawa karatu ya gagara niga yanda hankalina yake can daban itama yanda nata ya karkata daban gashi ɗaya yaƙi yiwuwa Wai tana cewa ita bata samu ta ƙarasa karatu ha dan haka bazata yarda ƴarta tayi aure batareda tagama karatu ba. amma kingani yanzu muna dai-dai ta magana zan turoshi wajan Baba. Daɗin uba kenan" Cikin raɗa nace mata. "waye shi" "Wa fa? Ta tambaya "Wanda zaki turo wajan Baban mana" "ji yarinya da wayo ke kin faɗamin waye Hamman da kike waya dashine?" Na girgiza kai cikeda nishaɗi jin sunan Hamma kaɗai yana sauƙarmin da nishaɗi nace. "Zan faɗa miki amma kiyi alƙawari bazaki faɗawa kowa ba" "Nayi alƙawari bazan faɗawa kowa ba" Na jijjiga kai sannan nace. "Yayan maryam ne ƙawata ya matsa zai turo amma nace yabari saina gama exam wannan semestern" "ko meyasa" ta tambaya. " zuwa lokacin nakusa ƙare makaranta kinga kar suna zuwa suyi maganar aure baba kuma baida kuɗi da karatunmu zaiji koda aure? Kinga yanzu idan sukazo bayan gama exam ɗina kafin ayi maganar aure nagama karatu zuwa lokacin nauyi ya ragu akan Baba" "Lallai kinyi basira Allah yakaimu lokacin" nace. "Amin" na ɗauko wayata na nuna mata pic ɗinshi tace. "Kai ma sha Allah hamma ya haɗu ashe dole ki kwarewa soyayyarsa banga laifinki ba so abunki" Nayi murmushi nace. "Ai saima kin ganshi afili" cikeda jinjinawa tace. "Au Allah" nace. "wallh kuwa" Muna cikin ƙus-ƙus Aysha tashigo sai mukayi shiru muka canja zance ta taɓe baki haɗeda Miƙawa Anty fadeelah riga tace. " gashi" ta amsa ta Canja zuwa kayan bacci sannan Muka ƙwanta." ----------- Wani irin nishaɗi yakeji wanda bai taɓajin makamancinsa ba. P.A ɗinsa dake front seat ya juyo ya kalleshi saboda yanda yakejin sautin murmushinsa akai-akai. Shima murmushin yayi sannan yace. "Mood sir" ya ɗago ya kalleshi batareda ya amsa ba yacigaba da faɗin. "Bamu kaiga samun abunda ya kawomu ba amna kana cikin farin ciki ko meyasa?" Saida yayi murmushi sannan yace. "وثق" trust "صدق" Believe. I believe and trust in Allah inada hope bazan bar ƙasarnan batareda cikar burina ba she'll be mine in sha Allah" P.A ya jijjiga kai yace. "Babanta nada tsauri yaƙi yarda a tsaida magana bansan abunda yake tunani akanmu ba. Bayan irin mutanenda ya haɗu dasu a jiya banyi tsammani tun ajiye zaiƙi ba. Gashi yau katashi mukaje muka sameshi har gida amma magana bata tsaya. daga ƙarshema cewa yayi zaiyi tunani abashi lokaci kafin ya yanke hukunci" "Eh yanada gaskiya barshi ya ɗauki lokacinsa I'll wait. har indai zai cikamin burina and atimes yanada sauƙin kai. Nunawa nayi inason cin abincinda yafito a hannunta ya sanya tayi akwai hope akan zaiyi tunani mai kyau. Tunda yace he's my biggest fan." P.A yace. "May be" danshi dai bai taɓa tunanin bazasu samu abunda sukazo nema a bugun farko ba saida ya leƙa yaga anyi jiya anyi yau abun tun yana bashi mamaki yafara bashi tsoro" "Mood sir ina gani basai kaci abincin da ka saka akayi mata ba meyasa bazamuyi order wani wajanba?" Lumshe idanuwansa yayi ya jingina jikin kujera kamar bazaiyi magana ba sai kuma yace. "Ita kaɗai zuciyata ta yarda da ita" bayan hakan hai sake cewa komai ba har suka isa masauƙinsu. 8:00am mukeda lactures dan haka sassafe nashirya shiga makaranta Maryam ta kirani da zasu fito nace tabari zanzo dakaina. Tace. "kinsan halin Hamma ai bazai taɓa yarda ba yanzu hakama ya shirya ni yake jira" ni dama nagama shiryawa dan haka nazauna ina jiran zuwansu. Da suka iso ta kirani nayiwa Mama sallama na fice Maryan harta koma Baya kamar yanda tasaba yanzu banso na sameta a baya ba da bayan zan shige dan yau kunyar Hamma nakeji. Suluf-suluf nashige na gaisheshi yana kallona amma sam naƙi kallon yanda yake murmushi yayi daya gane kunyarsa nakeji sai dai baisan kunyar ta menene ɗaya ba, ta sakin layin da yayi jiyane kota cewa da nayi ina sonsa. A bakin gate na school ya ajiyemu Maryam ta fita harna saka ƙafata waje na juyo na kalleshi. Shima ni yake kallo dan haka nayi saurin yida kaina ƙasa nace. "Hamma nayiwa Antyna maganarka. yanzu agidanmu akwai wanda yasanda tarayyarmu" yayi murmushi yace. "naji daɗi sosai nagode ahaka har Baba zai sani wata rana. Dariya kawai nayi ina ƙoƙarin fita yace. "Bakicemin kina sonaba zaki tafi" Nace. "Ai kasan inayi" nafaɗa hakan alokacinda nake ƙarasa fita. Maryam tana tsaye tana jirana ina ƙarasowa tace. "Kukam dai sai gyaran Allah abu ba kunya sam ba tsoron Allah kuyita kallon juna kuna sakin murmushi gaban mutane aiko wanda bai saniba daya ganku zaisan kuna soyayya" Nace. "kefa bakida Hankali idan bamuji tsoron Allah ba kinaso muji tsoronki ne?" "Ke dai Allah yayi banza tafaɗa haɗeda wuce nima nabita abaya har muka ƙarasa lacture hole." Zaynab Alabura *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Lacture ɗaya mukayi muka dawo gida kasancewar ranar friday ana tashi muka fita gate kawai kowacce tahau abun hawa batareda munjira anzo an ɗaukemu kamar aka sababa. Da motar Yaya Ahmad naci karo a harabar cikin gidan, aɗakin Mama na sameshi da alamun isowarsa kenan ko wajan Baba bai ƙarasa ba nashiga da fara'ata ina gaidashi yace. "Marmee har andawo daga makarantar?" "Eh yaya lacture ɗaya mukayi yau Friday dama bamu cika daɗewa ba" yace toh Allah yataimaka bari nashiga ciki naduba Baba. Mama tace. "Babanku yafita ɗazu amma yace bazai jimaba saƙo yasamu na gaggawa ayanda ya sanar dani" Yaya Ahmad yace. toh barin fita kafin yadawo nima zan dawo" Dasauri nace. "Yaya dan Allah bari nazo ka ajiyeni gidan Hajiya (Maman Baba) rabona da gidanta na daɗe bazan iya tunawa ba" yatashi yana tafiya yace. "kiyi sauri" mama tace sai kiyiwa ƴan uwanki magana ina tunani tunda suka dawo ko sau ɗaya basu taɓa zuwa ba" nace. "Toh" namiƙe nayi ciki nayi musu magana dasaurinsu kowacce taɗauki mayafi dayake dama sun gaji da zama Jiya ko makaranta basu fita ba hakama yau saboda tsoron abunda Mummynsu zata iya aikatawa. kaya kawai na canja nasaka Hijabi Nafito Mama tabamu mai da sinƙin sabulai sai abincinda tayi ta zuba a cooler tace akai mata dama akai-akai ana kai mata abinci. acikin mota muka sameshi. "Abakin ƙofa ya sauƙemu yace ku gaisheta" da Mamaki nace. "Yaya bazaka shiga ba? Aikuwa bazataji daɗi ba saida ya kalleni kamar mai nazarin wani abun sai kuma yace. "Nafi shekaru ban leƙata ba nasan yanzu idan naje sai tayita mita nikums banaso" nace. "Yaya kabarta tayi mitarta na lokaci ɗaya yashige gaba sai ka gyara kana zuwa ganinta akan lokaci. Amma yanke zumunci babu kyau" batareda wani tunani ba yace. "muje toh" Daga baya Anty fadeela tace. "Marmee hoo sarkin iya tsara zancen da magana kenan. idan kina zubo da zancennan na tabbata babu wanda bazai saurareki ba. Wannna bakin naki inaga babu wanda bazakicishi da zance ba zanso ki haɗu da Mummynmu naga ko bakinki zaiyi aiki akanta" Harararta Yaa Ahmad yayi yace. "ke kifara haɗuwa da Mummyn kiga yanda zata kaya muku zaɓar rashin hankali ma a blacklist kuka sakata idan bazaku dawo ba kufito kuce mata bazaku dawo ba mana amma yanzu mummy tana wuya daku yanzu haka ita ta turoni na tafi daku" Anty fadeelah taturo baki tace. "wallh banzuwa ko'ina" yace. "toh saiku gaya" "Allah yaya dama mata dama ace idan mungaya mata zata yarda ta barmu ne saimu zauna yimata bayani" Aysha tace. "Taɓ wallh ban binka. zama ka koma kamar yanda kazo kuma Babama yace ba yanda zamuje" yaja tsaki. "mtswww uwar ƴan tsiwa komai bazaki faɗeshi da ladabi kamarna ƴar uwarki ba" Aransa yana mamakin wai Babane zaice su bazasu koma ba sai Babandai yadawo zaiji kanun labarin. Suka fice dukansu suka shiga cikin gidan. Hajiya tasake aure bayan shekaru da ɓatan Babansu Baba amma bata samu haihuwa ba. Sunyi shekaru da mijin kafinnan Allah ya ɗauki ransa bai daɗe da rasuwa ba. babu yanda Baba baiyi akan zai ɗaukota gidansa ba yaran mutumin suka hana. Sunce suma tazama mahaifiyarsu tunda anyi zaman mutumci yazama dole su riƙeta, tana zaune yaran duk abunda suka yiwa mahaifansu itama sunayi mata. Babban gidane sosai shashi-shashi kowacce sun zuba mata ƴan aiki. Da sallama muka shiga dake nice agaba nita fara hangowa tana kallona tafara faɗin. "Idonki kenan ja'irar yarinya ɗazu da ubanki yazo gaisheni nagama yimasa akan rashin zuwanki. ta iya yiwuwa ma shi yayi miki magana kikazo. Habibu ɗan arzkiki daga dawowarsa sansa huɗu acikin gidannan" na ƙaraso ciki ina faɗin. "mukuma ƴaƴan tsiya koh?" tace. "kyaji dashi ni dai bance ba ai fitinanniya" tana hango Yaya Ahmad wanda shi tagane tayi salati ta sanarwa ubangiji. "Laha'ila ha illalahu Mahammadar rasulillhi Wa nake gani kamar amadu?" muka ƙarasa ciki Yaya Ahmad shidai murmushi kawai yakeyi" Tana kallonsu fadeela tace. "waɗannan fa? Ƙannenka ne Ahmadu?" Yana amsa mata ta fashe da kuka tana faɗin bantaɓa tunanin zan sake ganinku kafin Allah yaɗauki raina ba. tana kuka tana faɗin. "Amadu haka kukayi watsi damu kuka wulaƙanta zumunci. gara kaima idan anci sa'a ana ganinka amma banda waɗannan ta nunasu Anty fadeelah sukam sunbi uwarsu sunyi watsi da ubansu. Toh ingaya muku da uba ake ado zakuce na gaya muku sai an goranta muku rashin uba. Inbanda ku fitinannu waya ke ƙin ubansa uyumm. Uwarku ta hure muku kunne. Batayi muku huɗubar gaskiya. Idona idon uwarki saina faɗa mata Allah yayi mata abunda tayi mana a danginmu. Aysha data fara ƙuluwa tace. "Ah ji matarnan" Yaya Ahmad yayi saurin taranta faɗin. "ƙaniyarki Aysha, Hajiya kiyi haƙuri in sha Allahu zamu kiyaye" Hajiya tace. "Kagani koh?" fitinianniyar yarinyar nan rashin kunya zatayimin" Natashi ina faɗin. "kedai Hajiya idan kika kama mita bakyaji bakya gani. mu babanmu ba haka yake mana ba. Wallh kamanninki kawai ya ɗauka banda Azabar masifarki" "Allah na tuba daya ɗauko halina mace ta juyashi? badai halina ba wallh. Kitchen ɗinta na nufa batareda naji ƙarashin faɗanba dan bala'i kawai takeyi takasa sararawa sai haƙuri suke bata amma kamar wanda suke zugata. Na ɗauko coolern kwacokam datake zuba dambun namanta na fito dashi na zauna tana surfa bala'i ina ina gefe ina ci " Aysha ta dallah mata harara hajiya tace. "uwarki kika harara" nace. "Ya Ahmad tashi katafi abunka tunda bazata daina masifa ba" Tanajin haka tayi shiru nacigaba da faɗin wannan mitar kaɗai Hajiya ta'isa ta hana zuwa wajanki kin sakasu gaba kinata faɗa. Sunzo kinyi faɗa basuzoba kice basu zoba kinyi faɗa wanne ɗaya kikeso subi?" Hajiya tace. " shikenan ai tunda baza'a faɗa muku gaskiya ba nidai nafaɗa yarage naku ku ɗauka uba ba abun yasarwa bane. Saiki kawo Muku kisaka muku agaba aiko tunda dai banaki bane natashi nashiga kitchen ina faɗin Hajiya basai kinmin gori ba akan dambun nama inaji tana magana amma bana iya jiyota na ɗauko ƙananun unbreakable bowls na fito aciki na zuba na maida coolern kitchen. Muna zaune hira tayi nisa harmun manta da mitarta Yaya ya miƙe yace. "Hajiya ni zan wuce" Hajiya ta ƙyaɓe baki tace. "Sai kuma wace shekarar Amadu?" yace. "Jimawa ma zan dawo zanzo na ɗaukesu" Hajiya tace toh Allah yasa. Saida akayi magrib kafin yaya Ahmad yazo ya ɗaukemu tare muka shiga cikin gidan dashi. Ƙamshin turarennan ne yafara muna barka hakan ya nuna yauma Baba yanada baƙi. tare muka ƙarasa har ɗakin Mama Yaya yace. "Har yanzu Baba bai dawo ba? mama tace. "Yadawo yana tareda baƙi" "Toh nikam zanje saida safe na haɗu" Mama tace. "Allah ya tashemu ya amsa yafita" "Mama baƙin jiyane suka dawo? " Na jefa mata tambaya. "Eh dannaji Naji gidan gabaki ɗaya yaɗauki irin ƙamshin jiya" tabani amsa. ---------- Baba ya gyara zamansa dakyau yadubi Yaya Ahmad. Murmushi yayi sannan yace. "Ahmad kenan A tunanina Uba ne yake sanarda ɗansa ranar auren yaro bayan yaje ya tattauna da mahaifan yarinya amma naji kai kake sanarmin lokacin aurenka. Bansan kodan banida komai bazan iya yimaka komai a wajan bikin bane yasa kayi haka amma ko yaya mahaifi yake Ahmad mahaifine kana tunanin zanji daɗin wannan maganar ne?" Jikin Yaya Ahmad yayi sanyi ayanda yasan Baba bai taɓa tunanin danya cemasa anje an tambaya masa aure harsun bada rana zai ɓata rai ba. Lallai Baba ya canja sosai. Jiki a sanyaye yace. "kayi hakuri Baba banyi niyyar hakan ba da zarar na sanarwa Mummy saita tura gidansu yarinyar sukuma ana zuwa suka bada rana" Baba ya jijjiga kai kawai zuciyarsa tayi masa babu daɗi sakenda yayi agidansa yayi yawa dahar aka kai wanan stage ɗin. jin Baba yayi shiru yasa Yaya Ahmad yace. "Baba dan Allah kayi haƙuri" Baba yace. "shikenan yawuce" amma idanda son rainane inaso ka zauna anan bazan tilasta maka ba amma idan zakabi umarnina inaso ka zauna anan garin kaida matarda zaka aura. Banason zamanka acan yakamata ace kaima yanzu kadawo cikin ƴan uwanka kayi rayuwa. Jiya da kukaje wajan Hajiya ta kirani tanata murna. Yakamata ka zauna anan bance dole ina nufin idanda umarnina zaiyi amfani. Yaya Ahmad ya sunkuyarda kansa Maganar gaskiya yanason garinnan amma akwai dalilin dayasa bayason zaman garin yanzu kuma ga Baba yanason ɗaureshi da jijiyoyin jikinsa yasan bazai iya kaucewa maganarsa kuma kamar yazama dolene ya faranta masa tunda yasan abunda akayi a neman aurensa ya taɓa masa kimarsa matsayinsa na uba, yasan ko dangin matar suma zasuyi mamaki ace Babu mahaifinsa a neman aurensa bayan yana raye. amma baisan yanda zasu kaya da Mummy ba idan taji" jiki babu laka yace. "Shikenan Baba zan zauna anan ɗin in sha Allahu" Baba yace Allah yayarda yayi maka albarka. Ya amsa da amin." """""""" Sati ɗaya yayi kullum sai Baba yayi baƙi wannan ƙamshin ya zauna dimun da'imun acikin gidanmu." ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Ya daɗe acikin toilet yana wanka yayinda yayi amfani da duk wani bath-mist dayasan yana amfani dashi nan da nan ƙamshi ya karaɗe gabaki ɗaya floor na illahirin hotel ɗin. Yayin beard ɗin fuskarsa ya ƙwanta luff-luff sai sheƙi yakeyi Cike da nutsuwa ya fito daga wanka. Ya isa gaba mirror da aka jera mayuƙan da yake amfani dasu cikin nutsuwa ya shafe jikinsa da mayukan wanda ƙamshinsu ma wata duniyar ce. Ya isa jikin Cloth cupboard ya tura murfin yayi gefe ya tsaya yana kallon ciki kusan 5minute kafin yaciro sabuwar jallbiya wacce take cikin ƙwalinta da singlet itama sabuwa dall acikin ƙwalinta sai boxer shima yana cikin ƙwalinsa da 3quater jeans gabaki ɗaya singlet da Boxer stamp na sunansa ne ajiki ga dukkan alamu daga company ake buga masa tasa daban ko shine mamallakin kamfanin gabaki ɗaya. Ya shirya cikin farar jallabiya yayi matuƙar kyau sosai ya tsaya kallon madubi yafi 10minute gaban madubi duk wannan abunda yakeyi yana yine cikeda nishaɗi amma wani ɓangaren akwai tsoro cike aransa. Ya shafo sajen dake ƙwance a fuskarsa sannan ya sauƙe ajiyar zuciya ya fara tafiya zuwa gaban wani bell ya danna 3minute saiga P.A ɗinsa yashigo ganinsa a shirya yasa yace. "Mood sir harka shirya zan iya sanarda tafiyarka yanzu?" yayi ajiyar zuciya kana kallonsa zaka tabbatar akwai abunda yake damunsa. "كيف ابدو (How do i look)" yayi magana out of fear saida P.A yayi murmushi sannan yace. "Kayi kyau sosai you انت دائما تبدو وسيم (always look Handsome)" ajiyar zuciya ya sauƙe yasake komawa ya kalli madubi sannan yadawo yadubi P.A yace. "هل أنت متأكد؟"(are you sure)" tun yana mamakin yanda boss nasa ya nutsewa soyayya harya dawo yadawo yadaina amma sanin waye Hammood dakuma matsayinsa yasa dole wasu abubuwan suke saka bashi mamaki gabaki ɗaya ya canja Akan ƙaramar yarinya yarinyarda bawani kyau ko kuɗi ko suna gareta cikin celebraties na duniya baki ɗaya yana daga cikin wanda yafi sanuwa babu yanda zaije bai samu macenda yakeso ba kowace irin mace a halin yanzu sai dai ya sauƙe class ɗinsa ya aureta amma bawai danta kai ba aganinsu saboda status ɗinsa yawuce tsarar kowace mace amma sai gashi yabasu mamaki mamakinda basu kaɗai ba da duniya da zatasan da wannan lamari ita kanta zata jijjiga tashiha firgici numfashi ya furzar sannan sannan yace. g "أنا متأكد جدا" (am very sure)" Ajiyar zuciya ya sauƙe ya ɗauki facemask yasaka ya ɗauki glass yasaka sannan ya ɗauko Facing caff ya rufe fuskarsa gabaki ɗaya yanda babu wanda zai ganeshi. Ƙarasawa yayi ya ɗebi wayoyinsa sannan ya ƙarasa yabuɗe masa ƙofa yafita gabaki ɗaya ɗakunan floor ɗin dayake an kamasu morethan 50rooms gabaki ɗaya aka kamesu saboda tsaro dakuma rashin son hayaniya. Harya fita cikin harabar mutane babu wanda ya ganeshi ya ƙarasa wajan motanda ake jiransa motoci biyune kacal wanda shi ya buƙaci hakan gabaki ɗayama ba'asanda shigowarsa garinba kusan kowa ya ɗauka yana abuja dayake dai kods yaushe idan zuwa abujan takama yakanje yadawo har ila yau babu wanda yasan dalilin daya kawoshi sai ƴan tsirarrun mutane gidan tv da jaridu sunyi tambaya harsun gaji har yau babu wanda yasamo musu amsa. Kuma abunda yake kan bawa mutane mamaki shine daɗewar dayayi aƙasar da bai taɓa yi awata ƙasa haka kawai bawani aikine yakaishi ba. Atarihinsa ma gabaki ɗaya bai taɓa zuwa ƙasarba baida friends a ƙasar nigeria sai zallan fans da yake dasu wanda shi kansa yaji mamakin ganinsuba lokacinda ya sauƙa a ƙasar ya kasance yanada masoya masu tarin yawa haka a ƙasar. Yanayin yanda motocin suke tafiya baza'a taɓa zaton tafiyarsu ɗaya ba yanabin duk wata hanya da zaibi dan ganin babu wanda yasan da zamansa a garin." Fitowarmu daga lactures kenan cikina sai ƙugi yakeyi danko karyawa banyiba dake sassafe na shiga school jan hannun Maryam nayi muka nufi wani eatery dake cikin school ɗin tunda muka doshi wajan hancina yake jiyomin saƙon kamshin da ƙwana biyu nasaba da jinsa. a tunanina inajin ƙamshinne saboda shaƙarsa danayi ƙwana biyu dayawa wanda yanzu haka ya gama kama gidanmu barinma shashin Baba tunanina ya canja a lokacinda nasaka ƙafata cikin wajan saboda yanda ƙamshin ya tunkareni gadan-gadan ko shakka babu akwai baƙon Baba acikin wannan wajan kokuma wani mai irin ƙamshinsa. Waige-waige nafarayi mutane daban-daban zaune cikin wajan can idona ya tsaya akan wani dake zaune can gefe gabaki ɗaya cikin wajan shine wanda yayi suiting wannan ƙamshin. sanye da fara jallabiya amma sai dai hula ta rufe fuskarsa bana iya kallowa na kai fuskata kan hannunsa saida gabana ya faɗi fari sol kaman a tsaga jini yafito abune mai matuƙar wahala samun mutum mai irin wannan hasken a nahiyarmu. Agogon dake ɗaure a hannunsa brand na Patek Philippe koda bansaniba nasan agogon mak masifar tsaɗa ne. Bansan kuma ko kwayun hannun bane ya ƙarawa watch ɗin kyau ba. Sai wani zobbe mai wani design wanda nakasa tunano yanda nasan zobben. danna waya yakeyi gabaki ɗaya hankalinsa ya karkata a kan wayar. Muryar maryam tadawo dani daga tunaninsa na wuntsila. "Babe kije kiyi mana order nagaji wallh ga wani azabebben ƙamshi daya sauƙarmun da kasala tunda nake ban taɓa cin karo d ƙamshi makamancinsa ba" Sai alokacin na tabbatar da cewa bani kaɗai kejin wannan ƙamshin ba. Ajiye bags ɗina nayi akan kujerarda da zan zauna. Ƙarasawa nayi wajan nayi making ordern daga yanda nake ina iya jiyo muryar wanda suke zaune tareda shi yana magana cikkn harshen labarci harna bar wajan nadawo na zauna banji yabashi amsaba. Na zauna akan kujerar ina facing ɗinsu kauda kaina nayi daga garesu dan zuciyata tanata faɗamin something is off. Nadubi Maryam nace. "Babe something is not right a cikin awajannan bakiji ƙamshinna ba? bantaɓa jinsa ba sai ƙwannan cikin gidanmu kuma yanzu najishi anan ina tunanin kamar mutum ɗayane da wanda yaje Wajan Bab. Maryam saida ta nisa tace. "Naji mana babe ba yanzu nake miki magana ba? Nima bantaɓa jin irinsa ba amma kinsan turare dayawa a duniya bbu yanda za'ayi brand na turare su buga sample ɗaya idandai ba nawani celebrity bane sune suke amfani da turare su kaɗai so calm down. Mema zai kawo baƙin Baba nan? Nan fa school ce ɗai-ɗai ku wanda ba ƴan makaranta ba suke shigowa nan sai suma a irin waɗanda ke buƙatar wani snacks awajan ko wani abun" Nayi shiru kawai dannaga bazata fahimceni ba. Lokaci-lokaci nake kallon wajanda suke zaune ganin ko sau ɗaya bankamasu suna kallo naba yasa hankalina ya ƙwanta muka gama abunda zamuyi muka tashi na nufi wajan na biya kuɗin sannan nazo muka fice. Bayan nafita ya dubeshi yace. "Mood sir tafita ko zamu bita?" Ya girgiza kai da Mamaki P.A yace. "Are you not going to talk to her?" ya sake girgiza kai yace. "No. I love her even though i haven't met her. So whats the point of meeting her" P.A yace. "Go met her express your feelings" murmushi yayi yace. "it's a fantasy, hopes and a dream. It's sweet kuma it's a basics for actually wanting to meet her amma ba yanzu ba not now. Expressing feelings ga wanda gareta i am a totally stranger that would surely freak her out. if i met her bazan iya barin sonda nake mata ya ƙwanta cikin raina kamar yanda nayi alƙawari ba koda na seconds ne and Banason na fara rayuwa tareda ita batareda ta yarda dani da kanta ba. Yanzu abunda yake gabana what can i do to make her fall for me?" P.A yace. " okay. Meet her first. Let her get to know you. Go on a few date. if things work out then it would be appropriate to express your feeling" Dariya yasaka kawai dan abun bai kama hankalin kansa ba ya miƙe yana shirin barin waje. P.A ybashi yana faɗin. "Mood sir whats the problem?" Ya nuna masa hannunsa haɗeda faɗin. "This. This is the problem. My skin colour. Yarena ƙasata everything about me is different from her shine kake tunanin muje date? How? Tayaya zata yarda da totally stranger sufita date" P.A cikeda gundura da maganar yace. "Mood sir whats the point of all this? She's already yo..... . Shshshhhhhh ya dakatar dashi alokacinda yayi arba da ita ta dawo cikin wajan. Saida ta kalli yanda suke wannan karon ita yake kallo amma bata kallon idonsa saboda yana cikin gilashi ta kauda kanta hankalinta na wani wajan ba tasu takeba dasauri ta ƙarasa wajanda suka zauna da ɗauki ƴar ƙaramar wayarta data bari haɗeda sauƙe ajiyar zuciya. Menene wannan Zuciyarsa ta tambaya a yayinda tayi arba da wayar hannunta. Nan ƙirjinsa ya fara bugawa dasauri me takeyi da wannan wayar? Badai waya takeyi da wani ba?" idanuwansa suka rufe nan da nan suka kaɗa bai ankaraba harta fice. Dasauri yabi bayanta shima yayi wajen." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Ina isa dai-dai yanda maryam take na tsaya ina haki saboda saurin da nayi. Ta taɓe baki tace. "Wannan wayar ko rayuwarki iyakaci kin waani bi kin rikice kawai dan kin duba baki ganta ba" na mika mata wayar haɗe faɗin. "idanba rayuwata ha to mecece? hamma nefa yabani. Ni da'allah riƙemin ki sakamin acikin jakata" ta amshi wayar haɗeda buɗe jakata dake hannunta ta saka a ciki tana faɗin. " sai muje koh?" "Babe bari na huta mana" na faɗa ina zama a kujerun a ɗaya daga cikin kujerun da suke cikin garden ɗin. Ajiyar zuciya mai ƙarfin gaske ya sauƙe haɗeda sakin murmushi saida yaga na miƙa mata wayar kafin hankalinsa ya ƙwanta. Sai lokacin ya tabbatar wayar ba mallakina bace. P.A ya ƙaraso wajan yana faɗin. "Mood Sir is everything okay?" ya jijjiga masa kai batareda ya ɗaga idanuwansa daga kainaba. P.A yakai idaonsa yanda Hammood yake kallo shima saida yasaki murmushi ganin yanda ƙura mata idanuwa itakuma sai zuba surutu takeyi. Maryam ta miƙe tana faɗin. "Ni wallh kin isheni ke yanzu ba hali azauna dake saiki fara labarin Hamma. Kedashi gabaki ɗaya kun zauce soyayya Hauka ce" nima na miƙe ina faɗin. "nida Hamman nawa ne zautattu? Toh wallhy zaki maimaita gabansa" "ni rufamin asiri karkije ki faɗa masa Hamma idonsa ya rufe akanki yanzu sai yamin rashin kirki" Saida nayi dariya danjin daɗin yanda ta ambaci sonda Hamma yakemin sannan nace. "Nima ai idona ya rufe akansa banaji bana gani" "kin haɗu da aiki kuwa" shine abunda tace. Saida yaga wuce wata saita idanuwansa suka daina hangen yanda nake sannan yafara tafiya zuwa yanda motarsa take.yana isa suka ƙaraso suka buɗe masa yashige. A hankali suke tafiya idonsa nakan window gabaki ɗaya hankalinsa yana waje yana kallo da nazarin yanayin garin. Saida P.A yayi gyaran Murya sannan yajuya baya ya kalleshi gabaki ɗaya hankalinsa na wani waje yace. "Sir kana ganin zaka iya jurewa? Idan bazaka iyaba it's fine dama kai ka ɗaukawa kanka wannan alƙawarin is okay you can break it" saida ya daɗe bai bashi amsaba kamar bazaiyi magana ba sabo da halinsa yasa P.A baiji komai ba dan dama shi bawai mai son magana bane har sai indai lokacin maganar tasa yayi ko maganar tazo masa akan gaɓa. "is okay i can handle it" shine abunda ya faɗa P.A ya jijjiga kai. Da Yamma Hamma yazo ɗaukanmu cikeda ɗaukin ganinsa na isa wajanda yake ina faɗin. "Sannu da zuwa Hamma" "Yawwa sannu babyna mai kuma yaci na ɗin nawa?" Na kalleshi da rashin fahimta nace. "Na?" Ya lumshe idanuwa sannan yace. "Uhum na! Hamma na. a waya kice Hammana a fili kice Hamma. Ya narke sannan yacigaba da faɗin. "Babyna adaina cutar dani dayawa mana ana sassautawa wasu abubuwan ana cire kunyar nan" Maryam tayi gyaran murya alamun musan tana wajan. Ya juya ya kalleta ya haɗe rai yace. "Ƴar sarkin rashin haƙuri bazaki iya jira mu gama bane?" ta tura baki tana faɗin Hamna kagafa yanda ka narke murya kana yiwa Babe Magana amma ni da ihu kamar zaka tada wajan?" ya haɗe rai haɗeda maimaita. " Babe? Babe kikace koh? Toh yafita a bakinki ni kaɗai nakeda hurumin kiranta da Haka she's my babe ni kaɗai" ta fara ƙunƙuni ƙasa-ƙasa tana faɗin. "Wallh baka isaba ai ƙawatace kuma tare ka ganmu" Jin tana magana yasa ya haɗe rai haɗeda faɗin. "Me kike cewa?" Ta kumbura fuska tana faɗin. " Babu abunda nake faɗa tashige mota" Mu duka muka shiga muma tafi. Saida ya kawoni ƙofar gida ya tsaya sannan yace. "Baby I'll miss you" gobe bazan samu daman zuwa ganinki ba ayimin uzuri" Nace. "Nayi maka Hamma sai dai na daure sannan na ƙarasa na ɗin gaban yayi murmushi na juya ga Maryam nace. "Babe sai gobe idan mun haɗu school karkizo ɗaukana zan taho" dana juya naga irin kallonda yakemin yasani saurin sauya zancen da faɗin. "Oh sorry Maryam saida safe" ta taɓe baki tace. "ke kikaji wajan" "kema kinji" nabata amsa nafice nashige ciki. Girgiza kai yayi kawai yace. "Maryam gara kibar faɗa mata magana gabana yanda ranki keso dan munyi aure bazan ɗauki ki rainamin mata ba kuma kidawo gaba. Tafice takoma gaban aranta tana faɗin. Idan haka yayyu suke dawowa bayan fara soyayya da ƙawa an haɗu da aiki." An ɗauki tsawon ƙwana ukku kullum sai na gansu a wannan wajan da muke zuwa harna ɗauki niyyar canja waje amma saina fasa dan ina tsoron nasake ganinsu acan daganan hankalina bazai ƙwanta ba zanga duk yanda naje zasu iya bina so gara na zauna a waje ɗaya." Wannan karon Ya Ahmad ya daɗe ba kamar yanda yasaba zuwa yayi ƙwana ɗaya yatafi ba kusan ƙwanansa goma kenan banga yana shirin tafiya ba koda yake ba sallama yakeyi ba sai dai muji kawai ya tafi. Dawowata daga makaranta kenan naganshi yana cikin chinese canopy wajan shaƙatawar dake harabar gidanmu waya yakeyi cikeda nishaɗi sai murmushi yake sakewa akai-akai. maimakon nashiga cikin gida saina canja akalar tafiyata zuwa wajanda yake ina isa batareda sanin da wacce yake waya ba nace. "Yaya kabani ita mugaisa" baisan sanda yasaki dariya ba haɗeda faɗin. "Lallai Marmee wayace miki da mace nake waya?" "Yanayinka ne ya nuna" batareda ya ɗaga wayar a kunnensa ba yace. "wane yanayi nayi?" "Sai murmushi kakeyi cikeda nishaɗi. murmushin fuskarka ya bambamta gashi zai tsinke flower kakeyi" na faɗa haɗeda nuna flower ɗinda ya tsinke yakai kallonsa wajan batareda ya sake mun musu ba yabani wayar na amsa muka fara hira dake itama mai surutu ce min ɗauki tsawon lokaci muna magana. Saida ya haɗe rai yace. "Ke bani wayata" bankaiga miƙa masa wayarba naji tana faɗin Marmee zakizo bikinmu koh? Ihu nasaka ina faɗin biki? aure zakuyi" najuya wajansa ina faɗin. "Yaya aure zakayi?" batareda yabani amsa ba ya amshe wayar yakai kunnensa yace. "Zan kiraki ina zuwa" bayan sunyi sallama ya dubeni yace. "Eh aure zanyi Marmee" "Yaushe" nasake jefo masa tambaya. "Ankusa baifi saura 2month ba" "Dan Allah yaya zakaje dani?" saida yayi wani nazari wanda bansan na menene ba yace. "Makaranta" "Lokacin nagama" nayi saurin bashi amsa" saida yayi shiru sannan yace. "Naji zanje dake" na saka ihu ina faɗin. "promise" kai kawai ya jijjigamin. Nace. "Ya Ahmad kaga dama ba'a taɓa biki agidanmu ba akanka za'a fara kaine farkon aure agidanmu" "Anya kuwa" yafaɗi. Nace. "iyi sosaima kagani bikinka sai wanda yagani da a garinnan za'ayi duk wanda nasani saina gayyacesu" Ganin na cikashi da surutu yasa yace. "Maemee yanzu kika dawo school baki gaji ba?" kije ki huta" nace "Toh amma idanna gama zan dawo ka nunamin hotonta" ya gyaɗa kai kawai" ya lura tun abaya duk yanda yaso raba kansa da ƴan uwansa bai samu hakan daga wajan marmee ba danko bazai kulata ba saita masa magama da surutu har takai takawo shida kansa yakeyi mata magana. Babu sabo ko shaƙuwa tsakaninsu amma yana jinta cikin ransa tana ɗaya daga cikin mutannenda yakeso a rayuwarsa koda bai fito ya nuna ba amma marmee ƴar uwarsa ce wacce takeda matsayinda Wanda suka fito ciki ɗaya basu samuba. Baya mantawa lokacin tana yarinya ƙarama kullum tana wajansa. Ko anguwa zaije yakance saida ita sunyi wata iriyar shaƙuwa tashi ɗaya kawai akazo aka raba tsakaninsu. Wanda hakan yayi sanadiyyar da shaƙuwarsu taja baya amma yanzu ƙarfi dayaji tanaso ta dawo da ita. Kuma yanajin daɗin yanda take shiga al'amuransa. Harta juya zata tafi ya kirata. "Marmee" na juyo nace. "Na'am Yaya" "Marmee kina soyayya ne?" gabana yayi mummunan faɗuwa kardai Ya Ahmad yasan soyayyata da Hamma" saida na dabirce sannan na tattaro nutsuwata nace. "A'a meka gani?" "Naga kinsan murmushin soyayya kinsan yanayinta gabaki ɗaya" Nayi murmushi nace. "Au wannan? Ai a waya nagani" "Okay jeki toh" nasakai nashige. "Ina shiga saida na sanarwa kowa zancen auren Ya Ahmad" Anty fadeelah tana murna. Aysha tace. "Meye naki na murna? Bayan kinsan ba zuwa zakiyi ba?" "bangane bazan jeba" "Eh bazakije ba mana" "Kamar Yaya fa? Banganeba?" "kije ma kiga yanda zaku kaya da mummy" nace. "ku zauna karkuje amma nikam sai naje duk abunda zai faru yafaru" "Mama tana zaune itada anty suna jinmu basu tankaba, natashi naje nacire uniform ɗina nadawo na zauna da plate ɗin abinci a hannuna. Muna zaune Ya Ahmad yashigo Mama tayi masa barka da fatan alkahairi" ya amsa cikeda murna da fara'a. Antyma tayi masa saiya share kamar baiji abunda tace ba." Washe gari cikin Asibiti muke practical zamuyi da Wani babban likita, tsoro nakeji sosai dan har yanzu nakasa sabaw ada duk wani practical daya shafi threatre. Shigarmu aka kawo wani maras lafiya wanda za'a yankewa ƙafa, duk wani abunda akeyi ana yimana bayani. Hankalina bai tashiba saida naga anzo wajanda aka cire ƙafar cancak aka ajiyeta gefe. Luuuu nayi ƙasa na faɗi saboda firgicin dana shiga. Awanshi biyi akaina cikeda damuwa. Ko numfashi mai ƙarfi baya Iyayi saboda gani yakeyi kamar zaita dani, a hankali nake sauƙe numfashi idanuwana a rufe luff zara zaran gashin idona suma sun ƙwanta sunyiwa ƙasan idon rumfa, duk kallonda yakeso ya ƙaremin ayau yayi. Yayinda zuciyarsa ke ƙara azalzala da soyayyata. Ganinsa haka Kusa dani saI zuciyarsa tasama masa waswasi aKan Alƙawarinda ya ɗauka" Nikuma Bansake sanin yanda kaina yake har bayan awa biyu buɗe idona nafarayi a hankali a lokacin ya silale yabar ɗakin. Na buɗe ido kawai naganni cikin wani ɗaki. Kaina yana jujjuyawa ina buɗe idanuwa harna fahimci yanda nake ɗayane daga cikin manyan ɗakuman dake asibitin baki ɗaya ba kowa ake ƙwantarwa a wajanba nikuma mai ya kawoni nan? Alokacinda hankalina ya gama dawowa jikina saina fahimci ƙamshin da nakeji. Zumbur na miƙe tabbas wancan ƙamshinne toh amma me ƙamshin yakeyi aɗakinda ƙwance?" nasauƙa daga kan gadona nafito acan gefe naga maryam zaune cikeda damuwa na ƙarasa wajanda take dasauri ta miƙe tana faɗin. "me kuma kika fitoyi anan? Mukoma. Na girgiza kai nace. "bazan koma ba me nakeyi anan?" "Suma fa kikayi babe" "eh nasani i mean me nakeyi a wancan ɗakin?" "nima bansaniba kawai gani nayi sun kaiki can" "ƙamshin turaren nanfa a ɗakinda nake" "babe tun zuwanmu ƙamshin turarennan yake nan fa mukoma da Allah" "Na girgiza kai nace na ware mutafi" nayi gaba tana bina abaya" "Bakiga wani yashiga ɗakinda nakeba?" Na jefa mata tambaya. "Babu wanda ya shiga dan likitoci sunce abarki kihuta" nayi shiru kawai amma tabbas nasan akwai wanda yashiga. Babu yanda batayi ba takira Hamma yakaini gida naƙi danni babu abunda nakeji bamu tafiba kuma har saida aka tashi. Datayi maza bayani cikeda damuwa yace. "Baby anya bazamu haƙura da karatunnan ba? Muyi aurenmu kawai yafiye mana" Nayi murmushi nace. "Hamma babu komai fa banajin komai yanzu haka" "Ai wannan bashine karo na farko ba Hamma" ta taɓayi lokacin muna aji biyu" maryam ta tsomo bakinta cikin maganar. "Harara nayi mata nace kekuma waya sakoki ciki?" Har muka isa Hamma mita yakeyi dama mai neman kukane yayi tuntuɓe da ɓawon gyaɗa. ----------- Duk wasu abubuwan da suke ɗakin angama tattarawa dake dama tunda aka tabbatarda yanda zai sauƙa aka fara bawa ɗakin special service saida akayi renovating ɗinsa aka canja komai tsarin wajan yadawo dai-dai da tsarinsa. Shi da P.A sai zallan driver suka je makarantar. Mun kai 1hour da zamansu kafin muka shiga wajan. Dama jiran shigowata yakeyi yaganni yau zai wuce ƙasarsa. Gabaki ɗaya yanajin babu daɗi tafiyarda zaiyi yabarni. Na kallesu Yau tsawon 1week kenan killum sai sunzo wajan kuma yanzu jikina yana bani da wani dalilin suke zuwa. To kona tunkaresu ne naji dalilinsu na BIBIYATA? Toh amma idan masu cutarwa nefa?" da masu cutarwa ne da yanzu sun daɗe da cutar dake zuciyata ta bani amsa. Neman waje nayi na zauna. Amma wani abun mamaki bantaɓa kama wani acikinsu yana kallona ba ko wani dalilin yake kawosu?" Jiki a saɓule natashi nayi wajansu yau ina buƙatar jin dalilin bibiyata da sukeyi." ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Dasauri na dakata saboda yanzu zuciyata take bugawa wata Zuciyar tacemin what if ba wajanki suke zuwa ba? Idan wata damuwarsu daban take kawosu fa? Toh idan taje ta tunkaresu ma me zata ce musu? Menene dalilin samun nasu da zatayi. Taji ƙamshin turarensa a gidansu. Anya wannan ta isa shaidar da zata tunkaresu kuwa?" canja akalar tafiyarta tajuya ta zuwa. Tana zaune maryam tazo ta sameta suka jira aka kawo musu abunda sukayi order. P.A ya dubeshi cikeda tausayawa ya fahimci hakinda yake ciki tafiyar gabaki ɗaya bata jikinsa. Dama mutumne shi mai sanyin rai amma na yau dabanne ya canja gabaki ɗaya kuma yasan taraddadin rabuwa da Itane. "Mood sir" ya ɗago ya kalleshi batareda yace komai ba yana kallonsa alamun yana jira yayi magana. "Ko zamuyi ɗaga tafiyar ne? Idan zai zama issue lets postponed it" saida yayi murmushi sannan nodding kansa. "bazamu ɗaga ba We're going. However i'm going to miss her" P.A yayi murmushi cikin lallashi yace. يجب أن نعود قريبا" "(we should come back soon) Thats my opinion" Saida murmushi ya kufce masa yace. حسنًا ، لنفعل ذلك" (okay lets do that). P.A yace . "علينا أن نذهب الوقت يذهب" (we have to go time is going). لا دعها تذهب أولا "(No let her go first). Suka zauna jiranta harta gama abunda takeyi tatafi tukunna suma suka miƙe suka tafi. Tunda mukayi lectures na safiya bamuda wani lactures har sai 4dan haka muka wuce masallaci muka zauna dan munfi samun sakewa acan tunda maza basa shiga. tunda nashiga muke waya da Hamma har kusan 1hour maryam harara kawai takeyimin tana faɗin. "Kekam dai wallh bakiji daɗi ba. Kullum ananiƙe da waya idan kukayi aure babu mai zuwa gidanku saboda jaraba" tayi maganar ne yanda bazai jiba amma ya jiyota daga cikin wayar yace. "Baby maryam ne take magana?" nayi saurin cewa. "A'a ba ita bace kaji wani yayi magana ne" na tambaya. "Ke dai karki kare ƙawarki naji ta kiramu da jarabbabu. Idan mukayi aure karma ta nemi hanyar gidanmu dan saina tabbatr mata abunda ta faɗa a idonta tagani" Nayi shiru dannasan halinsa yasamu shafi kenan yanzu kuma zai fara sakin layi. Ya narke murya yayi muryar tausayi yace. "Baby" Saida tsikar jikin ata zuba nakasa amsawa yacigaba da faɗin. "Baby bakyajin kamar a matsoda lokaci muyi aure mu kasance tare? Na matsun mu kasance atare baby i wish the clock will work faster dan normal. Am morethan earger babyyy". Saurin ɗaga wayar nayi a kunnena dan ganin yanasan Jefani wani hali.ganin na ɗaga wayar da sauri ya sanya maryam ta dubeni tace. "Babe lpy" juya mata baya nayi na maids wayar kunnena cikin shagwaɓa nace. "Hammana kabari" "meyasa Baby? Bakison na faɗa miki yanda nakeji gameda kene? Baby inaso kisan yanda zaki kula danine bayan aure mijinki bakowani irin miji bane. Bakyaso kisan wani irin miji kike shirin aura?" Shiru nayi yacigaba da magana. " baby kina jina?" "Uhm inaji" "shine kikaƙi kulani? Baby Bakison magana danine?" dasauri nace. "A'a Hammana inason magana dakai sosai idan banso magana dakai ba dawa kakeso naso magana" "okay tob idan kina sona kiso abunda nakeso. Akoda yaushe inaso ina expressing feeling ɗina idan ina tare dake saboda kece wacce zan zauna dake inaso ki fahimceni fiyeda kowa" Naturo baki nace. "Nitoh menace Hamma? Nifa kawai bazan iya cewa komai bane yasa nayi shiru" "Baby kunyarki tayi yawa kada kibari kinyarki tayi mana shamaki a jindaɗin rayuwarmu" "toh" kawai na amsa masa. Yacigaba da maganarsa ina sauraransa har saida mukayi sallama lokacin ameera tacika tayi damm. Najuya ina mata magana ta shareni haka nayita lallashinta harta sauƙo. "Babe kinsan meya faru?" na girgiza mata kai tace. "Ummi da Abba sunaso sutafi Umra kuma wai gidan ƙanin Abba zasu barni wallh babu wanda nasaba dasu a gidan kuma nasan ba daga umarar zasu dawo ba dan Allah kiroƙamin Baba yayiwa abbanmu magana yabarni na zauna gidanku" na zaro ido nace. "Yaushe abba zai bari ke dai ki zauna gidan ƙanin abba kawai" nafaɗa cikin wasa ta ɓata rai sosai tace. "Wato inzauna abuna nagode babe tunda gidanmi ba gidanku bane" tunda tafaɗi haja taja tayi shiru tadaina kulani. Nayi mata magana naga ranta ya ɓaci sosai ban ɗauka haka zata ɗauki abunba har mukayi lactures muka fito bata kulani. Ganin abun nata na gaskene yasa nace. " Babe wai meye hakanne daga wasa kinwanibi kin tanke fuska?" "Au ashe wasa kikeyi tafaɗa adaƙile" "idanba wasa ba menene zanƙi ki zauna gidanmu ne?" amma kina kallon Abba zai barki?" "In Abbane baida matsala. Koni nafaɗa masa zai iya yarda amma nafiso Baba ya sanar dashi kansa shima kinga zaisanda zancen tun kafin lokacin" "Toh shikenan idan hakane kibani lambar Abba zan bawa Baba zaiyi masa magana zai aminc. tayi hugging ɗina tana faɗin. "thank you babe i love you. Wallh zanfi samun kwanciyar hankali agidanku kinga zanfiyin karatu hankalina ƙwance" " shikenan. Amma ai fushi kikayi daniba haka zamuje kullum muna yiwa su mama faɗa da fushi?" "Masu hali ai basa fasa halinsu toh hakama su mama zasuyi haƙuri su gansu su barmu" "Gara kizauna agidanmu ma kinga zan samu ina kallon Hamma na alokacinda nakeso" "Babe wai sai yaushe za'ayi maganarku da Hamma sai yaushe iyaye zasu shiga? Wallh gara kibashi dama ayi magana dan Hamma zai cinyeki ɗanya" "Bansan munafunci ke ina ruwanki ya cinyeni ɗanye mana kinada matsala da hakanne?" "Allah yabaki haƙuri amma gaskiya yakamata Azo ayi magana musha biki My babe zata auri Hammanna. Babe zamusha biki. Kullum agidanku Fadeelah ta ƙarasowarta wajan kenan tace. "me nakeji? Zainab Dama soyayya kukeyi da Hamma?" Nayi farr da ido nace. "yada cewarki? "Amma wallh zainab kinci amanata ashe dama kema kina sonsa? Kema Maryam bakida kirki saboda kunfi kusanci da Zainab shine kika haɗata da Hamma" Maryam tace. " ni? Nina haɗasu?" "Ke ni bbu wanda ya haɗani da Hamma. Shiya ganni yace yanaso nima ina sonsa keni nama manta kina sonsa sai yanzu" "Gara kiyi haƙuri dan Wallh kamar zasu cinye junansu suke" Alokacin Hamma ya sake kirana. " kingani koh toh ki shafawa kanki lpy Hamma baya ganin kowawacce budurwa da gashin ido sai ita" "Allah zainab kinmim shigan sauri wallh" Ko kulata banyiba natashi nabasu waje Batasan zancenda takeyi haushi ma take bani ba." Bayan nakoma gida na tsinci wannan ƙamshin turaren ga dukkan alamu Yauma Baba yayi baƙi. Inaso na tambayi Baba baƙinda suke zuwa wajansa amma bazan iyaba saboda nasan banda hurumi a sanin wanda sukazo wajansa." ----------------- Ƙarfe goma tara na dare jirginsu ya sauƙa a ƙasar UK. As usual motoci sukazo taryansu kamar yanda aka saba, kai tsaye wani gida suka nufa mai masifar kyau wanda yakeda girma sosai. Gidan akwai jami'an tsaro da ko'ina sai zagaye-zagaye sukeyi. Har bakin mashigar gidan motocin suka kaishi sannan guards suka buɗe cikeda nustuwa yanufi ciki, Kai tsaye cikin falon ya kutsa kai ya isa har zuwa ɗaya daga cikin set ɗin kujerun da suke falon ya zauna, Jin ƙarar sauƙowa a step ya sanyashi miƙewa ta ƙaraso yanda yake tayi hugging ɗinsa shima yayi hugging ɗinta back sun ɗauki seconda ahaka tana shafa bayansa sannan ta sakeshi ta sumbaci gefen kumatunsa haɗeda faɗin. "Welcome mood" ya sakar mata murmushi ya zauna gefe. Itama ta zauna a kujerarda yake zaune. "Mood" takirashi ya jiyo ya kalleta ta jefo masa tambaya. "Me kaje yi wancan ƙasar?" baka sanarda niba. Business trip? Ko ƴan jaridu basusan dalilin daya kaika ba" Ya miƙe batareda ya amsata ba yana faɗin. " i'm hungry lets discuss latter. Yafaɗa alokacinda ya nufi dining tasan da zuwansa therefore yasan tashirya masa abinda zaici ya zauna masu aiki suka ƙaraso dama suna tsaye a wajan aka fara serving ɗinsa a nutsuwa ga dukkan alamu baya ɗaukan shirme dan duk wanda suke tattare dashi suna abu cikeda kulawa da nutsuwa. Aka gama serving yafara cin abincin cikin nutsuwa. Wannan matar tataso ta zauna gefensa tana faɗin. "Mood am talking" Ya ɗago ya kalleta yace. "Mum please" tayi shiru ta rabudashi harya gam. Cikekkiyar baturiya ce wacce bazata wuce 55yrs ba. Sai bayan yagama sannan ya dubeta yace. "Naje neman Aurene" ta kalleshi da mamaki tace. You joking right? Bai amsa mataba ya kalleta kawai hakan ya tabbatar mata da gaskiya yakeyi. "mood kana cikin hankalinka?" africa fa kaje duk faɗin duniya bai isheka neman aure ba sai kaje ƙasar waɗancan? What on earth is wrong with you. Who's she? Who's her father? Ko president ne Babanta You're not allowed to marry her or even love her" Batareda damuwa ba yace. "I loved her already" cikin tsawa tace. "Moood" yamutsa fuska yayi ya toshe kunnuwansa. "who the hell is she?" Saida ya ɗauki ruwa cikin glass cup yakai bakinsa yace" "Mum stop. She's my love" "no she's not mood" yatashi yaje kujera yazauna ta biyoshi tana magana bai tanka taba" Saida tayi tagaji idonsa nakan TV dataga bazai kulata ba ta saisaita murya tace. "When did you fall for her?" "long ago" yafaɗa batareda ya kalleta ba" "When and how did you met her?" "I loved her before i met her" "What? Mood listing You can't love someone you don't know. This is not love" " I do love her" yabata amsa har yanzu batareda ya kalleta ba" ta matso ta kama hannunsa cikeda rarrashi tace" "Mood you could be infatuated and like her and this feeling is overhelmig. But dosen't mean you love her. This ovehelming feeling dosenbt mean u can be compatible with her. Do you Think you can really fall for someone you've never met? Love is a way bigger than you think" Ya furzar da iska ya shafo fuskarta yace. "Mum it's late I'Il be going" batareda ya jira amsarta ba ya fice yana fita ya dubi P.A dake jiransa yace. ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. "Muje" Yayi gaba suna taka masa baya har suka isa jikin mota aka buɗe yashiga. Suma dukansu suka shiga saida suka fara tafiya sun kusan fita daga gidan gabaki ɗaya sannan ya dubi P.A yace. " Sanya ido akan Mum sosai. bata amince da maganar ba and sannan a bawa Marmee tsaro. Mum won't sit back and watch. Dole zatayi wani abin. Zata iya cutarda ita ko family ɗinta. "لا تدعها تؤذي فتاتي" (don't let her hurt my girl) Yana magana alokacinda suke tafiya. P.A ya yace. "Sir Shiyasa koda kace zaka gayamata ban goyi baya ba you know your mum bazata taɓa amincewa ba. Musamman ganin ta yanda yarinyar ta fito bazata bari ba and idan taga ta hanaka bazakabi umarninta ba zatabi duk wata hanyarda zatabi dan ganin ta datse al'amarin" babu annuri yace. "لن أدعها تؤذي فتاتي" ;I wont let her hurt my girl). yana faɗin haka yayi shiru bai sake cewa komaiba. P.A ma yayi shiru yasan dole ogannasa akwai wani nazarin dayakebi dole zaibi hanyarda zaibi dan kare soyayyarsa. PA yace. "Ina zamuje sir?" "Airport" yabashi amsa atakaice. "Baka ganin hakan zai sake tunzura mahaifiyarka? You just arrived karka tafi zata ɗauki abun da zafi you know your Mum" ya lumshe ido batareda yabashi amsa ba. 30minute ta ɗaukesu kafin su isa aairport suna isa suka sauƙa hotel dake gefen airport har aka gama shirye shiryen tafiyarsu. 2hours aka gama shirya komai ta hanyarda bbu wanda zaisan da shigarsa sukabi dan haka babu wanda yasanda tafiyar tasu. 30minute suka tashi zuwa Abu dhabi. "Jin shiru ya tabbatarwa mahaifiyarsa cewa yatafi dan ba wannan bane karo nafarko dayayi mata haka ba. da zarar tayi masa abunda bai gamsheshi ba koda zuwasan kenan yake tafiya. Batasan yaushe zata samu kusanci da ɗantaba sam bayason zama yanda take yafiso yayi nesa da ita, ayanda take tunani da zarar ta samo masa mace ta haɗasu alaƙarda take tsakaninsu zatayi ƙarfi sai gashi yazo mata da wani zance zaiyi aure. Auren kuma ƴar africa zai aura. Abunda bazata taɓa yarda dashi ba ko bayan ranta bazata yarda ɗanta ya auri wata dabanba koda ace ƴar ƙasarsu ko ƴar ƙasar mahaifinsa. Bare kuma yazo matada maganar ƴar africa ba. Hakan bamai yiwuwa bane dan bazai taɓa yiwuwa ba. ta dannawa ɗaya daga cikin ma'aikatanta kira tana zuwa tayi mata Umarni data ɗauko mata wayarta tana ɗaukowa ta miƙa mata cikeda ladabi sannan taja baya ta tsaya tana jiran ko zata sake sanyata wani abun. Tayi dialing wata number An rubuta Nawrah saida wayar tayi ringing da zatayi ta katse ba'a ɗaga ba hakan yasa ta wullar da wayar gefe. 7houra jirginsu ya sauƙa a abu dhabi lokacin Abu dhabi 11:00am dake abu dhabi is 4hours ahead of Uk. Kai tsaye gidansa suka wuce. yana isa wanka yafarayi bayan isowarsa ma'aikatan gidan suka shiga dan tanadar masa abunda zaici sanin cewa baya wasa da cikinsa. Dake yana daɗewa sosai a wanka yasa kafin yafito an gama tanada masa breakfast. Yafito ya zauna yafara breakfast amma hankalinsa gabaki ɗaya baya wajanda yake sai yanzu daya samu nutsuwa sannan yafara missing ɗinta sosai zamanda yakeyi na kallonta daga nesa kaɗai yana samar masa da nutsuwa ga ƙarama ba. Sai yakeji kamar wanda sukayi zama da ita na tsawon shekaru sun matuƙar yin sabo sannan kuma sukazo suka rabu. Ahaka yagama cin abincin sannan ya miƙe yakoma ɗakinsa. Bacci ya ƙwanta bai tashiba sai zuhur yana sallah yakoma baccinsa. Cikin bacci yakejin ringing na wayarsa kasancewar wayarda yashiga da ita cikine yasa yasan dole daga cikin family ɗinsa ake nemansa. Dan baya zama da wayarda ta shafi aiki. Dakyar ya miƙe ya laluɓi wayar ya ɗauka haɗeda karawa a kunnensa. "Mood katafi kenan?" maganarda akayi kenan cikin wayar. Jin muryar mahaifiyarsa ya sanya yamiƙe zaune batareda yabata amsaba taci gaba da faɗin. "Sai yaushe zaka ɗaukeni matsayin mahaifiya mood? Sai yaushe zaka bari na shiga wani babi na rayuwarka? Banida wani right ko say akan duk wani abunda ya shafeka. Ba haka yakamata ka ɗauki mahaifiyarka ba. I thought idan ka girma zaka canja atleast You'll let me be part of your life amma ba haka ba. You don't spend time with me. Ko kazo wajena 1day yayi yawa kakoma wata rana 1hour bazakayi ba. May be differences dake tsakaninmu ke janyo haka. Koma menene I'm your mother. Bai kamata kana treating ɗina yanda kakeyi ba yanzu gashi ka zominda zancenda bazan taɓa amincewa ba idanna amince nasake nisanta kaina dakai kenan" "Mum! Mum please nadawo saboda inada plans for today. And wannan yarinyar batada wani dalilin da Zata sanya ni nisance ki. Kiranda yashigo wayarsa ya sanya yace. "Mum Abhie is calling I'll talk to you later yana faɗin haka ya datse kiran batareda yajira amsarta ba ya datse kiran ya amsa wayar mahaifinsa data shigo.Ma amsa kiran yace. السلام عليك يا حبيبي" " كيف كانت رحلتك (Assalamu alika Habibi How was your trip). Saida ya amsa sallamar sannan yace. "Alhamdulillhi Abhie bantaɓa tafiya mai cikeda nishaɗi da daɗi irinta ba" "Amma an samu nasara?" "Uhmm" Kawai yace. "wani Zuwan zan bika muje tare" "Wannan yazama dole amma kowa tafiyarsa daban zaiyi" mahaifin yayi dariya dan yanda yake cikeda nishaɗin waya da yaron nasa dakuma yanda yaji yaron cikin nishaɗi" "kunyi magana da mamanka?" "Uhm yasake cewa" Mahaifin yace. "لنتناول العشاء قريبا" (let have dinner soon) "حسنًا" (Okay) Ya amsa duk wannan maganar da sukayi gabaki ɗaya da larabci suke yinta har suka gama." --------- ƙwana biyu da dawowarsa amma gabaki ɗaya hankalinsa yana can yana tattare da ita yasaba zama shi kaɗai batareda kaɗaici ya dameshi ba amma wannan karon yana matuƙar jin kaɗaici duk da haka yasaba rayuwarsa amma wannan karon yanajin kaɗaicin na daban kamar bai taɓa rayuwa ahaka ba. Duk da kasancewarsa bamai magana amma har ma'aikatansa sun fuskanci sauyin yanayi atattare dashi. sati biyu jall yayi da da dawowa daga wajanta amma ji yakeyi kamar wanda yayi watanni bai ganta ba. P.A dake shine Wanda yasan komai nasa Shi kaɗai yasan dalilin canjawarsa. Zaune suke shida sectery nasa na wajan aiki yagama shirya masa duk wasu shedule ɗinda yake dasu a month mai zuwa wajan aiki. Yagama sanardashi schedule ɗinsa na washe gari yayi masa sallama yafice zuwa nasa office ɗin. Sai lokacin P.A yashigo tunda dama shi duk wani abunda yashafi personal life ɗinsa shine akai. Ya zauna kujerarda suke facing ɗin juna. Mood yace. "Akwai wani abunne? Dan yasan kusan duk lokacin daya shigo ya sameshi a lokacin aiki akwai abunda yake tafe dashi. Saaida ya matso kusa yayi ƙasa-ƙasa da murya kamar akwai wanda yake jiyosu sannan yace. "Mood sir you miss her right?" "Uhumm kawai yafaɗa." Duk wanda yasanka a baya yasanka yanzu yasan ka canja. Bayan gama schedule ɗinka na wannan month ɗin lets go met her. You've been lonly for half of your life. Met her talk to her express your feelings. Komai zaizo dai-dai, Mood wanda dama a ƙage yake da maganar yace. "Kana kallon hakanne mafita. I"ve been lonely tsawon lokaci and hakan bai dameni ba yanzu dana ɗaura idanuwana akanta hakan ya dameni sosai kullum ina azabtuwa a cikin zuciyata inaji kamar bntaɓa rayuwa irin haka ba" P.A yace. "Nima nasanka tsawon lokaci mai tsayi amma bantaɓa kallonka a irin haka ba. Zan iya cewa nafi kowa saninka dukda ba halayanka duka nasani ba. Abubuwa dayawa da suka shafeka kabarwa kanka kai kaɗai. wanda kai kaɗai kake sharing abunda ya sameka yanzu lokaci yayi da kaima zaka sauƙewa kanka nauyin duk wata rayuwarka. kasamu wacce zata tayka ɗauka karkaji komai ka tunkareta da zuciya ɗaya komai zaiyi dai-dai. rayuwarka tana cike da soyayya takowani fanni wanda bakowane mahaluki zai samu makamancinta a rayuwarsa ba amma kaƙi budewa wannan soyayya ƙofar data dace wanda zata baka farin ciki maras mislatuwa. Atunaninka Rayuwarka cike take da farin ciki. Amma lamarin gaskiya kai kaɗai kake sharing kayanka da ace zaka bada wata ƙofar da zakuyi sharing farin ciki tareda wasu mutannen da zaka fahimci cewa kasamu asalin farin cikin daya dace wanda kakeyi a baya sam ba farin ciki bane" Mood yaja numfashi yayi murmushi kawai yakasa cewa komai dan yaji ƙamshin gaskiya a maganarda P.A yake faɗa. A idon duniya rayuwarsa cike take da soyayya amma a zahirin gaskiya yana buƙatar soyayayya wacce zata canja masa rayuwarsu izuwa wani yanayin daban. Ya koma ya jingunu da kujera ya lumshe idanuwansa kawai yana hasasho yaushe zai shiga rayuwarda yafara mafarkinta a ɗan fara soyyayarsa wanda abaya bai taɓa mafarkin shigarsa wannan yanayinba." Wayarshi dake kan ɗan table tafara ruri yasan dole na gidane yake kiransa. A kasalance ya buɗe idanuwansa ya kalli wayar yaga Nawrah. Maida kansa yayi batareda yayi picking ba ganin haka ya tabbatarwa مساعد شخصي (P.A) bayason ɗaga kiran dan haka baiyi tunanin ɗauka ya miƙa masa ba. Ba'a sake kiran wayar ba 5minute later yaji an buɗe ƙofar office ɗin yana buɗe idanuwansa a fili yace. "Nawrah" Ta ƙafaso ciki مساعد شخصي(P.A) yana ganin shigowarta yatashi yafice a office ɗin." ZAYNAB ALABURA. *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. P.A yayi mata barka da zuwa ta amsa sannan ya fita itakuma ta ƙarasa ciki ta zauna. Kallo take masa mai cikeda tuhuma ya sakar mata murmushi haɗeda faɗin. "مرحباً حبيتي " "Welcome My love). ta ɓata rai sosai sannan tace. "Kana kallon kirana kaƙi ɗagawa" ya girgza kai yace. "Ina aikine shiyasa" cikeda Shagwaɓa irinta mai neman rikici tace. "Mood Habibi wani aikine haka yafi kiranda nake maka? Kawai bakason muyi magana ne dan Mum takirani ta sanarda ni. inaso naji bayani daga bakinka shiyasa nazo. Wai dagaske tafiyarda kayi just recently shine kaje neman aure? Dan Allah kacemin da wasane please" ya furzarda iska sannan yace. "Bada wasa bane" "Amma mood Habibi tayaya zaka auri ƴar africa? Wacce bata sanu aduniya ba? Koda tasanu a duniya ita na sa'ar aurenka bace" "Babu ruwanku da matarda zan aura ni zan zauna da ita dan tayimin hakan kuma inasonta babu wanda zai hanani aurenta" cikeda Mamaki tace. "Ka manta mu suwaye? Ka manta danginda muka fito? And kai kanka kamanta kai waye? You're Hammood mansour Kaine Celebraty na ɗaya akaff duniya abun kunyarda zaka jamana kenan? Mutumci zaka zubar mana" Ya runtse idanuwansa Bayason mata tsawa amma tabbas tana shiga huruminda ba nata ba. Ya buɗe idanuwansa akanta. Kamanninsu ɗaya sak dashi ko ba'a faɗa ba ansan ƙanwarsa ce. "Nawrah" ya kira sunanta. Da mamaki ta maimait. "Nawrah? Nawrah fa kace?" ya ɓata rai yace. "Ehem" cikeda ɓacin rai tace. "Mood Habibi yanzu akan wata can zaka kira sunana? Ka zaɓi sonta fiyeda mu kenan? Asiri tayi maka?. Ya ɓata rai sosai yace. "Stop it Nawrah karki aibantamin soyayya ta" "Nawrah" tasake maimaitawa al'ajabi yaƙi barinta Mood mai masifar sanyin rai da tausasan kalamai yau shine yake kiran sunanta bada laffuza masu daɗi ba? Kuma adalilin mace wacce batada wani amfani a rayuwarsa gabaki ɗaya. Saida ya runtse idanuwansa ya furzarda iska ya buɗesu sannan yace. "Asif Habibty. but kidaina aibantata. Tanada hankali da nutsuwa sannan ina sonta sosai bazan lamunci ki aibantamin itaba bazan iya ɗauka ba" "Wacece ita? Inaso nasan waccece let me talk to her ko nawa takeso zan bata saboda tarabu dakai. kai ba ajinta bane" ya jijjiga kai haɗeda faɗin. "kuɗinki su huta She has a multi billionaire husband Therefore yours is nothing" "Husband" tayi exclaiming. "Uhum" yafaɗa cikeda jaddadawa. "Kanabin bayan ta akan sistanka da mahaifiyarka." "Ko ɗaya kawai ina ƙoƙarin ajiye kowa a mazauninsa ne" "Okay toh inaso nasan waccece ita." "لا (No) zaki santa alokacinda na kawota gidana" Yana magana cikeda rashin damuwa a fuskarsa amma can cikin ransa yanajin damuwar rashin karɓan zaɓinsa da ƴan uwan nasa sukayi" "Mood Habibi" ta kirashi ya ɗago ya kalleta tace. "bazaka janye maganar auren yarinyar nan ba?" Yayi noding head alamun tabbatarwa. "Zan saka maka pressure da kai kanka sai kaji zaka janyewa maganar" "Okay" kawai yace. Aransa yanaji ba pressure ba komai zaka saka sai dai tasaka amma bazai iya janyewa ba. Shi tun kafin ya tunkari wannan lamari saida yagama tsayarda zuciyarsa waje ɗaya yayi shirin tunkar koma menene zai biyo baya. Nawrah dama ya shiryawa rikicinta dan bayau Mum tasaba ba duk lokacinda takeso yayi wani abin kowa bar wani abun nawrah take aikowa ta saka masa pressure har saiya amince ko ya janye amma banda Akan soyayyarsa sa sam bazai ɗauki hakanba daga wajan koma waye. Cikeda baƙin cikin ƙin amince da ƙudirinta da yayi ta miƙe tace. "I hate her " ya taɓe baki sannan yace. "Dama dame soyayyarki zata amfanarda ita? Tunda ni ina sonta hakan yayi" "Mooda Habibi ka sani zannemota kuma zansan waccece ita zatasan tashiga abunda yafi ƙarfinta" Ya haɗe rai sosai yace. "Idan kika taɓata zakiga ɓacin raina kuma zan iya yanke alaƙarda take tsakaninmu" cikeda tsoro take kallonsa taga fuskarsa babu alamun wasa saima ɓacin rai kuma tasan halinsa tsaff zai iya yanketa. Muryatta na rawa na tsoron abunda yafaɗa tace. "Mood Habibi nice fa 1 and only sisternka. Ya jijjiga mata kai alamun tabbatarwa yace. "Itama itace kaɗai soyayyata, ki amince da ita idan kinso" Tajuya tafice cike da ɓacin rai. Tana tunani lallai wannan yarinya ba ƙaramin shiri tayi akan mood ba taji ta tsaneta tsana mai matuƙa bazata taɓa saurarawa duk wani wanda zai shiga tsakaninta da ɗan uwanta ba. Kuma dole saita rabasu ta nemo masa macenda tadace da ajinsa. Ta fice tasamu P.A. Babu yanda batayi ba yafaɗa mata yanda yarinyar take amma yaƙi dan haka kai tsaye tawuce cikin gidan mood. Daga office bai dawo gida kai tsaye ba yafita yadawo bayan magrib ya sameta da mamaki yake tambayarta abunda tazauna yi danya ɗauka tatafi. Tace taɗauki hutu zata ƙwana masa biyu. ta nuna masa komai yawuce ta yarda da zaɓinsa ya yarda da ita sosai dan yasan halinta kamar yanda yakeyin abunda takeso haka itama takebin abunda yakeso abunda bai saniba shine ƙwantan ɓauna tayi masa. ta ɗaura niyyar rabashi da yarinyar nan takowani irin hali." sai bayan 2week ya shirya tafiya ganin mahaifinsa yanada match in 2weeks time sai bayan ya bugata sannan zai tafi dan haka suka shirya cewa idan yatashi tafiya zasu tafi tare da Nawrah." --------------- fitowarmu daga test kenan gabaki ɗayanmu muna zaune maryam tace. "Babe har yanzu baki faɗawa baban bafa gashi time sai tafiya yakeyi" "Bani nace miki zan faɗa masa ba? Kina zamanki zakiji abba yayi miki magana tace "shikenan" fadeelah wacce yanzu ta maƙale mana ko ina zamu cikin school da ita sai taje tace. "Me za'a faɗawa Baban? Maganar aurenku da Hamma ne?" Dan Allah karkuyi gaggawa har yanzu ban fidda ran cewa nice zan auri Hamma ba" naja tsaki sosai dan maganarta ta ɓatamin rai ban kulata ba tacigaba da faɗin. " kece fa kikayimin shigar sauri yanda kika naniƙewa maryam har ta haɗaku da yayanta danni har yanzu ban yarda cewa ba ita haɗaku ba" Maryam ma ta ɓata rai tace. "wani iskancine haka fadeelah? Toh banice na haɗasu ba kuma na faɗa miki tun ba yau ba sannan ba Marmeeyy ta naniƙemin ba nice na naniƙe mata saboda abubuwa da dama. Tsawon lokaci muka haɗuda ita kafin muka haɗu dake. Tun muna islamiyya tana A ina B har mukazo hadda tare anan muka sana daganan muka yanke shawarar shiga nursing school tare kowacce ta faɗawa iyayenta suka amince. Sannan ta daɗe sanin Hamma bata taɓa nuna interest ɗinta akansa ba har saida ya ganta yace yanaso dakansa sannan ta amince masa ina marta bata ta wannan fannin babu ruwanta da kowaye mutum ko gidan bukka kuke dashi wallh marmeeyy idan tana sonka tana sonka tsakani da Allah kuma yanzuma zancemda mukeyi inaso nakoma gidansu da zama har mugama exam ɗin wannan lokacin" Ganin ran maryam ya ɓaci sosai ya sanya Fadeelah ta maida abun wasa tana faɗin. "ke da'allah wasa nakeyi fa" Maryam tace. "Nidai na faɗa miki" Inajinsu ko tankawa banyiba saboda banda abunda zance. Lacturer muke zaune muna jira har lokacin bai isoba dama shi kaɗai muke dashi ganin bai zoba ya sanya muka haɗa chapter munata hira acikin friends ɗinmu akwai maison wasan ƙwallo kamana dan haka muka ware mu biyu muna hirar ball muna zancen match ɗinda za'a fara bugawa next week. Tacemin. "kinsan Hammood yazo ƙasarnan kwanaki?" Nace. "Nasan zuwansa aiya haukata mana ƙasa gabaki ɗaya ya rikita gidan radio da gidajen TV" ina faɗi cikeda murna da nishaɗi. "Hmm bawan Allahn nan yayi kinji. Wanda suka ganshi sunce Afili yafi komai yakafawa duniya tarihinda baza'a mance dashiba at his young age yakafa tarihi a wasan ƙwallo" taciro wayarta tana nunamim pics ɗinsa ina following ɗinsa amma bantaɓa ajiye pics ɗinsa ko ɗaya a wayata ba wani irin kyau yake dashi mai masifar hankali. Kyawunsa bai kama kainaba sam gani nake kamar wani aljani barni dai na kalli wasansa dan har shagala nakeyi Idan ina kallon wasansa. Ɗaya daga cikin friends ɗinmu da muke zaune tana jiyomu tasako baki tace. "Ƴan wahala wannan mutumin kuna ɓatawa kanku lokaci akansa wallh manya manyan celebraties sunyi sun gashi akwai wata mawaƙiya and tana film ɗin turawa ta mace a soyayyyarsa amma baisan tanayi ba million dollars take biya tashiga ganin wansansa kowani pics ta ɗaura sai tayi tagging ɗinsa. Ke kinsan celebreaties nawa suke hauka akansa?" nayi dariya nace. ke da'allah ɗaiɗaiku cikin ƴan wasan ƙwallo ke auren celebraties Yawanci matansu basu sanu a duniya ba zakice na faɗa miki matarda zai aura babu wanda ya santa" tace. "Da wuya fa ke Hmm ai ana show akan yagennan mukam ai sai ƴan kallo a insta muna dariya iya namu likes da comment comment ɗinma marassa amfani dan babu wanda zai dubasu" Nace. ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI?)* Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. " kinganni banida lokacin comment akan abun celeberaties toh me yayi zafi? Iyakacina like idanba sa'a ba harna mutu bazanga ko ɗaya cikinsu ba" "Haba zainab yada cire rai haka?" Nace. "Ke rabani na riƙe Hamma na hannu bibbiyu shine babban celebrity na wanda banda kamarsa ke ni ko wannan Hammood da ake ganin kyawunsa kamar hauka ni awajena bai kaimin Hammana ba" Daga wajanda maryam take taja tsaki tace. "Dama mana yaushe zai kai miki shi? Kowa yana amfani da abunda yake hannunsa kenan amma kika sake haɗasu Allah ya isama Hammood" Cikeda ɓacin rai nace. "Kekam dai anyi banza wallh waya keƙin nasa?" Saida tayi dariya ganin ta cikani sosai tace. "Ai gaskiya ce zaki haɗa ɗan larabawa da ɗan fulani" nace. "Kaman a kunnen Hamma" "Kifaɗa mana yau kika saba min sharri Shima kansa idan yaji zai yaji kunyar abunda kikayi" takaici yasa nadaina kulata kota sakoni cikin zance bazan mayar matada amsa ba. Muna zaune kusan 2hours lacturer yayi waya akan bazai samu zuwa ba bamuji haushi ba danma mun zauna munyi hirarmu abunmu mungode Allah dan haka na miƙe nace. "idan kinga dama kizo mutafi" tasan da ita nake tace "bantashi sai Hamma yazo" "aidai kya barshi yahuta ko? Tunda shi baɗan aiki bane" ta taɓe baki tace. "Aishi ya maida kansa driver dan haka yacika ladansa" nace. "ke dai na daɗe banga ƴar rainin hankali kamanki ba wai Hamma ne driver" Nakoma ma zauna ban kirashi amma Ita ta kirashi" Kusan 40minute sai gashi ya iso. Tare muka fita dukanmu kowa yakama gabansa maryam tace fadeela tazo mutafi saboda hanyarmu yazo ɗaya samu sauƙeta a hanya. hakan akayi fa biyomu muna tafiya muna hira ƙasa-ƙasa nida Hamma. Maryam tace. "Hamma kaji babe wai kar akiraka yau abarka ka halan yau batason ganinka ne" Ya kalleni na ɓalla mata harara yace. "Wai haka babynah bakyason ganina? Nayi narai-narai nace. "Hamma ka yarda kenan? Yarinyar nan ƙarya takeyi cewa nayi fa banason ka walaha yau ka huta shine ta juya maganar" "Baby wani hutu zan samu batareda na ganki ba? Ai ganinki shine samun hutuna karki damu koda yaushe kikeson samamin hutu ki kirani nazo naganki kawai wannan shine babban kwanciyar hankalina" Nace. "Toh in sha Allahu Hammana" maryam ta gefe ta kallon reaction na fadeelah dama ta jawota ne dan tasan dole Hamma zaiyi abunda zai ƙure mata tunani dataji muna hira ƙasa-ƙasa kawai saita sako wannan zancen dan tasan dole zai yi maganarda zata maido da fadeelah hankalinta. Kamar ƙwai haka yayita lallaɓina muna tafiya hankali har suka kawoni gida ahakanma Saida muka tsaya mukayi hira sannan nayi musu sallama nafice. Ina shiga gida da kusan 30minute saiga kiran Maryam ina picking dariyarta nafara ji tana faɗin. "Babe ya kikaga idon fadeelah nayi hakane kawai dan tasan matsayinta wallh yarinyar nan ƴar rainin hankali ce saita faɗi magana saita wani waske tace wai wasa takeyi kuma bafa wasan takeyi ba kawai dai taga rai yaɓacine Allah natuba mai Hamma zaiyi da ita?" Dariyar nima nakeyi nace. " kedai bakida dama wallh da tasan waye Hamma dama bata fara wannan haukar ba na tabbata da Hamma yasam cewa yarinyar nan tafaɗi abunda tafaɗa da saiya tsayar mata Wallh Hamma baya ɗaukan rainin hankali" Maryame tace. "Batta yanzu zata shiga hankalinta tasan sonki yake na gaskiya bawai cusa masa kai akeyi ba" Mun daɗe muna waya da ita sannan Mukayi sallama." Har tsawon sati biyu banyiwa Baba maganar maryam ba tayimin magana harta gaji tayi fushi ta sauƙo dan tace banida niyyar tambaya mata Baba ne taga alamun banaso tazo gidansu. A yau na yanke shawarar samun Baba amma saina fara samun Mama nayi mata magana Anty fadeelah tana wajan aysha kuma ta school. Dana gma yiwa Mama bayani Anty fadeelah tafara amsawa. "Lallai marmeeyy bakida kirki duk yanda maryam ke sonki kawai ta tambayeki ta zauna agidanku na ƴan satikai amma kiƙi? Ai ana rama hallaci da hallacine" mama tace. "Barta ni banga abun tsayawa tunani ba dahar zataƙi tambaya ba yarintar nan dai iya kyautatawa tanayi miki amma" Nace. "Mama dan Allah ki tambayeshi" "A'a-A'a jeki tambayeshi da da kanki da kinso tazauna aida tun wuri kin faɗamin na tambaya miki shi amma yanzu da lokaci ya ƙure kejiyi da kanki" Nayi fuskar tausayi sannan nace. "shikenan bayan isha'i zan shiga nafaɗa masa Allah yasa yayarda" mama tace. 'Amin" Bayan yadawo daga sallar isha'i nashiga wajansa nasamu alokacin za'a fara haska wasan ƙwallon ƙafa nazauna muma kallo cikeda sha'awa nake kallon yanda Hammood yake sarrafa ƙwallon Baba ma yazauna ya nutsu yana kallo kamar mai nazarin wani abu. Bantaɓa kallonsa ya nutsu haka wajan kallon ball ba kamar yanda yayi yanzu Muna zaune har aka gama sannan Baba yadawo da hankalinsa gareni dake mun kwana biyu bamu samu zama irin haka ba. Yace. "Marmeeyy Ball tayi daɗi koh?" nace. "tayi sosaima kuwa Baba Hammood kwarrarrene wajan sarrafa ƙwallo" Baba ya jijjiga kai cikeda gamsuwa da abunda na faɗa. yace. "Tabbas yana da ƙwarewa. Yana burgeki kenan? Yayi maganar in a serious tone" na kalleshi nace. "Sosaima Baba kaima ai yana birgeka" "Yana burgeni kuma yanada nutsuwa" "Uhmm, Uhmm, Uhmm ɗinda nake faɗi ya sanya Baba yace. "Marmeeyy akwai magana ne?" "uhmm dama Baba maryam ce Umminta da Abbanta zasu tafi Umrah kuma zasu ƙwana biyu shine tace na roƙeka ka tambayi abbanta tadawo nan gidan da zama saboda mu samu muyi karatu cikin ƙwanciyar hankali" Ga mamakina sai naji Baba yace. "Shikenan ai babu damuwa zanyiwa mahaifinnata magana saiki bani numbernsa" nayi murna sosai alokacin nabawa Baba numbern Abba yacemin zai kirashi zuwa safiya suyi magana. ina komawa ɗakin Mama kai tsaye ɗakinmu nawuce saboda exam ta gabato yanzu kusan koda yaushe karatu kawai nakeyi wanka nashiga saboda yanayin zafo dayake garin. Nafito daga wanka idona yakai kan zoben dake hannuna natsaya kallonsa inaso natunano yanda naga makamancin irinsa a ƙwanakinnan gabana yayi mummunan faɗuwa." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Duk yanda naso nayi tunani nakasa tunano yanda naga makamancin wannan zoben ajiyar zuciya na sauƙe kai tsaye nashiga tunani idan zan iya tunawa tsawon wata biyu kenan bansamu saƙo daga wannan number mai turamin saƙo ba, to ko lpy? Ko wani abunne yafaru? Kokuma ya haƙura ne? Rashin samun amshoshin tambayoyina yasanya naji gabaki ɗaya babu daɗi nayi tagumi ina tunanin to ko wani abunne ya sameshi? Na sake sauƙe ajiyar zuciya akaro na biyu shin to ko wani abunne ya sameshi? Nayi zaton ya haƙura ne ya daina amma alamu bai nunashi acikin mutane masu sarewa ba. Wannan yanda yakeda jarabar naci bazai taɓa jaa baya ya haƙura da abunda yakeso ba. to koma meyasa zan damu dashi? bayan abunda nake nema ne ya samu yadaina damuna kamar yanda nake buƙata, na sake sauƙe wata ajiyar zuciyar. Saina samu kaina dayin addu'ar Allah yasa yana lpy. Uhmm koni maima ya dameni da zancen wannan mutumin?" na tambayi kaina. Ahaka anty fadeelah tashigo ta sameni ta zauna bakin bed sannan tace. "Marmeeyy karatun kenan?" na ɗago na kalleta na zumɓuro baki bance komai ba tasake faɗin. "Hamma ne ya sakaki tunani koh? Yasa kin kasa karatu toh aikuwa gara yabarki kiyi karatu" na yatsina fuska nace. "Babu ruwan Hamma wani tunanin nakeyi can daban" "Wani yashigo rayuwarki bayan Hamman kenan?" na zaro ido haɗeda faɗin. "Rufamin asiri kar wani yaji labari" tayimin harara tana faɗin. "ai gaskiya na faɗa dan duk wanda ya kalleki a lokacinda na ganki zai fahimci hankalinki yana wani wajan daban" "kinganni ni tunanin exam ma nakeyi ko kaɗan hankalina bai kaiga Hamma ba" nafaɗi hakanne dan gujewa ta sake ɗauko wani abin. Ta jijjiga kai sannan tace. "Bikin Ya Ahmad yanata ƙaratowa wai dagaske kike zakije?" Na jijjiga kai alamun tabbatarwa sannan nace. " sosai ma kuwa" "Marmeeyy baƙya tsoron mummynmu ba lallai ta ƙarɓeki ba kasancewarki ƴar babanmu abune maisauƙi tahuce haushin mahaifinmu akanki" "Kuma ai ƴaƴan babanmu ne tunda ta amsheku nima zata amsheni sannan nifa bada niyyar zama zanje ba zan dawo gidan mahaifina bayan bikin yayana zan dawo gidanmu kinga ai bazata ƙi karɓan baƙin da sukaje mata biki ba nikuma gayyar Yaa ahmad nema ba nata ba. Kudai da kukejin bazakuje ba saboda kunajin tsoro ku zauna idan mundawo zamu baku labarin yanda bikin ya kasance" "Uhmm" Kawai tafaɗa tana mamakin ƙarfin hali irinna marmeey. Amma tasan al'amura bazasu tafi dai-dai da Mummy ba." Ɗaukan littafina nayi nafara karatu ban daɗe dafara karatu ba kiran Hamma yashigo na ajiye littafin gefe muka hau waya bamu mukayi sallama ba sai da 12:00am tayi muna sallama na ƙwanta bacci. --------- Sun buga wasan ƙwallo sun dawo cikeda tarin nasarori dama bayan dawowarsa ya shirya zuwa wajan mahaifinsa. Ƙwana biyu kawai ya ƙara ayanda ya tsara suka shirya tareda nawrah suka nufi wajan mahaifinsu a ƙasar Kuwait. Dake tafiyar jirgi bawani nisa bane tsakanin Abu dhabi da kuwait ba tafiyar 2hours takaisu har cikin gidan mahaifinsu. Gidane mai girman gaske yafi ƙarfin akirashi da anguwa guda wanda mutanenda suke rayuwa a cikinsa su kansu basusan kansu ba gidane wanda yake ƙunshe duk wani abunda ɗan adam zai buƙata akwaishi acikin wannan gida hatta da asibiti da filin jirginda helicopter ɗinsu yake tashi. Su Hammood kuwa koda isarsu a main airport suka sauƙa lokacin ɗan ƙaramin jirgi na mahaifinsu yana jiransu suna sauƙa suka tashi izuwa gidansu. Duk wannan gida mallakin mutum ɗaya ne amma shi kansa baisan yawan mutanenda suke rayuwa a wannan gida ba. Suna sauƙa wajanda jirgin ke sauƙa akwai motocinda suke jiransu da zasu kaisu cikin gidan" saida sukayi tafiya 15minute acikin gidan kafinnan ta kaisu zuwa ainihin kan gidan tako'ina suka ratsa sojojine suke tsaran gidan tun daga farkonsa har ƙarshensa. Suna isa aka buɗe musu ƙofa suka shiga ciki babbar ƙofarda zata kaika cikin gidan mai masifar tsayice tafi tsayin mutum biyu daga nan sai wani tangamememen palour wanda aƙalla kujerun ciki sun kai 5set kowanne ɓari da nata. Wani balarabe kyakkyawa wanda bazai wuce 55years ba yake sauƙowa daga faffaɗan matakalarda take yalli kamar wanda aka yita sa diamon komai na gidan tangamemene komai an yankeshi da girma. Suna haɗa idanuwa da wannan mutumin ya sakar masa murmushi shima murmushin ya sakar masa yana ƙarasowa ya buɗe masa hannu. Ya ƙarasa yayi hugging mahaifinsa. Cikeda ƙauna da ɗumbin soyayya mahaifin yayi masa peck a gefen kumatu shima ya mayar masa sannan yace. "مرحبا بك في البيت حمود حبيبي " (welcome Home Hammod). شكرن يا أبي (thank you father) Nawrah dake gefe tacika tayi Famm mahaifin baima lurada ita a wajanba har saida yaji takun tafiyarta tana shirin barin wajen. Saida yayi dariya dan yasan rikicinta sannan yace. أنا آسف ياحبيبتي تعال وعانقني ( I'm sorry my dear come hug me) Ta kaɗa kai tayi wani gefen batareda ta jiyo ba ya furzarda iska haɗeda girgiza kai yana dariya yasan halinta sarai mugun zafin kaine da ita. A kujerunda sukafi kowannen kyau da tsaruwa a cikin falon suka zauna. Mahaifin yace. "Kacika alƙawarinka Hammood naji daɗin ganinka sosai" Shima yace. "Naji daɗin ganinka nima" Suna zaune a wajan suna tattaunawa har aka kira magrib Dagannan suka tashi sukayi sallah basu shigoba har bayan isha'i. Mahaifin yasa a sanarda gabaki ɗaya iyalansa akan tare zasuyi dinner. da Hammood dan haka 8:30pm tayiwa kowannensu wajan cin abinci. Hakan kuw akayi kafin 8:30pm dukansu sun hallara Har Nawrah da Hammood. Sai mahaifinsu da wasu mata guda biyu ga dukkan alamu matansa ne sai yara mata guda uku da namiji guda ɗaya. namijin shine yashigo a ƙarshe bazai wuce 13years ba gabaki ɗayansa. Dukansu ƙannen Hammood ne amma iyayensu daban waɗannan mata da suke zaune a wajan sune suka haifesu kowacce yaranta biyu. Suka fara dinner cikin ƙwanciyar hankali amma affan ya damu Hammood sosai yayi murna da ganinsa dan haka zuba kawai yakeyi ko a kujera ata kusa dashi ya zauna ƙanwarsa ta zauna akai ya tasheta ya zauna kafin sugama yayi musu selfie yafi sau goma. Mahaifin dariya kawai yakeyi shiyasa yakeson Hammood yazo gida basa samun damar zama haka da iyalansa sai idan Hammood yana nan, saboda kowa na ɗaukin zama da cin abinci dashi. In bayanan kuwa ya tabbata wasu daga cikin iyalansa sukan iya months ko hanya bata haɗasu ba." ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* *(WAYE SHI)* Har matan mahaifinsa ma kowacce burinta ace da jituwa a tsakaninsu saboda yanda mahaifinsa kejin maganarsa. Bayan sun gama dinner sai aka zauna palour aka taɓa hira alokacin affan yashima yayi video yasake wani haka yakeyi dama koda yaushe Hammod yake gari aikinsa kenan. A hankali da ɗai-ɗai dukaninsu suka fara watsewa har suka watse duka saura Affan shi kaɗai. Dawayo mahaifin ya koreshi yace. "Habibi اترك اخاك حمود ليستريح (Leave your brother alone to rest)" yatashi badan ransa yasoba yayi musu sallama yafita. Suka tashi suka tafi can waje wajan wani shaƙatawa lamuben a wajan sai ruwa da akayi mishi wani design da dutsina wajan yayi kamada beach. Suka zauna idanuwansu nakan ruwanda yake zubowa. Yanayin wajanma kawai zai sauƙarda nutsuwa da kwanciyar hankali. "Yaya ka sameta?" Shine tambayarda mahaifin nasa ya jefo masa. "Tana lafiya" yabashi amsa. "I need more explanation" mahaifin ya faɗi. "Dafarko dai ina kallonta sai naji na ƙara sonta" mahaifin saida yayi dariya sannan yace" "You got my approval" dan dama yace yaje ya ganta har indai bayan yaje yaji ani abun nata baiyi masa ba ko yaji bata ƙwanta masa araiba toh bazai amince da auren ba. Hammoda ya ɗaura da faɗin. "Inason komai tattare da ita ina shagaltuwa da kallonta alokacinda take magana sannan alokacinda nafara ɗaura idanuwa na akanta nasamu nutsuwarda bantaɓa samun makamanciyarta ba. Bantaɓa jin irin wannan soyayyar ko alabari ba sai akaina. Babu wani sabo da mukayi da ita batama san ina sonta ba amma dana tafi nabarta na tsinci kaina cikin kaɗaicin da bantaɓa tsintar kaina aciki ba. I get used to living alone but not anymore. Moreover i see my world in her eyes" Saida Abbie ya nisa sannan yace. " i am hapy for you yarona ya samu abunda yakeso nayi maka alƙawarin mallaka maka ita kota wani irin hali" ya girgiza kai haɗeda yin dariya yace. "Abbie barni nazama namiji na tinkareta na samu soyayya kamar yanda ordinary people suke samu" "Hammood Habibi you're not ordinary person. Kayi amfani da damarka alokacinda Allah yabaka. Dama yabaka ne danka moreta" Dariya kawai yayi batareda yabawa mahaifinsa amsa ba. Mahaifin yace. "Your mum sai yaushe zaka rarrasheta harta amince?" "Just leave her kasan Mum bazata taɓa amincewa ba. She's not the type to give up easily" "ka rarrasheta she's still your mum" "bayan yarinyar tazo gidan saina rarrasheta ta amince. Amma banda yanzu zata iya ruguza komai kasan hakan tunda kafi kowa sanin halinta" Baban ya jijjiga kai yace. "Hakan yayi amma yazama dole bayan lokacin kayi mata biyayya ka sanya ta amince" "Toh" shine abunda yafaɗa kawai. Danshima ya ƙudirta hakan amma sai bayan aure. "Yaushe zaka koma ganinta?" "Nan sa 1month ko three month i guess. I missed her" Abbie yayi murmushi kawai yanajin daɗin zama da sukayi da ɗansa yana masa expressing feelings dake cikin zuciyarsa yana faɗa masa cikinsa wanda abaya sam baya iyawa. Yawanci zaman kurame sukeyi sai dai mahaifin yayita hirarsa yana amsawa sama-sama. Shikam dai zaice yaji daɗin wannan tatayyar Hammood da wannan yarinya ko babu komai ya samu kusanci sosai da ɗansa gashinan yanzu a 2months ya ganshi har sau biyu idan abaya ne saisu doshi shekara basu haɗuba yakance aiki yayi masa yawa sai dai shi yatashi yaje ganinsa amma yanzu gashi yana cewa yazo ya amince kuma yazo ɗin har suna zaune suna hira cikeda sabo. Suna zaune nawrah tafito ta samesu dayaks tasan nanne wajan zaman mahaifin nasu da dare kai tsaye nan za'a ganshi. Zama tayi a cikinsu sukaci gaba da hira. Abbie yacewa Hammood. "Wannan zuwanne nawa ko sai wani?" "duk yanda kayi" yabashi amsa. "okay idan kaje saina biyoka a baya kona baro saika dawo duk yanda ta yiwu dai" Nawrah dake sauraronsu tace. "Ina zakuje" "Ganin surikar gidannan" abbie yabata amsa. Tayi insisting akan lallai itama sai anje da ita zataje ta ganta. Hammood yace. "La nawrah habibty not know kibari saita amince dani tukunna sai kije mata matsayin ƴar uwa" da rashin fahimta Nawrah tace. "What? Banganeba har yanzu bata amince dakai ba me take ɗaukan kanta?" abbie yayi dariya yasam zafin kan nawrah sannan yafara lallashinta. اهدأ النورة حبيبتي" "(Calm down Nawrah Habibty) Yayanki fa na miji ne karki duba matsayinsa dole saiya jajirce har indai yana son zama da mace ya ajiye matsayinsa agefe ya saka aramsa shi ba kowa bane sannan mace za ƙwantar da kanta tayi masa biyayya iya iyawarta ta sama masa farin ciki. Alokacinda ya ajiye rawanin sarautarsa alokacin zata naɗa masa rawanin a fadarta. Ke macece nasan kinsan hakan so ki barshi ya nemo soyayyarsa ta hanyarda zai iya" taɓe baki tayi dan maganar bata zauna mata akai ba kuma tasan halin abbiensu Hammood ko batunda yazo masa bamai kama kai bane bazaiyi wani tunani ba saiya amince. Bata daɗeba tayi musu salmama ta koma ciki. Tana shiga jikinta har ɓari yakeyi takira layin Mum ɗinsu bayan ta ɗauka ta shaida mata abunda yake faruwa cikeda ɓacin rai. Mum tace. "Hakan yayi kyau sosai tunda yarinyar bata karɓeshi ba tukunna komai zaizo mana da sauƙi naji daɗin wannan labarin yanzu haka ki sanya ido kiga abunda zanyi amma sai kinmin abu ɗaya duk yanda za'ayi kiyi kutafi tare sam karki barshi yatafi shi ɗaya yayi kyakkyawan tsaro akan yarinyar nan ta tsohe duk wata kafa da zamusan yanda take wanann karon mu nuna masa muma munada wayo. Babu yanda za'ayi yana sananne a duniya ya auri wacce zamuji kunyar munata yanzu haka da zuwa gobe kisan yanda zakiyi ki shawo kansa yayarda kutafi tare idan bai amince ba cikin guards ɗinsa dole zamu samu wanda zai mana aiki" cikeda jin daɗin mahaifiyarta ta nema musu mafita sukayi sallama. Hammood basu tashi a wajanba saida dare ya taba Sannan ya koma shashinsa an gyara ko'ina an canja komai according to his taste. Wanka yashiha yafara yi sannan yadawo ya zauna alokacin yaji wata irin kewarta a duk lokacinda yayi maganarta aranar haka zai tsunduma cikin kewarta. "Wayarsa ya ɗauko ya tura saƙo". ------------- Ina zaune saƙo yashigo wayata saida gabana yayi mummunan faɗuwa saboda nasan daga yanda saƙon yataho." ZAYNAB ALABURA *BIBIYATA YAKEYI* (WAYE SHI?) Lokacin munagama waya da Hamma kenan dan kusan raba dare mukayi muna waya saboda washe gari zaiyi tafiya kuma zai zama busy ba lallai musamu lokacinda zamuyi waya ba. Ina shirin ƙwanciya saƙon yashigo wayata saida nasamu mummunan faɗuwar gaba sanin ta yanda saƙon ya fito. Kamar bazan duba saƙonba sai kuma na janyo wayar dan zuciyata bata iya jure share saƙon nashiga cikin message ɗin sai naga saƙo kamar haka. (Did you missed missed me?) dasauri na ajiye wayar gaban yanata bugawa nace wannan bawan Allahn duk wata hanya da zaibi yabawa mutum mamaki ya santa. Tayaya akayi yasan nayi tunaninsa? Na saka wayar a silent na ajiyeta gefe na ƙwanta bacci maimakon bacci ya ɗaukeni sai kuma nashiga tunani. Yazama dole da zarar nagama wannan exam ɗin nan nabawa Hamma damar fitowa da kowa zai sanshi iyaye su shiga magana. Idanba hakaba wannan mutumin da batasan waye shi ba zai iya fitomin ta hanyarda banyi zato ba. Da wannan tunanin araina nayi bacci." Tun daga wannan lokacin ban ƙara samun saƙo daga gareshi ba kuma hakan ya samamin nutsuwa sosai danna tabbatarda lafiya qalau. Na kauda hankalina gabaki ɗaya yakoma kan Hamma dakuma exam dayake ƙaratowa Maryam bata sake tunamin tanason zama gidanmu ba nima ban sanarda ita yanda mukayi da Baba ba ganin Baba bai bani wani feed back ba may be koya manta kokuma mahaifinta bai amince ba. Hakan yasa bansake tuna masa zancen ba." Yau yarage saura 3week bikin Ya Ahmad mukuma saura saura 1week mufara exam. Yanzu bama shiga school sosai saboda kowani lacture yayi covering ko Hamma bamucika samun haɗuwa dashi ba ko waya baya kirana da dare sosai sai yace nayi karatu. Karati nayishi harna gashi dan haka nataso nafito palour yanda najiyo muryarsu Mama, anty, Anty fadeelah da Aysha. Daga lokacin dawowarmu ɗakin mama zuwa yanzu ba ƙaramin shaƙuwa bane tashiga tatsakanin su Mama dasu Aysha ba. Kulawarda suke samu wajanta ko wajan Mummynsu basu sami kamarta ba, ko abu Mama zata saya idan batada kuɗinda zata saya mana gabaki ɗaya toh takan haƙura ne. Anty ma yanzu suna gaisheta kuma tana masawa sannan Ana zaunawa ayi hira gabaki ɗaya. Ina fitowa Mama tace. "Marmeeyy angama karatunne?" Na zauna kan carfet nace.. " bangama ba Mama kawai na gajine shine nafito nahuta karatun duk babu daɗi" "Gara kina hutawa ai ƙwaƙwalwar saita samu huta idanba hakaba idan stress na karatun yayi yawa sai kiga kinayi yana zubewa ana tufka da warwara" "Ainagani dan saina gama idanna dawo baya sai naji kamar bansan komai ba dan haka ban sake ɗaukan littafi sai gobe" Aysha tace. "Da'Allah ba'ace kizaƙe dayawa ba meye laifin da daddare? Yarinya da a Atbu kime dakin gane kurenki" harararta nayi nace. "Keda kike Atbun ai naga kin gane kurenki" dama kusada ita nake zaune ta sanya Hannu ta dungure kaina tana faɗin. "Kekam dai kinjiwa rashin kunya daɗi" mama tace. "Make bakin zaki ringa yi zata shiga hankalinta ai maras kunya. Idan ta'isa tayiwa Yayanta Mana (Habibu)" Aysha tace. "Aishi zansa yamata duka yanda bazata sakemin rashin kunya ba" "Idan kunyi haƙuri ma ana gama Exam zan kama hanyata nabi Yaa Ahmad bazan dawo ba sai kunnemeni" na faɗa na dake. Anty fadeela wacce sai lokacin tasaka baki tace. "Aikuwa zakije ki haɗu da dai-dai dake dan Mummy Aya ce ingaya miki" mama ta danƙwaleta da hannu ta rufa bakinta tana dariya itama Aysha dariyar tasaka harda ƴar ƙwafarta. Muna zaune saiga Yaya Habibu yashigo da sallama haɗe da Ƙatuwar trolly a hannunsa saida yakaitta ƙofar shiga ɗakin Mama sannan ya ajiye muduka muna binsa da kallo bamu kaiga tambaya ba saiga Maryam nan tashigo da sallamarta Hannunta ɗauke da ƴar ƙaramar trolley sai jakan Hannunta. Dasauri natashi da murnata nayi kanta ina ihu zanyi hugging ɗinta ta tureni gefe tana faɗin. "da Allah matsa ko meye ruwanki dani? Keda bakyaso nazo?" wanda sukeso naso ai gashinan sunyi magana nazo" ban kaiga tanka mata ba mukaji muryar Umminsu tana faɗin. "Nima matsamin a hanya kona tureki kema" nayi gefe ina faɗin. " sannu da zuwa Ummi" "Yawwa sannu Marmeeyy " maryam tayi ciki mama tana faɗin. "Marmeeyy bazaki karɓi kayan hannun Maryam ɗinba?" "Batta tashigo da kayanta nafaɗa ina zaunawa Ummi ƙaraso ciki Mama tanayi mata barka da zuwa. Ta zauna suka gaggaisa. Dama tun ranar walimar sauƙarmu da suka haɗu basu sake haɗuwa ba. Ummi tace. "Ga maryam nan sai haƙuri min haɗaku da aiki" Mama tace. "Ko menene abin aiki?" aida Marmeeyy da Maryam Duk ɗaya suke" Ummi tayita godiya. A haife ta girmi Mama sosai amma dayake macece mai gyara bazaka taɓa cewa takai shekarunta ba. Ummi tace. "Abbansu yana mota wai yanaso su gaisa da Babansu daga nan Abuja zamu wuce anan zamu tashi" Mama tace" "Toh bari ayi masa magana kishigo dashi. Dukansu suka miƙe Mama taje ta sanarwa Baba sannan aka buɗe masa ƙofa suka shigo shida Hamma da Ƙofar Babban falonsa" " Sun daɗe aciki suna hira ashe sunsan juna tun suna samari amma dai bawani sanayya can ba sai gashi kuma zumunci ya ƙullu yanzu. kusan 1hour Abba yana wajan Baba har Hamma yakoma mota yabarsu dan shi zai kaisu. Ummi ma na wajan Mama amma batayi zaton Abba zai jima haka wajan Baba ba. "Kinga dai ta dalilin yara zumunci ya ƙullu" cewar Ummi. Mama tace. "Gashinan sai dai muyi fatan Allah ya rayasu zumunci yacigaba ko bayan ranmu. Duka suka amsa da Amin. Bayan Abba yafito muka rakasu har waje danyi musu Sallama sai alokacin naga Hamma. A kunyace na gaisheshi na fisge. Yanata kallona nikuma Allah. Allah nakeyi kar wani ya lurada irin kallonda yake yimin dan duk rashin fahimtar mutum idan yaga kallonda yake yimin saiya fahimci wani abun. Kamar baisanda mutane a wajanba yaketa aikamin da kallo daga ƙarshe na ɓuya a bayan Maryam har aka gama sallama akayi addu'a suka tada mota a zatona babu wanda ya lurada kallonda yake yimin Ashe bansaniba duk abunda yakeyi akan idon Abbansu. Muna kallonsu har motarsu tatashi ta kaucewa ganin idonmu sannan muka koma ciki." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. A ɗakin Mama Maryam tasauƙa dan kayanta ma anan aka zubasu. Shikenan mukabar karatu muka shiga sharholiya. Maimakon musamu karatu kamar yanda muke tunani sai kuma wasa saida Mama taci ƙaniyarmu kafinnan muka Cigaba da karatu. Koda yaushe da rana muna palour ko cikin gida kokuma ɗakinmu na daa da dare muke rabuwa ita tashige ɗakin Mama mukuma mushiga ɗakinmu. Ƙwana biyu Hamma yayi acan yadawo. Amma bayan 3days yasake komawa. sai ana gobe za'a fara exam kafin nasake samun saƙo daga wancan numbern anamin addu'ar farawa a sa'a. Tun daga ranar kusan kullum ne ƙwana duniya sai nasamu saƙon addu'a daga wannan number dake gabaki ɗaya ma yanzu wayar ba damuna tayi ba yasanya nafita harkarta tunda ko data bana buɗewa. Wancan wayarne take kullum atare dani dannasan Hammana yakan kirani idan yasamu sarari a aikin daya jeyi. Maryam kuwa wata shaƙuwace na lura tashiga tsakaninsu da Yaya Habib abun har mamaki yake bani shiba mai zaman gida bane amma musamman yake zuwa yimata hira. Ban Fahimci abunda yake faruwa ba saida ranar muka fito daga exam lokacin mun rubuta Exam na biyu kenan. ita tafara fitowa sai tazauna tajirani. Da nafito maimakon mutafi sai na bita muka zauna muna ɗan hutawa kafin mutashi muwuce gida tace. "Babe duk gidanku Yaya Habib yafiku kyai shine yayi kamada Baba sakk" Na harareta nace. " Saboda kinsan duka ƴan gidanmu koh?" "Yaa Ahmad kaɗai bansaniba kuma shima zan ganshi soon kum bana tunanin yafi Yaya Habibu kyau." "Aysha fa?" na jeho mata tambaya. "Dama-Dama ita amma dukda haka batakai Yaya Habib ba kamanni kawai suke" na taɓe baki danna gama gane yanda ta dosa. Tacigaba da faɗin. "Babe wallhi Yaya Habib koh. Hmmm ya haɗu he's so caring" na ɓata rai nace. " ke wai me kike nufi ne?" "Oh baki gane abunda nake nufi ba? Toh mun faɗawa juna ne" "mtsww" naja tski. "Bangane ba crushing kike akansa kenan?" "Ta wani fannin Yes in other side kuma no soyayya ce" "Lallai Babe bantaɓa sanin bakida hankaliba sai yau Yaya Habibun? Ƙwata-ƙwata shekara nawa yabaki? Asunyi atata sukai 2years shine zakice kin wani faɗa masa? wai soyayya Banason shirme" maryam ta wangale baki da mamaki tace. "Me kike nufi?" "Abunda nake nufi shine kuba sa'an soyayyar juna bane idan zaki farka amafarki ki farka ki rungumi dahir wanda kike dashi a hannu" "Iyyeh wato babe ni kika maida maras wayo koh?" ni Na goyi bayan soyayyarku da Hamma kece bazaki goyi bayan tawa soyayyar ba?" "Shekaruna dana Hamma akwak tazara soyayyarmu ba ɓatawa juna lokaci bace amma taku yaudarar kaice. Kumama tayaya zaki haɗa soyayyata da Hamma da taki soyayyar? wai shirin film akeyi ko littafin hausa ne da idan na auri yayanki kema dole saikin auri nawa?" kuma Mafa kin tsofewa Yaya Habibu har indai maganar aurene Haba babe. Yaya Habibunda yanzune yake shiga 22years sai kace almara" ranta yakai ƙolokuwa wajan ɓaci dan haka bata kulani ba fuuu ttashi tatafi nima nabi bayanta. Keke napep ɗaya muka shiga amma babu wanda yake yiwa wani magana. Muna isa kowacce acikinmu ta ɗauko kuɗi ta miƙawa Me keke.napep ɗin ya kallemu da Mamaki yace. "Ba tafiyarku ɗaya bane sai aɗauka acikin ɗaya kawai' har muna haɗa baki wajan faɗin. "kowa da tafiyarsa" haka ya karɓa yaciro canjinmu yabamu. Muka shiga gida rai ɓace kowa da tafiyarsa tana gaba ina biyeda ita abaya Yaya habibu na ciki canopy ga dukkan alamu yana hutawa ne. Ganin yanayinda muka shigo yace. "kai kuzo nan. Kun sake yin faɗane naganku tsuru-tsuru? Muduka muka fara zare ido ya dubi Maryam saida ya saisaita murya sannan yace. "Meya faru ke faɗamin inajinki dan kinfita hankali" saida na marairaice itama sannan tafaɗa masa abunda nafaɗa ya ɓata rai sosai ganin irin kallonda yakemin nasam ransa yaɓaci da gudu na juya zan shige gida ya cafkoni haɗeda kafamin ranƙwashi yace. "Munafuka idan ke zaki mana auren saiki Hana. Kuma waLlh naji zancenann bakin wani saina takaki" wajan sai zafi yakemin ina sosawa Idona yacika da hawaye najuya nadubi maryam tataɓe baki haɗeda yatsina fuska. Ni harga Allah bnsan sunrigada sun ƙulla soyayyarsu ba na ɗauka suna shirin yine hakan yasaka nayi kasassaɓa. Amma Na ƙudirci rama abunda tayimina najuya nashige ciki. Nashiga da Sallama nawuce ciki fuuu Mama tace. "Yauma ansake wani rikicin kenan yara sai azabar rikici kamar masu ganin hanjin juna" anty tayi dariya tace. "Nifa rikicin nasu ma dariya yake bani ba jimawa anyi faɗa ba jimawa an shirya" Ana haka Maryam tashigo itama a murtuke tayi musu sannu da aiki tawuce. Akwance nasamu anty fadeelah a cikin ɗaki dake ita diploma tayi tagama aysha ce take degree yanzu take ajina biyi. Ganin yanda nashigo yasa tace. "A'a marmeey jarabawarce duk haka? Na yi nodding kaina batareda nayi maganaba kawai na danna kiran Hamma" yana ɗauka nasaka kuka. Lokaci ɗaya ya rikice ya dibirbirce yana tambayana abunda yafaru daƙayr na tsagaidata cikeda shagwaɓa mai haɗe da taɓara na faɗa masa abunda yafaru. Tun daga can ina iya jiyo hucinsa ya katse kiran kawai. Yana datsewa yakira Maryam yayi mata tass-tass kuma yace karta yarda su haɗu ido biyu saiya wanke fuskarta da mari. Bayan ya kashe yakirani yayita lallashina har nayi shiru nasake mukaci gaba da Hira. Saida mukayi sallama sannan anty fadeelah ta dubeni tace. "Lallai Marmeey kincika ƴar rainin hankali ke kina soyayya da yayanta ke kice bazatayi da naki ba? Wallhy Hamman nema dayake biye miki yabi ya sakaltaki da yawa ya fifitaki akan ƴar uwarsa. Saida naturo baki sannan nace. "nima ai nawa ɗan uwan ya fifitata akaina ranƙwashinafa yayi harda cemin munafuka" "Oh yanzu ranƙwashi kike yiwa wannan kukan taɓaran? Wani sai yace ai dorina yasaka ya zane miki jiki. Mijinki ya shiga magana da sakalci" "Naga Hamma ne mijin? Kuma shine ya sakaltani koh? Babu damuwa ai" ta jijjiga kai haɗeda faɗin "lallai Marmeey bakida kunya" muna cikin haka maryam tashigo ranta a ɓace sosai ta zauna gefe sannan ta dubeni kamar bazatayi magana ba sai kuma tace. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. "Wai haushi kikaji? Ashe babu daɗi zafi kikaji? Kinmanta abunda kike saka Hamma yakemin? Ai wallh tsaf zan rama ɗaya bayan ɗaya saina rama abunda kikayimin da kin ɗauka ke kaɗai kika iya soyayya koh? Toh nima na'iya kuma Yaya habibu yana sona bake kaɗai bane wacce akeyi miki soyayyar. yanzu zai ɓaɓɓalaki akaina. Wai har kinkira kin faɗawa Hamma har yana cewa zai maremim fuska a'ina zai ganni? Aiko yadawo bazan yarda mu haɗuba har sai su Ummi sun dawo. Itakuma bazata bari ya dakeni ba" naƙi na kulata dan haushinta nakeji sosai Anty fadeela da muke bata takaici da dariya tace. "Wai shin maryam da Marmeey yaushe zakuyi hankali? Yarinta fa ke damunku kuna juya yayyyunku yanda ranku yakeso sukuma dake Allah yayi sokaye sunata biye muku kuna rashin hankali. Na turo baki ina ƙunƙuni nace. "Anty fadeeala idanfa kin girmi Yaya habib baki girmi Hamma ba kidaina ce masa soko" "Wai dama kingirmi Yaya Habib" cewar Maryam sai alokacin na tankata nace. "Sosai ma kuwa aiko aysha ta bashi watanni" na faɗa cikeda gatse. dasauri ta miƙe zata fita anty fadeelah tace. "dawonan" sumu-sumu ta dawo ta zauna. Anty fadeelah tacigaba da faɗin. "Ina zakije? Kuyiwa kanku faɗa kutsaya kuyi exam ɗinku cikkn lafiya kugama lafiya amma kunfi bawa soyayya muhimmanci fiyeda karatu banaji agida duka ansan abunda kuke shukawa ku faɗa musu subarku kuyi karatu idan bazaku iyaba ni saina kirasu dukansu nace su ƙyalesu kugama exam tukunna" Dasauri nace. "A'a ni wallh a'a Ina karatu karki kirashi bakiga yanzu ko waya bamayi da dare ba? Shi yacemin natsaya nayi karatu a nutse" "Kefa" tafaɗa tana kallon maryam. "Nima zanyi tabata amsa" toh gara ai tafaɗa sannan ta maida hankalinta kan wayarta. Ahaka Aysha tadawo daga school ta samemu muna zaune jefi-jefi muke harara juna. Idon Aysha na kanmu ta ajiye jakarta tana faɗin. "Ayagis yauma ansake wani rikicin kenan?" "Keda kikasan halinsu cewar Anty fadeelah" kafin mubar ɗakin saida muka shirya tukunna." Wasa gaske soyayya tanata ƙarfi tsakanin Yaya Habibu da Maryam. Da ɗai-ɗai da ɗai-ɗai saita mutanen gidan suka fara ganewa. Abun kamar wasa har barazana nayi mata nace saina faɗawa saurayinta. Tace. "Kinga dakin hutasar dani dan inata masa kora da hali sai yanzu yafara ganewa kinga kina faɗa masa zai fita hanyata. Nasamu Yaya habib maikuma zanyi dashi? Ko wayarsa bana ɗagawa sainaga dama amma haka zai nace saiya kirani. Ni karma wata rana yaje yakira gaban Yaya Habib yazo ya kashemin aure" Sake baki nayi ina mamaki nace. "Wai kekam nake ke cemin ba'a gwadawa namiji so ba? Koduk munafunci ne?" bata kulani ba dan tasan tafaɗa." Mama tana fahimta takirashi ta zaunar dashi. Dafarko tafara tambayarsa Habibu wai shin Soyayya kukeyi da maryam ne? Saida ya sunkuyarda kai sannan yace. "Eh mama dama inataso na faɗa miki" ashe kin sani" "Wanann rawar kan badole kowa yasani ba Habibu? Amana batace haka ba an bani amanarta bazan bar wannan abin yacigaba da faruwa ba yarda damu yasa iyayenta suka batta a wajanmu kubar wannan rashin hankalin dan Allah" yayi ƙasa dakai alokacin yayi dai-dai da shigowarmu daga makaranta kenan muka tsinki maganar. Dasauri mayam ta ƙarasa ciki sai ganinta kawai sukayi fim. Tazauna gaban mama sai haki take tafara faɗin. "Mama bansam zancenda kukeyi ba amma kaman akanmu ne dan Allah mama karki rabamu wallh inasonsa nicema nafara sonsa kafin yafara sona" Daga yaya habib har mama baki buɗe suke kallonta shi kansa namiji bazai iya wannan kasassaɓar ba. Nikam bani na aikataba amma inaji mata nauyi dan haka naja ƙafata nayi ɗakinmu na daa. Babu kowa aciki nazauna gabana sai faɗuwa yakeyi sai inaji kamarn nice soyayyata ta bayyanawa duniya aka santa. Ko har indai zanji haka akan soyayyar aminiyata da Yayana. Yaya kenan aranarda aka gano nice mai soyayyar? Bazanma iya imagine ba dan haka na fiske. Banfito aɗakin ba saida naji fitowar Yaya Habibu sannan nashiga ɗakin Mama. Bansamu kowa a palour ba sumu-sumu kamar munafuka nawuce ɗakinmu dan banaso ma mama taji shigowata. Ina shiga na sameta ƙwance akan bed ta rufe har Kanta" zama nayi bakin bed ɗin na janye bargonda ta ruhu dasauri ta buɗe ido ganin nice ya sanya ta sauƙe ajiyar zuciya. Nace. " me kikeyi anan?" "Babe ki ƙyaleni bazan iya haɗa ido da mama ba kinsan kasarsaɓar danayi? Wallh tsorone ya kamani sai naji kamar wanda za'a rabamu shine fa nakasa controlling kaina" Tausayi tabani sosai cikin Sigar ƙwantarda hankali nace. "Ki ƙwantarda hankalinki har indai mamanda nasani ne bazata rabaku ba sannan zata nuna miki kamar babu abunda yafaru. Mama nasonki dan haka zata asheki hanni bibbiyu" "Allah babe?" "Allah kuwa ke kinsan mama batada matsala ai" "Nasani sosai amma nayi rashin kunya fa. Wallh saida nayi nace anya nice kuwa? Kamar ba bafulatana ba" "Share kawai Babe kina dani ai babu wani abunda zai faru" tayi dariya tace. "Nasamu gwarin guiwa." Tunda tana raɓe-raɓe taga mama ko kaɗan bata canja ba saima wata kulawa data ƙara bata saita saki jikinta. Ahaka muka kawo ƙarshen exam ɗinmu sauran guda ɗaya amma ita anbada interval atsakani. Yayinda auren ya Ahmad sai ƙaratowa yakeyi. Maryam ma tace itama zai taje bikin amma har lokacin bamu tambayi baba ba. Koda yaushe munada exam Hamma ke zuwa yakaimu amma bashi yake dawo damu ba. Yanzu bamucika samun lokaci tareda shi ba shidai haƙuri kawai yakeyi yana jiran agama wannan exam ɗin yasako mahaifa acikin lamarin. Ana gobe Zamu rubuta exam ɗin ƙarshe Maryam tace na rakata gidansu ta ɗebo wasu kaya ta canja kayayyakinda tayi amfani dasu. Tunda immediately ana gama exam zamu tafi bikin Yaa Ahmad. Da rana muka shirya muka tafi munsamu ƙofarda zai kaimu cikin gidan a buɗe hakan ya nuna Hamma yana gida tunda dama tun kafin mu fito na kirashi na gaya masa. Har muka kusan gama abunda mukaje yi Hamma bai fitoba sai ga kiran wayarsa na ɗaga yacemin. "Baby har yanzu baku iso bane?" "Mun iso muna ɗakin Maryam" nabashi amsa. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. "Okay toh kizo ɗakina ki sameni Ina jiranki yafaɗa sannan ya kashe wayar" maryam tace. "Muje koh babe?" nace. "Hamma nakirana bari nadawo saimu tafi" "Ohh toh shikenwn jeki kinga shaff na manta ma ban ɗebi jewelries ɗina ba barina ɗeba you can go" saida na tsaya ganan madubi nadubi fuskata daƙyau sannan na fice nabarta tana ɗeban jewlries ɗin. Saida na ratsa har nakai ƙofar palournda nataɓa samunsa aciki sannan nayi knocking dakansa yataso ya buɗemin ƙofar idanuwana suka sauƙa akan fuskarsa ya sakarmin murmushi nima na mayar masa sannan nayida kaina ƙasa. Ciki yayi nabishi a baya ya isa ya zauna akan kujera naje kujerarda take gefe ta zauna. Nasake gaisheshi ya amsa sannan yace" "Babyna kinyi kyau sosai. Nadaɗe banganki da kayanda ba uniform ba sai yau. Tunda nace ina sonki kika ƙauracewa gidannan" nayi murmushi kawai yacigaba da faɗin. "finally gobe zaki gama exam kina gamawa Su Abba kawai zamu jira su dawo ayi magana. Amma inaso ki sanarwa mama kafin su dawo"Na zaro idanuwa nace. "Hamma yaushe zan iya? Kabari kawai idan sun dawo ka faɗa musu" ya harereni yace" "Wato ni maras kunya koh?" dasauri na girgiza kai nace. "A'a Hamma ni bahaka nake nufi ba" Ya jijjiga kai alamun bai yarda ba nace. "Allah kuwa Hamma" yayi murmushi sannan yace shikenan nayarda. Amma gaskiya kiyi yanda zakiyi mama tasani" na gyaɗa kai alamun nayarda amma bawai dan zan iya faɗa matan ba?. Najiyo muryarsa yana faɗin. "Ina tunaninma Abba ya fahimci wani abun amma dai baice komaiba sai dai yanayinsa alokacinda muke tafiya abuja ya nunamin" nan da nan cikina ya ɗurk ruwa jikina har wani ɗan bari yakeyi kaɗan nace. "Hamma yayi wani reaction akai koh? Kaine randa zasu tafi kanata kallona kuma kasanfa da mutane a wajan na faɗa muryata tana rawa" saida yayi ƴar dariya sannan ya Matsao ƙarshen kujerarsa yayi kusanci da tawa kujerar. sosai turarenda nasaka yake fisgarsa yana sauƙar masa da kasala. A sanyaye ya miƙa tausasan hannunsa ya kamo nawa hannun yace. "Calm down baby bawani abun bane fa alamu ma ya nuna yayi farin ciki da hakan sosai dukda bai fito ya nunamin cewa yagane wani abunba" na sauƙe ajiyar zUciya haɗeda zame hannuna daga cikin nasa ka kunshesu a jikina bance komaiba" Mun ɗauki samada 1hour muna hira a palourn nayi tunanin Maryam zata nemeni amma batayi hakanba. "Baby kicemin kina sona yau da ya kasance babu kowa a wajan dagani saike kunnena kaɗai zai saurara" na sunkuyarda kaina ina wasa da zobben hannuna wanda shima zoben yake kallo nakasa magana saima shine yasake faɗin. "Please Baby ko bakyasona ne" nayi saurin girgiza kai yace. "Okay tell me inajinki ya lumshe idanuwansa yace na rufe idanuwa kinga bana kallonki harna fara ƙoƙarin faɗa sai kuma na miƙe nace. "Maryam na jirana barina tafi ya buɗe idanuwansa a lokacin" bafara tafiya ina faɗin basai ka kaimu ba kayi zamanka kawai zamuyi waya" har nakai kusan ƙofa ya miƙe taku ɗaya biyu uku yazo yanda nake saiji nayi ya kamo hannuna ta baya yace. "Baby wani irin turare kika saka?" "Humarne da kulaccam nabashi amsa" ya sauƙe ajiyar zuciya ya ƙarasa takowa dai-dai yada nake batareda yasake hannun ba nikuma damuwata ya sakemin hannunta dan ƙirjina sai bugawa yakeyi. "Baby waya faɗa miki humra da kulaccam turaren ƴan mata ne? Na mamane kika saka koh?" na gyaɗa masa kai a tsorace dan ganin yanayinsa ya canja. Nasake ƙoƙarin ƙwace hannuna ya kamashi gam-gam ganin yana shirin haɗa jikina da nasa yasa nafarayin baya ahaka har saida muka isa ƙofar dake a tufe take gm naji na bugeta ya iso yamun rumfa ya haɗe jikina danasa sannan yafara faɗin. "Meyasa kika saka turare? Daga yau karki sake sakawa idan zaki fita dan Allah baby na roƙeki yafaɗa cikin mawuyacin hali dasauri na jijjiga masa kai a tsorace nace. "Hamma menene kakeyi hakan? Kabarni natafi Maryam na jirana" "Okay you can go but after kincemin kina sona" Ganin yanayinda yake ciki yasa na yanke shawarar fa Faɗan dan kawai yabarni natafi. Na buɗe bakina da niyyar faɗa han ankara ba naji ya haɗe bakinmu waje ɗaya yafara tsotsansu a matuƙar tsorace na fara ƙoƙarin tureshi dan son ƙwatar kaina amma nakasa ya ɗauki lokaci narasa ta wace hanya zanbi na ƙwaci kaina saida shida kansa kamar wanda aka zabureshi ya sakeni haɗeda yin baya. Yana sakeni na zube a wajan nasaka kuka sosai. Lips ɗina wani irin raɗaɗi da zafi sukeyi amma zafinda zuciyata takemin yasa banajin zafin lips ɗin. Shikuma yayi baya ya zauna ya dafe kansa baisan dalilin dayasa ya aikata hakan ba. Saida kukan nawa ya tsagaida na tashi dasauri namiƙe nafice a ɗakin. Ko takan maryam banbi ba Allah dai kawai yasa tafito harabar gidan tana waya taga fitowata dasauri hankali tashe ta kashe wayar ta yi kaina ban kulata ba saida nafice daga gidan. Taja trolley tabiyo bayana tana tambayata abunda yafaru ban kulataba nacigaba da tafiya a titin napep na zuwa ta tsara suka yiyo wajena babu yanda batayiba na shiga naƙi har saida ya sauƙo taturani ciki. Juyin duniya tayi dani nafaɗa mata abinda yafaru naƙi Tayitamin tambayoyi amma naƙi bata amsa ita taɗauka faɗa mukayi ma. Ganin mun kusa isowa yasa tace. "Babe koma menene yafaru ki share hawayenki dan munkusa isowa gida idan baso kike ki tadawa su Mama hankaliba, koma menene yafaru a tsakaninku zakuyi sorting komai tunda bakyaso ki faɗamin nasan bazaki faɗawa kowa ba so ki share hawayenki dan idan anganki haka za'a tuhumeki idan bawai so kike kiyiwa aurenku tun kafin lokacinsa giɓi ba" na share hawayen fuskata amma har lokacin bance komaiba, mai keke napep yakaimu har ƙofar gida ya ajiyemu. Aharabar gidan muka ga motar Yaa Ahmad da alamun yazo kenan. Muka shige ciki su Mama suna zaune cikin gida banyi sallama ba saboda nasan dole muryata ta canja maryam ce tayi sallama suka amsa muka shige ina zuwa na nufi ɗaki. Mama najiyo tana faɗin. " Marmeeyy zo nan" gabana yahau faɗuwa zuciyata na bugun uku-uku." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Dan tun jishowata gidan nake tsarge gani nakeyi kamar kowa ya fahimci abunda yafaru tsakanina da Hamma. Kiranda Mama tayimin ya tsurardani sosai ina tunanin tagama ganewa shikenan nashiga uku nafaɗa acikin zuciyata. Nayi kamar banjiba ba nacigaba da tafiya. Tace. "Marmeeyy zonan nace. Kamar zan saki fitsari a jikina. Najuyo naƙarasa wajan batareda nayi magana ba naja natsaya jikina sai rawa yake a hankali. Mama tace "Ɗauki wannan kikai ɗaki ta faɗa haɗeda nunamin wasu turamen zannuwa guda huɗu dasuke gefenta na isa waja har alokacin gabana faɗuwa yakeyi na ɗebesu" "Wannan turare mai ƙarfinfa marmeeyy?" a'ina kima samoshi?" Mama ta tambaya. Rass rass rass naji narasa abunda zance dannasan turarem Hamma ne daya mannu ajikina yakama jikin. Maryam tayi saurin faɗin. "A ɗakina ta fesa saida nace mata yayi ƙarfi shiyasa nima na ajiye shi bana amfani dashi" mama tace. "Yayi ƙarfi kam amma kuma yanada daɗi na maza ne" Nayi saurin na ɗebi kayan nabar wajan. Maryam kuwa ta faɗi hakanne dan ta fahimci turaren Hamma ne tun a napep taji ƙamshinsa amma ganin halinda nake ciki yasa hankalinta bai kawo mata wani abunba sai yanzu dataji Mama tayi tambaya sannan ta fahimci wani abin yasa tayi saurin shiga ta kareta. A ɗakin Mamana zuba kayan nakoma ɗakinmu na zauna nayi tagumi abun duniya yataru yayimin yawa kawai sai naji hawaye sunabin kumatuna. Meyasa Hamma zaiyimin haka?" Mai yasa zaiso shiga gonarda bata riga tazama mallakinsa ba? Meyasa zai lulluɓe soyayyarda nakeyi masa da haushinsa? Tabbas yau Hamma ya bani haushi kuma ya ɓata mun rai dan ban taɓa tsammanin haka daga gareshi ba. Toko dama Hamma basona yakeyi bane?" idan yana sonta bazai taɓa aikata mun wannan abunba. Nafaɗa tunani mai zurfi zuciyata ganata kawomin abubuwa kala-kala kawai saina fashe da kuka. Ana haka maryam tashigo ganin ina kuka ta nemi waje ta zauna cikeda tausayina jikinta yamutu takasa rarrashina. Nayi kuka yakai na tsawon 30minute Har yadawo shassheƙa. Sai asannan maryam ta tattaro ƙwarin guiwarta tace. "Babe please. Dan Allah kiyi haƙuri haba mana. Tundaga kallon yanayinda kika shiga nasan Hamma ya ɓata miki sosai amma yaya zakiyi? Zaki kashe kanki akan namijine? Bayan shi yanacan zaune may be ma harya manta da abunda yafaru. Koma me yafaru nasan Hamma nasonki sosai tnda mece first-love nasa kamar yanda yake a wajanki everything wil be alright okay' just take it easy. Hamma nasonki sosai koma meya faru may be saiya fiki dana sani banajin zai yarda ya saɓa miki dason ransa" "Na ɗago idanuwana wanda harsun canja kala sunkuma dawowa fararensu nace dagaske kike yana sona?" amma yanzu kika gama cewa may be ma yanacan yama manta da abunda yafaru" "Uhum yana sonki sosai wancan na faɗane kawai" "Bakya kallon wani abun bayan soyayya a idonsa" ta jijjiga kai tace. "absolutely nothing babe" nasauke ajiyar zuciya. Nazuba tagumi ta zauna kawai tana kallona" sai bayan nasamu sauƙin abunda nakeji sannan nashige toilet nayi wanka nafito. Duk yanda naso mu haɗuda Yaya Ahmad bansamu wannan damar ba dan ko palour bansake leƙawa ba har dare yayi. Maimakon nayi karatu dai kuma na lula tunani. Gashi ko message Hamma baiyi minba abunda ya sake ɓatamin rai kenan bare ajega kira ya kirabi yabani haƙuri. Na buɗe littafin amma bana gane komai aciki daga baya kanma zazzaɓine ya rufeni. Haka na ƙwana a daren zazzaɓin bai sakeni ba sai asubahi bayan ya sakeni kuma sai bacci haka na daure nayi sallar asubahi gashi da sassafe mukeda exam bansamu na goma bacci ba haka na tsaya na dudduba littafi ga rashin bacci ga rashin ƙarfin jiki dakuma raunananniyar zuciya" 6 da wasu abubuwan nayi wanka kafin nagama shiri 7 yayi nafito nayi ɗakin Mama maryam itama ta shirya na gaisheda Mama. Ta kalleni jin muryata sai taga fuskata ta kumbura. "Marmeeyy badai karatun kika kwana kinayi ba idonki yayi haka?" nayi yaƙe kawai tace. "Aikuwa dai da kinyi baccinki kinga yanda fuskarki ta kumbura? Ana kallonki ansan baki samu bacci ba ana ƙare exam ɗinnan kidawo ki ƙwanfa" toh nace sannan canja zancen da faɗin. "Babe muje Maryam tataso cikeda tausayinta dan ita tasan abunda yafaru muka yiwa Mama sallama muka fita" kamar yanda nayi tsammani babu motar Hamma a ƙofar gida. Maryam ma tasha mamaki muka wuce muka tafi abunmu" Kusan nice ƙarshen fita a hall ɗin exam ɗinnan dan abubuwanda nasani basuda yawa bana tunanin sun isheni naci jarabawarnan gashi wani irin bacci nakeji ina zaune har saida lokacin fita yacika likacin 11:00am ina fita nawuce yanda nasan zan samu Maryam. Tana kallona tamiƙe kawai ta isoni muka kama hanyar fita. "Babe ya exam ɗin dai ta tambaya dan tasan anfafata saboda yanda taganni wujiga-wujiga" "Hmm kibari kawai sai dai mu nemi taimakon Allah" "Jiya baki samu bacci ba babe ga dukkann alamu karatunma bakiyishi ba. Babe you have to be strong fa Hmmm tun ba'aje ko'ina ba kina irin haka? Idan iyayenmu suka faɗa miki baƙin cikin maza da suke shanyewa su zauna kamar komai bai faruba zakisha mamaki. Bayin Allahan nan sun shanye abubuwa dayawa sai dai Allah yasaka musu da alkhairi" Inajinta kawai amma ban tankata ba har muka shiga fita gate muka tsari napep takaimu har gida. Ɗakinmu nawuce ina shiga na canja kayana na ƙwanta sai alokacin nasamu bacci har azahar ban tashiba ina tashi nayi wanka saboda yanyin zafi da ake agarin na shirya nafita palour anan nasamesu duka da zannuwan dana ɗebo jiya nashigo dashi. A gefn Mama. Ina fita palour Mama tace. "kinga da kika ɗan samu hutun fuskarki harta ɗan saɓe" na zauna muka fara hira sai alokacin nasamu sauƙin abunda nakeji akayita raha sannan Mama ta miƙo mana atamphopin dasuke gefenta kowa ɗaɗɗaya nida Maryam Anty fadeelah da Aysha. Sannan tafara bayani. "Yayanku yazo dasu Jiya guda shida ankon bikinsane amma bana tunanin zaku samu ɗinki ana yanzu idan kuka bayar sai dai ko can abujan" nace. "Ni tareda Ya Ahmad zamu tafi dannasan bazai wuce ƙwana biyu ba zai koma" "Har indai muka kaiwa tailor na zamu samu kafin mutafi cewa maryam" mama tace. "toh saiku shirya kukai masa" Anty fadeelah da Aysha sy bazasu kaiba dan sunce bazasu jeba. nashiga ɗaki dan ɗaukan mayafina idona yakai kan wayoyina da suke haske suna sanar dani inada missed called ko ajiyayyen saƙo." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Na ɗauki wayar gabana yana faɗuwa wayarda Hamma ke kirana da ita nafara ɗauka. saƙonsa ne kamar yanda nayi zato saƙo ne yana mai bani haƙuri haɗeda nuna yayi bai dai-dai ba ya sanar dani cewa kunyar abunda ya aikatamin ya hanashi nemana kuma yahanashi zuwa wajena. Ban amsa saƙon ba na rufeta na ajiye na ɗauki ɗayar wayan saƙon wancan mutumin ne ita Kuma yanamum murna da kammala jarabawata. Na taɓe baki sannan na zuba wayoyin acikin jakata. na ɗauki veil ɗina na fito. Nasamu Maryam harta shirya kai tsaye muka kai ɗinkin muka dawo batareda ɓata lokaci ba dan banason zama ma a wajan. Ya shaida mana nan da 2days zamu samu dan haka mun bashi kuɗin ɗinkin kawai munjuyo. Idan yagama zamuje mu ƙarɓa kokuma yakawo mana har gida. Mun samu Ya Ahmad a wajan Mama. Mama tana kallonmu tace. "Har kunkai kenan?" muka amsa mata da. "eh" tace aikuwa kunyi sauri dama yanzu Yayanku ke tambayar wajanki" saida na zauna sannan nace. "Ina wuni Yaya" lafiya Marmeeyy yafaɗa alokacinda yake ɗago idanuwansa ya dibeni Maryam ma tace ina wuni ya amsa mata yana kallona sai naga kuma ya haɗe rai yace. "marmeyy wannan ƙaramin gyalen fa? Ahaka kika fita?" na dubi veil ɗin jikina na turo baki nace Ya Ahmad me yayi?" Mama tayimin danƙwalo tace. "ƙaniyarki yayi marmeeyy" Maryam tana jin haka tayi wuff tashige ɗaki. Ya Ahmad yacigaba da faɗin. "Mama kar abatta tasake fita ahaka Baba yasan kinfita? Da izininsa kika fita zan gaya masa ya hanaki bazaki sake fitaba" mama tace. "Toh shikenan in sha Allahu bazata sake fita ba. Kayi haƙuri" Nace. "Yaya ni bazanma sake fita ba sai ranar da zamu tafi" "Thou yayi jibi zamu tafi kushirya dawuri fitar sassafe zamuyi inaso kusamu event da za'ayi" Harna fara murna saina tuno ɗinkinmu nace. "yaya akwai ɗinkinmu wajan tela fa kuma yace zai kai jibin" "Kubani lambarsa idanna fita zan kirashi na ƙara masa kuɗi yayi zuwa goben" "Yaya amma fa da Maryam zamu tafi" "agidansu za'a barta ne" ya tambaya. "Ai yanzu anan gidan takeda zama Umminta da abbanta sunyi tafiya kaga idanna tafi nabarta bazataji daɗin zama ba" "Toh " kawai ya amsa dashi sannan ya miƙe yace. "Itama sai akarɓa mata ashoben koh?" Mama tace. "Nabata nawa ma shine yanzu suka kai ɗinkinsa" "thou Bari naje Baba yana jirana" yafaɗa haɗeda ficewa. A palour yasamu Baba amma kamar fitowarsa kenan danko zama baiyiba. Yashiga da Sallama Baba ya amsa a lokacinda yake ƙarasa zaunawa. Bayan sun gaisa Baba yace. "Kunyi magana da Mummynku akan zamanka anan?" saida ya sunkuyarda kai sannan yace. "Bamuyi magana da itaba amma munyi magana da yarinyar da iyayenta kuma sun amince sun nuna jin daɗinsu akan hakan. Mummy ko bayan biki zan gaya mata tunda dama ba daga biki bane za'a kawota ba sai bayan wani ɗan lokaci" "okay toh amma kasamu gidan kuwa?" "Eh shine yanxu nazo na ɗaukeka muje mu gani idan yayi sai ayi maganarsa" "Toh ma sha Allah hakan yayi sai muje kawai koh?" Miƙewa Baba yayi yafara tafiya sannan Ya Ahmad ya bishi a baya suna zuwa jikin mota ya buɗewa Baba ƙofar motan yashiga yarufe sannan yaje ya buɗe gate sannan yadawo yazagaya shima yashiga ta mazaunin driver. Saida yafita agidan sannan yafita yarufe gate ɗin yakoma yaja suka tafi saida sukayi nisa sannan yadubi Baba yace. "Baba mai yasa ake barin Marmeeyy tana fita anyhow? Kasanfa bai kamata kabarta taringa fitaba idan bawai school ba duba da abunda yafaru. yazama dole asanya ido akanta sosai kar azo ana danasane kar a cutarda ita" baba ya yi ƴar gyaran murya sannan yace. "Hakane yanzu bari suje bikinka su dawo tukunna sai muga abunda za'ayi" Sunje sunga gida yayi kyau sosai dama saida suka biya suka ɗau dillalin gidaje daganan suke wuce wajan mai gidan a lokacin akayi magana aka kafa shaida aka siya tunda dama ba yanzu aka fara maganar ba tun wancan zuwan Hamma aka fara maganar. Bayan sun dawo yanemi mai ɗinkinmu ya ƙara masa kuɗi sanann sukayi yarjejeniya akan gobe zamu samu. Murna da ɗaukin tafiyarda zanyi ta cikamin cikina ya kawar minda baƙin cikin danake ciki. Aranar kusam saƙo 5 Hamma yayimin ko guda ɗaya banyi masa reply ba banmasan me zance masaba ayayinda zanyi reply ɗin dan haka kawai na sharesu. Amma zuciyata ta rigada ta sauƙo tayi rauni ayanda naga yanata bani haƙuri yana faɗin wallh bada niyya yayi bai baitaɓa tunanin aikata hakan agareni ba. Shi tunda yake a rayuwarsa ma bai taɓa attempting ɗin gwada hakan bama. Ko jiyanma akasi kawai aka samu baiyi niyyar hakanba. Ƙamshin turarenda yake jikina ya tada masa hankali daya kasa jurewa amma dukda hakanma yasan hakan bawai Hujja bace da zaisa ya aikatamin haka ba kuma bawai yana faɗan hakan bane dan kare kansa ba sai dan ya samawa zuciyata nutsuwa. Na tabbata da Yayi nadamar abunda ya aikata domin kuwa kalmansa sun nuna hakan. Ni yanzu har tausayi ma yake bani. Har dare nasamu messages ɗinsa sosai har washe gari na tashi na tarasda message ɗinsa. Washe gari muka fara shirye-shirye nikam harna haɗe kayana waje ɗaya. Maryam ma ta haɗe nata su Aysha da anty fadeelah kam dagaske suke bazasu je ɗinba dan babu alamun hakan. Da Yamma tela yakira Ya Ahmad yace yagama ɗinkin. Ya kawo masa har gida muna zaune ya Ahmad yasghigo dashi yabamu" yadubi anty fadeela yace. "Ke fadeelah angama muku nakune" "mu wai? Ai bamu kai ɗinkin ba" tabashi amsa. "me zakuyi amfani dashi kenan" ya tambaya. Caraf na amshe nace. "Ai sunce bazasu jeba" da mamaki yace. "Bikinnawa ne bazaku jeba?" taɓata rai sosai tace. "Kafa san halin Mummy bazata bari mudawo ba har indai mukaje" tsaki kawai yaja yabar ɗakin yayi wajan Baba. Bayan Baba yafito sallar magrib yatsaya wajan Mama yace takira masa yaran. Muna ciki mama tashigo wai muzo inji Baba. Muka fice dukanmu yacewa su Aysha. "Yayanku yacemin wai bazaku je bikinsa ba?" Aysha tace. "Baba gara kar muje kasan halin mmmy bazata bari mudawo ba" Baba yace. "Kuje babu abunda zai faru zaku dawo rana ɗayama zaku dawo dasu Marmeeyy bazan bari ku ƙara ko ƙwana ɗaya agarinba" da haka suka amince zasuje amma har lokaci zuciyarsu tana musu ɗar-ɗar kafin yafita yace nahaɗa masa shayi kafin yadawo. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Kafin yadawo na haɗa masa shayinsa Na rage wuta yana heating a hankali na zauna Ina jiran dawowarsa muna zaune naji shigowarsa na juye a mug nakai masa. Da casbi na sameshi a hannu yana jaa nashiga nayi masa sannu na jawo glass table dake gefen kujera har gabansa na zuba masa shayin a ƴan ƙananun kofi na ajiye gefe yaɗan huce saina zauna akan carfet yana yimin sannu nayi murmushi. Yace. "Gobe zaku tafi koh?" "Eh" nabashi amsa. "akula sosai kinji koh" sannan ga wannan ya ciro bandir ƴan 200 20k kenan ya bani yace. "Idan zakiyi amfani dashi" dasauri na girgiza kai nace. "A'a Baba kabarshi kawai babu abunda zamu buƙata koma mun buƙata Yaa Ahmad zai bamu" Ya ajiye Kuɗin agefena yace. "Wannan kuma ni Babanku nabaku kuyi amfani dashi" nayi ƙasa da kaina nakasa jurewa nace Baba ina kasamu kuɗi?" dannasan Baba baida kuɗi wata rana 2k ma dayaya yake samunta? Haka kawai zaiyimin kyautar 20k bayan nasan ba lallai idan shi yanada hakan a ajiye ba. A kullum shi yanaso ya takura kansa wajan faranta mana. Saida yayi murmushi sannan yace. "Yakamata Baba yazo yakama sana'a tunda gashi ƴarsama tasan bayayi tana tambayarsa yanda yasamu kuɗi" na girgiza kaina nace. "bahaka nake nufi ba Baba banaso ka tukura kanka ne kasan komai mukeso za'ayi mana acan" "Yayanki Ahmad yabani dubu ɗari biyu aciki nabaku ni ban takura kaina ba kuma duk wani abinda zanyi muku ba takura kai bane" na jijjiga kai na amsho kuɗin ina godiya. nace. "Baba kai sai yaushe zakazo? Yayi shiru Sannan yace. "Yakamata naje ne?" na jijjiga masa kai sannan nace. "Sosai ma Baba idan bakajeba Ya Ahmad bazaiji daɗiba koda ba zai iya fitowa ya nuna maka ba. Idan kuma kaje zaiji daɗinda bazai kasa nuna maka ba" Shiru yayi baice komai ba Nakai kusan 9 aɗakinsa har Anty tashigo dake itace a ɗakin ina ganinta namiƙe nayi musu Sallama na fita. Ɗakin mama nawuce kai tsaye nasake fitowa duk wasu Abubuwanda nasan zan buƙata mama tasake shiryaminsu saida tayimin faɗa itama. sosai akan tafiyarda zamuyi. Nakai wajan 10:00pm wajanta kafin natashi natafi. dana shiga ɗaki naga missed call na Hamma banbi takaiba dan kona kira bansan abunda zance masa ba. Mun ƙwanta Da wuri saboda tashin wuri. Washe gari tunda mukayi sallar asubahi bamu koma bacci ba. da sassafe muka shirya tafiya har Baba ya rakomu har mota da Mama anty kam bata fitoba dan ita wajanda Ya Ahmad yake bata zama dan bayajin tsoron disgracing ɗinta gaban kowa. harda Yaya habibu a tafiyar. Mu bamusanma dashi za'a tafi ba sai ganinsa mukayi ya shirya ya fito. Muka shiga motar dukanmu muna baya sai Yaya habibu yana zaune agaba. Addu'a Baba yasanya mukayi sannan yayi mana sallama nan da nan naji idanuwana sun fara cikowa da hawaye dan tunda nake bantaɓa tafiya nabarsu ba koda sau ɗaya ne kullum inanan ina naniƙe da iyayena. Idona taciko taff na runtsesu inajin wani iri acikin zuciyata kamar wacce zantafi nabardu gabaki ɗaya. Har muka ɗauki hanya addu'a nakeyi acikin raina idona suna lumshe ban buɗesu ba. Ina jiyosu har suka fara hira. ban buɗe idanuwana na ba har saida naji ƙarar wayata ina dubawa naga Hamma batareda na amsa ba najira ta katse na sanyata a silent na maida jaka. Anata hira bansaka baki ba sai can yaa Ahmad yace. "Wai ina marmeeyy ce ko bacci tayine?" "Ganinnan" nabashi amsa. "Naji bakinne ya mutu muɗus. Kardai duk san tafiyar abakine?" "A'a Yaya kasan nifa bantaɓa tafiya ba" "Tooh kar amin amai amota" yafaɗa hankalinsa yana kan tuƙinsa. Tunda muka fara nisa ya lura da wata mota a gabanmu ɓaka siɗik wanda taɗan bamu tazara kaɗan. Bayan kusan 30minute ya gano wata a bayanmu motocin ba iri ɗaya bane amma jikinsa yabashi tafiyarsu ɗaya kokuma yace tafiyarmu ɗaya atakaice. Ta bayanmu bata zo ta wuce ba dukda bawani gudu muke ba, ƴat tazara tabada a tsakaninmu. ta saita speed ɗinta dai-dai da namu namu yanda tazarar bazatayi yawa ba sannan kuma kusancin bazaiyi yawa ba. Ta gabanmu kuma batayi nisa damu sosai ba. sunyi abun atsari yanda baza'a fahimci komai ba amma Yaa Ahmad dake yasan komai dole zai fahimci wani abun. Murmushi kawai yayi dan ya tabba wannan motar tare muke tafiya dasu. Yayi tsammanin hakan sai yaji abun ya matuƙar birgeshi dan koshine a matsayin Hammood zai bawa abunda yakeso tsaro na mamaki wanda idanba ikon Allah ba babu wani abunda zai iya tunkarar abunda yakeso. Hankalinsa ƙwance yake tuƙinsa har muka kusa isa Abuja." __________ Ƙarfe uku na dare jirginsu ya sauƙa a Abuja cikin sirri dan babu wanda yasanda hakan. Ko ma'aikatan filin jirgin manyan kawai sukasan da sauƙar kuma angargaɗesu da kar kowa yasani dan haka bbau wani yasani daga ƙofar filin jirgin motaci sukazo taryansu aka wuce dasu masauƙinsu. Yariga mahaifinsa sauƙa danshi sai awajan asubahi ya sauƙa dama shi yake jira tafiyarsu da bambanci.shi daga Abu dhabi yazo mahaifinsa daga kuwait kuma lokacin tashinsu ba ɗaya ba so dole aka samu bambamcin lokaci dama shi isowar mahaifinsa yake jira so yana isowa jirginsu yatashi zuwa bauchi Acan sukayi sallar Asubahi. Abhie yana sanardashi cewa Nawrah ta matsa sai yazo da ita. Baizo da itaba saboda bai fahimci amfanin zuwannta a yanzu ba yayi mata alƙawarin next zuwa da ita zaizo amma yanzuma yasan halinta da taurin kai ba lallai idan ya amince ta zauna ɗinba. Murmushi kawai moood yayi sanin cewa sassafe Marmeeyy zatabar garin koda tayi gigin zuwa bazata haɗuda itaba dan yasan damuwarta ta ganta ne kawai, shikuma ba yanzu yayi niyyar nunawa duniya itaba yasan wacece Nawrah da zarar da santa ta kowa ya santa. Yasan yanda rayuwarsa take akan idon mutane ko kaya yasaka sai an faɗi kuɗinsa har turarenda yake shafawa mutane sunsan kuɗinsa. Amma wannan karon lamarin ysha bambam. Ya barwa mutane abunda yaga damar su sani amma banda wannan itaɗin sirrinsa. ZAYNAB BAWA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya A lokutan baya aryuwarsa baiyi tunanin akwai abubuwa masu muhimminanci wanda muhimmancinsu har yakai bazai iya fitowa duniya ya nuna musu ba sai yanzu daya kamuda soyayya a cikin zuciyarsa. Yana Masifar sonta da kishinta wanda yasa bazai iya jurar ganin ta ɗaura pics ɗinta a social media ba. Aranarda taɗaura pics ɗinta batareda niqab da Hijab ba ji yayi kamar zaibar duniya dan baƙin ciki. Yanzu yasan yanda ake tallali da ɓoyen abunda akeso. Kuma shi koda nan gaba bayida ra'ayin fitowa ya nunawa duniya suffar rayuwarsa da matarsa wato yana nufin kamar yanda celebraties suke ɗaura matansu da rayuwarsu su nunawa duniua shi bazai iya ɗaura musu ita su gani ba. Marmeeyy tasa ce shi kaɗai batareda fans ɗinsa da sauran mutanen duniya ba. Zai killace abarsa ya bata kulawa. Amma yanzu lokaci baiyi ba da zai sanarwa da duniya da zamanta alokacinda zai yi hakan toh yanada tabbacin yanada ikon da zai iya kareta kota wace hanyace yana nufin alokacinda tadawo ƙarƙashinsa yana kallonta kusa dashi. ƙarfe 12:00pm tayi musu a cikin gidan Baba dayake dama Baba yasan da zuwannasu dan haka yayiwa Alhaji Habibu magana. Mahaifin Mama kenan shi kaɗai suka taryesu. A wancan lokacin da Mood yazo wajan Baba yaɗauki week guda yana jigila amma Baba yaƙi yarda ya amince masa da bashi auren Marmeeyy. Baba kuwa yayi hakane bawai dan bai yarda da Halayansa da soyayyarsa ba. Celebraties gabaki ɗaya rayuwarsu a fili take. Barinma footballers ko shaye-shaye player yakeyida neman mata ansani saboda su kansu ƙungiyar ƙwallon sunada nasu ƙa'idojin. Duk wannan shirmen basa ɗaukarsa. Soyayya kuma har indai zai tsalleke kaff matanda suke gabansa celebreaties da masu faɗa aji a duniyar baki ɗayanta yazo neman auren Marmeeyy wacce a anguwarsu ma ba wanda ya santa sai ƴan tsirarrun mutane toh lallai soyayya takai a kirata soyayya. Tun zuwansa na farko ya yanke shawarar bashi auren Marmeeyy amma dole saiya gwada masa muhimmancinsa ƴarsa. Yasan komai ya nema a rayuwarsa yana samunsa cikin sauƙi amma yanaso ya gwada masa banda ƴarsa dole saiyasan darajarta kafin yabashi aurenta. Saida yayi shawara da Yaa Ahmad. Dafarko ya Ahmada kamar almara yaɗauki abun dukda yasan Baba bazaiyi masa wasa ba har saida yaga Mood da idanuwansa. Bayan sun haɗu Ya Ahamd yabashi goyon baya ɗari bisa ɗari yasake ƙarfafa masa guiwa akan hukuncinda ya yanke. Daga nan Baba ya yankewa zuciyarsa da zai bashi aurenta tunda ya fahimci abune mawyyaci yasamu wanda yake sonta kuma zai kulada ita kamarsa. Tun aranar farko ya fahimci hakan. Shiyasa tin ranar Ya roƙi alfarma a wajanta saboda zai yanke hukunci akanta. Alokacin zuciyarsama bata gama tsayawa hukuncin daya yanke ba amma magana da Ya Ahmad yasa ya tsayarda zuciyarsa waje ɗaya. Yasan duk yanda akaje akazo zai amincewa aurenne. Tun alokacin wancan zuwan Baba ya amince masa yayi alƙawarin bashi aurenta shiyasa yakoma cikeda ƙwarin guiwa amma sai dai shima Baba ya nemi alfarmar karya nuna mata kansa kamar yanda bata sanshi ba suyita tafiya ahaka har sai lokacinda Baban da kansa ya bashi umarnin hakan. Mood Ya aminta da hakan ɗari bisa ɗari dan shima kansa yaga ƙarancin shekarunta sosai. Ko wannan zuwan kafin suzo saida suka sanarda Baba. Dan haka ya rigada ya shiryawa zuwan nasu. Suna zauna sun tattauna sosai akan maganar har suka kaiga matsaya a amma sai washe gari zasu gama yanke magana. Baba da Alhaji Habibu ganin abun sukeyi kamar amfarki kamar wani almara gani yakeyi kaman zai tashi a bacci yasamu mafarki yayi. Ace yau waɗannan mutane sune gidansa neman auren ɗiyarsa. 5hours ta shigar damu garin abuja. Lokacin da muka isa rana tayi ana shirin kiran azahar. Muna shiga garin Abuja waɗannan motocin da suke biyedamu kowacce takama tata hanyar ba Hanya ɗaya sukabi Ba dan ɗaya ta riga ɗaya fara tafiya kuma sunyi hannu riga hakan yasa Ya Ahmad yafara kokonton ko dama tun can tafiyar ba ɗaya bace kawai shine yayi tunanin haka ganin yanda muke tafiya ƙafa da ƙafa. Gidansu Mummy dake maitama muka nufa. Gidane ƙayatacce nai kyawun gaske wanda zan iya cewa bantaɓa kallon gida mai kyawunsa ba. Gate uku ne kafin isa cikin gidan kuma kowanne sai anyi tafiya kafin aje ɗaya. Tsararren gidane sosai wani shashi muka nufa kusan duk sashin gidan iri ɗaya ne. Yana isa dai-dai parking lot dake jikin gidan yaja ya tsaya. Tun kafin mushigo Cikinsu Aysha da Anty fadeelah yagama ɗuran ruwa ana kallonsu za'a fahimci suna matuƙar tsorace. Saida Ya Ahmad yayi magana sannan naga sun fara ƙoƙarin buɗe ƙofar muka fita dukanmu. Muna fita wasu daga cikin ma'aikatan suka taho wajan motar aka buɗe musu boot suka fara shiga da kayan. Yaa Ahmad yaja hannun Yaya Habibu suka barmu a wajan. Aysha ce tayi ƙarfin halin juyawa tabar wannan part ɗin ta nufi na gefensa ganin anty fadeelah ta rufa mata baya sai muma muka bita. A palour muka samu wata dattijuwa a aƙalla zatakai 75years tana zaune a kan kujera da wasu wanda bazasu wuce sa'anni da itaba. Muka shiga da Sallama suka amsa. Matan kana kallonsu zaka tabbatarda cewa manyan matane dan tsufarsu bata hanasu yin kwalliya da kayan alatu ba. Hannu da wuya duka sunsha zinari sai yalli sukeyi. Muka isa ciki matar dana kallonsu da saki fara'a tana tarɓanmu. Muka zauna muna gaisheta ta ansa da sakin fuska gabaki ɗayanmu kamar tasanmu duka. "Yaushe kuka sauƙa?" cewar wannan matar "Yanzunan ma" Aysha tabata amsa. "Baku shiga wajan Mummynku ba kenan?" ta tambaya. Anty fadeelah tace. "bamuje ba ni wallh ma tsoro nakeji. Hajiya tana fushi damu koh?" "Ni ina nasani ne? Kunyi mata laifine?" kunsan halin mumynkubai ba'a iya predicting yanayinta" . "kutashi kushiga ciki ku huta sannan kuzo kuje wajanta koma fushin takeyi ai yanzu idanta ganku zata sauƙa" muka shige ciki ba mu muka fitoba sai ana daff da la'asar. Part ɗin Mummy muka wuce kai tsaye. Babu kowa a palour muka zaun anan bamu daɗe da zamaba mukaji footstep tana sauƙowa gabaki ɗayansu naga sun miƙe jikinsu har kyarma yakeyi tana sauƙowa idanuwanta suna kanmu. ZAYNAB BAWA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Bazaki iya tantance irin kallonda take mana ba har taƙarasa sauƙowa fuskarta babu fara'a sannan kuma bbu alamun ɓacin rai atattare da ita. Idonta yana kanmu taƙaraso ta tsaya kamar bata sanmu ba amma idanuwanta yana kanmu, Muna haɗa idanuwa da ita na sakar mata murmushi ta tsayarda idanuwanta akan fuskata dake ƙunshe da murmushi. "Marmeeyy" tafaɗa cikin sanyayyar murya ayayinda tasaki fuskarta ta ɗaura annuri akan fuskar. Na ƙarasa kusada ita da fara'a ina faɗin. "ina wuni Mummy?" Ta amsa tana kamo kafaɗana tace" "Lpy Marmeeyy yasu mamanku?" "lpynsu ƙalau" nabata amsa. Ta ja hannuna muka zauna tana faɗin. "Marmeeyy angirma kinyi wayo sosai kin zama budurwa sai dai kamanninki basu canja ba duk yanda naganki zan ganeki" nayi murmushi ina gyara zama a gefenta. A lokacin suka ƙaraso Suna gaisheta ta amsa batareda ta kallesu ba. Muka zauna a wajan tana yimun tambayoyi amma ko sau ɗaya bata sako Baba aciki ba. Tsawon lokaci muna zaune a wajan muna hira tasake fuska sosai ni duk wani abunda ake faɗa akanta ban ganiba dan hira take yimin sosai kosu Aysha bata kulasu kamar yanda ta maida hankali akaina su naga wani shassharesu ma takeyi. Gabaki ɗaya kuma ɗari-ɗari sukeyi da ita kamar wanda suke tsoron ta sanya musu duka. Ana kiran sallar la'asar Mummy tafara miƙewa ta kalleni tace. "Marmeeyy ina aka ajiye kayanki?" nace. "Bansaniba mummy anshiga dasu dai tun farkon zuwanmu" Alokacin takira masu aiki ta tambayesu yanda suka kai kayan. Suka shaida mata ɗakinsu Aysha. Anan tace su maida kayana ɗakinta anan zan zauna har sai ranarda natafi. Su aysha Abun yabasu mamaki ganin yanda Mummy ta karɓeni abunda basu taɓa tunani ba kenan. A'iya zamansu da itama basu taɓa kallo tasake dawani hakaba. Su Aysha suka tashi kowacce tatafi ɗakinta. Mukuma mukabi Mummy kamar yanda ta buƙata. A ɗakunanta guda biyune a ɗaya daga aciki aka saka kayanmu. Mukayi sallah sannan muka fito. Bayan magrib aka fara shirin tafiya tea party wanda matar Ya Ahmad ta shirya. Mummy tasaka an shirya mana kayanda zamu sakaa wajan tea party ɗin. Sai dai kayanda aka kawo gabaki ɗaya banajin zan iya saka kowanne aciki. Gown ne gabaki ɗayansu wanda shape ɗinsu yabi jiki sannan gabaki ɗaya gefensu a tsage yake tun daga ƙasa har zuwa Guiwa. Hakan yasa dagani har Maryam muka yanke shawarar bazamu jeba dan gabaki ɗaya wayewarmu bata kaiga saka wannna kayanba. Anfara tafiya Mummy tashigo taganmu zaune. Ta ƙarasa shigowa tana faɗin. "A'a marmeeyy anata tafiya fa Yaya baku shirya ba?" kai tsaye nace. "Riganne Mummy takama jiki kuma a tsage take tundaga gefe har ƙasa" Mummy tace. "Kayya Amma zaku iya sakawa tunda Event ɗinkune zallan na yara gasu Aysha can sun shirya" Dasauri na girgiza kai nace. "Ya Ahamd zaiyi magana" Da mamaki Mummy take kallona tana tunanin wane Ahmad ɗinne zaiyi magana. Idan wanda tasanine ko ita kanta bata taɓa yin wani abun ya nuna mata ba dai-dai tayiba duk da kasancewar rayuwarta tacika da abubuwa marassa dai-dai dayawa amma bai taɓa nuna mata hakan ko a fuska ba. Mamaki yaƙi barinta haka tadaure tace. "Toh ku sanya abaya ku tafi da ita" nɗan turo baki haɗeda furzarda numfashi nace. "Mummy kibari kawai zuwa gobe. May be ba wannan dressing sukeso wajan event ɗinba idan muka sanya mukaje kinga mun ɓata musu" mummy tayi shiru kawai tana kallona tana mamakin yanda nafito nake faɗa mata abunda yake raina ba kamar yanda kowa yake mata ba da zarar tafaɗi abu shikenan babu kai musawa ko dai-dai ne ko akasin haka. Yanzu haka tasan su kansu su Aysha kayan baiyi musu ba amma dayake tace su shirya suje haka suka shirya batareda sun nuna ransu bayaso ba. "Kuyi zamanku idan kun gama kufito kuyi dinner" shine abunda tafaɗa tayi ficewarta. Kai tsaye wajansu Anty fadeelah tawuce tasamesu sun shirya amma basu kaiga fitaba. Da alamunsu dukansu suna takure a cikin kayan. Batareda sakin fuska ba tace. "Idan kuma kayan baiyi muku ba you can change to Abaya or something kokuma ku haƙura da zuwa idan kunso" da mamaki suke kallonta basuyi zaton fitowar kalmar daga bakinta ba. Tsayawa kallonta sukayi ta haɗe rai tace "zaku iya tafiya idan kunso" Dasauri Anty fadeelah ta girgiza kai tace. "A'a zamu haƙura da zuwanma gabaki ɗaya" mummy ta kalli Aysha dasauri Aysha ta jijjiga mata kai alamun itama tafasa zuwa. Mummy ta taɓe baki tawuce tazauna sukuma suka Shige ɗaki dan canja kayan. Mummy tana ficewa na miƙe nashige wanka. Ina fitowa Ameerah tace. "Babe Hamma ya kiraki kina wanka" na sauƙe ajiyar zuciya jikina yayi masifar sanyi duk zafin zuciyata yanzu yaci ace na sauƙo haka dan Hamma yayi dana sanin abinda ya aikata. Kafin nakaiga jikin bed yanda wayata take ajiye wani kiran yasake shigowa na zauna a gefen bed ɗin Nakai hannuna na ɗauki wayar gabana yana faɗuwa amma babu yanda zanyi haka nayi picking nakara a kunnena, daganan ina iya jiyo sautin ajiyar zuciyarsa. Nayi shiru bance komai ba. Cikin sanyin Murya yace. "Baby kina jina?" uhmm na amsa sannan nace. "Ina wuni?" "lpy baby bakiga messages ɗina bane" shiru nayi hakan yasa yagane nagani kawai na shareni. "Baby kiyi haƙuri dan Allah ki yafemin kinji? Bazan sake aikata makamancin haka gareki ba plesae baby" Nasauƙe ajiyar zuciya sannan nace. "Yawuce" "thank you baby nagode" "shiru kawai nayi yanata jana da hira nikanma kunyarsa nakeji har maryam tayi wanka tafito lokacin nafara amsa masa magana. Murmushi kawai tayi dama ita ajikinta tasan dole za'a shirya tunfa Hamma yana matuƙar sona nima haka. Harta shirya ni ina zaune ina waya saida Mummy aiko a kiramu kafin nayi masa sallama natashi na shirya nasaka kaya nayi sallah sannan muka fita. A palourn ƙasa mika samu mummy muka ƙarasa wajanta. Muna zuwa nace. "Sannu da Hutawa Mummy" "Tayi murmushi sannna tace. "Yawwwa Sannu Marmeeyy. Menene sunan Ƙawar taki?" "Maryam" nabata amsa. Ma sha Allah kawai tace sannan ta maida hankalinta a kan wayarta da wasu mutane kusa ita da alamun tana zaɓen kayane. Alokacin su Anty fadeelah suka fito Kai tsaye muka wuce wajan cin abinci Bayan mungama dukanmu muka dawo palour. Mummy kam waya kawai takeyi akan shirye-shiryen bikin mukuma hankalinmu nakan TV. Alokacin wani matashi ya shigo. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Ya ƙaraso ciki cikin ladabi da girmamawa ya gaida Mummy ta amsa sannan tfara faɗin gasunna. Waɗannan yaranane sune zakayi musu ɗinkin amma dole yazama zuwa gobe za'a samu dan a Event ɗin gobe za'ayi amfani dashi wanda nasa aka tura maka dafarko kenan ba. Sauran kuma zuwa jibi banaso a samu matsala. Tayi magana cikeda bin umarni shikuma ya amsa dasauri sannan yace. Wani irin style za'ayi musu?" bata bari mumyi magana ba tace. "inaga kaman dukansu ayi musu doguwar riga koh?" saika gwadasu ka ɗauki measurement nasu. Su Aysha harsun miƙe. nace. "Nikam Mummy basaiya gwadani ba zan tura masa measurement nawa kuma yayimin riga da skirt kawai. Mungode Allah yasaka da alkhairi yaƙara buɗi" baki buɗe suke kallona dan sunsan mummy bata faɗan abi ayi mata musu Amma ga mamakinsu sai sukaga tayi murmushi tace. "Okay kayi mata nata riga da skirt ɗin. Kukuma sauranfa tafaɗa tana kallonsu" Aysha tace. "Nima riga da skirta ɗin nakeso" "kefa" Mummy ta tambayi maryam. "nima haka" tafaɗa anty fadeelah kuma tace itakam abar mata doguwar rigar. Measurement ɗinsu kuma Mmy tace yabari zata aika masa dan taga alamun basason gwadawan kawai bazasu iya faɗa mata bane. Alokacin yayi Mata lissafin kuɗin duka tana kaya dana ɗinkin. Idan zaiyi mata ɗinki design da colour na kayan kawai take tura masa saiya saya ya ɗinka ya kawo mata. Yana gama mata lissafi kawai tayi masa transfer yatafi." Sai wajan 10:00pm masu event suka dawo. Lokacin mukanma harmun shiga kwanciya. Maryam tana zuwa ta ƙwanta bacci nikuma nahau waya dayake mun ƙwana biyu bamuyi ba. Wajan 11:30pm Mummy tashigo ɗakin inajin alamun shigowarta nayi saurin cusa wayar ƙasan pillow ta ƙarasao ciki ta kalleni tace. "Marmeeyy bakiyi bacci ba?" "Yanzu zan ƙwanta nabata amsa" tazauna gaban dressing mirror tacire zobbunan hannunta da Sarƙoƙin wuyanta ta zuba a ma'ajiyarsu. Ina kallonta ta baya har saida tagama nace. "Mummy" tajuyo ta kalleni tace. "Na'am Marmeeyy" Saida naja numfashi sannan nace. "Mummy meyasa baki tambayi Yaya Baba yake ba?" naji kin tambayi kowa amma bandashi" Alokaci guda fuskarta ta canja kamar wanda akayi mutuwa ta turnuƙe ta ko mai tatuno kuma saita ɗan saki fuskar ta kalli fuskata tana nazarinta tace. "Marmeeyy meyasa kikayimin wannan tambayar?" naga shi bai damu daya san Yaya nake ba. Ni mai yasa zan tambayi yanda yake? Ko Mmamanku da kikaga na tambaya koda yaushe saita aikomin da saƙon gaisuwa idan Ahmad yaje. Babanku kuma bai taɓa tambaya ta ba. Bai damu daniba. Bbu wani dalilin da zaisa nima na tambayeshi. Dasauri nace. "karkice Haka Mummy Baba yadamu dake sosai kuma yace na gaisheki Baba kullum yana tunaninki yana tbayarki alokacinda bakyanan shine yabani labarinki harna sanki tunda banida wayo lokacin da zan iya saninki. Baba yana zancenki sosai. Ta haɗiye wani yawu mai ɗaci tace. "Marmeeyy kefa yarinya bazaki ganeba" "Mummy karki ɗaukeni a matsayin yarinyarda bazaki iya faɗawa damuwarki ba. Ni ƴarkice koda ban sama miki mafita ba amma zafinda yake zuciyarki zai ragu. A idon mutane you look strong kamar babu wani damuwarda take damunki. Amma yau kaɗai naganki nasan deep down cikin zuciyarki akwai abunda yake damunki" Ta kalleni tanason gaskanta abunda nake faɗa. "Marmeeyy Yadamu dani tsawon shekaru meya hanas.... Sai kuma tayi shiru sannan tace. "Marmeeyy i am 50yrs old and you. You're not up to 20 bazaki fahimci komai ba lets not talk about that okay ki ƙwanta kiyi bacci. We'll talk in the morning" "Toh" kawai nace sannan nayi mata saida safe tatashi har takai bakin ƙofa nasake cewa. "Mummy" ta juyo batareda tace komai ba tana kallona da alamu tana jira nafaɗi abunda nakeson faɗa nace. "Mummy bakya frin ciki. You're lonely not only that kina cikin ƙunc. tayi murmushin ƙarfin hali kawai tace. "Dare yayi marmeeyy banace zamuyi magana da safiya ba?" "Toh saida safe" nafaɗa cikeda tausayinta. Matarda kowa yake yiwa kallon mai zafin kai da ɗagun kai da isa da izzah. A kallona da ita ni banga duk waɗannan abubuwam ba. Ina kallonta rauni nagani atattare da ita. haɗeda ƙunshi da kaɗaici wanda mutanenda suke rayuwa da ita suka kasa fahimtar hakan. bayan tafita naɗauki wayata naduba naga ya kashe kiran da alamun tun lokacin dayaji shiru ya datse kiran. Bannemeshi ba n ƙwanta bacci shima haka bai nemeni ba. Tunda mummy tashiga ɗakin takasa bacci tanata tunanin wace irin yarinyace marmeeyy tsawon shekaru tasan cewa duka mutannenda take tare dasu basa taɓa iya gaya mata gaskiya. Kullum abunda tace shi sukeyi ko sunaso ko basaso. Mutanenda suke tareda ita basuda zaɓi sai nata. Basuda ikon yin abu sai wanda tace. Akaro nafarko ansamu wacce ta iya fitowa ta nuna mata zaɓinta instead of abunda ta zaɓa mata. ta fuskanci ƙuncinta da damuwarta. Tunda tabaro gidan Baba ko iyayenta babu wanda yasake mata maganarsa babu wanda ya iya tunkararta da maganar kai tsaye. Ko iyayenta zuba mata idanuwa sukayi suna tunanin hakan shine farin cikinta tunda ita tazaɓi barin gidan tsawon shekaru babu wanda yataɓa tunkararta da maganar Baba har ƴaƴanta na cikinta. Dama haka tana faruwa? Asamu wacce zata fahimceki fiyeda ƴaƴanda kika haifa a cikinki. Ranar bacci ɓarawone kawai yasace Mummy amma taraba dare cikin tunani." Washe gari bam tashi ba sai wajan 11:00am tunda natashi gabana yake faɗuwa bansan dalili ba. Tun tashina naji ana neman yaya Ahmad ba'a ganshi ba wayarshima gabaki ɗaya bata shiga. Mummy kam dama tunda yadawo basu haɗuda shi ba dan bai shigoba. Ga abokannasa da suke wani garin sun fara isowa. Mummy ma tayi Friends nata sun fara isowa harda ƴaƴansu dake aranar za'a fara event wanda iyaye zasu iya halarta. Mummy tace mu shirya muje wani spa Muyi gyaran jiki. anan za'ayi mana komai agama muka shirya mai lalle da kitso muka tafi saida aka fara mana gyaran jikk sannan dakai akayi kitso Dake kaina nada cika sosai tsayinsa ma baida yawa sai cikar yasa aka daɗe ba'a gamamin kitso ba. sai dai kitson yayi kyau sosai dan ƙananu akayi an daɗe ba'a gama ba ba'a taɓamin kitso ƙananu kamar haka ba. Lallenma ba'a cika hannun sosai ba amma yayi kyau. muna zaune a wajan still gabana yana faɗuwa haka na daure cikkm zuciyata inata addu'a. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Ƙarfe sha ɗaya tayiwa su Abhie da Hammood acikin gidan Baba. Kamar jiya Baba Ya gayyaci Alhaji habibu awajan. Ana cikin zaman Ya Ahmad ya iso dama Baba yafaɗa masa ya yanki ticket na jirgi yazo shiyasa yana tashi yataho anata nemansa ba'a sameshi ba. Alokacin suka bada sadaki da zinari kamar yanda sukeyi a al'adarsu basa biyan sadaki da tsabar kuɗi. Alokacin Abhie ya nemi alfarmar a ɗaura auren gabaki ɗaya. Jikin Baba yayi sanyi sosai dan baiso hakanba yayi shiru kawai yana kallon Alhaji Habibu da Ahamd yana jira yaji abunda zasuce dan shi dai idan anashi wajenne bazai amincewa aure yanzu ba koba komai yakamata asake ɗaukan lokaci aga yanda lamarin zai tafi. Abhie yayi hakane dan yana ganin idan har yazama silarda Hammood ya mallaki abunda yakeso toh shaƙuwarda take tsakaninsu zata ƙara ƙarfi. Mood bai taɓa tunanin mahaifin nasa zaiyi haka ba amma har indai zasu amince shi zaifi jin daɗin hakan fiyeda kowa kuma hankalinsa zai ƙwanta ya mallaki abunda yakeso. Baba yayi shiru tsawon lokaci yaƙi cewa komai. Alhaji habibu ya dafa shi yace. "Amsarka suke jira" Baba ya nisa cikeda damuwa yace. "Banida tacewa Abba ku yanke shawarar kawai idan kun tsayar saiku faɗa musu duk yanda kukayi dai-dai ne. amma nida nafiso saita ƙare karatunta kafin ayi magana. Alhaji Habibu yace. "Har indai wannan ne babu damuwa inaga bazasuƙi amincewa ta gama karatunba koda bayan auren. Akwai abubuwa dayawa danake hangowa wanda aganina yin auren shine Babbar maslaha. Amma zamu basu zaɓinmu sannan zai batta anan har zuwa wani lokaci" Baba ya jijjiga kai sannan yace.. "Shikenan Abba har indai hakan yayi maka amma inada sharaɗi ɗaya. Bazasu sanarwa da kowa zancen auren ba zai ɓoye abun har zuwa lokacinda zata koma hannunsa da zama" "Hakanma yanada amfani" cewa alhaji habibu. "aɗaura abatta anan ɗinma wata damace ta zaisa muƙara fahimtar al'amura. Sannan ko mahaifiyarta karka sanarwa kasan mata yanda muka fahimci lamarin ba lallai su su fahimceki haka ba. Yanzu zai kaji wanj zancen akeyi daban. Idan lokaci yayi nida kaina zanyi mata bayani yanda zata fahimta. Itama yarinyar sai asanya idanuwa akanta sosai. Itama idan tasani bamusan yanda zatayi reacting ba amma idan aka bari aka dai-daici lokaci komai zaizo da sauƙi in sha Allahu inaji ajikina babu komai gameda wannan lamari sai ɗumbin alkhairi. Ka saki zuciyarka ka miƙa komai ga Allah in sha Allah kowa zaiyi alfahari da wannan aure" Hammood gabansa sai faɗuwa yakeyi dan baisan abunda suke tattaunawa ba amma fuskar Baba ta gwada masa kamar bazai amince da Zancen auranba. Duk shawararda sukayi da yaran Hausa sukayita dan haka basusan abunda suke tattaunawa ba. Bayan sun gama tattaunawa Alhaji Habibu ya sanar dasu shawararda suka yanke da sharaɗinsu. Nan da nan suka amince. Baba ya miƙawa Ya Ahmad sadakin yace yayi mata waliyi. Da mamaki Ya Ahmad yake kallon Baba danshi yaɗauka Alhaji habibu ne zaiyi waliyyin. Zaiyi magana Baba ya katseshi yace. "Waa take dashi daya wuceka Ahmad? Kayiwa ƙanwarka waliyyi Allah yasa hakan shine alkhairi. Suka amsa da amin sannan Ya Ahmada yace sunjirashi 15minute ydawo da dabino. yabada auren marmeeyy Shikuma Hammood shi ya ƙarɓi aurensa da kansa. NOTE: mace ce take buƙatar waliyi itace wacce dole waninine zai bada auranta. Mahaifi ko yaya ko ƙani ko wani ɗan uwa har ɗan cikin mace yana aurarda ita. Wato ɗa yana iya aurarda uwarsa. Shi dama namiji wakili yake nema wanda zai wakilceshi amma zai iya amsar aurensa da kansa. A lokacin aka ɗaura auren. Wata irin ajiyar zuciya Mood ya sauƙe wanda gabaki ɗayansu saida suka kalleshi ya runtse idanuwansa yanajin wani irin sanyi da daɗi da bai taɓa jin irinsa bai. Yau burinsa yacika. Godiya kawai yake yiwa Baba har saida yabashi tausayi baisan wani irin so Hammood yake yiwa marmeyy ba. Amma yana mata so matuƙa wanda baki bazai iya faɗarsa ba. Da hankalinsa bai ƙwanta da ɗaura auren ba amma dayaga halinda Hammooda yashiga bayan ɗaura auren sai yaji abunda yayi shine dai-dai. Abhie yadafa kafaɗasa yace. مبروك ابني" (congratulation my son). Yayi murmushi kawai ynajin wani sanyi yana ratsashi a cikin jikinsa. Yanajin daɗi bai taɓa tunanin haka akeji alokacinda aka mallaki abunda akeso ba sai yau daya mallaki abu mai muhimmanci a gareshi. P.A ma dake zaune yayi mishi barka ya amsa shima kasa yaji daɗi sosai na cikar burin mai gidannasa. Aranar Abhie zai koma yaso yaga Marmeeyy amma batanan. koda tana nanma ganinta bazai yiwu ba tunda an rigada an amincewa baza'a saarda ita ba har sai lokaci yayi. Hammood kuwa bazai koma ba sai yabi yaganta dan Haka bai sanya ranar tafiya ba. Bayan sun tafi Ya Ahamd ya dawowa Baba da akwatin zinaran daya bashi. Baba yace bazai karɓa ba ya ajiye a wajansa. Sanin cewa baida taƙammenmen wajanda zai ajiye yasa yashiga ɗaya daga cikin ɗakunan da Baba baya amfani dashi ya ajiye ya kulle sannan yatafi da key ɗin. Har cikin gidan Babu wanda yasan da zuwannasa kamar yanda acan abuja ma basusan da tahowarsa ba. ----- Angama mana gyaran jiki munyi kyau sosai barinma Maryam da Aysha dama sunfimu kyau. Sai dai kitso dake duka nafisu cikar gashi nawa yafi kyau. A wajan aka biyomu da kayanda zamu saka dan a shagon zammuyi make-up. Bayan angama makeup muka shirya cikin kayanmu da aka kawo mana ɗinkin. Skirt ɗina ya matseni sosai saboda inada hips kusan yafi komai Girma a jikina gashi skirt ɗin yazauna kamar wanda aka zanashi a jikin. Ko skirt ɗin sauran bai kamasu kamar yanda nawa ya kamaba. Tunda dukansu nafisu Hips harda ɗan cika ma. yanda kayan yabi jikina baida maraba da doguwar rigar pitted gown dan dai-dai da rigar itama bin jiki takeyi. Daƙayr nake numfashi a cikin kayan. Mai makeup taɗaura mana head dukanmu munyi matuƙar kyau. Amma nikam ina takure acikin nawa kayan. Ganin yanda nakeyi yasa Anty fadeelah tayi ƙwafa tace. "Aini dama jinki kawai nakeyi marmeeyy da wannan uban hips ɗinnaki yaushe zakice a miki riga da skirt? Aynda nasan halinki wannan kayan saiya gagareki sakawa" nidai bance komai ba dana sanin ɗinka riga da skirt ɗin kawai nakeyi amma harda laifin tailor ɗinma dannasan measurement dana tura yafi wannan may be yayimin kallon raini yasanya ya rage. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Mummy taturo driver ya ɗaukemu ya maidamu gida Har lokacin Ya Ahmad bai dawo ba. Abokanansa da suka iso suna part ɗinsa sunata jiransa. Muna shigowa Mummy tace muzauna muci abinci anfara tafiya wajan evnt. Nidai ban iya tsayawa naci abincinba dan gani nake kamar wanda zan ɓata kwalliyata, Mummy bazata halarci wajan event ɗinba . Friends ɗin Ya Ahmad da suka iso suka shigo domin gaida mummy. Mummy tace mu kawo musu abinci da drinks saimu tafi tare tunda kusan duk ƴan aikin wajanta ta aikesu. Ɗaya daga cikinsu yace. "Ai shiɗinma tun zuwanmu har yanzu bayanan wayarsa kuma bata shiga" cikin halin ko inkula Mummy tace. "Duk yanda yashiga nasan kafin afara event zai dawo" kamar wanda aka turoshi kuwa sai gashi ya shigo tareda Yaya Habibu. Mummy tace. "Yawwa kun ganshi ba" wajan abokanansa yayi suka fara gaisawa sannan yayi wajan Mummy. Sama-Sama suka gaisa sannan yace akawo masa ruwa mai sanyi yasha. Mu muna can gefe muna zaune muna jira su gama mutafi Mummy ta kirani tace nakakawowa Ya Ahmad ruwa. Namiƙe ina faɗin Ya Ahmad ina kashiga tun safe ana nemanka. Batareda najira amsarsa ba nawuce na ɗauko masa ruwa da drinks na yi wajanda suke zaune. Tun kafin na ƙarasa idanuwan abokanansa yake kaina kamar zasu cinyeni ɗanya. Yaa Ahmad ya kalleni idanuwansa suka kai kan kayanda yake jikina. Ya ɓata rai sosai yace. "Marmeeyy wannna wani irin kayane a jikinki?" na kalli jikina na turo baki nace. "Me yayi" yaya habibu yace. "ƙaniyarki yayi maras kunya" "Yaya tailor ɗinne yarage measurement da nabashi shine kayan ya matse" yajijjiya kai yace. " toh amma dai badasu zakije wajan event ba koh" nayi narai-narai da idanuwa nace. "Yaya toh damai zanje" "Marmeeyy ki rufa mana asiri kicire wwannna kayan idan bazaki cire ba rashin zuwanki shi yafi mana alkhairi" yafaɗa gabaki ɗaya nida Mummy muka zuba masa idanuwa. Cikeda tuhuma Mummy tace. "Wai meyasa kasawa yarinyar nan idanuwa? Haka jiya taƙi zuwa wajan event saboda tsoronka a dama haka kake mata yanzu bikin naka ma bazaka barta ta sake ba?" da mamaki yake kallon Mummy yanda take backing Marmeey ya tabbata kosu Aysha yake yiwa faɗa bazata saka baki ba amma ta hayayyaƙo masa akan marmeyy. Shikuma ya faaɗi hakanne saboda yasan irin sonda Hammood yake mata kuma ya tabbata idonsa yana kan duk wani abunda take yi. Yasan yanda larabawa soyayyarsu take tafiya da masifaffen kishi barinma so irin na Hammood daya fita daban. Allah kaɗai yasan abunda zai iya aikatawa akan soyayyarta. Amma ganin Mummy nason ta fahimci wani abun yasa yace. "Ina sauran suke kuma ku taso naga kayanda kuka saka. Dukansu suka taso yace. " kingani koh marmeeyy duk cikinsu Babu wanda kayansu yakama kamar naki. Kije ki canja kokuma na hanaki zuwa bikin gabaki ɗaya har agama event dan dai bazaki fita ahaka ba" Na ɓata fuska sosai nace. "Yaya kainefa farkon aure agidanmu yanzu dan Allah idan banje wajan bikinka ba bikinwa zanje" "Ni bani bane farkon aure kije ki saka gyale" ban fahimci abunda yake nufi ba dan haka ban kai hankalina wajan ba. maryam ta ƙunshe dariyarta dan ta hango yanda kayan zaiyi da gyale. Idanuwana suka cika da ƙwalla bawai nasaka gyalen dayace nayi ba sai dariyarta naga sunamin. Ina shirin fashewa da kuka nace. "Yaya kaga dariya sukemin" yace. "Dukanku ku ɗaura gyale akan kayanku kokuma bazaku jeba. Kuma sauran kayanku dake wajan tailor gara ku kirashi tun yanzu karya muku irin wannan ɗinkunan ko bazaku saka su ba" Mummy tace. "Kinga Marmeeyy rabu dasu karki ɓata ƙwalliyarki" muje anemi gyalenda zaki saka" nayi wajanta muka shiga ciki dama tana business na gyalluluka da takalma harda jakankuna acan na nemi gyale da takalminda suka shiga harda ƴar ƙaramar jaka. Saima hakan danayi yafi ƙyau. Nafito dukansu Mummy suma ta fitar musu da nasu. Ina fita Ya Ahamda yace. "Bakiga kinfi kyau ahaka ba?" naturo baki nidai bance komai ba. Yaciro dabino a wani ɗan kwali daga aljihunsa ya miƙamin na amsa da murnata baiyimin wani bayani akaiba na jefashi ƴar ƙaramar jakata. Saida Ya Ahamd yayi wanka ya shirya sannan muka fita dan tafiya a motar abokanan ya Ahamd muka tafi. Daga nan muka wuce gidan amarya muka ɗauketa tukunna muka wuce wajan event. Matar Ya Ahamda kyakkyawa ce sosai. Kuma tanada son mutane Anyi event lafiya angama muka dawo gida. Dake mungaji sosai acan yasa muna dawowa sallah kawai mukayi muka ƙwanta. Dan munci abinci wajan event. Dake munƙwanta da wuri sassafe muka tashi dan gidan yafara cika. Yauma anyi event angama lpy lau event yayi daɗi sosai. Mummy ce tabamu kuɗinda Zamuyi masa manni. Biki yana buguwa kuma yana daɗi sosai. Wani labarine wanda gabaki ɗaya ya hargitse kowacce ƙasa wanda har yanzu aka kasa samun sahihancin labarin. Tun jiya Mood ya canja bio ɗinsa na social media da wani tambari wanda acikin celebrities masu aurene kawao suke amfani da wannan tambarin duk wani celebrity da akaga yasaka wannan toh tabbas yana da aure lamarin yaja hankalin Al'umma lokaci guda aka buga a gidajen jaridu tareda tambayoyi masu tari yawa. Gidajen TV da radio da sauran kafafen yaɗa labarai. Duk wannan budirin da akeyi bansamu labari ba har saida nahau instagram kowane page na duba maganar kenan amma babu wata gamshesshiyar amsa dm ɗinsa kamar zai fashe da messages ko masu kulada social media ɗinsa basuda lokacin bin waɗannan messages bare shi da saiya samu lokaci yake dubawa. Gabaki ɗaya Hammood yaja yayi buru da al'amarin kamar wanda bashi dakansa yaɗaura abunba. Ya ɗaura yaja gefe ya nutsu waje ɗaya yabar masoyansa da kace nace. Wasu daga cikin masu haukar sonsa harsun fara rikici saƙon barka da taya murna kuwa a lokacin baisan adadin shigowarsu ba. Koda zai ɗauki tsawon wata biyu yana replying saƙo batare da hutawa ba bazasu iya maida saƙon da suka samu duka a wannan lokaci ba. Su kansu masu handling social media nasa basusa takamammen bayani akan abunda yake faruwa sudai kawai sunga yahau yayi uploading abu Kuma basuda tacewa ko damar tambaya su dai kawai suna aikinda aka ɗaukosu suyine." ZAYNAB BAWA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Ajiyar zuciya nasauƙe alokacinda na gaji da duba lamarin dayake faruwa. Nasauƙe wayar ina faɗin. "Wata tayi wuff da wannan aljanin" "Waye kuma aljani?" maryam ta tambaya. "Hammood mana ɗan wasan ƙwallo wanda ranar muke hiransa. Kinmanta har nake cewa Su dama ƴan wasan ƙwallo basu cika auren sanannu ba sukayimin musu firr bagashi ba" "Toh yanzu waya aura?" ta tambaya. "ni ina nasanine? Ai bai faɗa ba" "kun haɗa kanku da aiki" cewar Aysha dan ita tatsani wasan ƙwallo. Muna hirar Mummy tasauƙo tace muje part ɗin Hajiya akwai abincin da akayi order ankawo mu kaiwa su Ya Ahamd. Duka muka miƙe muka fice saida mukabi wajan Hajiya muka ɗauko abincin sannan nufi wajansu. mukayi sallama suka bamu izinin shiga sannan muka shige dukansu suna zaune a palour muka ajiye suma inajinsu zancen Hammood sukeyi. Ya Ahmad yace su Aysha suje su ɗauko musu cups da plates mukuma mu zuba musu wanda zai iya ciyiwa acikin takeawaye ɗin. Box na Snacks na buɗe na fara jera musu akan a box ɗaya Babba akan carfet. Ya Ahamd ne yasake dawo da hirar Hammood da sukeyi yace. "amma hammood ɗinnan yanada nutsuwa koh? Dannaga kaman cikin footballers ɗinnan yanayinsa yafita daban. yanyinsa yanuna yanada nutsuwa" Ɗaya daga cikin abokanansa ne ya amsa yace. "Eh sosai ma yanada nutsuwa kasanfa shi ba irin rayuwar celebraties yakeyi ba. Da ace wanine yasamu wannan ɗaukaka daya samu aida ba haka ba dan yanzu haka ina tunani kaff celebrities na duniya yafisu yawan mabiya a zahiri da kafar sada zumunta. Duk wannan ɗaukaka da Allah yabashi at his young age amma rayuwarsa a nutse yake yinta gwanin sha'awa bayida wani mummunan hali" Ya Ahmada ya sauƙo kan carfet ɗin yaja box ɗin gabansa sannan yafara faɗin. "Kunsan na taɓa haɗuwa fa dashi nayi noticing hakan nida kaina komai nasa a nutse da tsari ko maganarsama a tsari yake yinta kuma da alamunsa bai cika magaba ba" Kamar wanda aka tsomo bakina aciki nace. "Ya Ahamd dan Allah dagaske kuma kunyi magana dashi? Meyasa baku ɗauki photo ba?" Bai amsa tambayata ba yace. "kinaso ki ganshi ne?" dasauri na gyaa masa kai yace. "kibari idanya sake zuwa ƙasarnan zan kaiki ki ganshi" cikeda murna nace nagode. su kansu Friends ɗinsa sunyi mamaki da Yaa Ahmad yace ya ganshi. nan suka fara zolayarsa shima yazama celebraty. Duk wanda ya Haɗuda Hammood shima abun kallo ne. ɗaya daga cikinsu ne yace. "Mutumina daga nemi autograph na mutuminnan da kasha ƙwana" kana zaune zakaji daga wata ƙasa wani hamashaƙin masoyinsa mai kuɗi yasiya a kuɗin tashin hankali. Dariya kawai Ya Ahmad yayi musu. Shikansa a lokacin daya fara haɗuwa da Hammood yaɗauka irin shirmen mafarki ne. Saida akwa ƙwana aka tashi yayarda ba mafarki bane. Har yanzu wani lokacin yana tsoron kada yafarka yaga ashe duk tsawon lokacin da aka ɗauka mafarkine. Alokacinda Baba yake faɗa masa zancenda Hammood yazo dashi ya daɗe sarewa rayuwar duniya. Ya tabbata rayuwa cike take da abun al'ajabi kuma yasan wannan ba komai bane sai wani ikon ubangiji. Shi kaɗai ya isa ya aikata wannan lamari ya sanya soyayyar marmeeyy acikin zuciyar mutum kamar Hammood. Su maryam suka dawo da plates ɗin da cups harda spoons muka serving ɗinsu sannan muka fice. Bayan munfita abokin Ya Ahamda wanda yaketa shigemin yacewa ya Ahmad "Yaahhh Dani nifa ina ciki da wannan ƙanwar taka yaya za'ayi dan Allah kabani ita wallhi aurenta zanyi. Ahmad yace. "Ka makara" "Kunyi mata miji kenan?" Kai tsaye yace masa Eh" Yaya habib yana jinsu baice komai ba amma shi baisan anyi mata mijiba. Yana tunanin Ya Ahamd dai kawai bayaso yabawa abokinsa ne. Baici abinci ba ya faki idanuwa ya sulale yatafi wajan Maryam. Itama muna shiga tafice wajansa nikuma na shiga ɗaki saida muka wuce 11pm muna waya da Hamma sannan mukayi sallama. Har lokacin Maryam bata dawo ba dan haka nafice zuwa ɗakin Mummy nasami tana cire kayan da zata saka tana waresu kowanne da sarƙoƙinsu da gyalesnu na zauna na na tayata muka cire wasuma saita sanyasu na canja nace yafi dacewa da ɗayan dariya kawai takeyi idan nayi hakan. Har wajan 12:am ina wajanta. Muna hira sai dariha takeyi nace. "Mummy" tace "Na'am marmeeyy" "Mummy kinada kirki"tayi murmushi da alamu taji daɗi sosai tace. "Marmeeyy abakinki na farajin wannan kalamr kowa cewa yake banda kirki ko ba'a faɗamin hakan a idona ba yanayi ya nunamin. Har ƴaƴan cikina kuwa" "Allah dagaske nake Mummy kinada kirki amma tunda kowa yana cewa baki dashi ni kaɗai kawai nagani ta iya yiwuwa na fuskanceki ta wata fuskar ce. kokuma yanda kika mua'amalanceni daban da yanda su kike musu Mai zai hana sauran ma ki canja mu'amala dasu? Ta'iya yiwuwa ma sai sunfi ganin kirkinki akan ni yanda nake gani" ta kalleni kawai batace komai ba. Nasake cewa. "Mummy" ban bari tayi maganaba nace. "Dan Allah Mummy kidawo gidanmu mucigaba da zama tare zaifi daɗi dan Allah mummy kinji" "Marmeeyy agabaki ɗaya mutanen duniya ke kaɗai kikeso nadawo gidanku" "Baba ma yanaso kidawo" nabata amsa. "Babanku bayaso nadawo da yanaso daya nemi hakan" "Mummy Baba yacemin yana tsoron rasaki nahar abada ne shiyasa yakasa nemanki. Yana tsoron ki aikata abunda kika faɗa nacewa idan ya yarda ya nemeki batareda ya aikata abunda kikace yayiba zai rasaki na har abada. Tsoron hakan yasashi kasa zuwa yanda kika amma duk da hakan bawai dalili bane. Nasan kinfaɗane kawai a lokacin da zuciyarki tayi zafi. Koda sau ɗaya daya nemi ki koma nasan zaki koma saboda mu mata munada rauni kuma zuciyarmu tanada saurin sauƙa na tabbata da yazo na tabbata zaki yafe masa. Amma kema dakin nemeshi koda sau ɗayane nasan tsoronda yake zuciyarsa zai gushe" Mummy ta runtse idanuwa kawai tana nazarin kalamaina. Dakyar ta iya buɗe baki tace. "Marmeeyy shekarunki nawa?" "19yrs" nabata amsa ta jijjikai A cikin zuciyarta tana tunanin yanda yarinya ƴar shekara sha tara zata kasance mai hangen nesa kamar haka afili kuma tace. "Dare yayi kije ki ƙwanta gobe kitashi dawuri" nace toh nayi mata saida safe nafice. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Mummy zata iya cewa tama manta da waɗannan kalamanda tayiwa Baba sai yanzu da aka tuna mata. A zahiirin gaskiya za'a ganta tana cikin farin ciki da walwala da jindaɗi amma abun bahaka yake ba tana cikin kaɗaici rashin walwala kewar mijinta da rashin jin daɗi. yanda take jida kanta ne kawai zai hanata neman Baba su dai-dai ta a halin yanzu bayan Marmeeyy ta fama mata yanda yake mata ciwo. Amma a yanzu ta ƙudirta cewa koda sau ɗaya Baba yazo ya nemeta zata koma ɗakinta ne kawai ta ƙarasa rayuwarta acan. bakamar yanda abaya take tunanin ko yazo saita bashi wahala ba. Ita bata taɓa tunanin cewa Baba zai iya shareta ya fita harkarta na tsawon wannan lokacin ba. Kuma tun daga wancan lokacin Iya tsawon rayuwarta tarasa wanda zai zauna ya faɗa mata gaskiya sai wannan ƴar ƙaramar yarinyar itace wacce tafara nuna mata tagyara alaƙartarta da mutane sannan tabata shawarar takoma ɗakin mijinta. Ajiyar zuciya tasauƙe taƙwanta tana tunanin maganganun marmeey. Ta lura shi kansa Baba ya yarda da hankalin yarinyar tunda har yana zama da ita ya faɗa mata damuwarsa. Tunda Marmeeyy tazo sai takeji kamar wanda damuwarta tazo ƙarshe kamar wanda zatayi mata maganin damuwarta. ta wani fannin kuma tanaji kamar wanda take sake taso mata da ciwon abunda yawuce abu ɗaya dai data sani shine tunda marmeeyy tazo gidaan tafita a cikin kaɗaicin rashin abokin da zata zauna ta faɗawa damuwarta sai takeji kamar akwai wani wani shashi da nuna cewa itama mutumiyar kirki ce. Ita kanta wasu lokuta takanji ajikinta cewa halayanta basuda kyau. Zuwan Marmeeyy yasa ta fuskanci wani ɓangare acikin zuciyarta da batasan tana dashi ba. Ɗan kwanakin da sukayi yasa tayi discovering good side nata da batasan tanada shi ba. aranarda sukazo harsu Aysha ta lura ƙamewa sukayi cikin tsoro suna jira tayi musu faɗa babu ɗaukin ko murnar ganinta sam a fuskarsu bayan shekara biyu dasuka ɗauka basu ganta ba amma marmeeyy cikeda ɗaukin ganinta fuska yalwace da fara'a ta taryeta. lokaci na farko a rayuwarta tasamu wanda ta fahimceta ta fahimci abnda yake cikin zuciyarta batayi mata irin kallonda kowa yake mata ba. Ajiyar zuciya tasauƙe tarasama wane yanayi take ciki kamar ranar saida taraba dare tana tunani bacci na ɗaukanta aka fara kiraye kirayen sallah." Washe gari sassafe muka tashi kamar yanda nasaba tun zuwana nashiga na gaida Mummy. Abun yana bata mamaki ganin sassafe ina tashi wajanta nake nufa na gaisheta. Abunda yaranta basu iyaba kenan ko ince bata koyarda su ba. Lokacin suna wajanta sukan ɗauki tsawon kwana biyu bata sanyasu a idanuwanta ba. gara ma yanzu taga sun canja. Da safiya koda basu shiga ɗakinta ba suna gaisheta idan sun haɗu. Breaskfast dukanmu muka haɗu munayi tana gani ɗaya bayan ɗaya saida Mama ta kiramu. Anty fadeela tafara kira nice ƙarshe. Abun yabata mamaki yanda taji suna magana da mama cikeda shaƙuwa da sakewa wanda ita kanta data haifesu bata samu hakan a wajansu ba. Bayan mun kammala breakfast ɗaki muka koma mukayi wanka muka shirya gida gabaki ɗaya yacika anata shirin ɗaurin aure. Bayan antafi sallar jumu'at aka ɗaura aure muna zaune da Mummy da wasu Friends ɗinta a palour muna shirya abunda za'a bawa wanda zasu kawo amarya saiga ya Ahamd yashigo. Matan da suka palourn suka fara tsokanarsa ango-ango ya Ahamd murmushi kawai yakeyi yasha manyan kaya kana ganinsa kaga angon gasken sai sheki kayan yakeyi yana zuwa ya durƙusa gaban Mummy wacce take ganin kamar fara'arsa hartayi yawa. Saida yaje kunne ya raɗa mata cewa Baba yana waje. sannan ta fahimci murnarce ta haɗu masa biyu harda ta ganin mahaifinsa wajan auransa. Wanda ita kanta tayi yaƙinin cewa bazaizo ba sai gashi kuma yazo. Bata taɓa tunanin hakanba Saida yanayinta ya canja taso ta birkice sai kuma ta dake ta maida miyau sannan tace kashiga dashi palournka idan babu kowa ina zuwa. Ya Ahmad yayi mamaki sosai yanda Mummy ta amsa tana zuwa a lokaci ɗaya a zatonsa fushinda takeyi da Baba yayi yawa da zaisa bazata taɓa kula shi ba. Yajuya yana mai cikeda farin ciki ya nufi wajan Baba. Tare sukazo da Alhaji habibu atare ya shigar dasu palourn Baba. Mummy ta dubemu dukanmu muna zaune hankalinmu yana kan kyaututtukan damuke haɗawa tace. "Kutashi ku tafi wajan Ahmad Ku gaisa da Babanku" tafaɗa jiki a sanyaye sannan tayi ƙoƙari ta fuske. Su kansu sauran mamaki suke dan basuyi tunanin zaizo ba nikuwa danasan Baba na tabbata zaizo tunda mukayi wannan maganar dashi. Muka miƙe dukanmu tana zaune babu alamun zata tashi muka fice. Muna fita tatashi tayi ɗakinta ta sake kayan jikinta haɗeda sake sarƙa da zabbe da canja gyale da takalmi ta feshe turare da ƙofar baya tabi dan gani takeyi kamar ta cutarda jin kanta har indai tafita kowa yaga ƙwalliayrda tayiwa mjjinda ya rabuda ita tsawon shekaru. Muna shiga da murnar ganin Baba na ƙarasa da sauri dan nayi kewarsa sosai duk da kasancewar muna waya kullum na zauna akan carfet agaban kujerarda yake ina musu sannu da zuwa. Ya dafa kaina yana faɗin. "Yawwa marmeeyy sannu Yaya hidimar biki?" "Alhamdulillhi" na amsa. Na gaisheda alhaji Habibu batareda ya amsa ba yafara faɗa yana faɗin. "Ke zaynab hankalinki ƙalau da zaki saka wannan gyalen? Kefa yanzu ba yarinya bace. Kull karki kuskura ki fita da wannan gyalen koda wasa karki sake" cikeda ɓacin rai nadubi gyalen jikina. Medium veil ne sai dai yanada shara-shara kuma mu duka irinsa muka saka amma baiyi musu magana ba. Kuma duk cikinsu sun girmeni amma yana cewa niba yarinya bace. Kodai baisanma shekarunmu bane. Bansan meyasa kwanannan sukemin haka ba har gyalenda bai kai wannan ba ina sakawa basa magana zai yanzu. naturo baki idanuwana suka cika da hawaye na haɗe rai sosai kota kansu ban sakebi ba inaji suna gaisardasu suka amsa. Alokacin Mummy tashigo bayan tsayuwarda tayi a ƙofa na tsawon lokaci tanaji kamar ta koma dakyar tadaure tashigo. Da sallama tashigo saida gaban Baba yafaɗi ya daure ya amsa sallamar sannan ya ɗaga ya kalleta itama shiɗin take kallo ajiyar zuciya su dukansu suka sauƙe. ta ƙarasa ta zauna ta gaisheda Alhaji Habibu ya amsa fuska sake. Ta gaisheda Baba. Karo nafarko data taɓa gaisheshi kenan. Sai abun yayi masa wani iri saida yayi jimmm saida taɗan kalleshi sannan ya amsa haɗeda yimata Allah yasanya alkhairi. Ta kalleni tace. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya "A'a marmeeyy yanaga ana kumbura fuska? Waya taɓamin marmeeyy ta?" ta gefen ido na kalli Alhaji Habibu danshi sam baya ɗaukan wargi baya wasa irinna kakanni. Tana ganin hakan ta fahimta sai taja bakinta tayi shiru. Alhaji habibu yafara musu nasiha munajin hakan muka sulale muka barsu. Yayi musu faɗa sosai sannan ya roƙi Mummy takoma ɗakinta. Bayan yagama yace zai fita su haɗu da mahaifin Mummy yakira Ahmad yayi masa jagora. Yabarsu su biyu aɗakin. shirune yabiyo bayan fitarsu aɗakin na daƙyar Baba ya iya daurewa yayi gyaran murya sannan yace. "Mummy (kamar yanda yake faɗa mata abaya) ya bayan saduwa" "Lpy" tabashi amsa. "Fatan kunanan lpy" Ta kalleshi idonta ya ciko da hawaye bata iya bashi amsa ba. Ganin haka yasa yace. "Subhanallahi mai kuma yafaru?" ta dake sosai sannan tace. "Komai ma yafaru kana tambaya wai fatan munanan lpy. Inaji babu amfanin tambayar nan" "Meyasa zakice haka kuma" "Tsawon shekaru baka damu kasani ba Daka damu kasani daka kira koda sau ɗayane kaji lafiyarmu" tana magana hawaye yafara zarya a kumatunta tacigaba da faɗin. "Ko baka kira danni ba yakamata kakira dan yaranka kaji lafiyarsu. Shekara goma sha ɗaya fa ba ƙwana goma sha ɗaya bane ko ba ƴaƴan mutane nataho dasuba zaka kira kaji lafiyarsu bare ƴaƴanka na cikinka. Koda bazaka iya aikata abunda nafaɗa maka ba wanda kai kanka kasan nafaɗane cikin zafin zuciya amma ai alokacin zaka iya bani haƙuri kayi ƙokari duk yanda zakayi kayi ka hanani tafiya. Kokuma ina tafiya kabiyoni ka dawo dani. Nasan bazakazo danni ba yanzu haka ma nasan dan auren ɗanka kazo. Hakanma mungode dan banyi tunanin zaka samu halarta ba" tana magana cikin raunin zuciya tana fitarda abunda ya daɗe yana damunta. Baba ya nisa shima duk yanajin bbu daɗi ahalin yanzu babu wata maganar kare kai ko kinyi kaza kinyi kaza dan haka kai tsaye kawai yace mata. "Ki yafeni Kiyi haƙuri nasan na ruguza gidana da kaina dan haka yanzu ina roƙonki kiyi haƙuri kidawo ɗakinki domin mu gyara abunda yaɓaci. Ina nufin mu maidashi kan hanya dan rayuwarmu ta bayan gabaki ɗayanta bata kan hanya. Yanzu na ɗauki alƙawarin jan ragamar gidana nazama jagora in sha Allahu zanyi muku jagora har gidan aljanna" Mummy ta sanya hannu ta share hawayenta tace. "Shikenan yawuce Allah yayafe mana baki ɗaya" ya amsa da amin. "kin yarda zaki koma ɗakinki kenan?" ta gyada masa kai a fili yace Alhamdulillhi a zuciyarsa kuma yana tunanin lallai Mummy ta canja danta bashi mamaki da tayi saurin saƙƙowa bai zaci samun hakan da wuri ba amma kamar yanda tafaɗa shekara sha ɗaya ha ƙwana sha ɗaya bane. Alokacin ta aika akawo masa abun taɓawa dan dama kafin tafita saida tabi kitchen tabada saƙon abunda za'a kawo. Aciki harda ruwan shayi da tuwo miyar kuɓaiwa yaji manshanu datasa akayi masa sanin cewa yafi sonsa akan kowani irin abinci. Dama already akwai tuwo da miyar stew da akayi. Tana basu umarni suka kaɗa zallan kuɓaiwa aka haɗo da Non sugary natural made drinks Suka kawo. Aƙasa suka zauna aka baje abincin sunaci suna hira dariyarsu kawai ake jiyowa. Sannan Mummy ta roƙi Baba akan kar yafaɗawa yaransa cewa ta yarda zata koma dan ta lura cikinsu Marmeyy kaɗai keson takoma. Baba ya yarda cewa canjawar Mummy harda aikin marmeeyy ajiki. Ƙaramar yarinyace amma akwaita ta iya tsara zance na hikima har indai kalamine kam Allah yabata. Alhaji habibu acan haƙuri yabawa mahaifin Mummy sannan yace ayi haƙuri takoma ɗakinta. Ga mamakinsa shima mahaifin mummyn haƙuri yake basu sannan yace har indai ta amince takoma kawai. Yayanta dayake zaune yace. "Ai bawai sai anjira ta amince ba kabata umarni kawai takoma ɗakinta sufa yanzu ba yara bane abun kunya suke yiwa yaransu. Yanzu idan ƴarsu ta tattaro tadawo gida bayan an aurarda ita sai suce zasu mata faɗa? Jikin mahaifin Mummy yayi sanyi danshi kansa abunda yayi kenan tunda Mummy tazo gida ko sau ɗaya bai taɓa mata faɗa ba. Shima fushin yayi kamar yanda tayi sai daga baya daya lura cewa abun bana ƙarewa bane shine ya sauƙo. Dafarko yayita neman hanyarda zaiyiwa Baba magana yazo yatafi da matarsa amma baiyi hakanba saboda yanaso yayi yanda bazata ganeba dan yasan idanta gane tabbas zatayi fushi shikuma bayason fushinta kasancewar ita kaɗai Allah yabashi mace sai maza guda biyu. Alhaji Habibu yace. "Abi komai a hankali kasancewar su yanzu ba yara bane yakamata abarsu su ƙara tunani tunda yanzu hakama natafi nabarsu ita da shiɗin nasan zasu sasanta kansu" yayan Mummy yace. "Tunani a tsawon shekarunnana kowani irine ai sun ƙareshi dan dai nasan ku kanku sun gaji da zamanta ahaka itama idan dai bawai zuciyar ƙashi takedashi ba nasan yanzu ta sauƙo" mahaifin Mummy yace. "Kamar dai yanda yace abi komai a hankali toh abishi a hankalin idan abun ya gagara sai mushiga ciki barema nasan bazai gagara ɗinba" Ahaka suka tsayarda maganar Bayan Baba yagama dakanta ta rakoshi ya gaida mahaifinta hakan ya tabbatar musu da babu wata matsala komai ya dai-dai ta. A wajan shima Alhaji habibu yaci abinci tareda mahaifin Mummy sannan sukayi sallar la'asar aka kiramu mukayi sallama ana ganin Babanmu za'a fahimci yana cikin walwala itama mummy haka farin ciki yagaza ɓoyuwa a fuskarta. Bayan mungama sallama suka kama hanya. Bayan Mummy tasaka ancika musu boot da tsaraba na mama dana Hajiya saina Alhaji habibu ma nasa daban. Bata bada na anty ba baisan ko har yanzu fushi takeyi da ita ba. Suna tafiya mukayi shiri muka tafi walima. Bayan angama walima aka ɗauko amarya. A wajan Ya Ahmad aka ajiyeta dayake yanada girma. Da dare za'ayi dinner munata shiri danso mukeyi mufi kowane lokaci ɗaukan wanka wannan dinner ta dabance har Mummy zata halarta. Dake da dare za'a tafi mai makeup dakanta zatazo tayi mana. Ana sallar isha'i muka fara shiryawa dama su Anty fadeelah kam ta rigada tafara shiri har anyi mata kwalliya dake ita ba sallah zatayi ba." "Hammood ZAYNAB ALABURA Assalamu alaikum barkanmu da sallah fatan munyi sallah lpy Allah ya karɓi ibada ya amsa mana addu'oinmu. Mun dawo hutun sallah in in sha Allahu zamu daura daga yanda muka tsaya. Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Gabaki ɗaya ma'aikatansa saida suka fahimci irin yanayi najin daɗi dakuma farin ciki da Hammood yake ciki basu taɓa ganinsa a yanayi makamancin wannan ba lokaci-lokaci yake sakin murmushi mai sauti akasin yanayinsa da abune mawuyaci kaji saurin murmushinsa koda yayi sai dai kawai ya motsa lips ɗinsa idan zaiyi murmushin. P.A wanda shi kaɗai yasan abinda ya faru yana sakin murmushi shima yake tayashi yasaki nasa murmushin. Yau yashirya zuwa yaganta daga nan kuma zaibar ƙasar wayewar asubahin washe garin ranar dayake yanada abubuwan da zaiyi a satin dayawa. Idan yatuna zai ganta sai ya tsinci kansa yanayin daɗi dakuma fargaba aduk lokacinda zai haɗu da ita irin yanayinda yake tsintar kansa ciki kenan. Shi kaɗaine zaune a ɗakin yayi nisa cikin tunani ƙarar wayarsa tadawo dashi daga duniyar tunanin daya lula. Ya furzarda iska sannan yadubi wayar Sunan mahaifiyarsa ya bayyana akan wayar. Har tayi tagama bai amsa ba tun jiya daga ita har nawrah babu abunda sukeyi sai aikin kiransa shikuma yaƙi picking idan suka gaji da kira bai ɗaga ba daganan sai su fara kiran P.A Babu yanda basuyi ba amma P.A yaƙi basu cikekkiyar ko gamshesshiyar amsar tambayarsu. Shima kansa yagaji da amsa kiransu da yanada yanda zaiyi bazai amsa ba amma babu halin yaƙi ɗaga wayar kamar yanda Mood yakeyi sai dai koda ya amsa babu wani bayaninda suke samu. Bayan wayar tagama ringing dakamar 9minute P.A yayi knocking a hankali. Ogannasa yabashi umarnin shigowa. Sai da ya saka katinsa ƙofar ta buɗe sannna ya murɗa yashiga. Ya ƙarasa har yanda Mood yake sannan ya tsaya. Mood ya ɗago ya kalleshi dan yasan magana zaiyi. Ganin haka yasa P.A yafara magana cikin harshen larabci. "Mood sir baka ganin yakamata a sanarwa Mummynka da ƴar uwarka wannan maganar? Sun damu sunataso susan gaskiyar lamarin akan abunda yaketa yawo" Mood ya miƙe tsaye yafara tafiya sannan yayi magana. "idan ina buƙatar sanar dasu zan faɗa musu da kaina yanzu get ready it's almost time for isha'i" P.A yagane abunda yake nufi dan haka yayi masa sallama yafita shikuma ya nufi toilet yadaɗe sosai a ciki kamar yanda yasaba sai da aka fara kirayen kirayen sallar isha'i sannan yafito ya shirya sannan ya tara gabaki ɗaya ma'aikatansa sukayi sallah sannan suka zauna dinner bai wani ci abincin sosai ba dan zumuɗi dayakeji tun jiya bai samu yaci abinci sosai kamar yanda yasaba ba saiya zauna sai yaji gabaki ɗaya murna da farin ciki sun cika masa ciki. Zama yayi wani ɗan lokaci baya jimawa yake duba agogo yagani ko time yayi. gani yakeyi kamar lokacinma yaƙi tafiya. Idan yaɗan duba time saiya saki ajiyar zuciya yana ɗan jijjiga ƙafa." ------- Sai wajan 9:00pm muka gama shiryawa lokacin har anfara tafiya Amarya da angone kawai basu tafiba Munyi kyau sosai. cikin laces mai ɗan karan tsada da Mummy tasaka aka ɗinka mana mu mukayi anko. Alokacinda muka fito lokacin angama yiwa amarya tata kwalliyar itama tayi kyau sosai an jejjera motoci ana jiran fitowar sauran masu tafiya. A harabar gidan muka samu su Yah Ahmad yasha babbar riga yayi kyau sosai sunyi anko da amaryarsa. Muna isa dai-dai wajansu abokinsa yana ƙarasowa ya dubi Ya Ahmad yace. "ku hanzarta mana lokaci fa yana wucewa ga motoci duka sun taru ku kawai ake jiran" "Okay toh muje koh?" shine abunda Ya Ahamd yafaɗi. Yafara tafiya zuwa wajan motarda zasu shiga. Abokinsa yace. "Ba wancan motar bace taku?" yafaɗa haɗeda yin pointing wata mota datake ɗan gefe kaɗan. Gabaki ɗaya motocin wajan masu tsada ne wanda ake yayinsu amma wancan dabance duk ciki babu wacce takamo ƙafarta. Ya Ahmad yaɗan dakata sannan yace. "Au kaga na manta" sai yajuyo yakallemu yace" "Marmeeyy kushiga wancan motar kutafi yafaɗa yana nuna mana motar dake can gefe. abokinsa yace. "Dakata mana malam. Kamar bakasan yanda tsarinmu yakeba? Aƙa'ida amarya da ango suke shiga motarda tafi kowacce ko kamanta ne?" Ya Ahamd yayi murmushi sannan yace. "Mutumina kar kaja magana kaga lokaci na tafiya." sannan yajiyo ya kallemu yace. "Kuwuce kutafi"kamar wanda yatuna wani abun yayi saurin faɗin marmeeyy dawonan dasauri najiyo ya ɓata fuska yafara faɗin. "Wato ke bakyajin magana koh? Wuce ki ɗauko mayafinki. Nayi narai-narai zanyi kuka yace. "Wallh koki wuce koki fasa zuwa" na juya nadubesu dukansu babu mai gyale har amaryarsa bata saka gyale ba sai dai kawai yanayin ɗinkinta na amare ne amma ai itama da saiyace tasaka gyalen. Abokinsa yace. "Haba mutumina na yau kaɗai dai kabar yarinyar nan na sake kana takurata wallh" tsaki yaja nikuma ban kula ba na juya nafara tafiya idona tacika tamm da hawaye kaɗan nake jira na fashe da kuka. ina shiga na nemi waje na zauna banason hawayen ya sauƙo dan karya ɓatamin kwalliyata dan haka na riƙe hawayena na zauna kawai inaji kamar nafasa zuwa event ɗin gabaki ɗaya. Ganin natafi naƙi dawowa ya sanya Maryam tabiyo bayana. Bayan tabar wajan Aysha ta dubi Ya Ahmad tace. "Ya Ahamd ko a fili baka iya ɓoye bambamcin da kake nunawa tsakaninmu da Marmeeyy mune muka fito ciki ɗaya dakai amma kafi nuna kulawa akanta. Mu koyaya zamu fita baka damuba amma ita bazata fita ko yaya ba dan ita ta musammance kowa yafi sonta. Koda yake ba abun Mamaki bane tunda mummynmu uwarda ta haifemu tafi nuna mata kualawa dan kai kayi haka bai kamata muyi mamaki ba." Anty fadeelah tana ƙwabarta amma saida ta ƙarasa abunda take faɗa tana gamawa tabar wajan fuuu. Murmushi kawai ya Ahmad yayi. Anty fadeelah tace. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Bafa murmushi zakayi ba kana gani yanda ranta ya ɓaci. "ita waccar nayi mata faɗa akan mayafi ranta yaɓaci tana ganin kamar na takurata bana sonta ita kuma wannan banyi mata faɗaba tana ganin kamar ban damu da itaba me zanyi idanba murmushin fadeela?" anty fadeelah tace. "abunda ta faɗa gaskiyane ai dukanmu ya kamata kayiwa faɗa mu canja ba marmeeyy ita kaɗaiba. Hakan yana nuna matsayin marmeeyy daban yake da namu. Ko kafi sonta kokuma mu kafi sonmu shiyasa baka takuramu. Amma idan akayi duba da yanda marmeeyy ke mu'amalantar mutane zan iya cewa kafi sonta. Dannima anawa wajan hakanne" Ya kalleta da tambayar me nata wajan hakan yake nufi. Bai kaiga samun cikekken tunani ba abokinsa yasake faɗin. "Kabar amaryarka a tsaye ga dukkan alamu tagaji kabar yarannan abar musu mota ɗaya su biyomu abaya" badan yasoba suka wuce suka barmu nida Maryam zallah dan Anty fadeelah tabisu aysha kanma baisan yanda tayi ba. Sai da nayi iya ƙoƙarina wajan hana hawayena zuba dan tabbas zai ɓatamin ƙwalliyata. Ahaka maryam tashigo ta sameni ta ƙarasa kujerar da zauna tana faɗin. "Babe kefa ake jira kokin fasa tafiya ne?" Na kalleta da zan iya zuciya danace nafasa tafiyar amma bazan iyaba banida wannan ƙarfin halin. "Allah babe takurin ya Ahmad yakemin yayi yawa sai nakeji kamar nafasa zuwan kigafa kowa wajan babu mayafi amma haka yamatsa wai saina saka mayafi ko matarsa bata dashi gasu anty fadeelah da aysha nanma duk babu ni kaɗai kawai zaice nasaka" "Babe nifa gani nakeyi kamar yafi sonki ne akan sauran yasa yake haka kokuma kinfi jin maganarsa kinsan fa kowa yana gadara da abunda yake iko dashine ni aganina karki saka wannan aranki" nayi murmushi sannan nace. "Duk da haka fa wannan ba hujja bane muduka ƙannensa ne sai yayi hukunci ma kowacce a cikinmu" "Nidai babe tashi mutafi kinsanfa bazasu zauna jiranmu ba idan kuma kinaso ayi babu mu toh" namiƙe nace barina ɗauko mayafi. "ki ɗauko mana tare" tafaɗa nashige ciki sannan nadawo hannuna ɗauke da mayafai ƴan ƙananu muka yafa muka fice. Ango da abokanansa gabaki ɗaya suntafi saura wancan motarda ya Ahamd yace mushiga ɗazu. Kai tsaye wajanta muka wuce. Kafin mu isa motar aka buɗe ƙofa dasauri ya buɗe mana ƙofar baya cikeda girmamawa. Batareda mun lurada kamannin wanda ya buɗe ɗinba muka shige muna shiga yarufe sannan yashiga driver ya tada muka tafi. CHIDA EVENT CENTER shine wajanda muka nufa wajene ƙayatacce mai kyawun gaske. Harabar wajan kamar ba dare ba saboda yanda hasken fitula ya haske ko'ina. Tun daga wajema abun kallo ne izuwa ciki yanda akayiwa wajan decoration mai masifar ɗaukan hankali. Kyawun wajan ya ƙarawa mutane wajan kyau duk da cewa kana kallon mutanneda suke wajan za'asan bikin ƴaƴan manya ne. kafin mu ƙaraso faɗa sosai Mummy taketa yiwa su anty fadeelah da aysha akan meyasa zasu tafi su barni bayan ni baƙuwace babu yanda nasani alokacin tasaka Anty fadeelah kirani saboda ita batada contact ɗina. Dayake ina kallosu yasa ban amsa ba na ƙarasa wajan. Ina zuwa aysha taja tsaki tabar wajan banɗauka dani takeyi ba nasan dai muna yawan haurawa amma yanzu ai babu abunda ya haɗamu dan haka na wuce wajan Mummy. "Hankalina yatashi marmeeyy anbarku agida can bayan bakusan waje ba Ahmad bansan wane irin abun yakeyi hakaba sa'arsa ɗaya kun iso yanzu da saina ƙarasa har gaban amaryarsan naci ƙaniyarsa. Murmushi kawai nayi ta miƙa mana bandir na kuɗi nawa daban ta miƙawa maryam nata daban tace muyiwa ango da amarya liƙi. Natsaya ina kallon ikon Allah ko Baba samun irin wannan kuɗi wahala yake masa amma nan gashi an damƙa mana shi wai muyi liƙi. Can gefe danaga su aysha suna zaune muka ƙarasa amma sai naga ta kauda kanta dama suna zaune da sauran ƴan matanne sa'anninmu suma kamar wanda tafaɗa musu wani abun sai naga sun kawarda kai harda masu jan tsaki. Haɗeda yimana wani kallon ƙasƙanci. yanayin shigarmu da tasu iri ɗaya ce ganin irin kallonda muke mana yasa naja hannun maryam muka bar wajan muka zauna gefe Daga yanda muke zaune muna iya kallon yanda ake wasa da kuɗi abun. Ashe duk wanda akayi abaya wasane yanzune ake liƙi abokanansa ma kamar wanda sukayi taru suka ajiye suna jiran zuwan lokacin bikin. Muna zaune aka kira ƙannen ango naga ƴan mata sun tattashi cikeda masifar jida kansu suka isa aka fara liƙi bantashi ba hakama maryam har suka gama kwasar rawansu suka dawo. Kusan 30minute muna zaune a wajan hancina yafara jiyomin wannan ƙamshin turare mai masifaffen daɗi da sauƙarda nutsuwa wannan ƙamshin ya tsayamin araina da duk yanda najishi bana iya mantashi duk ɗaruruwan mutane masu aji da suke wajan cikeda ƙamshinsu saida wannan ƙamshi yafita daban. Ajiyar zuciya nasauƙe saboda yau naji mai irin ƙamshin hankalina ya ƙwanta. Ina zaune naji Mc yana kiran Hajiya marmeeyy yanason ganin Hajiya marmeeyy afili ban kawowa raina ni bace har saida yace ango yanason ganin ƙanwarsa Marmeeyy a fili. Kasa tashi nayi inata rabe raben idanuwa suka mutane sun zuba ido suna son ganin ta yanda zan fito. Saida maryam ta matsa sannan natashi amma ahakanma tareda ita babu yanda batayi nasake ta ba naki sai da mukazo daff shiga filin tajanye hannunta tayi baya da sauri. Najuya ina kallonta gashi babu halin na fita tunda na rigada na fito har an haske ni na ƙarasa har wajanda Ya Ahmad da amaryarsa suke tsaye ƙafata tana rawa saboda idon mutane dayake akaina. Ina shiga narasa abunda zanyi sai kawai nacire kuɗin nahau musu manni. Alokacin Mummy tafito itakuma tafaramin Manni fuskarta ɗauke da farin ciikin da ita kaɗai tasan ma'anarsa tun tafiyarsu Baba nake kallonta ahaka. Ya Ahmad ma yaciro kuɗi yanamin manni gabaki ɗaya sai mannin yadawo kaina. Mc yana faɗin. "Uhmmm Hajiya marmeeyy ƴar gata autar Mummy. Allah yanuna mana naki auren kema musha biki za'ayi kallo ranar bikin auta" Aysha daga yanda take kamar zata fashe dan baƙin ciki. Sai take ganin kamar wanda suke abun da gayya. Ya Ahmad kanma datayi masa magana ko ajikinsa ya sake sai liƙi yake yiwa marmeeyy wato babu alamun zai gyara kenan dukda tasaka haƙuri magantu. Taja tsaki yafi a irga. Mummy takoma tazauna sannan ya Ahmad ya miƙamin key ɗin motarsa haɗeɗa faɗin. ZAINAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya "Marmeeyy kuɗin wajena ya kusa ƙarewa kuma namanta sauran a mota amshi wannan key ɗin kifita harabar wajan ki danna key ɗin motar zatayi ƙara saiki buɗe ki ɗaukomin" yafaɗi haka bayan yamin kwtaancen yanda motar take. na amsa sannan Najuya nayi wajanda muka zaune banga maryam Ba. Nakira wayarta taƙi amsawa. Nasan tatafi wajan Yaya Habibu dan haka kawai na shareta dan koda zan mata kiran duniya bazata amsa ba. Da tafiya tsakanin Hall ɗin zuwa parking lot ɗin danshi yanda yayimin kwatance bama a ainihin main parking-lot ya ajiye motarba tayi ɗan gefe da wajan kaɗan. Kamar wanda aka share wajan babu kowa babu masu zirga-zirga. Bayan nafito ƙamshin ya sake bayyanamin ga dukkan alamu mai wannan ƙamshin ya gifta ta wajan alokacinda na isa wajan mota naji ƙamshin ya kusantoni dayawa dayawuce ace giftawa kawai akayi ta wajan. Da dukkan alamu mai ƙamshin yana zaune ne a wajan. Adaidai lokacin wutarda ke wajan ta ɗauke gabaki ɗaya tadawo dim haka na ciro wayata dasauri na kunna flash light ɗinta amma dake wayar taji jiki batama da haske sosai. Na isa gaban motar dasauri na buɗe aikuwa naga jakar kamar yanda yamin kwtance na ɗaukota dasauri dan nafara jin tsoro-tsoro. Jin alamun da mutum a kusa dani ya sanya nayi saurin jiyowa aikuwa nayi arba dashi a tsorace na cillar da wayar zan saka ƙara fahimtar hakan da yayi yasashi ƙarasowa da sauri banyi auneba sai ji nayi ya haɗeni da jikin motar haɗeda sanya tausassan hannunsa ya rufemin bakina ayayinda taushin hannunsa da ƙamshin jikinsa ya sanyani lumshe idanuwa sai inaji kamar wanda bacci zai ɗaukeni. A hankali na buɗe idanuwana akansa. Wajan akwai duhu sosai sai hasken farin wata daya hasko wajan amma ba sosai ba dake kamawar watan kenan baida haske sosai amma hakan hai hanani kallo cikin idanuwansa ba shima idon ya zubamin ina iya jiyo bugun zuciyarsa kamar yanda shima yake jiyo bugun nawa zuciyar gabaki ɗayanmu bamusan yanayinda muke ciki ba ni gabaki ɗaya natafi tunanine tunanin yanda nasan fuskar dukda duhu ya ɓoye kamannin amma sai inaji kamar na taɓa kallonsa. Abu ɗaya nakeda tabbaci shine mutuminda yake zuwa school ɗinmu amma fuskarsa a rufe da facemask a wancan lokacin. yanzu kuma akwai duhu sosai a wajan amma Koda ƙamshinsa zan ganeshi. Kuma ganinsa yanzu anan ya tabbatarmin da cewa shine baƙonda yake zuwa wajan Baba. Yanzu na yarda na tabbatarda shi kaɗaine mai wannan ƙamshin. Ko a wancan lokacin dana ganshi school ɗinmu jikina yabani da wata aƙasa amma ganin bai bani wata ƙofa dazan zargi wani abunba yasanya badan nasoba nasakawa raina wani abun daban ke kawoshi. ahankali na sanya hannuna nayi ƙoƙarin tureshi amma ko gizau baiyiba ganin haka yasa yaraba jikinsa da nawa yaɗanja baya kaɗan. Ajiyar zuciya mai sauti na sauƙe daya sakashi murmusawa dukda shima nasa numfashin yana bashi a wahala a wannan lokacin. Daƙyar na iya tattaro nutsuwata dasauri sauri nace. "Waye kai? Bibiyata kakeyi nasani Danba wannan bane karo na farko dana ganka ba" duhune a wajan amma kallona yakeyi da rashin fahimta dan bai fahimci abunda nake faɗa ba. Iska ya furzar gabaki ɗaya komai ya ɗauke masa baisan abunda zaiyi ba. Dama shiyasa yake taraddadin haɗuwa da ita dan kalmarda zai furta mata ba baisanta ba. Ganin yatsaya yana kallona kamar statue yasa nima na tsaya ina kallonsa. Dafarko na tsorata amma yanzu sam tsoro yafice araina tunda nagane cewa shine mutumin can. Na tabbata baida niyyar cutar dani dan da yanada niyyar hakan daya daɗe da cutar dani. Ganin ina kallonsa ya sanya yayi baya a hankali yasake shiga cikin duhu yanda alamun tsayuwars kawai zanna kallo dan yanada yaƙinin idan naganshi zan ganeshi, zan gane cewa Shine Hammood baisan kuma yanda ƙwaƙwalwata zata ɗauki lamarinba. Na gyara jinginuwata jikin Motar ina kallon ikon Allah abunma ni saiya fara bani dariya. saida naɗan dara kaɗan har lokacin kallona yakeyi baisan abunda yabani daeiya ba. Tsawon mintuna muna ahaka shiru naja ɗan siririn tsaki sannan nace. "Idan bazakayi magana ba ni zan tafi" nafaɗa ina ƙoƙarin barin wajen. Dasauri yace. "انتظر" Kamar wanda ya tuno wani abun kuma sai yace. "Ohhh please wait" alokacin daya ambaci kalmar na larabci na tsaya da saida gabana yafaɗi domin muryarsa batayi kamada wanda ya iya hausa ba. Tabbas wannan muryar ba tamu tanan bace kawai jikina yafara bani cewa shine wanda yake yimin text da kalmar larabci wani lokacin da turanci. Sai yanzu tunanina yake dawomin cewa wannan mutumin dayake zuwa makarantarmu ga dukkan alamu ba ɗan ƙasarnan bane. Idan kuma ɗan nan ne toh ruwa biyune dan abune mawuyaci acikinmu asamu mutum mai hasken fata kamar nasa. Nasauƙe ajiyar zuciya. Sannan a nima nace. "Me zan tsaya namaka? Bazakayi maganaba? Bakuma zaka nunamin fuskarka ba. Inada abunda zanyi aciki" nafaɗa alokacinda nake ƙoƙarin sake barin waje. Bai hanani har saida nakusan barin wajan gabaki ɗaya zuciyata taƙi samun nutsuwa nasan idan natafi batareda wata ƙwaƙwaran bayani ba zanbar kaina cikin tunani. Iska ya furzar ya sunkuyarda kansa yanajin babu daɗi. Ko kalma ɗaya da zatazo bakinsa yayi mata magana ya nema yarasa. Jin takun takalmina ya sanyashi ɗago kansa ya sauƙe ajiyar zuciya yana kallona na dawo na harɗe hannayena a ƙirji ina kallonsa dukda ba iya kallo fiskarsa nakeyi ba Cikin harshen turanci nace. "Idan kanajina idan nayi magana respond idanba hakaba zanyi tafiyata" "Okay" shine abunda yafaɗa. "Sunanka" nafaɗa kai tsaye kamar mai bashi umarni. Ya nisa sannan Yace" "You'll know soon" da hausa nace. "bazaka faɗaba kenan? "Mood" kawai ya yace dan yanda nayi maganar yagane cewa zan iya tafiya. "Mood! Mood! Mood! Na nafaɗa inata nanatawa nakasa gane wane irin sunane wannan" "Okay zan iya tafiya yanzu?" Kawai na tambaya. Da tambayoyi dayawa a raina amma banida lokacin yinsu dan bazanyita tsayuwa da mutuminda bansanshiba a wajanda babu kowa." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya "No please stay" shine abunda yafaɗa naja numfashi nasamu kaina dayin abunda yace na buɗe mota na zauna gabaki ɗayana a waje nake amma ina zaune a cikinta. Shirune yabiyo bayan Zaman na tsawon lokaci. Naja ɗan siririn tsakinda bazai iya jiyoni ba banga dalilin zamanba tunda babu wani abunda muke faɗa sai zallan kallona da yakeyi wanda banida tabbacin yana iya kallon nawama sosai sabida duhun dake wajan. Ina zauna inata tunanin dalilin da zaisa nabi son zuciyarsa na zauna sai asannan nagano dalilin zamana awajan shine dan banaso nayi masa gardama saboda dagani saishi a wajan kuma bansanshiba bansan kamanninsa ba. Bare idan wani abun yafaru na iya bayani. Gara nabishi ayanda yakeso tunda naga alamun idan nayi hakan zamu wanye lafiya. Amma raina yana faɗamin har indai shine yake zuwa wajan Baba na tabbata bazai yimin komai ba. Toh idan kuma bashine wanda yake zuwa wajan Baba bafa? Wata zuciyar ta jefomin tambaya Ajiyar zuciya na sauke alokacin da zuciyata ta gajida saƙawa da warwarewa amma nakasa samun nutsuwar zuci. Idan bawai nasamu amsa ba hankalina bazai kwanta ba kuma Tunda gani gashi babu wata hanya da zanbi nasan hakan face na tambayeshi nasake sauƙarda ajiyar zuciya a karona bbu adadi. Har alokacin idanuwansa suna kaina Fuskarsa tana kallon tawa muna facing junanmu alokacin wata iska tafara kaɗawa yayinda take busamin ƙamshin turarensa mai cikeda wani sihirtaccen daɗi mai sanyawa zuciya nutsuwa. Na shigarda Kaina cikin motar sannna na ƙwanta na lumshe idanuwa a hankali yanda zai iya jiyoni nace. "Do You know My father?" na jefa masa tambaya. "نعم" "Ohhh sorry yes" iska na furzar sannan na ɗan sake shige ciki na tayarda kaina sannan cikin harshen turanci nace. "Sir nifa musulmace karkayi tunanin cewa ban iya larabci ba" saida yaɗan murmusa saboda maganar tabashi dariya baice komaiba. Asannna nasake jefo masa wata tambaya. "هل قبلته؟" "(Did you meet him)" "who?" "Baabna mana" yasan abinda Baba yake nufi akowani irin yare ana iya kiran mahaifi da Baba dan haka tsoron karna tafi nabarshi ya sanya yayi saurin faɗin. "Yes" shiru kawai nayi ina mamakin daya haɗuda babana meya faɗa masa' wasa gaske duk wani zatona yanaso ya zamo gaskiya akan mutuminnan. Haka muka sake zama a wajan na tsawon lokaci bamu sake maganaba na maida idanuwana na lumshe bansan lokacin da muka ɗauka ahaka ba shikuwa kallona kawai yakeyi yana samun nutsuwa acikin zuciyarsa danshi Zamanda nayi a wajan kawai ya wadatar dashi koda bance masa komaiba. Ganin alamun nagaji da zaman wajan yasa yace. "You can go" na ɗago kaina kamar wanda dama nake zaune akan ƙaya na ɗauki jakar kuɗin Ya Ahmad na fito daga motar nafara tafiya a hnakli. Kamar yanda nake tafiya a hankali haka shima yake tafiya a hankali a bayana. Da duhu a wajan sosai dakyar nake iya ganin yanda nake takawa gashi kayan yaɗan kamani shikuma yanabin bayana ina tafiya gabaki ɗaya cikin rashin kuzari ƙafafuna sai neman harɗewa sukeyi haka suka harɗe suka kusan yadani nayi gefe zan faɗi ya canja gefenda yake izuwa gefen da nake ƙoƙarin faɗuwa na faɗi a jikinsa yazame min madogara na rufe ido ina ƙoƙarin jina a ƙasa timm saina jini a jikinsa dasauri na buɗe idanuwana nayi saurin raba jikina danasa. Na juya nacigaba da tafiya idanuwana sun rufa bana ganin yanda nake takawa. Flash light ɗin wayarsa ya kunna yana haske footsteps ɗina ahaka nacigaba da tafiya da taimakon hasken da yake haskemin. Zuciyata ke karantamin son ganin fuskarsa na tabbata da zan juya dasauri idanna shammaceshi zan iya ganin ko wanene shi a wannan hasken, Dasauri na juya dan ganin fuskarsa amma kafin na juya ya kashe hasken bayan yin wani murmushi abun yabashi dariya sosai. Yana ganin yarinya ƙarama nason wai tayi masa wayo. Ƙyaɓe fuskata nayi cikin rashin jin daɗi bansan yaya akayi harya lurada jiyowata ya kashe hasken ba dukda banyi yanda zai gane ba, na juya nacigaba da tafiya ya maida flashlight ɗin ya kunna tunda muke fara tafiya bamu haɗuda ko mutum ɗaya ba kamar yanda nazo haka. a hankali muke tafiya harya sadani da ƙofarda zata kaini cikin wajan. Naja natsaya cakk shima ya tsaya sannan ya kashe hasken na juyo kamar wanda zanyi magana sai kuma nakaza cewa komai. najuya nashige ciki bansake waiwayowa ba. Ina shiga gabaki ɗaya wutarda take wajan takawo na sauke ajiyar zuciya na daidaita nutsuwata sannan nashige ciki. Ga mamakina ina shiga na hangi Ya Ahmad yana wasa da kuɗi kamar bashi bane yacemin kuɗin hannunsa sun kusa ƙarewa. Jikina duk bbi kuzari na isa gareshi na miƙa masa kuɗin da key ɗin motarsa ya lurada yanayinda nake ciki amma saiya share kamar bai ganiba. Ina miƙa masa nabar wajan. Wajan zamanmu nayi har yanzu maryam bata dawoba na zauna da jakkunanmu duka a wajan ina buɗewa naga ƙaramar wayata sai alokacin na tuna nayi wurgi da babbar wayar alokacinda naji alamun mutum a atsaye a kusa dani. Inaso nafita na dubata amma bazan iyaba dole saina jira maryam idan tadawo ta rakani. Ina zama baifi 30minute ba tadawo. Ko kulata banyiba saboda haushinta danakeji. Saida ta lallasheni tacemin ta dawo bata ganniba shine tasake komawa, naduba time na daɗe a waje sosai dukda naga tsayin lokacin amma banyi tunanin nakai haka daɗewa ba. bayan mungama pics da ya Ahmad ya kiramu akan muje sainace ta rakani na duba wayata. Haka mukaje muka gama dubanmu amma babu komai a wajan muka dawo bamu daɗe da dawowa b aala fara tafiya muna cikin waɗanda suka fara barin wajan. Anasa wajan kuma ina shiga ciki ya koma wajanda muka tsaya ya tattara wayata data fashe dama muƙarrabensa na jiransa a can wani waje daban yabisu wajan suka nufo masauƙinsu, P.A nataso yayi masa magana Akan yanayin yanda ya haɗuda ita Shi abunma gabaki ɗaya dariya yabashi saboda yaga soyayya a wajan manya baitaɓa kallon yanda ake soyayya haka abu kamar wasu dodanni. yana tunawa kawai ya fashe da dariya shi kaɗai. Mood ya ɗaga ido ya kalleshi cikeda tuhuma dan baisan dalilin dariyarba amma jikinsa yabashi dashi yakeyi, ganin mood na kallonsa yasanya ya shanye dariyarsa amma tana cinsa a ciki. Har suka isa masauƙinsu babu wanda ya tanka wani bayan P.A yagama ajiye masa duk wani abunda zai buƙata domin asubahi zasubar ƙasar yagama yazo zai fita bayan yayi masa sallama Mood ya kirashi yazo ya tsaya yana jiran mood yayi magana ya nuna masa waje yabashi umarni ya zaune. p.A yazauna yana kallonsa. MOOD Yaɗanyi nazari haɗeda kaɗa kai ga dukkan alamu akwai abunda yake damunsa ya nisa sannan ya ɗan zoɓo daga kujerarda yake yana duban P.A yace." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Girgiza kai yayi ya fasa faɗin abunda yakeda niyya P.A yana ƙunshe da dariyarsa dan yaga alama ogannasa yanason ya zauce. Komawa yayi ya daidaita zamansa ya haɗe fuska kamar wanda yake ɓoyen wani abin sannan yabashi umarni daya tafi. P.A yatashi Harya kusan zuwa bakin ƙofa yasake dawo dashi yace yazo. Yadawo yazauna kamar yanda yayi datsu sannan yadubi ogannasa yana jira yayi magana. Yasake zoɓowa daga kan kujerar kaɗan sannan yaja iska ciki haɗeda yin nodding kansa ya kalli P.A cikin tuhuna da harshen larabci yace. "Dariyar me kayi datsu?" saida P.A yasake wa dariyaar dan ganin yanda Mood ya susuce gabaki ɗaya a haɗuwarsa na farko da ita. Ranarda akace Ta dawo hannunsa kuma gabaki ɗaya baisan wani irin hali zata shiga ba. Yanzu ashe iya tambayarda yakeso yayi masa kenan yaketa gabas da Yamma. Mood Ya haɗe rai sosai Baice komaiba. Ganin haka yasa P.A ya gintse dariyarsa yaci murr shima sannan yace. "Yanayin yanda ka haɗuda ita da hanyar da kabi wajan haɗuwa da ita ne abun dariya" "Kamar Yaya?" ya jefo masa tambaya. "Ita mace ai ba'a mata haka Mood sir maimakon ta kamu da soyayyarka sai kuma ta kamu da tsoronka. Tayaya zakaje mata kaamr wani dodo ko maras gaskiya. Yanzu Allah kaɗai yasan abunda ta ayyana a ranta game dakai" zaro ido yayi yace. "Me kenan ba?" "Wannan ita kaɗai tasani tunda ga yanda all'amari ya kasance" mood ya ɓata rai sosai ya buga table ɗin dake gabansa yace. "Duk kasanda haka mai yasa baka sanarda niba kabari naje mata ahaka?" P.A ya kunshe dariyarsa kawai dan yaga yanda Mood yabi duk ya kiɗime kamar wanda yayi wani abun ba dai-dai ba. "yanzu yaya za'ayi?" "Yanda za'ayi shine gaba ka gyara karka ƙara zuwa mata ba'a Hammood ɗinda tasani ba be confident karka tsorata ka zama namiji itafa yanzu matarka ce kanada kowacce irin halastacciyar dama akanta. Kaje mata a matsayinka inada tabbacin zata amsheka, ita soyayya ba'a haka akeyinta ba, mace ba'a zuwa mata ahaka. Inada yaƙinin soyayyar da take maka matsayinka na celebrity datake so zaisa tasoka a matsayin miji bazaka taɓa samun soyayyarta ahaka ba zata ɗaukeka matsayin wanda ka takurawa rayuwarta kabarta na wani lokaci kafin ka dawo mata a matsayinka na Hammood ba'a matsayin ɓoyeyyen masoyi ba. Mood yayi shieru yana nazarin maganganun P.A tabbas abunda yafaɗa gaskiyane sai yanzu yake ganin wautarsa kuma ga dukkan alamu ta tsorata sai dai ya lura tanada ƙarfin zuciya dahar ta iya tsayawa ta saurareshi tayi ƙarfin halin tsayawa tayi masa tambayoyi akansa lumshe idanuwa yayi yanajin muryarta a kunnuwansa mai daɗi data sake sauƙar masa da nutsuwa yanajin sonta yana ƙaruwa acikin zuciyarsa komai nata yana burgeshi dai-dai da sauƙar numfashinta, yana tuno lokacin da ya rufe mata baki alokacin dataso yimasa ihu alokacin yashiga yanayinda tunda yake bai taɓa tsintar kansa a makamancin yanayi kamar wannan ba. Wannan lokaci ya tsaya masa arai yaƙi tafiya sai sake zuwa yakeyi a idanuwansa kamar a lokacin abun yafaru har P.A yagama magana ya tsaya yana kallonsa baisanma yagama ba gaanin haka ya sanya ya tashi yafice saboda yasan halin Mood fiyeda kowa. Muna komawa gida bamu jira kowacce a cikinsu ba muka shiga domin kwanciya. Tun lokacinda ya manna jikinsa da nawa nakejin ƙamshin turarensa ya baibaiye gabaki ɗaya jikina dan haka ina zuwa wanka nashiga na daɗe a toilet ina dirza gabaki ɗaya illahirin jikina danji nakeyi gabaki ɗaya ƙamshin ya gama kamani tako ina amma ƙamshin bai fitaba haka na haƙura nafito. Ina fitowa nasamu Maryam tana zaune tana jirana ganin nafito itama tashige bayan tagama tafito tashirya tazo ta kwanta sannan take cewa. "babe Naji ƙamshin turare mai daɗi a jikinki ko toilet da kikayi wanka saida naji ƙamshin yanzu haka inajin ƙamshin wani irin masifaffen ƙamshine mai sauƙarda nutsuwa da kasala a lokaci ɗaya a'ina kima samu wannan turaren?" na dibirbirce nakasa cewa komai tacigaba da faɗin. "Tun muna Hall nakejin ƙamshin banyi zaton a jikinki bane sai bayan nadawo daga wajan Yaya habeeb nakejin ƙamshin a jikinki a'ina kika samu wannan turaren?" nayi mata banza kamar banjita dan banda amsar bata saida tasake magana nace mata. "Keh nima bansaniba Ya Ahmad ya aikeni motarsa na ɗauko masa aika sai... Sai maganar ta ƙaƙaremin nakasa ƙarasawa bansan wani irin kallo zatayimin babidan nace mata mutuminda bansanshi bane ya haɗa jikina danasa anan nasamu wannan ƙamshin Ajiyar zuciya nasauƙe. "May be abokin yaya Ahmad ke amfani dashi amma gaskiya turaren yahaɗu" ahakan kawai nabita saboda inaso maganar da ƙare ahaka amma abun ya tsayamin arai sam yaƙi barina nasamu sukuni ganin haka ya sanya na ɗaga waya nakira Hamma Bugu biyu ya ɗauka kamar wanda yake jiran kirannawa yana amsawa nace. "Amincin Allah ya tabbata agareka Hammana" daga cikin wayar naji sautin murmushinsa mai ɗauke da farin ciki. "Amin babyn Hamma yau Hammanaki harya cire rai dajin muryar babynsa gani ina kwance amma bacci yaƙi ɗaukana" "Hamma nima ai kasan bazan iya baccinba koda na kwanta shiyasa nakiraka dukda dare yayi kuma ina tunanin kayi bacci" "Bazan iya bacci ba baby. Kwana biyu da bakya ɗaukan wayata bana iya bacci nashiga wani hali please bby karki sake yimin horo da rashin jin muryarki" "In sha Allahu bazan sakeba Hammana kayi haƙuri" haka muka daɗe muna hira sannan mukayi sallama lokacin Maryam harta daɗe dayin bacci. Nima ban ɗauki wani lokaci ba na ƙwanta baccin zuciya cikeda soyayyar Hamma." Asubahi jirginsu Mood yabar ƙasar zuwa Abu-dhabi Ji yayi kamar yazauna yasake kwanaki ko zai samu yasake kallonta yasamu kansa a yanyinda yasamu a jiya da daddare tun baibar ƙasar ba yake missing ɗinta irin abunda yakeji akanta bai taɓajin makamancinsa ba. Wani lokacin yakan zauna yana tunani har indai haka kowane masoya sukeji akan abunda sukeso wasunsuma suzo basu samu soyayyar ba abun tausayawane shi kansa yanzu daya mallaki abunda yakeso yanajin fargaba taradadi da faɗuwar gbaa. Bayan muntashi munyi sallar asubahi muka koma saida muka kai 10:00am bamu tashi ba saboda wajanmu babu hayaniya sau 2 mummy tana zuwa dubamu ko munfarka." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Baba tunda yakoma gida bai sanrda su Mama yabda sukayi da Mummy ba yafiso sai sun tsayarda magana dan har lokacin Mummy bata sanr dashi lokacin dawowarta ba. Yasan halinta sarai da iya canja ra'ayi dukda wannan karon bayaji zata canja ra'ayi dan yaga danasani da tsananin son ta koma ɗakinta a tattare da ita tacire duk wani girman kai jijjida kai isa da gadara ta tsaya sunyi Sulhu su fahimci junansu yaga abunda bai taɓa kallo ba atattare da ita yana saka ran ta canja kenan yana fata kar wani abun yataso abaya. Shi ba wannan bane yafi damunsa kamar yanda akayi auren Ɗiyar Mama (Marmeeyy) batareda sanintabba yana ganin kamar baiyiwa baiwar Allah mai hakuri da kawaici adalci ba . Kawai dan mahaifinta shine wanda ya ƙarfafa akan kada ya sanarda ita harya samu gwarin guiwa amma zuciyarsa takasa nutsuwa yasan idantaji koda daga baya zata fahinceshi tayi kasa uzuri kamar yanda tasaba amma bayaso taji babu daɗi aranta yasan babu wata mace da zataso ace an aurarda ɗiyarta batareda saninta ba dukda kuwa burin kowacce mace shine ta aurarda ɗiyarta. Zaibi umarnin mahaifinta tunda shima mahaifi yake a wajansa bazai sanarda itaba har lokacinda ya kamata tasani Amma har zuwa lokacin zuciyarsa zata kasance cikin rashin daɗi." Saida Muka tashi muka shirya sannan muka nufi palour. Mummy na zaune da su anty fadeelah muka shiga muka gaidata ta amsa cikeda farin ciki tana faɗin. "Marmeeyy antashi kenan nashiga dubaku keda maryam gabaki ɗaya kuna bacci kutashi kuje kuyi breaskfast gashican an anshirya" muka miƙe muka nufi wajan breakfast muna gamawa muka dawo. Aysha tasha murr bansan mena mataba tun jiya nake ganin tana shamin ƙamshi nima na ɗebeta na watsar. wunin ranar haka nayishi hankalin nakan wayata gashi banda Maryam babu wanda yasanda zancen ɓatar wayar dan itama cemata kawai nayi ta ɓata amma jikina yana bani shine ya ɗauki wayar dan kaf cikin wajannan babu wanda wayar zatayi masa wani abun. Da Yamma akayi buɗar kan Yaya Ahamd da amaryarsa a harabar tsakar gidan sunyi kyau sosai bayan isha'i kuma za'ayi suya night(barbecue) tun Da yamma aka fara shirye-shirye mukuma bayan isha'i muka shirya cikin Abaya tawa data maryam iri ɗaya Babu makeup a fuskarmu amma munyi kyau. Bbu wani african time 8. Aka fita wajan babu masu kida zallan photographers ne sai ƴan uwa da abokan arziki anata hira ana raha anajin daɗi an zazzauna da gashashun raguna a banƙare duk da sauran kayan marmari da drinks serve your self duk wani abunda kake buƙata dakanka zakaje kaɗauka. Harsu Mummh sunfita wajan yayinda akayi hira dasu da da sauran Ƴan uwa nikam naja gefe ina waya da Hamma sai sani nishaɗi yakeyi ana cikin event Ya Ahmad leƙa yaga baiganniba tun jiya yakeso ya fahinci abunda yafaru bayan fitata amma naƙi bada ƙofa yanzu haka rashin ganina sai yakeji kamar gameda abunda yafaru jiyane yasa banzauna cikin mutane ba dan haka yatashi yafara nemana nikam baisan Hammana harya gogemin duk wani abinda yafaru a kwakwalwata da soyayyarsa banyi auneba naji zamam mutum a gefena dasauri na ɗauke wayar a kunnema shikuma baima lurada wayarda nakeyi na datse wayar haɗeda ajiyeta a gefena, na sakar masa murmushi haɗeda faɗin. "Yaya angama kataho nan?" ya girgiza kai sannan yace. "A'a naduba kine naga banganki ba akwai wata matsalace gabaki ɗaya yau naganki wani daban" naɗanyi murmushi sannan nace. "Subhanallahi Yaushe faruwar hakan kenan?" "Jiya da dare wajan diner" "Karki damu zan saya miki badai waya ba?" Na jijjaga kai sannan nace. "Nagode yaya Allah yasaka da alkhairi" Amin ya amsa. "muje ciki koh?" Yafaɗa yana ƙoƙarin tashi nace. "Uhmm Yaya" na'am yafaɗi sannan yakoma yazauna yana saurarena dan yaga alamun magana zanyi. Abunda ya daɗe yana damuna wanda kullum nake burin sani yau zan daure na tambayeshi. "Yaya menene atsakaninka da Anty naga gabaki ɗaya ka tsaneta ko gaisuwarta baka amsawa wanda kuma a zahiri ba haka kake ba kai mutumne mai sauƙin kai da saurin fahimta, wannan tsanarda kayi mata yawuge ace kawai dan Baba ya aureta kodan ta dalilinta Mummy da Baba sun samu matsala jikina yana bani akwai wani abun aƙasa koda Baba yabani labarin abunda yafaru a gidanmu nayita neman dalilin tsanar acikin labarin na rasa" murmushi yayi yafara magana. "Marmeeyy meyasa bakya jin tsorin ciro maganane bakyajin shakkan tambaya kowace irice" Na ƙyaɓe fuska sannan nace. "Yaya duk wani abunda yake faruwa a gidanmu nakeso naga yadaina komainya gyaru" "Kin ɗauki hanya Habiba budurwatace" yafaɗa kai tsaye na tsaro ido haɗe dayin fiƙi-fiƙi na kalleshi amma babu alamun wasa bansan dariya ta kwacemin ba saida nayi mai isata shima ganin bazan tsayaba yasa ya tayani har muka tsagaita saida muka gama dariyar kuma sai yace. "wato ke dariya ma nabaki marmeyy dagaske nake Habiba budurwa tace" nasake darawa ni tunda nakema ban taɓaji yakira sunan anty ba sai yau. "Budurwa tace lokacin muna makaranta dukda soyayyace irinta yarinta amma alokacin zuciya tana rudata ina ganin kamar har zan aureta. Dukda shekarunmu ɗaya ajinmu ma ɗaya toh amma ita soyayyar farko tanada zafi kwatsam sai naji wai zatayi aure zance yazo ya tabbata mahaifina zata aura dafarko bata saniba amma dana sani na sanarda ita ta nuna batama sanniba duk soyayyadda mukayi tatashi abanza itafa mahaifin nawa takeso shi zata aura. Baba baisan wacecec ita agareni amma banida tabbacin idanya sani zai iya fasa aurenta shiyasa ban sanar dashiba kar zafin yamin yawa amma har ƙasa na tsugunna ina roƙonsa yafasa auren bai fasaba, alokacin bawai tsabar soyayya ke ɗawainiya daniba ina tunanin tayaya rayuwa zata kasance ace yau mahaifina shine yake auren yarinyarda nayi soyayya da ita. Bazan iya juraba hankalina bazai ɗaukaba gashi alokacin narasa mafita aure kuma yinsa za'ayi babu fashi nayi kuka nayi kuka tun kafin auren soyayyarda nakeyi mata ta juye zuwa ƙiyayya ba ina damuwa akan cewa Baba zai auremin masoyiya bace ina damuwane akan Baba zai auri wacce nataɓa soyayya da itane." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya "Nashiga tashin hankali ƙunci da baƙin ciki gabaki ɗaya bana cikin nutsuwata alokacin bazan iya misalta yanayinda nake ciki ba hakan yasa naji bazan iya zama waje ɗaya ina kallonsu matsayin ma'aurata ba hankalina bazai ɗaukaba inaga zuciyata bugawa zatayi bazan lamunci ganinta da mahaifina suna zaune matsayin ma'aurata ba dukda cewa babu wani burbushin soyayyarta a zuciyata. Kawai na yanke shawarar nabar musu gidan gabaki ɗaya nadawo nan da zama ban daɗeba wani abun yasake faruwa Mummy ma tabar gidan a case ɗinsu da Mummy nasan akwai laifin Mummy aciki amma haushin yarinyarnan danakeji yasanya sam banmaga laifin mummyn ba, bawai ina faɗan hakan dan don zuciyata ba amma auren yarinyar nan da Baba yayi yana ɗaya daga cikin abubuwanda suka tarwatsa mana gida. Nidai anyimin naji babu daɗi shiyasa na yanke shawarar da zarar na girma bazan auri ƙaramar yarinya ba koda kuwa hakan ba haramun bane kawai neman zaman lpy ne" bayan yagama magana na nisa sannna nace. "Amma daka sanarwa Baba alokacin may be da hakan bata faruba, kuma dama Allah yarigada ya rubuta cewa sai Baba ya aureta akwai zuri'a a tsakani and Anty ta canja sosai yanzu sam batada matsala A halin yanzu Baba yana buƙatar haɗin kanmu gabaki ɗaya kayi haƙuri komai yawuce ka ɗauketa matsayin matar mahaifinka dukda nasan hakan abune mai wahala amma kadaure" "Da nayi hakan abaya amma banyiba nakasa tsayawa na fahimci Baba Amma nima ai basu fahimcrni ba kuma lokacinma dana tsaya nayi duba harda yarinta tunda ko'a yanzu na fahimci itaɗin bawai sa'ar aurena bace saboda tsirarrune daga cikin mutane suke samun sa'ar auren masoyinsu na farko wanda sukayi yarinta suka taso tare ni komai ayanzu yawuce a wajena kawai ina fata komai yadawo dai-dai a mazauninsa. sannan Kwana biyu zakiga ina yawan takura miki akn zancen mayafi inada dalilina bawai inayin hakan bane danna takura miki ba kina ɗaya daga cikin dalilan da yasa kan ahalinmu yadawo yanason haɗewa dan Allah marmeeyy ko nan gaba ko wani abun zai faru wanda zaisa kiji ba'ayi miki dai-dai ba dahar zaisa jiki bazaki iya jurewa ba har yakai ki saɓawa Baba kiyi hakuri ki nusarda zuciyarki ki taushi kanki karki bijirewa umarninsa. Baba yanada hope akanki karki karyarda yardarsa, yasanya yaƙininsa akanki fiyeda duk ƴaƴanda ya haifa saboda ke kaɗai kika tashi domin share masa hawaye kafin muma kika sanyamu a hanya dan Allah marmeeyy karki karya wannan yaƙinin da Baba yake dashi akanki saboda zai cutar dashi hakan saiyafi masa zafi fiyeda duk wani abunda ya taɓa faruwa a rayuwarsa. Kisani duk wani abunda kikaga Baba ya yanke akanki toh yayi hakane dan hakan shine yaga yafi dacewa da rayuwarki" "In sha Allahu yaya nafaɗa ina sakin murmushi" shima murmushin ya maidamin Aysha wacce zuwanta kenan alokacin da nayi murmushin shima ya maida ta saki tsakinda ya sanyamu duka muka juya muna kallonta saida ta maida kanta gefe cikeda jin haushinmu tace. "Ana nemanka" daga haka bata ƙara faɗin komaiba tajuya tayi ciki muduka muka miƙe mikabi bayanta sai da mukakai wajan 12:00am a wajan saboda a cikin gidane anata hira da raha amma gabaki ɗaya banajin daɗin zaman wajan saboda Aysha dake aikamin harara da wasu daga cikin ƴan Uwansu ni sam banason rikici dana haka ban kulata ba banaso na tashi kuma azargi wani abun. Dan haka na maida hankalina kan maryam mukacigaba da hira har aka tashi. Ana tashi muka shige ciki ashe har maryam ta lura irin harararda suke aika mana. Ina shiga nakira Hamma a waya dannasan yana zaman jirana saboda katse wayar nayi kamar yanda nayi tunani kuwa hakanne dan Hamma na zaune yana jiran kirana. yana amsawa nafara dabashi haƙuri ya nisa kafin yayi magana. "Baby yakamata kudawo gaskiya danni nagaji inaso naganki idan kuma bazaki dawoba zan biyoki abuja dan dama su Ummi sun kusa dawowa saina zauna najira dawowarsu" Nima nayi missing ɗinsa sosai kuma inaso naganshi hardasu Mama da Da anty dakuma ƙannena Amma banaso yazo nafiso kamar yanda yace Su Ummi suna dawowa zai sanar musu suzo su samu Baba maganar aurenmu gara ayi hakan. Cikin sigar kwantarda hankali nace. "Hammana nima inaso naganka yazamemin dole nadawo acikin kwanakinnan gobe in sha Allahu zanyiwa mummy magnar dawowa duk yanda mukayi da ita zan sanar dakai" "Yawwa gara dai baby danni na gaji da zamanki acan" murmushi kawai nayi mukacigaba da hira har sannan mukayi sallama. Washe gari dayake babu waani event baccinmu mukasha da safe bamu muka fitoba sai wajajan 12 gabaki ɗayanmu a falon Mummy muka zauna muna hira Anty fadeelah ta lurada yanda nida Aysha muke share juna dannima na ɗebeta na watsar ko yanda take bana kallo tanaso tayi mana magana batayiba har mukayi sallar azahar muka dawo Alokacin cousins ɗinsu suka shisshigo mata da maza masu bala'in jida kansu. Suna hirarsu basa sakamu aciki gara mazan akan matan. Muna zaune ya Ahamda suka shigo shida Yaya Habibu ina jiyo ɗaya daga cikin ƴan matan tana taɓo Aysha tana faɗin. Ga brother ɗinkinnan yashigo danake faɗa miki kuna kama sosai amma wallh yafiki kyau dan Allah ki amsamin lambar wayarsa. Yaya Habibu take nufi dan dama shida Aysha sunfi kowa kyau agidanmu su sukayi kama da Baba dukda itama yafita kyau na ƙyaɓe baki iraina ina faɗin ƙwalelenki bazaki yimin wulaƙanci ba kice kinason yayana" Maryam ma sai harararta takeyi dan taji abunda take faɗa. Su ya Ahamd suka ƙaraso ciki sunata tsokanarsa ango. Na gaidashi da fara'a ya amsa yana zama kusada ƴan uwansa maza. Aka gaidashi sai bayan sun ɗan taɓa hira sannan yace. "Au marmeeyy kinga namanta ansamu wayarki sai dai ta fashe layin kawai aka cire amma Ansai wata" na kalleshi ina masa kallon tuhuma inaso na gaskata abunda yake faɗa dan nidai nasan wancan mutumin yaɗauki wayata yaya akayi tazo hannun Ya Ahmad? Kodai Yaya Ahmad yanada masaniya akan Mutumin canne? Toh idan mutumin yaɗauka yabawa sucurities su kuma suka nemi Ya Ahmad ɗinfa? Wata zuciyar ta tambayeni na sauƙarda ajiyar zuciya. Shikuma ganin irin kallonda nake masa yasanya yasha jinin jikinsa ya kauda kansa sai yake kallon kamar ta fahimci wani abunne. Toh bama anan gizo yake saƙarwa wayarda Hammood ya aiko abata tayi tsada sosai anya bazata zargi wani abunba kuwa?". ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Amma yaya zaiyi? Dole yabata wayarda mijinta yasaya mata tunda yanada hakki ya saya mata abunda yaga dama. Kuma ya tabbata ita kanta zataji daɗi idan taga wayar dukda yasan zata zargi wani abun. Jaka ya miƙomin yace. "Ga sabuwar wayarki nan saiki buɗe kigani" na amsa cikeda murna ina faɗin. "Yaya kaika siyamin? Murmushi kawai yayi bai amba dan bazai iyayin ƙarya ba. nafara masa godiya. "Nagode sosai Allah yasaka da alkairi ya ƙara buɗ... Maganata ta ƙaƙare alokacin na ƙarasa ciro wayar na zaro ido da mugun sauri na ɗaye ledar naduba ciki tabbas wayarce aciki ƙirar Samsung latest Version ɗinda sukayi releasing kenan na tsaya ina kallon wayar da mmaaki ina kallon ya Ahamd shikuma yaƙi kallona. Kusan kowa aɗakin idsnuwansa yana kan wayar gabaki ɗaya cikin wajan harshi kansa ya Ahamd babu wacce wayarsa takai wannan amma bawai danta fi ƙarfin sayansu bane. Wani mugun tsakinda Aysha tajane ya sanyi juyawa na dubeta naga tana harara na. cikin ɓacin rai take faɗin. "Zaku fito ku faɗi abunda yake ɓoye inbanda rashin gaskiya zai saya miki wannan wayarda koshi kansa baida kamarta za'a tsaya ana renawa mutans hankali" natsaya ina kallonta kawai da mamaki ban fahimci abinda takeso tace ba amma gabana faɗuwa yakeyi ƙirjina yana bugawa saboda nakasa gane abunda take nufi. A hasale nace. "Me kike nufi? Kefa kwanakinann naga kina nemana da magana bansan mena miki ba kikejin haushina dan nazo cikinku ba hakan yana nufin zan ɗauki wulaƙanci ki faɗamin duk abunda kikaga dama ba" "Da wani yasa kizo cikinmun? Angama bikin ai saiki tattare kitafi tunda nan cikin ƴan uwanmu ne ba naki ba inbanda azabar shishhigi da cusa kai wai uwarda ta haifemu ma tafi sonki akanmu" yaya Ahamd ya daka mata tsawa cikkn ɓacin rai. Ni kaina raina yakai ƙololuwa wajan ɓaci hawaye yafara zarya a idanuwana shi kansa yaya Habibu kawai yayi ƙoƙarine yayi controlling kansa. Ina miƙewa na ɗaga wayar hannuna na daidaici ƙirjinta na maka mata da ƙarfi saida tayi ƙara. Cikin kuka nake faɗin. " akan wannan kike gayamin magana koh? toh ki riƙeta ina faɗin haka nabar wajan" anty faɗeela baƙin cikkn abunda aysha tayi ya maimayeta takasa cewa komai Ya Ahmad yanaji kamar ya rufeta da duka dan takaici" cikin jin zafin yanda na maka mata waya ta buɗe baki zatayi magana anty fadeela ta make bakin. Tna kuka take faɗin. "Bagashi ba ta gayamin magana babu wanda yamata magana amma ni ina faɗa mata dukanku kunji haushina nice wacce muka fito ciki ɗaya daku amma ita kukafiso" a hasale anty fadeelah tace. "Banza kema ki gyara halayanki su dawo irin nata mana kiga ko baza'a soki ba" tana faɗin haka tatashi tabi bayana nikuwa ina komawa ɗaki harna fara kuka sai naga menene ma amfanin kukan da zanyi harme yafaru haka da zanyi kuka dan haka na share hawayena na zauna kawai ahaka tashigo ta sameni ganin bana kuka ko ƙoƙarin haɗa kayana da niyyar tafiya sai hankalinta ya kwanta tana zuwa ta zauna gefena tana rarrashi. Nace mata ni babu abunda yafaru tunda na rama daban rama abunda tamun bane shine zan zauna nayita jin zafi araina amma banda yanzu dana rama. Daga nan har muka fara hira muna dariya itadai tanata mamakin wani irin hali nake dashi haka da sam ban iya riƙo araina ba." Mummy tashigo tasamu abunda yake faruwa dan ya Ahmad ya kirata tayiwa Aysha magana idan shine yace zaiyi mata magana yanaga zai fara karyata tukunna. Dataji abunda yafaru ranta yayi masifar ɓaci dan haka tasa aka kiramu nida anty fadeelah da sauran wanda suke wajan abun yafaru duka ta haɗamu. dake kusan kowa yana tsoronta har yayyunta maza shakkarta suke bare ƴaƴansu. Saida tafara da faɗa sosai. "Dan Ahmad ya siyawa marmeeyy waya shine kike tada jijiyar wuya kuɗinki ko nasa? Idan yaga dama ya cire kaff dukiyarsa yabata yanada damar yin hakan kuma babu wanda zai tuhumeshi tunda nasan kuma marmeyy ta cancanci fiyeda haka har zaki mata gorin gida wai tatafi. Toh kema zakizo kitafi tunda ba gidan ubanki bane sai ki koma gidan naki uban nan ni kaɗai nakeda iko nida ya kasance gidan ubana ba na ɗaya a cikinku ba" sannan kuma ta sauƙo tana faɗin. "Nasan zakuga kamar nafison Marmeyy akanku ku yarana dana haifa a cikina ni kaina banida wannan amsar banta tabbacin da marmeeyy daku waye nafiso amma abu ɗaya nakeda tabbaci shine kaff cikinku babu wanda ya fahimceni kamar yanda marmeeyy ta fahimceni babu wanda yakemin uzuri kamar ynda takemin babu wanda yasan ciwona sai ita ban tsugunna na haifeta b aamma abunda yakamata wanda na tsugunna na haifa Yakamata suyi itace takeyi toh ina laifi dan na bata matsayin abunda na haifa? Tunda nabar gidan mahaifinku cikinku babu wanda yataɓa tunkarata da maganar ko maganar mahaifinku amma ita tayi ta fahimci ciwon aita kaɗaice ta kalleni ba irin kallonda duniya takemin ba. Ko ɗaya a cikinsu babu wanda yataɓa tarɓata da murmushi saboda kuna tsorona inada zafin hali amma ita kullum saita yimin murmushi a cewarta inada hali mai kyau. Dan haka idan damaijin haushi acikinku toh yaji amma acikinku da marmeeyy bansan wanda nafiso ba kuma karna sakejin wani abun yataso. gabaki ɗaya jikinsu yayi sanyi Muduka muka bata haƙuri ya Ahmad ya amshi wayata ya bani." Banyi amfani da wayarba na sanyata a cikin akwatina kawai na ajiye. Da Dare Kuwa nasamu Mummy da maganar tafiya hankalinta yatashi tana tunanin ko abunda yafaru ne ya sanya nakeson tafiya nace mata dama ana gama biki mukayi akan zamu koma. Saboda Maryam su Umminta sun kusa dawowa Tace toh zatayi shawara tasaka mana ranar tafiya saita sanar dani ahaka muka tsaya da maganar nakira Hamma na sanar masa yanda mukayi da ita. Yayi murna danya matsu yaganni bayaso muyi saɓani dan shima abujan zaizo week ɗinda zamu shiga saboda dawowar su Ummi kuma zai jirasu kaman na 2days anan. Bayida tabbacin ko yazo nan mu haɗu shiyasa yafiso nadawo kafin lokacin tafiyar. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya A gidansa yasamu Nawrah tana zaman jiransa Baiyi mamaki ba dan dama yayi zaton hakan. Baibi takanta ba ya wuce Shashinsa bata bishi ba dan taga alamun a ynzu bayason hayaniya kuma dama shi kaɗai keda access da part ɗinsa. Aranta ta ƙudirta cewa bazata tafi ba Dole idan yafito zaiyi mata ƙarin bayani akan abunda yake faruwa. Yana shiga ya dannawa wajan lock yanda ko knocking tayi bazai jiyota. Har yanzu bai shirya basu amsaba daga ita har mum ɗinsa ajiye wayarsa yayi yashiga wanka yana fitowa ya ƙwanta dama already yayi sallah tareda mutanensa kafin yakaiga shigowa ciki. ransa fesss idan yatuna cewa Yanzu Zaynab tazama mallakinsa sai yasaki murmushi ahaka Har bacci ya ɗaukeshi. Bashi ya sauƙo daga part ɗinsa ba sai bayan wajan 11hours abunda baiyi zato ba shi ya taras mum ne agidansa ba kasafai tafiya zuwa wajanda yakeba kmar yanda bai wani damuda itaba hakama itama bata damu dashiba kodan rashin damuwar tasamo asaline daga wajanta tunda sam bata damu ba yaranba har saida yaronta yazama wani a duniya alokacin sannan tafito takeson nunawa duniya itace mahaifiyarsa wanda shikum yaƙi yabata damarda zata shiga jikinsa sosai itakuma saita ɗauki hakan ta alaƙantashi da bambamcin al'ada dakuma addini dake tsakaninsu atunaninta alaƙarda take tsakaninsu zata gyarune da Zarar ta aura masa wacce takeso daganan zai dawo jikinta alƙarda take tsakaninsu kuma taƙara girma anan zai dawo yanajin maganarta. Ko dangin mahaifinsa bazata yarda ya aura ba bare kuma baƙar fata wacce ita batayi musu kallon cikakkun mutane. Bayan ganinta saida yasha jinin jikisa saboda halin mitarta Amma yajaa yadake dake dama shi namijin duniya ne abune mawuyaci gane yanayinda yake ciki ya ƙaraso yaɓoye duk wani mamakin ganinta ya isa yazaun a kujera fuska babu yabo ba fallasa yayi mata barka da zuwa ta Amsa sannan cikin tuhuma Tafara magana da harashen turanci. "What is happening. Word is spreading that you are getting married Ko akwai ƙarin bayani da Zakamin gameda haka?" Murmushi kawai yayi baice komai ba mum tace. "Mood Say something. Speak up" Ajiyar zuciya yasauke yatashi ya nufi fridge yadauki ruwa mai sanyi ya ajiye agabanta haɗeda sakar mata murnushi. Tarasa gane wane irin murmushine mood yakeyi haka danshi ba ma'abocin murmushi bane bare ma ita wacce dama jininsu bai haɗuba. Batareda ya tsaya ya sauraresu ba yayi ficewarsa gabaki ɗaya yabar gidan kwananta biyu a ƙasar bata sake sanyashi a idanuwanta ba Mood ya bar ƙasar gabaki ɗaya saida tagaji dakanta takoma ƙasarta wayarsu kuwa kosun kira bata shiga kamar wanda aka datse layinsu gabaki ɗaya itada Nawrah a layinda zasuna kiransa dan sam baya shiga. Wannna abunda yayi yasake tabbatar musu da abunda sukaji gaskiyane dan Mood baya ƙarya duk rashin daɗin abu bazai iya cewa ba haka bane gara yayi shiru. Mum bata bar ƙasar ba har saida ta tabbatar ta nunawa Nawrah hanyarda zata samo musu amsa wajan mahaifinsu. Shim Nawrah tun kafin tazo nan tayi- tayi yafaɗa mata yaƙi danya kasance mutum mai riƙe amana tunda yayiwa mahafin Marmeeyy alƙawarin bazai sanarwa kowa ba tofa bazai faɗa ba danshi riƙon alƙawari yana ɗaya daga cikin sanannun halayansa. Duk wani abinda akace alƙawari toh angama tashi dan zai iya bada rayuwarsa akan hakan. Ko ita nawrah batada masaniya cewa mahaifinta yayi alƙawari dan da bazama tafara tunkararsa da cewar tanaon tasani ba danko kasheshi za'ayi bazai faɗa ba. Itama Nawrah tagaji da zaman jiransa tatafi abunta dan batada tabbacin lokacin da zai dawo zai iya tafiya babu wanda yasan yanda yake his whereabout remain secret har sai randa yadawo dan kansa dagashi sai masu yimasa hidima yake tafiya. _____ Bayan 2days dayiwa Mummy magana ta shirya mana tafiya da drivernda zai kaimu Ya Ahmad shi sai bayan 2weeks zai dawo yaso yakaimu amma Mummy tace yabarshi zata saka akaimu ransa baisoba amma babu yanda ya iya, yaso kamar yanda yaɗaukomu ya maidamu. Mummy tayi Mana hidima sosai wasu abubuwanma bamusan ta zuba mana suba. Fitan Sassafe mukayi. Ƙarfe bakwak motatmu tatashi muka ɗauki hanya. Jefi-jefi ake hira a cikin motar amma nida Aysha zaman kurame mukayi idan ana hira ina saka baki take shiru nima danaga haka nadaina saka mata baki dukda ita bawani hiranma takeyi ba dan tun ranar bata sake sosai ba. zuwa 12:00Pm Mun isa garin bauchi kai tsaye gidan Baba aka kaimu. Shi kansa Baba akwai aikanda mummy tayi masa driver da yaya Habibu suka fitarda Kayan suka shigar gida. Munyi murna sosai da ganinsu su Mama ma sunyi murna dan gidan yayi musu shiru da bamanan. Muka fitarwa kowa da tsarabarsa mula bashi bayan munshiga nake kiran Hamma a waya na sanar dashi isowarsmu ya sanar dani da magrib zaizo nayi missing ɗinsa sosai dan haka banyi masa musuba yazo kawai Zansan yanda zanyi dasu Mama. koma bahaka ba Yanzu ban tsoron asan tarayyata dashi na shirya tsaff dan sanarwa nunawa iyayenmu zaɓina. Kafin Yamma saida nasake wanka na shirya cikin riga da skirt Amma nasaka Hijan ƙarfe biyar kuwa ya iso muka samu mama mukace mata yayan Maryam yazo ganinta Mama tace mushigo dashi palon anty tunda akwai mutane a falonta. Nida maryam muka fita danyi masa iso a waje muka sameshi yana jingine jikin mota yana danna waya yayi kyau sosai cikin shadda ɗinkin jamfa yasaka hula tun daga nesa dana hangoshi fiskata ta yalawata da murmushi bana aune kawai sai naji na sakin murmushi. Kodan na kwana biyu ban ganshibane sai naga yayimin wani irin kyau mai cikeda ɗaukan hankali da sallama muka ƙarasa wajan sai alokacin yasan da zuwanmu ya ɗago yana kallonmu shima idanuwansa suna kaina ƙasa nayi na kaina ina murmushi nasake gaidashi ya amsa yana ƙaremin kallo. Nayi kyau sosai bayn gyaran jikk da mukasha ga lalle da yayiwa zara zaran yatsuna kyau ya sauƙarda idonsa ya kalli hannuna a hankali ya sauƙe ajiyar zuciya sannan ya amsa gaisuwar asannan maryam ta gaisheshi. "Hamma mushiga daga ciki nafaɗa" yace. "Okay muje" muka fara tafiya yana biye damu a baya har muka shiga ciki Saida yagaidasu Mama kafin muka shiga falon anty wacce tatafi tabarmana falon. Hirarmu muka fara kamar bamusan da Maryam a ɗakinba saida muka taɓa hira sannan namiƙe na fice ɗakin Mama dan ɗebo masa abunsha. Dai-dai kunnen anty fadeelah naje na raɗa mata Hamma yazo kizo kugaisa saida tayi ƴar dariya sannan tamiƙe takamo hanun Aysha suka biyo bayana. Da sallama nashiga na ajiye ruwan agabansa nashiga nazauna suma suka shigo saida suka zauna sannan na nuna masa Anty fadeela nace. "Hamma ga anty fadeelah danake gaya maka wannan kuma Aysha itama sistanace" anty fadeelah da Aysha duka suka gsheshi ya amsa da fara'a Aysha ta ɗaga taklleshi kamar ance nakai idona kan Aysha naga tana ƙareshi da kallo banji daɗin kallonda take masaba dukda ban fahimci ma'anarsa ba shikam hankalinsa gabaki ɗaya yana kaina kamar yanda nake ganin yayimin Kyau haka shima yake ganin na ƙara masa kyawunda bayason ɗaga idonsa daga kaina. Bai wani daɗe sosai ba yatashi tafiya. Banso ba dan naso ya daɗe sosai tunda washe gari zaiyi tafiya zaije yajira isowar su Ummi har bakin motauka rakashi kamar yanda muka shigo dashi." ZAYNAB ALABURA "Kinga na sha'afa na manta da ruwan shyin. Babanku yaga shiru yakira" na mike ina fadin. "Kiyi zamanki bari najr nakai masa. Nafada hadeda cire wayata a chargy nafice da ita saida nasake daura ruwan shayin akan wuta yayi zafi sannn na juya nanufi dkin Baba. Da sallama nashiga na sameshi zaune hannunsa dauke da casbi. Ya amsa sallamar na isa na ajiye akan center table na zuba acikin kananun cup sannan na nemi waje na zauna ina jira yadan huce na mika masa. Na zauna gefe ina fadin. "Barka da hutawa Baba" ya amsa. "Sannu Marmeeyy yaya gajiyar hanya?" "Lafiya" kawai nace. "Kunbar su mummyn naku lafiya?" "Lpy kalau tama bada sako a baka yana wajan Mama" "Toh madallah nagode" yafada sannan mukayi shru kamar wanda yake jira nafada masa wata aikar bayan wannann yaji shiru. Yayi yar gyaran murya. "Marmeeyy bakuyi magana da Mummyki akan zancen dawowarta ba? Ko akwai abunda tace?" "Batace komaiba Baba amma mai zai hana kairata ka tambayeta? May be jira takeyi ka tambaya shiyasa batace komaiba" jijjga kai kawai yayi yana mamakin halin marmeeyy da batajin kuiwar fadar magana koda tafi karfin shekarunta. Idan aka sanya maganganunta da shekarunta a mizani magnganun zasu rinjayi shekarun, bbu wanda zai yarda karamar yarinyace mai zaro maganganu haka. kuma gashi ta iya fahimtar mutannenda take tare dasu. "Baba kaga wayarda Yaya Ahmad ya siyamin" na fada ina mika masa wayar. Ya rigada yasan zancen wayar Ya Ahmad ya gaya masa ammma saiya nuna baisani ba. "Madallah Ahmad yayi kokari Allah yabiyashi" "Amin Baba amma baka ganin wayar tayi tsada da yawa" ya jijjiga kai. "Batayiba Allah yasaka masa da alkhairi" na amsa da amin sannann na tuna maganar wannan mutumin inaji kamar intambayi Baba ko yasanshi. Nadade ina tunani Baba yana kallona kawai yasan akwai abunda nake nazari akai" "Wani abunne Marmeeyy?" "Uhmm dama Baba inaso na tambayeka akwai wani lokaci daka tabayin bakin kamar watannin baya wanda harn kasaka mukayi musu aiki. Daga ina suke Baba?" Yana kare min kallo yanason gano wani abun yabani amsa. "Wani senate ne da mukyi school tare ya rako wani nrman alfarma wajena da izinin governor wani abunne?" Na zaro ido hadeda jijjiga kai. "Babu komai kawai ma tambaya ne naga baka taba hirar ba. Lallai wannan Babbar alfrmace Baba governor fa kace kuma kayi musu?" "Eh sosai Babba ce danshima da kansa ya kirani kuma yazo (governor). nayi musu alfarmar sboda naga dacewar hakn" "Allah yataimaka" "Amin" alokacin tunani yashiga raina abunda nake zato ashe n haka bane" Amma wace irin alfrma ce har governor zaizo dakansa? Nayi masa sallma nafita dan nasan Hamma na jirana washe gari tashin sassafe zaiyi." ZAINAB ALABURA Wannan Littafin na kudine kibiya 300Naira ta asuusn bankina domin samun damar yin karatu cikin kwanciyar hankali. 0003075326 JAIZ BANK ZAINAB M BAWA Bayan isata daki na iske Missed call dinsa guda biyu ban bata lokaci ba wajan maida masa da kira saida ta kuwa katsewa yadaga. Nayi sallama ya amsa sannan na daura da fadin. "Sorry Hamma ina wajan Babane kakira bana kusa" "Babu komai nima yanzu ina duba kayayyakin da zanyi tafiya dasu ne" mukaci gba da waya sai wajan 12:00am mukayi sallama washe gari sassafe ya dauki hanyar Abuja yana isa ya kirani kwanansa biyu acan yana jiran su ummi bayan saukowarsu ko kwana daya basu karaba suka kamo hanya cikin dare suka iso. Washe gari sassafe Maryam ta shirya Babu yanda batayiba na shirya mutafi tare naki. Tun lokacin da wannan abun yafaru nayiwa kaina alkawarin bazan sake zuwa gidanba. Data matsa sai nace mata ni narigada nayi alkawari bazan sake zuwa gidanba sai amatsayin matar Hamma. Batayi fushi ba kamar yanda nayi tsammanin zatay ba itakuwa a wajanta dake zuwanmu wancan lokacin taso ta zargi wani abun yasa bata tsaurara akan sainaje ba. Baba shi da yaso yabari su Ummi suzo dakansu kamar yanda suka kawota kar suga kamar saurin maido musu da ita suke. Amma ganin yanda maryam ke daukin zuwa ganin iyayen nata yasa yace Mama tashirya ta kaita Mama ta shirya bayan ta shiryawa su Ummi abun trba wnda zata kai musu. Da Maryam zata tafi 2k Baba yabata yace su hau adaidaita. Bada kayanta suka tafiba saboda adaidaita zasu hau shiyasa tace daga baya zatazo tadauka. Warmers dinda Mama ta shirya musu abinci kawai suk dauk sai jakar Hannu. Sun samu Ummi na baccin gajiya sai bayan zuwansu tatashi. Kai tsaye maryam tawuce dakinta da murna ta tasota. Itama Ummi tayi murnar ganin yartata gashi tayi kyau ta sake murjewa da alamu tasamu kula mai kyau. Ummi ta karaso ta zauna damurnarta tana fadin. "Ashe kuna tafe? datsu nagama fadin idanna gama baccin gajiya zanzo na tafi wajannaku" "Ayya da gajikam sosai mu Yakamata muzo muyi muku bangajiya ai kinga Maryam ma ta kagu taga Umminta" "Ita ta tasoku kenan ja'ira, mungde sosai mamansu Marmeeyy da Maryam Allah yasaka da alkhairi yaba zumunci zamuzo har gida nida abbansu muyi godiya" "Ah haba babu komai yaro aina kowa ne" Ummi ta danyi waige-waige sannan ta juya ta dubi Maryma tace ina marmeeyy? Bata kaiga bata amsa ba Hamma yashigo parlourn da Sallama. Maryam bata damu da shigowar Hamma ba tafara fadin. "Ummi ai yanzu wasan buya zakunayi da Marmeeyy Saboda suna soyayya da Hamma" saida Hamma yayi turus yakasa karasowa ciki Maryam tacigaba da magana. "Babu yanda banyi da itaba wallh Ummi taki zuwa kunyarki takeji" daga Mama har Ummi baki bude suke kallon Maryam Hamma najin haka duk gwarin guiwarsa saida yaii kunya dasauri yajuya zai fita Ummi ta Kirashi yadawo sai sunna kai yakeyi. "Gaskiya ne abunda Maryam take fada?" Ya sauke ajiyar zuciya. "Eh Ummi dam ko Maryam bata fada ba kuna dawowa nayi niyyar samunku da Maganar" "Toh madallah Alhamdulillhi abu yayi kyau dama abbanku ya fahimci wani abun tun ranarda zamu tafi ya fadamin inata addu'a Allah yasa zarginsa yazamo gaskiya nayi murna sosai Allah ya tabbatar muku da alkhairi. Kaji tsoron Allah ka rikemin diyata tsakani da Allah wallh nayi farin ciki nadade ina maka sha'awar auren Marmeeyy yarinyace mai hankali amma fahimtar hankalinku kamar baya kan juna yasa ban daga zancenba Allah yamuku albarka. Kansa akasa ya amsa da Amin cikin jin dadi. "Bakice komai ba" Ummi tafada tana kallon Mama. Mama wacce ke murmushi tun lokacin da aka fara magana tasake fadada murmushin. "Ai kince komai Ummi Allah ya tabbatar da Alkhairi yasa muna cikin rayayyu za'ayi" su duka suka amsa da Amin. Hamma ya saci kallon mama dukda wancan ranar bai daga ido ya kalleta yanda zai ganeta ba amma kamanninta daya kalla yau ya tabbatar masa da cewa itace mahaifiyar Marmeeyy duk da a haka baza'a taba zaton ta ajiye yarinya kamar Marmeeyy ba balle Yaya Habibu. Kamanni suke sosai da Marmeeyy kamar an tsaga kara. Yayi saurin mikewa ya fice dan baisan tana wajanba." Mama tabawa Ummi warmers dinda tazo dasu Ummi nata godiya sannan tayi mata Sallama tafita. Adaki tasameni nayi mata sannu da dawowa ta amsa sannan ta zauna fuskarta babu dadi. "Marmeeyy zo zauna magana zamuyi" nazauna ganin babu fara'a afuskarta yasa nasha jinin jikina. "Ashe akwai abunda Zaki boyemin matsayina na mahaifiyar ki Marmeeyy? Nadauka kowani hali kike ciki ni zaki fara sanarwa" kaina yadaure sosai narasa yanda maganar Mama ta dosa. Nayi tunani dayawa abubuwa dayawa sunzo raina amma banda zancena da Hamma. "Ashe soyayya kuke da yayan Maryam ni uwarki sai dai naji agari? Haka kikag ya dace?" Na dukarda kaina kasa. " Dan Allah Mama kiyi hakuri wallh bawai naki fada miki bane da wata namufa kawai banason asanine saboda kar manya su shiga zancen" "Bakya son manya su shiga bakya sonsa ne?" Na girgiza kai da sauri. "Kina sonsa kenan?" Nayi shiru ban bata amsaba tafahimci abunda nake nufi dan haka ta canja tambayar. "Bangane abunda kikac bafa Marmeeyy mr kike nufi da bakyaso manya su shiga zancen?" "Naga Baba baida kudi kar suzo suce zasu turo n sanyashi a wahala shiyasa" "Wannan ba dalili bane da zakiki sanar dani wannan zancen. Nadauka kinada wayo da idan lamari irin haka tataso ni zaki fara tunkara ashe babu. Yanzu haka kin sakani a kokonto bansan abubuwa nawa kike boyemin ba ta iya yiwuwa akwai wani abun. Idan akwai gra ki sanar dani tun yanzu idanna sani daga baya abun bazaiyi mana kyau ba. akwai wani abun?" Nayi kasa da kaina ina wasa da yatsuna. "Menenne ina jinki" "Zan fada miki amma Mama dan Allah kimin alkawari bazakiyi fushi ba" saida ta karemin kallo sosai. "Nayi ima jinki" "Shekara biyu baya harda watanni akwai wata number da take damuna da message ko ankira bata shiga kuma ko nayi blocking zatayi unblock da kanta message yashigo. Sannan duk wani abunda layina yake ciki Whatsapp ko kira ko Instagram wannan lamba tanada masaniya akai. Ko pics na daura a Instagram saukesu akeyi ayi delete a page dina gabaki daya harna hakura na daina. Duk wani labarin daya kamata nabata gameda numbern saida na bta har zuwa da akyi ofishin layi suka kulle." Tsoro karara nagani a fuskar mama abunda banaso kenan yasa tun baya ban gaya mata ba. "Mama dan Allah kiyi hakuri wallh ban fada muku bane saboda banaso na daga muku hankali" shafo fuskata tayi cikeda tausyawa. "Marmeeyy duk ke kadai kika shanye wannan abun?daga yau karki sake haka duk wani halinda kike ciki ki fadawa mamanki. Kikace kina zargin ba Bahaushe bane?" Na jijjiga kai. "Ciro zoben ki bani babu musu na cire ma mika mata. Zanyi magana da Babanku amma sai bayan iyayen su Hamma sunzo dan yanda mukayi magana da ita tacemin cikin wanan satin kafinnan banaso adago komai har bayan sunzo anyi magana. Hamma ya kwantamin arai sosai kuma naji dadi daya kasance shine wanda kik zab daga yanyinsa yanada nutsuwa sosai Allah ya sanya alkhairi a lamarin. Na sunkuita kaina kasa ina murmushin jin dadi. "Sannan zanbawa Habibu zoben nan yaje yaji kudinsa dan tun lokacin dana gani jikina yabani ba karamin zobe bane sai dai sanin babu yanda zaki samu diamond ring yasa nayi tunanin imitation ne kawai kika saya" tana gama magana ta ta dauki wayarta ta danna numbern Yaya Habibu minti biyar ya shigo ta mika masa zoben tace yaje yaji kudinsa." Har Bayan magrib Yaya habibu bai dawoba sai can ya dawo a gajiya kai tsaye dakin Mama yashige muna ganin Haka muka bishi. "Mama a'ina kuka samu zobenann anya bana sata bane?" Zaro ido dukanmu mukayi araina in fadin nashiga uku. Wata zuciyar tana fadin maganina kenan da aka kawomin abu babu bincikr nakama nasaka a Hannuna" "Kai yimin bayani mana menene yafarau?" "Kinga mama Wallh kaff garinnan yanda nasan ana saida zinare saida naje wasu wajan kanma ce suke cewa basuda na'urar da zata iya gane mai kyau ne ko fake daga karshe wani yabani shawara akan na aika abuja anan zasu iya ganewa shime naduki pics dins na turawa frnd dina dayake can yaje wajan da kansa ya hadani da branch dinsu nanan bincike yayi bincike hr wajan Police yanzu haka sun rike zoben sai anyi bincike akansa campanyn dake abuja zasu tuarawa dubai companyn da suka kera zoben asamu bayani akansa. ko harma sun turane oho su ayanda can Abuja suke bayani wai suna tunani a kasarnan abune mawuyaci asamu wanda zai iya affording zoben bawai dan babu masu kudinda zasu saya ba sai dan babu wanda zai iya kashe mukudan kudaden nan kawai akan zobe" Yanzu sun karbi details dina da komai nanda 3days zamuji bayani dan zasu aika dashi abuja idn bayani yafito idanma ma kamawane zasuzo su tafi dani ya wurgamin Harara bayan karasa maganar. "A hannun wannan ja'irar nake ganin zoben zakiyi bayanin yanda kika samu idanna kamaki na kalada miki duka" dagani har Mama bmuce komaiba. 24hours kawai zoben yayi a wajansu yaya Habibu yasamu kira daga wajan police da campanyn da suka karbi zoben. Hakuri sosai suke bashi. Babban police dayake kan case din yafara magana. "An tura dashi can abuja daganan suka tuntubi campanyn da suka kerashi sun tabbatar musu da guda biyu kawai suka kera kuma maishi yayi musu biya ya bukaci kar asake kera makamancinsu couples ring ne na mata da miji wannan shine na matar. Sun tuntubi wanda yasaka aka kera masa zobinan ya tabbatarda ba sacewa akayi ba zoben yana muhallinsa ne. Mun bukaci address da komai saboda binciike company sun bamu da yardar wanda yasa aka kera masa zoben. Address dai-dai yake da naka wanda kabamu sannan sunama surname yazo daya da naka Zainab Muhammad Dani. Kaga kenan bamuda wani dalili face mubaka kaynka amma a shawarce kusan yanda zaku killace zoben. Idan ku yan siyasa ne zaija muku Babbar matsala zai bata muku carrier naku sboda babu wanda zai yarda bada kudin government kukayi amfani wajan sayan zoben ya zame muku babbar kadara ba daganan jami'an tsoro na fanni daban-daban zasu shiga zancem daga karshema government zata karbi zoben. Abuna biyu idanku ba yan siyasa bane duk dai ido yahau kan zoben ba',asan abunda zai jawo ba dan mutane dayawa sunsan dazamansa mukanmu cikinmu bamusan ko akwai masu boyeyyen nufi da zasu iya neman mallakarsa ba. Abu mafi alkhairi shine kusan yanda zaku adana shi" Godiya sosai yayi masa sannan ya amshi zoben ya tafi. Yadawo yayiwa Mama bayanin duk yanda sukayi. "Mama dan Allah ki fadamin abunda yake faruwa har yanzu fa bakimin bayanin komaiba" cewar Yaya Habibu. Mama tayi masa bayani jikinsa yayi sanyi haka itama Jikinta yayi sanyi sosai dole Baba yashiga mganar amma sai zuwa jibi tunda gobe Maryam ta fadawa Marmeeyy akan taji iyayensu suna cewa zasuzo. Kuma har Mama ta sanar dashi amma cemasa kawai tayi zaiyi baki iyayen Maryam zasuzo. Shikanma yadauka cewa zasuzo ne suyi musu godiyar zaman Maryam kamar yanda Mama ta fada masa dawowarta tace sunata godiya sunce ma zasuzo suyi masa godiya." ZAINAB ALABURA Wannan Littafin na kudine kibiya 300Naira ta asuusn bankina domin samun damar yin karatu cikin kwanciyar hankali. 0003075326 JAIZ BANK ZAINAB M BAWA Ranar aka sake mana result yayi kyau amma banci jarabawata guda daya danayi ta karshe ba lokacin da wannan abunn yafaru tsakanina da Hamma. Hamma gabaki daya ya dauki laifin ya alakantashi da kansa hakuri kawai yake bani. Banji dadin rashin cin jarabawarba amma haka na daure na nun babu wani abun kodan shima Hamma ya kwantarda hankalinsa. Har alkawarin fitar dani kasar waje karatu yayi saboda yayi silar faduwata a jarabawa yayi alkawarin rike hannuna zuwaga samun cikagaba yayi alkawarin sanyani a hanya har sai nacika mafarkina. Nidai kawai dariya nakeyi wannan abun kadai yasa naji zafin faduwa jarabawata ya ragu araina. ______________________ Mama batayi wani aiki ba kawai order snacks tayiwa masu zuwa dakin Baba kuma tasan akwai cartons na drinks da ruwa tun auren Ya Ahmad da sukaje aka cika musu butt din mota dashi Alhaji Habibu mahaifin Mama kawai iya wand . zaiyiwa iyalnsa tsaraba ya deba dake yanada ciwon sugar bayashan carbonated drinks sauran duka Baba yadawo dasu ya bawa matan ya ajiye saurn dake shima ba gwanin shan zaki bane. Baba yana zaune Mama tashiga wajansa da mamaki take kallonsa yaya Baka shirya ba? Ya kalleta. "Oh wai dawuri zasuzo?" Haka nake tunani dan Umminsu ta kirani ina tunanin tafiya biyu zasuso da neman iri" saida gaban Baba yafadi dan yanajin haka yasan Zaiyi wuya idanba Marmeeyy bace. Yadaure yace. "Tofa wace kenan cikin yaran?" Sai sunzo dai maji dannima haka aka sanar dani" hmy "Toh Allah yakawosu barina kira Baba (Alhaji Habibu) na sanar dashi bai kyautu suzo su sanemi ni kadai ba. " Eh hakanma yayi Allah ya taimaka ya amsa da amin" Alokacin yakira Alhaji Habibu ya sanar dashi. Yanata Allah-Allah Alhaji Habibu ya iso kafin isowarsu saboda idan ya kasance Auren Marmeeyy akazo nema zaifi kyau ace yana kusa danshi zaifi yimusu bayani yanda zasu fahimta sosai. Kafin Alhaji Habibu ya iso su Abban Hamma da mahaifinsu dawasu daga cikin yan uwan Abbansu sun iso. Ana gaggaisawa Alhaji Habibu ya iso shima. Batareda bata lokaci b suka sanarda abunda yakawosu. Bayan shaida musu da akayi yara sunason junansu. Baba yaji Babu dadi matuka dayasan akwai wanda Marmeeyy takeso da bazai taba aurarada itaba shiru yayi yakasa magana. Alhaji Habibu ne yayi musu bayani hadeda basu hakuri bai fito kai tsaye ya fada musu anyi mata aure ba amma ya fada musu da sadakin wani akanta ita kanta yarinyar bata saniba yakara basu Hakuri. Mahaifin Abbansu ne yafara magana. "Babu damuwa Allah yasa hakan shine mafi alkhairi Amma kaya kam munzo dasu bazamu koma dasu ba mu a al'adarmu ba'a fita da kayan aure adawo dasu. Dan hakw idn kanada wata yarinya koda kanwarta ce sai abashi mu mika sadaki kamar yanda mukazo da niyya anyi niyyr kulla zumunci Allah har indai akwai yanda za'ayi toh kar afasa" "Amma baka ganin su yaran bazasu so hakanba?" Cewar Alhaji Habibu. " Ai tunda itama wannan an karbi sadakin ta batareda saninta b suma hakan za'ayi inada tabbacin yakini da kuke dashi akanta shiyasa suka yanke hukunci bada saninta ba. Suma wadannan ku sanya wannan yakinin akansu ina fata bazasu bamu kunya ba dan sun samu tarbiya. Inbanda yanzu zamani ma da yara suka kwallafa rai a soyayya ba dacan ina akasan wata soyayya aure akeyi batareda Sanin junaba kuma muyi hakuri mu zauna"Kowa a wajan ya aminta da shawarar da mahaifinsu Abba ya bayar na hada auren Hamma da Aysha Baba shikansa yaji dadin hakan amma jin dadinsa yana yankewa kasancewar baisan yanda yaran zasu dauki zancen ba." Dake Bbbane sosai dan har Alhaji Habibu ya girma ya sanya babu gardama duka mutanen wajan suka amince aka karbi sadaki na Aysha da Hamma. Dake azumi saura 2weeks hakan yasa aka saka auren sallah da sati biyu. Duk wani abun al'ada alokacin sukazo dashi. Dama sun gama shrinsu na komai dan haka aka saka rana bayan Sallah da sati biyu. Yara kuma zasuzo suga juna." Anrabu cikin aminci da mutunta juna basu wuce gidansu Hamma ba gidan Mahaifinsu Abba suka wuce zasu tattauna. Mahaifinsu yaja musu kunne barinma Abba akan kar wanda yasake yafadawa iyalansa dalilin fasa auren har Ummi dashi kansa Hamman dan yasan iyayenta bazasu yanke hukunci su karbi kudin aurenta batareda saninta ba babu wani kwakwaran dalili. Dan haka kada ayi musu katsalandan abarsu su sanarda ita da kansu. Kowanne a cikinsu ya aminta da hakan. Ummi kuwa batasan yanda abun ya kaya ba kawai wucowa tayi gidanmu. Tunda naji muryarta na kule adaki dama tunda bakin suka iso ban fitaba. tareda Maryam sukazo ina jiyota tana tambayar Mama wajena Mama tace mata ina ciki. Tashigo tasanemi zaune akan gado ta dan maki kafadana hadeda fadin. "Amaryar Hamma yane? Yaya da zaman tunani karki damu lokacin zaizo dawuri. Nayi yake kawai dan na lura Maryam batasan Yaya akeji ba idan akace anzo maganar aurenka baza iya biyeta muyi shirmen ba dan haka na koma na kwanta. Sai tsokanata takeyi amma ban kulata ba saida taga banda niyyar yimata magana saita mike tace. "Kitashi toh Ummi na palour sai kije ku gaisa" sai alokacin na tuna dole zanje na gaisarda Ummi dan haka na mike na fice palour. Na zauna can gefe na gaisheta ta amsa da fara'a nakasa sakewa da ita kamar yanda nasaba dan haka nakoma ciki. Maryam ma tashigo da jaka cikeda kaya da Ummi tabata ta shugomin dashi anty fadeela ma sai murna takeyi t biyomu ciki Aysha na makaranta. Saida Ummi tayi kusan 2hours a gidanmu kafin tatafi. Bayan la'asar ana daff da magrib Baba ya taramu a palournsa gabaki daya anan mukag harda Alhaji Habibu bayan mungaisheshi Alhaji Habibu Kai tsaye yatafi kam abunda ya tara mu. jiri naji yana debana alokacinda naji yana fadin. "Dan haka anmaida sadakin kan Aysha in sha Allahu bayan Sallah da sati biyu za'a daura auren. Ke Aysha saikiyi kokari karki zuba mana kasa a idanuwa dan mun rigada mun amince musu kuma yrda da tarbiyarmu yasa sukaso iri wajanmu mukum munga kece yadace abashi auren yasa muka ynke wannan hukuncin" Ga mamakin kowa sake wajan kai tsaye Aysha tace. "Toh" Anty fadeela ta kalleta da masifar Mamaki takasa hakuri tadubi Baba wanda yake kallon wani wajan dan bayasan ganin yanayinda zan shiga. "Baba meyasa zakuyi haka? Hamma fa saurayin Marmeeyy ne meyasa zakuyi haka idan aka bari kowa Allah zai kawo mata wanda zata aura amma dan Allah karku raba Hamma da Marmeeyy" "Kiyi mana shiru baku zaku fada mana abunda ya dace ba mu zamuga abunda yadace mu yanke hukunci tunda wacce aka yanke hukunci akanta ta yarda ta amince toh Alhamdulillhi Allah yamata albarka" "Kaina yana kasa nakasa dagowa dan banaso kowa ya fahimci halinda nake ciki wani irin daci nakeji acikin zuciya ta. Anki a fahimceni nida aka yiwa musayar masoyi sai ita wacce dama tun lokacin dayazo danaga irin kallon da take masa jikina yabani akwai wani abun data tsara aranta Allah yasa ba ita tasamu Baba da maganar ba Allah yasa ba itace wacce tanemi ajuya lamarinba. Aysha tafara bani tsoro yanzu. Saurin girgiza kaina nashiga yi dan banaso zuciyata ta yarda da cewa itace ta sanya aka juya lamarin yadawo haka. Amma idanba hakaba mai yasa baza'ace Anty fadeelah ba? Bayan itace Babba a cikinmu idan aurenne itace yakamata tafara. Anty fadeela wacce ranta yakai kololuwa wajan baci idanuwanta har hawaye sukeyi tayi saurin mikewa tabar dakin. Mama takasa cewa komai amma har cikin ranta takejin zafin abun. Bayan angama zaman na riga kowa fita adakin kai tsaye dakin Mama na wuce ina zuwa nashiga toilet narufo wani irin kuka mai sanya kuna acikin zuciya nakeyi na dade a ciki bbu wanda yashigo in tunanin irin rayuwarda naso ginawa da Hamma yanzu da Yar uwata zasuyita ina tuna haka sai kuka yasake kwacemin. Bansan abunda yadawo da Maryam ba muryarta naji suna magana da Mama nayi saurin goge hawayena na fito amma hawayen yaki barin bin kumatuna inajin shigowarta dakin na bude nafito duk yanda taso muhada idanuwa naki. Na nemi waje na zaun har tagama maganganunta injin itama kamar kuka takeyi ban kalleta ba. "Babe kiitashi kije kiyiwa Baba magana nasan zai fahimceki Hamma yakawoni yana cikin tashin hankali yayita kiran wayarki ba'a dagawa menene dalilin wannan sauyin lamarin? Na girgiza mata kai alamun nima bansaniba. kitashi muje Hamma yana waje dakyar na iya bude bakina nace. "Maryam kije zamuyi waya" ganin bazata samu hankalina ba yasa cikin tausayawa tatfice ta sanarwa Hamma bazai samu ganinaba alokacin ba tana sanar masa yahau kirana a waya ina kallonta har tayi iya rurinda zatayi ta katse yasake kira idona yana kan wayar wannan karonma ban daukaba dan bansan abunda zance masa ba. Shi atunaninsa in amsa wayar zaiyimin bayani yanda zamu shawo kan lamarin Amma sam bazan iya hakan ba zan jira naga yanda Allah zai sake juya lamarin batareda nayi abunda zan sabawa ahalina ba. Hawaye yakebin fuskata sosai Mama tashigo tasameni ahaka. Tausayina yakamata sai taji bazata iya jurewa ba. "Marmeeyy kiyi hakuri zanje nasamu Babanku dan yafison mahaifiyarsu hakan bai bashi dalilin da zai cutar dake ya musanya abunda kikeso ba zan iya hkuri akan komai amma Marmeeyy babanku yakaini makura" "Nayi murmushin karfin hali kawai Mama macece mai masifar hakuri shekara ahririnda biyu aurensu da Baba tun tasowarmu bamu tabaji ta fadi wata kalma akansa ko ta nuna ya bata mata raiba. Na riko hannunta haededa fadin. "Kibari Mama tsya muga abunda Allah zaiyi" fuskata kawai ta shafa tafuce batareda tace komaiba. Anty fadeelah kuwa tadauna yiwa Aysha magana dan tayi-tayi akan taje wajan Baba tace masa batason auren taki cikin rashin kunya take cemata. "Oh ni maras kunya kenan koh? Mai sabawa mahaifana ita mai biyayya kisaka akara ganin bakina. ina zaman zamana Allah yakawomin hanyarda zan rama abunda tayimin auren Hamma na fashi" " Marmeeyy yar uwarkice amma karfi dayaji kin dawo da ita makiyarki kina kishi da ita. ita kuma matsayin yar uwa tadaukeki banga abunda ta miki har haka da zaki dauki tsana ki daura mata?" Tun daga wannan maganar Anty fadeelah ta dauke mata wuta tadaina kulata. Kwana biyu Mama bata sakewa Baba ba nikam ina shiga wajansa na gaisheshi iya kokarina nakanyi dan boye damuwata amma damuwa kam ina cikinta gashi sam naki yarda naji muryar Hamma dan bansan abunda jin muryarsa zai tasomunba. ZAYNAB ALABURA :Wannan Littafin na kudine kibiya 300Naira ta asuusn bankina domin samun damar yin karatu cikin kwanciyar hankali. 0003075326 JAIZ BANK ZAINAB M BAWA Kira da message kala-kala Ga dukkan alamu yana cikin tashin hankali yayita kiaran waya ko message kalamanda yake aiko dasu ya nuna yana cikin matsanancin tashin hankali nikum nakasa daukam kiran banason jin muryarsa dan bansan abunda jin muryarsa zai tasomunba. ina matukar son Hamma banyi tsammanin haka nake sonsa da kaunarsa ba saida wannan abun yafaru lokuta da dama ina zaune sai dai naji hawaye sunabin kumatuna. Duk wata hanya da Hamma zaibi ya hadu dani yabi amma abun yaci tura dan ata wajena na toshe kowacce irin hanya da zata hadani dashi wayarsa ma nadaina dauka sam har yagaji yadaina kira nasan kuma fushi yayi shi asonsa musamu hanyarda zamubi mu nunawa iyayenmun munason junanmu hakan yana nufin sabawa hukuncin iyayennmu nikuma bazan iya hakanba zan jira naga hukuncin ubangiji yanda zaiyi damu. Ana haka aka koma makaranta banaso nayi missing lactures dan bansaba hakan ba. Haka na shirya naje yiwa Baba yabani kudin transport ina hanya Maryam ta kirani tana hanya nace mata nima ina hanya muhadu a school. Gabaki daya na canja duk wanda yaganni sai yasan ina cikin damuwa. ana gama lactures nacewa maryam zantafi dan sai kusan bayan la'asar aka gama najira ta maidani nace mata zan koma dakaina. Data matsa nace idan akace zan ringa binta a yanzu zan ringa jin babu dadi tayi hakuri sai bayan wani lokaci. Ta fahimceni dan tasan ina cikin wani yanayi." Kusan 10days da faruwar lamarin babu wani kwakkwaran bayani kan abunda yafaru daga wajan iyayenmu sudai kawai sunce mana an canja lamari hakan yana nufin sun nuna ikonsu akanmu. Lamarin babu sauki kamar yanda nake tunani saboda a kullum tunanina shine gyara kullum kokarina saka mutane a hanya Da abun yajuyo kaina sai naga babu sauki kamar yanda nake tunani amma yazamemin dolena na yi hakuri nadauki komai dasauki najira naga hukuncin ubangiji akaina. Baba yashiga tashin hankali sosai dayasa wannan abun zai kasance ahaka da bai amincewa su Hammood ba yanason Marmeeyy yanason faranta mata kamar yanda take kokarin farantawa kowa. Gashi Mama sam ta canja masa yanda take sakewa dashi abaya yanzu ba kamar hakaba har yanzu bata fito tace masa komaiba yaso ace tayi masa magana zaiyi mata bayani yanda zata fahimceshi idan takama ya bayyana mata komai zai bayyana mata dan sam bazaiso fushinta ba tun aurensu basu taba samun matsala ba saboda hakurin ta koda ansamu matsalar ita a wajanta bata daukansa a matsala daganan shikenan sai komai yawuce. Amma yanzu yaga sauyin yanayi yasan dole ankaita makurane data kasa danne damuwarta. Ya Ahmad ke kwantar masa da hankali hakan yasa ma Yaya Ahmad yashirya dawowa a cikin satin. Ina zaune a daki kamar yanda ya zamemin jiki daga makaranta sai zaman daki ana saura kwana 1 adauki azumi mukaji shigowar Hamma ya tattaro batareda ya sanarwa kowa ba. ina jiyosu suna gaisawa dasu Mama a palour harda amaryarsa. Saida suka dan dade da shigowa kafin na mike dan banajin dadin jikina a hankali nafita palourn daga ta ciki narike labule na gaidashi. Ya dago ya kalleni cikin tausayawa daga jin muryarta yasan ina cikin damuwa. Ya amsa na kauda kaina gefe dan banason kallon tausayawar dake fuskarsa zai sakamin rauni ya karyamin zuciyata. Na gaisheda matarsa ina kokarin komawa ciki Anty tashigo Yaya Ahmad ya kawarda kansa gefe Ya gaisheta a hankali ita batamasan da ita yakeyi ba saida yasha murry yasake maimaitawa. Bakinta har rawa yakeyi ta amsa naji dadi sosai araina sauran mutanen dakin Mamakinsu yaki boyuwa na koma ciki saida zasu tafi yace muduka mushirya zamuje mu share gidan tunda akayi jere ba'a sake gyarashi ba sai dai kawai Yaya Habibu yana zuwa akai-akai yana duba gidan. Amota duk hirar da akeyi bansaka bakiba hankalina yana window inajin Aysha sai hirarta take zubawa kamar wacce takeyi da gayya dan naji haushi. Kuma naji haushin raina yayi daci sosai amma ban kalli yanda takeba bare tagane hakan su kansu wanda take sakasu cikin hirar bawani kulata sukeyi ba Anty fadeelah dama basa magana sai Ya Ahmad dayake kallon tsantsar wauta da shirmen abunda takeyi matarsa ce kawai take kulata dan ita batasan dawar garinba. ana isa suka fara fita sannan nabi bayansu. Gidan baiyi wani kura sosai ba muka fara aiki cikin gaggawa muna cikin aiki Ya Ahmad ya leko yakira sunana nadaga na kalleshi batareda na amsa ba. "Zo kiji" shine abunda yafada sannan yafice na ajiye mopper hannuna nabi bayansa. Akan kujerar dake dayan palourn da muka fara gyarawa ya zauna na isa na zauna akan wacce take kusada nasa. "Marmeeyy naji abunda yafaru kuma banyi bakin cikin hakan ba saboda inada tabbacin Baba bazai canja miki masoyiba face ya samo miki wanda ya ninkashi. Sannan kuma na tambayeki watannin baya nace miki kina soyayya kika cemin A'a meyasa?" Dakin sanar dani tun wancan lokacin da abun baizo ya kwabe hakaba. Munason farin cikinki kamar yanda kike kokarin faranta mana amma yanzu Bakin alkalami ya rigada ya bushe Marmeeyy kiyi hakuri inada tabbacin akwai alkhairai masu yawa a gaba" na sunkuyarda kaina kawai inata kokarin hana hawaye sakkowa kan kumatuna. Na dago bayan naci galaba akan hawayen na sakala murmushin karfin hali. "Ya Ahmad kaifa kacemin Duk wani hukuncin da Baba zai yanke a kaina natsaya na fahimceshi. Tayaya zanki jin maganarka? Karka damu na fahimceshi na zubawa sarautar Allah idanu kasan dai kawai lamarinne bazai goge araina ta dadi ba sai a hankali. Na tabbata anayin aurensu zan dainajin komai inada yakinin bazanji komai akan mijin yar uwata ba" Murmushi Ya Ahmad yayi dama yasan za'ayi hakan dam Marmeeyy batada matsala. "Allah yamiki albarka yadawo miki da ninkin farin cikin da kike tunanin kin rasa" cikin raina ma Amsa da Amin. Bamu zauna gidanba muna gama aiki ya maidamu gida. Ankama azumi cikin yarjewar ubangiji wannan ayayinda nikuma ma dukufa Addu'a ina gayawa Allah damuwata a kankanin lokaci nafara jin saukin abunda nakeji." Anata shirye shiryen Sallah nikam nazuba musu idanuwa akan duk wani abunda sukayi dai-dai duk wani abunda akeyi bandani iyakaci idan aka kawomin nayi godiya nakarba. Mama, Baba da duk sauran wanda sukasan yanayin mu'amalata da mutane abaya yanzu suna cikin damuwa danko hira nadaina zama anayi dani bawai dan bazan iya zama cikinsu ko akwai abunda yake damuna yasa nake haka ba duk yanda na zauna Sai Aysha tazauna itama ta yabamun maganganu bana kulata yawanci Anty fadeelah ke amshe maganar ta yaba mata maganganu itama harda gori take mata tace saurayin da take haukar akansa ko lamabr wayarta bayi da ita bare asaka ran wata rana zai kirata. Akayi sallah angama Lpy daga nan aka shiga hidimar biki daga gidanmu har nasu Hamma bawani shiri akeyi ba ita kanta Ummi batason auren amma babu yanda ta iya saboda zancen daga sama yake. Maryam tabata labarin irin Abubuwanda Aysha ta dinga yiwa Marmeeyy a Abuja sam taji yarinyar bata kwanta mata araiba. Koda tajewa Abba da maganar yanuna mata shima babu abunda zai iya tunda shima mahaifinsa ya yanke wannan hukuncin. Mama dafarko kamar bazata fara wani shiri ba sai taga rashin dacewar hakan ranta bayaso haka ta zage tafara hidima. Duk wani abu kafin Baba yayi saiya shawarce ta. Ya Ahmad ne yayi mata furnitures shida ita sukaje suka zaba. Dan rashin kunya tazo akan mu rakata zaben furnitures tayi hakanne danta cusa mana haushi arai. Nikam dama tasan ba zuwa zanyiba Anty fadeelah ma taki zuwa daga ita sai Mama da matar Ya Ahmad suka tafi. Dama Baba yabawa Mama kudin kayan Kitchen da Sauran wasu abubuwan. Daga wajan sayayya gidanta kai tsaye aka wuce dashi dan angama komai aka zubasu sai biki saura 1week za'ayi jere. Idan nace banshiga tashin hankali da karatowar wannan lokaci ba nayi karya. Kawai tafiya nake ina rayuwa amma hankalina baya jikina ido nakebin mutane dashi ina kallon ikon Allah wai Hamma Wanda nashirya rayuwata dashi shine wanda zai auri yar uwata duk yadda naso daurewa haka nake zama nayi kuka wasu lokutan bana iya shiga mutane da lokacin bikin ya karato nadaina zama agida. A school nake wuni zubur ko banda lactures haka Maryam take jirana har sai lokacin da natashi tafiya kafin itama tatafi. Kullum cikin tausayamin take bata taba yarda ta sanar dani halinda Hamma yake ciki dan tasan Babu alfanun hakan zata dada dagamin hankaline kawai. Tunda aka soma maganar har rana mai kamar tayau Hamma bai taba kiran Aysha ba bai nemi yasanta ba sam danko kamanninta bai sanib. Gashi Maryam ta dada hura masa wuta a zuciya data sanar dashi irin Abubuwanda take yiwa Marmeeyy. Ranar naje makaranta ban dawo ba sai yamma ina shigowa naga manya manyan motoci ima shiga nasamu Su Mummy ne suka iso. A shahshin Baba suka sauka itada wasu yayinda sauran yamn uwan suka sauka a gidn mahaifinsu dake bauchi. Nashiga na gaisheta tanata murnar ganina amma ni sai taga walwalata ba kamar yanda na sababa jikinta yayi sanyi alokacin tasaka Hakuri saida ta tambaya nakasa cewa komai banda murmushi danakeyi na karfin hali. Anty fadeelah ce tafara yimata bayani natashi nafice dasauri. Mummy tamike rai bace tayi dakin Mama tana fadin hakanma bamai faruwa bace." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 ------ Sallama tayi sannan ta kutsa kanta cikin dakin. Mama wacce ke daki tanajin sallamarta ta nufo palour fuskar Mummy babu annuri hakan yasa Mama taja jinin jikinta batasan abunda Mummy tazo dashi ba ko wani rikicinne kuma? Tanata saƙe-saƙe acikin zuciyarta. Jiki a saɓule tasaka murmushi akan fuskarta haɗeda faɗaɗa fara'arta tace. "Sannu da zuwa Mummy kece da kanki dakin zauna ai kin huta idan wani abunne saina shigo" Mummy ta girgiza kai. "A'a mamansu wannan ba maganar jira bace tafaɗa tana zama akan kujera" "Toh Allah yasa dai lpy" "Ba lafiya ba gaskiya ashe wannan yaron da Aysha zata aura saurayin Marmeeyy ne? Wane irin abune haka tayaya za'ayi wannan lamari ace saurayin ƙanwarta meya faru da za'a canja mata masoyi zuwa kan ƴar uwarta? Wannan bama mai yiwuwa bace dole azo a canja zuwa kan Masoyiyarsa ta asali. Ko menene dalilin wannan sauyinma tukunna?" "Babansu kawai yasan dalili danshi ya canja kuma bai sanarwa kowa komai ba. Amma ita Marmeeyy taceta hakura abar zancen kawai Sam bataso atada lamarin" "A'a wannan ai bazata yiwu ba kinsan halin Marmeeyy ai saboda ke kika haifeta bazata taɓa damuwa ba har indai akan ƴan uwanta ne yanzu muje wajan Babansu idan bazaki masa magana ba kiyimin iso ni zan masa magana" Mama ta ɗaga da mamaki tana kallonta wai itane Mummy takeso tayi mata iso wajan Baba Mummy mai nuna isa da gadara wajan kowa. wane iso take bukata bayan kai tsaye ma shashinsa suka sauka itada baƙinta. Kodan tundaa ya kasance anan ɗakinta yake tun kafin tabar gidan. Saida tasake maimaitawa sannan Mama ta miƙe tayi gaba Mummy tana binta suka shiga har wajan Baba dake da mutane a ciki yabar musu Babban palournsa dayake zama yakoma palournda yake kusada main ɗakinsa. Da sallama mama ta shiga Mummy na biye da Ita. A palourn ta zauna ta jira Mama tayi masa magana suka fito tare. Mama tayi hanyar fita. Mummy tace. "Kidawo kizauna a gabanki yakamata ayi zancen ai. Ganin Baba ya tsura mata idanuwa yasa tadawo ta zauna ba'ason ranta ba. Mummy Tajira Baba yazauna sannan tafara karanto masa ƙorafinta. Saida tagama sannan yace. "Bantari nunfashinki ba Mummy amma akwai babban dalili dayasa akayi hakan wanda yin hakan kawai shine mafita. Banyi hakan dan banason Marmeeyy ko inason fifita Aysha ba. Aysha da Mummy dukansu Ƴaƴanane kowacce inason farin cikinta babu wacce zan tauye acikinsu dan ƴar uwarta taji daɗi" "Mummy kibar zancennnan kawai har indai Marmeeyy ce ta fahinci kowa da komai bata ɗauki abun da zafi fa kawai dai ranta baya mata daɗi ne kuma bata fushi da hukuncin" Mama tana gama faɗin haka ta miƙe tana tace" "Bari naje zamu kasuwa da Aysha akwai kayan kitchen da bamu gama sayayyya ba yanzu zamu shiga mu sayo" har takai bakin ƙofa Baba yakira sunanta. Ta tsaya cakk dan Baba ya kwana biyu bai kirata dasunanta ba bata juyo ba Har saida yacigaba da Magana. "Ko sau ɗaya bazaki tambayeni dalilin dayasa najuya auren Marmeeyy kan Aysha ba? Da zaki tambayeni da zan zauna nayi miki bayanin komai tun daga farko yanda zaki fahinci lamarin. Baba (Alhaji Habibu) shine ya hanani faɗa miki komai amma har indai zakici gaba da shareni banaji zan iya bin umarninsa zan zauna nayi miki bayani ki fahimta anyi abunne batareda son zuciya ba" sai alokacin ta juyo tayi murmushi. "Tunda Har Baba ya hana ka gayamin toh sanina baida amfani dan yasan dalilin dayasa yace kada ka gayamin ina bayan hukuncinsa. Sannan niba shareka nakeyi ba kawai yanayin da Marmeeyy ke shiga ke jefani wani yanayi da banajin daɗinsa amma da zarar angama biki nasan komai zai dawo dai-dai" Bata sake magana ba tafice Baba ya sauke ajiyar zuciya yabita da kallo yanajin babu daɗi acikin ransa." Dake wannan semetern bawani tsayi zatayi ba har munci rabi abubuwa sun fara zafi exam baifi saura 1month ba hakan yasa sam bana zama agidan kuma naji daɗin hakan dan nasamu damar kaucewa abunda banason gani. ƴan uwan Mummy suka haɗa event Mummy bataso hakaba dan itama auren ya fice mata arai. Mamakin yanda Aysha take rawar kai takeyi tana ganin wautarta zata auri mijinda baya sonta take wannan abun wanda takasa gane dalili yin hakan son saurayin dama takeyi ko tanayine danta ƙuntatawa ƴar uwarta kamar yanda fadeelah tafaɗa mata. Nadawo daga makaranta nawuce ɗakinmu kai tsaya dukda yanzu bancika zama a ciki sosai ba nafi zama ɗakin Mama dan banason zama waje ɗaya da Aysha. Ɗakin nasamu acike da ƴan mata ƴan uwansu Aysha waɗannan masu masifar jida kansu. Ina ganinsu najuya dasauri zanbar ɗakin dan danasan suna ciki bazan shigaba bansan da isowarsu ba. "Ina kuma zakije? dawo nan ko kiyi abunda zakiyi ki sake fa Marmeeyy baza'a hanaki sakewa awani gida azo gidan mahaifinki a hanaki ba" Cewar Anty fadeela. "Bansan da mutane aɗakin bane zanje ɗakin Mama na faɗa ina ƙoƙarin fita" no babu yanda zakije zoki canja kayanki anan. Banason musu da ita dan haka na ƙarasa shigowa. Nafara cire kayan dake da Vest aciki. "Baku mata jaje ba" cewar Aysha. Dariya su duka suka saka sannan wasu daga ciki suka fara faɗin. "Allah sarki Allah yamaida alkhairi" ban kulasu ba. Ina jiyo ɗaya acikinsu tana faɗin. "Aysha bakida Dama haka kikayi wuff da Bawan Allahn nan yanzu wasa gaske saura kwanaki yazama naki ke kaɗai kuma fa yahaɗu wallh ki ganshi fa lallai kinyi gamda katar. Mamaki nakeyi a'ina Aysha tasamu photonsa? Banason jin wani abun dan haka dasauri na ƙarasa cire kayan zan fice. "Bakiji ba" Aysha tafaɗa ban kulata ba. Kinga please ki sakamin No Hamma anan sorry to ask inba wajanki ba bansan yanda zan samu ba ba cin fuska bane yanayi ne" taƙarasa tana miƙamin wayarta. "Anya aysha kinada hankali kuwa? Nikam lamarinki na bani mamaki. Wallh Marmeeyy karki kuskura kibata taje yanda zata nema tasamu ƴar iska" ko kallo anty fadeela da tayi magana bata isheta ba. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 ------ Bansan lokacin da murmushi ya suɓucemin ba wanda ni kaina bansan na menene ba amma tunanina yafi bani na jin daɗine tunda na fahimci ko lambarsa ma bata dashi hakan yana nufin ko kiranta bai taɓa yiba kenan. Sai Alokacin naji inada buƙatar na maida mata amsa tunda nasamu damar yin hakan. "Anya Aysha kinada hankali kuwa? Zumuɗin auren mutuminda baisan dakeba ko kamanninki bana tunanin ya sani bare ace ya kiraki a waya haka zakiyi zaman aure shine kiketa ɗauki. Wane irin zama kike tunanin zakiyi da namijinda zuciyarsa ta karkata wani waje? Ki zauna kiyi tunani sosai ba Zumuɗi da rawar kai yakamata kiyi ba yakamata ki zauna kiyita addu'a kina roƙon Allah yacire masa son wacce yake fama da ita a zuciyarsa ya sanya masa ƙaunarki. Wannan shawarace a matsayina na ƴar uwarki" Cikin ƙuluwa tace. "Duk namijinda zai soki Marmeeyy ina tunanin idan ya ganni zai soni fiye da ke dan saiya ninkamin sonda yake miki ai ido ba mudu bane amma yasan kima" "Okay all the best" shine abubda nafaɗa nabar ɗakin. bayan shigata ɗakin Mama na zauna a gado haɗeda sauƙe ajiyar zuciya Naji sanyi da daɗi sosai a raina banyi tunanin zan samu sauƙi alokaci ɗaya hakaba. Gabana yayi mummunan faɗuwa. Danayi tunanin abunda ya sakani jin daɗin. Anya kuwa nayiwa kaina adalci? Murna nakeyi da rashin kiran da Hamma ke yiwa Aysha? Hakan yana nufin naji daɗin nuna halin kk inkula da yayi da ƴar uwata kenan?" na jijjiga kai da sauri dan banason ya kasance haka. Na tabbata samun damar mayar mata da martanin maganar da take jefamin yasamamin nutsuwa naja dogon numfashi na zube akan gado. Washe gari zasuyi event ɗinsu dan haka tunda na tafi makaranta ban dawo ba sai har 6:00pm ina cikin makaranta harda maryam itama taƙi komawa gida. Babu yanda banyi da itaba tatafi wajan event ɗin taki. Dana matsa tacemin. " ke idan naje hakan yana nuni ina farin ciki da bikin kenan? Toh banayi garama ki barni" haka nagaji nabarta ban bar makaranta ba saida na tabbatar kowa yagama tafiya wajan event ina shiga gida ana kiran magrib Kia tsaye ɗakin Mama na wuce ban fito ba sai washe gari ko kalan kayanda Amarya da ƙawayenta suka saka bandaniba. Bansan ango yaje ko baijeba. Mummy ma ban gantaba sai da zan tafi makaranta nabi muka gaisa. Zan fito inaji wasu suna zancen ango baijeba na taɓe baki nawuce abuna. Yau ma irinta jiya nayi sai magrib nadawo. Dake a harabar gida suke event ɗin na taras dasu amma ko kallon yanda suke banyiba nawuce ciki. Anty fadeelah ma ashe bata halarci event ɗin ko guda ɗaya ba bansaniba saida nashiga na tarasda Mama tanayi Mata faɗa nima na saka baki muna tausarta amma cewa take har indai bazan jeba toh itama bazata jeba. Na nuna mata saboda school yasa bansamu event ba takasa fahimta dan haka kawai na yanke shawarar zanje event har indai za'ayi a ƙarshe. Tausayin Aysha ya kamani ganin yanda ake event ba ango bare ƴan uwansa. A paper na rubuta numbern Hamma nakai mata ɗakinda take na ajiye. Tagani batace komai ba nima bance ba dan banama buƙatar tace ɗin bana tunanin yanzu zan iya bari ta faɗamin maganarda ranta yakeso batareda na rama ba. Ina fita taɗauki numbern dake babu kowa a ɗakin tayi dialing numbern bata daɗe tana ringing ba aka ɗauka ta gaisheeshi ya amsa murya babu yabo ba fallasa. Yayi shiru dan bai gane wacece ba. Tafara in ina. "Uhmm Uhmm Aysha ce" har cikin ransa tsakani da Allah bai gane wace Aysha dan haka yace. "Aysha! Aysha! Banganeba. Tarasa me zatace masa yagane sai tace. "Uhmm dama marmeeyy ce ta bani lambarka shine nace barina kira naji ko zaka halarci diner da za'ayi on Saturday ranar ɗaurin aure. Idan bazaka samu damar zuwa ba sai kawai asoke event ɗin" "Marmeeyy tabaki Number na? Yayi exclaiming. Da sauri tace. "eh" a yanda yake zaune yazama statue yakasa koda motsi bayan yayi confirming abunda kunnuwansa sukaji masa. Menene hakan yake nufi kenan? Marmeeyy ce da kanta tabata Numbernsa? Marmeeyy ta yafeshi ta manta dashi ta daina sonsa kenan? Haka actions nata suka gwada amma baiyi tunanin zata iya daukan numbernsa tabada sisternta ba bayan tasan ita kaɗai yakeso. Yaji ɗaci aransa dakƴar ya iya buɗe bakinsa yace zan kiraki. Yana faɗin haka ya datse kiran." Lallai marmeeyy tawuce iyakarta kuma tasaka shi yaji zafi yaji babu daɗi. Amma dole zai rama zaije event ɗinda za'ayi kodan shima yasamu ya ƙuntata mata gwargwadon yanda tayi masa. Kai amma anya zuciyarsa zata iya jurar ganin ya ƙuntatawa Marmeeyy kuwa domin yana sonta idanya ƙuntata mata ya tabbata saiya fita shiga damuwa. Nikuma anawa wajan ba ƙaramin dauriya nayiba dana iya ɗaukan number na bata dan saida nayi hawaye amma yaya zanyi? Tunda inada hanyarda zan taimaka mata kawai gwara na taimaka matan dam bazan barmu dukanmu cikin ƙunci ba." Har washe gari bai kirata ya sanarda ita akan zai halarci event ɗinba shi asaninsa grooms ke shirya diner idan suna buƙata baisan wane karbani yakaita shirya diner bayan bata shawarceshi ba. Dakyar wasu daga cikin abokanansa da sukasan yanda lamarin yake suka tausheshi akan yaje. Daya tsaida zuciyarsa akan zuwan kawai saiya tura mata text message akan zai halarta. Amma shi dai har yanzu Marmeeyy yakeso kuma yana addu'a akan Allah yayi ikonsa ya canja lamarin. Aranar akayi walima itama ban halarta ba ina makaranta har aka tashi. Washe gari daya kasance ɗaurin aure da zazzaɓi na tashi dan abun ya dokenk sosai gani nakeyi kamar almara wai Hammana zai auri ƴar uwata. Aysha inajin kamar zan iya haƙuri bayan auren amma sakda ranar tazo naji haƙurina gabaki ɗaya ya ƙare. Toilet nashiga nayi kuka na godewa Allah nafito ban fitoba dan nasan idanna fito kowa saiya fahimci halinda nake ciki. Dagani har Hamma munkasa yarda cewa yau rana tazo da zata saka katanga a tsakaninmu zamu zama ba mallakin juna ba ina tuna hakan sai inji hawaye yana zirara akumatuna. ƙarfe sha ɗaya da rabi 11:30am aka ɗaura auren Hamma da Aysha Bikin yayi mutane dukda bawani gayyata akayi ba shi Hamma abokanansa idanba na jiki bama bai sanar musu ba. Amma haka abokanan wannan ya sanarwa wannan har suka samu halarta. Hamma kawai yana tafiya ne amma jiri ɗebansa yakeyi ɗakyar yasamu ya sulale yabar cikin mutane dan jiri ɗebansa yakeyi akowani lokaci zai iya faɗuwa." ZAYNAB BAWA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 ------ Tun da aka ɗauki azumi akayi sallah gabaki ɗaya hankalinsa ya karkarata yayi wajanta babu wani abu dayake muradi da burin gani daya wuceta. Yana mararin sanyata a idanuwansa yayi kewarta samada yanda baki zai iya faɗa. Ga abubuwa sunyi masa yawa kuma a wannan lokacin yana tunanin dole ya bayyana mata kansa a yayinda zaije gareta yagaji da ɓoye kansa wannan karon yana buƙatar shima tasanda zamansa matsayinsa na mijintabamma yaya zaiyi da alƙawarin da ya ɗaukawa Baba? Yazama dole yacigaba da ɓoye kansa har lokacin da Baba zai bashi izinin bayyana mata kansa. Wannan dalili ya tsareshi daga zuwa ganinta ya taushi kansa yabawa zuciyarsa haƙuri amma yaga zuciyarsa a wannan karon tana neman fin ƙarfinsa kodan ba wannan karon bane ta saba yimasa haka. Alokacinda ya fara sanin Marmeeeyy yaso ya danneta amma ta gwada masa bazata dannuba saboda taga abunda takeso haka taci galaba akansa ya biye mata wannan karonma hakan takeso tayi masa. Ziciyarsa ta azabtu da son ganinta ko jin muryarta. Ɗaya daga cikin wayarsa ya ɗauko. Yanata tunani yayi ko kar yayi bazai iya hana kansa ba A wannan lokacin abisa tilastawan da ziciyarsa tayi masa yayi dialing numbern marmeeyy. Ina zaune abun duniya ya taru yayimin zafi narasa yanda zan saka kaina tunda naji labarin an ɗaura auren nakejin jiri-jiri harda zazzaɓi dan zuciyata sai tashi takeyi nakasa cin komai. Tun banaso kowa yagane har Mama tazo ga sameni a cikin wannan yanayin tashiga tashin hankali matuƙa zama tayi tanamin nasiha da kalamai masu ƙwantarda hankali da sanyaya zuciya. "Marmeeyy kina jina? Ki ƙwantarda hankalinki kisan cewa kowani irin lamari rubutacce ne wajan ubangiji dama can Allah ya rubuta Hamman ba mijinki bane. Kuma bamu isa muja da hukuncin Allah ba. Alkhairi kawai muka roƙa a wajansa kuma inada yaƙinin alkhairin zai bamu. Karkiji komai karki riƙe komai a zuciyarki ki tashi ki fita cikin ƴan uwanki ko zakiji sanyi. Idanma bazaki iya hakanba ki zauna anan ki ɗauki ƙur'ani ki kiranta zakiji sanyi. Tayi tamun nasiha sosai ina jinta har tagama kuma Alhamdulillhi nasamu sauƙi. Na lumshe idona kamar mai bacci ganin haka yasa tafita. Ina zaune ƙwance wayata tafara ruri a hankali na jawota. Ina ganin lambar saida gabana yafaɗi amma na dake. Baitaɓa kirana ba tsawon shekara biyu anshiga da uku kullum saƙonnk kawai yake aikon dasu. Bansan dalilin kiranba yasa bazan iya ignoring ba amma kafin na ɗauka nayi saƙa da warwara sunfi goma. Ina pjcking na kara a kunnena nayi shiru. Ba'ace komai ba daga wayar nima bance ba. Na maida idanuwana na lumshe wayar tanakan kumatuna saitin kunnena a hankali nake sauƙe numfashi. Bansan me yasaba sai nakeji kamar mai kiran yana saurarona daga numfashin danake fitarwa. Daga yanayin yanda numfashina yake sauƙa yagane cewa ina cikin damuwa gabaki ɗaya sai yajishi babu daɗi Marmeeyyn da yasani mak surutuce da fara'a amma yajita shiru gashi tana jan bumfashi tana sauƙar dashi cikeda damuwa bazai iya sauraran hakanba dan haka ya datse kiran. 15minute bayan datsewar kiran naji sallamar Yaya Ahmad. Har yanzu wayar nakan kumatuna yanda take ban sauƙetaba koda naji datsewa wayar. Sallama yayi nabashi izinin shigowa dan bazan iya tashi jafita palournba sam banason haɗuwa da mutane. Tubda Ya Ahmad yake inbanda yarinta bai taɓa shiga ɗakin mama ba sai yau. Yashigo yazauna akan comfy bedroom chair dake gefen gadon Mama. Na gaisheshi batareda na tashi ba. "Marmeeyy tashi ki zauna zamuyi magana" batareda na amsa ba na nemi mike zaune. "Kina sonsa da yawane har haka?" nayi ƙasa da kaina ya fahimci abinda nake nufi zuciyarsa tayi wani iri yakasa cewa komai. Bayan wasu mintuna kafin yacigaba da magana. "Marmeeyy kisan cewa kuma na yarda cewa Allah bazai ƙwace wani abu atare dake batareda ya canja miki da ninkinsa sau babu adadi ba. Mijinda nake mikk buri da fata shine wanda zai soki ya ƙaunaceki ya riritaki yaga kimarki da darajarki ya zame miki gata kamar yanda kika zamewa gabaki ɗaya ahlinki gata. Ina miki fatan mijinda zai soki aduk yanda kike mijinda zai fahimci kina cikin damuwa daga zallan numfashinda kika sauƙar basai laɓɓanki sun furta ba wanda zai fahimci damuwa acikin ƙwayar idanuwanki batareda taimakon kalaman bakinki ba. Na tabbata bazaki daɗe cikin wannan damuwar ba dan ayau na tabbata cewa Allah ya amshi addu'armu. Yanzu kitashi kiyi wanka idan kingama ki kirani zan fita dake may be zakiji sanyi aranki daganan zan wuce nasamu Baba zamuyi magana akwai wani suprise da zan miki amma sai kinmin alƙawarin sakin ranki nayi murmushi sannan nace. "Ya Ahmad karka damu kanka da saika farantamin kar kaje ka takura kanka kaga ranar haka kacire maƙudan kuɗi ka siyamin wayarda tafi ƙarfina idan kanaso na saki raina zan saka kasan kawai zanji babu daɗine amma yanzu zan tashi nayi wanka ma" murmushi kawai yayi ya fice natashi daƙyar nashiga nayi wanka. A ɗakin Baba Ya Ahmad ya shaidawa Baba abunda yake faruwa badan ya ɗaga masa hankali ba sai dan yanaso yaɗaga maganarsa akan cewa ba yanzu zai nunawa Marmeeyy akwai auren Hammood akanta ba shi aganinsa tunda marmeeyy nason Hammood koda da son bana aure bane bazatai masa uwar shawo kaiba. Sannan yana ganin Hammood kaɗai zai iya cireta a wannan damuwar da take cikk ya ƙwantar matada hankali. Bai bar ɗakin ba har saida ya sanya Baba ya amince da zai Kira Hammood da kansa dan yazo ya bayyanawa Marmeeyy kansa." Bayan na fito a wanka wadrope na buɗe anan idanuwan suka sauƙa akan kayanda nasaka ranar diner ya Ahmad na cirosu ƙamshinsu yana dukan hancina har lokacin kayan ƙamshin turaren wannan mutumin sukeyi dukda sun ƙwana biyu a ajiye tun ranar dinner bansake sakasu ba bansan dalili ba amma naji daɗin ƙamshin danya sanyamun nutsuwa kuma dama tun abaya ƙamshine mai saka nutsuwa. Daga yanda nasaka kayan na gane naɗan faɗa ban shafa komaiba na ɗaura ɗanƙwali na yafe gyale tunanin Ya Ahmad zaiyi magana yasa na canja zuwa hijabi wanda zai shiga da kayan na saka plat shoe na fito a plaourn mama naga matar Ya Ahamd ni banmasan shigowarta ba na gaisheta sannan nafice fitata tayi dai-dai da fitowar ya Ahmad daga ɗakin baba. Ficewa mukayi sai bayan azahar sannan muka dawo." Da Yamma na kira Maryam nace ta shirya zamuje diner datse kiran tayi bayan 40minute kawai sai najita a gidanmu. "Babe wai kinyi haukane? Dagaske kike wai zuwa zakiyi? Toh me zakije kiyi? Dan Allah ki haƙura kiji da abu ɗaya haba" "Zuwa zanyi mana kuma tare dake toh mema zai hanamu zuwa?" "Babe please stop kina ɓatamun raina Allah na tuba mai Zai kaimu? Kinaso kisake tada ciwon da yake damunkine? Gashi duk kinbi kinyi wani ƙashi kin rame abu bakyan gani" cikeda jin haushi nakai mata duka" "Ji banza wallh bansan wulaƙanci nice babu ƙyawun ganin?" "Toh ƙarya nayi? Kije ki kalli mudubi shi zai baki amsa" "Mtswww naja tsakk na ɗebeta na watsar" tayi magiya ta gaji nasake tabbatar mata da zamuje diner babu fashi duk yanda taso tayi convincing ɗina akan kar muje naƙi biyeta daga ƙarshe ficewa tayi tabarni. Sai bayan magrib aka ɗauki amarya amma gidan iyayensa aka wuce da ita kamar yanda al'adan ƴan garin bauchi yake saisun ƙwana ɗaya gidan iyayen miji idan aka gama biki sai akai amarya ɗakinta. Mama da anty suka raka amarya sai Ummi tana kallon harda Mama akazo ta jata ɗaki ta tambayeta yanda nake sannan tabata labarin irin halinda Hamma yashiga har yanzu ta sanar mata bai ƙwantarda zuciyarsa ba. Mama ta shaida mata nawa wajanma hakanne amma yaya zasuyi iyaye sun rigada sun zartar da hukunci. Ummi ta tambayi Mama akan dalilin canjuwar auren Mama ta nuna mata bata saniba. Basu daɗe a gidanba suka dawo akabar zallan amarya da ƙawayenta sai ƴan manya guda biyu. Dare yayi anata shirin tafiya saida kowa ya watse sannan na shiga nasake wanka lace na ciro wanda aka ɗinka mana a sallah na sanyashi powder kawai da lipstick nasaka na ɗaura ƙwali yazauna akaina ni kaina nasan bawani kyau zanyiba tunda fusk duk bbu annuri amma yaya na iya? Dole zanje ko ban daɗeba na dawo. Sai bayan nagama shiri na fita naduba kowa yatafi dagani Sai Anty fadeela wautarmu nagani lo yanzu da muka bari kowa yatafi waye zai kaimu? ɗakin Mama muka dawo muka zauna bamu daɗe da zamaba wayata tafara ruri Ina duba naga Maryam dasauri mayi picking ina ɗauka tace. "kifito ina waje tana faɗin haka da datse kiran nayiwa Anty fadeela magana muka fita. Waje yayi kyau ya tsaru anarya na tayi kyau sosai ɗass da ita Babu Mummy a wajan da alamu bata jeba. Saida mukayi kusan 30minute da zuwa kafin aka sanarda isowar ango saida gabana yafaɗi rasss." ZAYNAB ALABURA💕 Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 ------ Ango yayi kyau sosai sai dai ya rame dan sam baida walwala ana ganinsa za'a fahimci hakan. Aysha tana kallonsa tafara sakin murmushi alokaci ɗaya haƙwaranta suka fito waje sai buɗesu takeyi dan murna ya isa zuwa wajan babu wani annuri a fuskarsa yana isa akacigaba da gudanarda shagali. Ƴan uwansa ƴan tsirarrune sukaje wajan ana kallon amaryar da angon za'a fahimci babu wata shaƙuwa atattare dasu. Nidai ƙasa nayi dakaina ina danna wayata dan duk lokacinda na ɗaga idanuwana na dubesu sai naji gabana yafaɗi. ƙawayen amarya sai rangwaɗa akeyi a fili kamar za'a ɓalle. Shikuwa Hamma baisanda zuwana wajanba. Tunda aka fara event maryam tana zaune bata matsa ko nan dacan ba nayi-nayi tatashi tayi musu manni taƙi Haka na haƙura na ƙyaleta, wata daga cikin ƴan uwan Mummy da batasan abunda yake faruwa ba tazo tana mana magana akan mutashi muje wajan amarya muyi mata liƙi bata jira cewarmu ba ta mimkiƙar damu ala dole sai munje baya na kalla dan banaji zan iya zuwa wajan. Anty fadeelah ta dafani. "Marmeeyy idan bazaki iya zuwaba ki zauna abunki ba lallai amma a shawarce dakinje wajan kin saki ranki kiyi musu liƙi fuska ɗauke da murmushi dan wannan makirar tasan cewa damuwarda take tunanin tasakaki aciki toh bakya cikinta. Marmeeyy inaji ajikina akwai tanadin da ubangiji ya miki fiyeda wanda kika rasa ki taho muje. Cikeda ƙwarin guiwa na nufi wajanda suke tareda Anty fadeelah da maryam wacce sai ƙunƙuni take. Muna dayawa wanda muke tafiya wajan amma abunka da abunda rai keso kallo ɗaya idanuwansa suka sauƙa akaina ya tsareni da idanuwa yana tambayar kansa abunda nasoyi wajan. Ko makahone yaganni yasan ina cikin damuwa danna rame na canja bare shi masoyina tunda yasaka idanuwansa akaina bai ɗaukesu ba. Ban sake shayar dashi mamaki ba saida yaga na halarci wannan dinner. Anya marmeeyy tanada hankali kuwa? Shine abunda yake tambayar kansa dan yasan babu abunda zuwa wajan zai jawo mata face tayi hurting kanta. har muka ƙaraso wajanda suke tsaye ban yarda na kallesu ba dan nasan zanji kamar zuciyata zata buga. Aysha wacce itama sai yanzu ta lurada zamana a wajan kawai tabini da kallon mamaki tana tambayar kanta abunda nazoyi mata a wajan dinner. Kallon Hamma tayi taga idanuwansa suna kaina ko kaudawa bayayi bai damu da kowa yaga irin kallonda yake yimin ba. Kallone mak cikeda So. Ƙauna, Tausayi, dakuma jin haushi, wani abu ya tokare zuciyarta dan taji haushi sosai saida fuskarta ta nuna. Daƙyar na iya ɗaga idanuwana na kallesu Muka haɗa idanuwa nayi saurin ƴin ƙasa da kaina dan bazan iya juran kallonda yake yimin ba. Ba ƙasa nake kallo ba jikinsu kawai na tsurawa idanuwa kamar maison gano wani abun jikin kayanda suka saka. sauran sunata manni nikuma nakasa. Lurada yayi da yanda nake kallo yasa yakai hannunsa ya zagaye a waist ɗinta yayi holding ɗinta very tight haɗeda mannata a jikinsa. Saida gabana ya faɗi na runtse idanuwa na inajin zuciyata tana bugawa da sauri da sauri nayi baya na riƙe maryam gam-gam dan jiri nafaraji ganin abunda Hamma yake yiwa Aysha wanda nasan yayi da gayya ne. Shikuma anasa wajan kawai yanaso ya ƙure dauriyata ne yanaso yaga ƙarshen yanda zan iya kaiwa. Wani irin murmushi Aysha tasaki mai sauti alamun jin daɗi ya hayyana a fuskarta ta ɗago idanuwa ta dubeshi hannunsa ne kawai yake riƙe ita dakuma jikinsa daya manna a nata amma fuskarsa nakan marmeeyy. Ganin yanda hankalinsa yake baisata jin haushi ba itadai tunda ya riƙeta taji daɗi su abunda zasu kalla daban abunda duniya ma zata kalla daban. Kowa zaiyi tunanin ya riƙeta ne cikeda shauƙi bayan shikuma yayi hakanne danyaga reaction na marmeeyy ita kanta Aysha tasan dalilin yin hakan amma ita koma yaya ne yayi mata daɗi zata jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya bayan kallonda mutane zasuyiwa lamari gashi ya ƙuntatawa marmeyy. Jida maryam tayi na riƙeta gam-gam rikon bana hankali ha yasa ta ɗaga dan ganin abunda yake faruwa idanuwanta suka sauƙa akan abunda Hamma yakeyi dasauri tajani mukabar wajan. Can kujerun baya ta nufa muka zauna. "Marmeeyy kinga abinda nake faɗa miki koh? Har yanzu knason Hamma bai kamata kizo wajannan ba. Sakamakon bazaiyi daɗi ba" inajinta amma bana fahimtar abunda take faɗa. Daga nan har aka gama event ban sake ɗaga idanuwana na kallesu ba. Ana gamawa mune farkon fita amma munsamu motoci sun tsattsare yanda mukayi parking so babu hali mu tafi yanzu gashi sun tsaya ɗaukan pics yanda babu mutane muka nema muka zauna a kafaɗar maryam na ƙwantarda kaina na lumshe idanuwa yanzu damuwata kawai naganni agida. Bamu daɗe da zama ba naji muryan Hamma akanmu Bansan yaya akayi yasan yanda mukeba dan wajan yaɗanyi baya. "Zamu iya magana yanzu?" ya tambaya. "Hamma menene hakan katafi please wallh batajin daɗi. "Tashi kibarnan maryam magana zamuyi" ganin fuskarsa Babu wasa yasa ta ɗan matsa gefe" "You ignored me, my calls, my messages, dakin kulani May be da munyi sorting out wannan matsalan marmeeyy meyasa zaki mana haka? Kina kallon halinda kika jefamu hakanma bai isheki ba kika bata numberna dan ki gwada baki damu daniba duk hakan baiyiba sai kinzo wajan event ɗin. Why marmeeyy bayan kinzo babu abunda kikayi sai huring kanki, ke kaɗai nakeso kuma ke keɗai zanso duk wacce ta aureni zaman haƙuri zatayi dani dan zuciyata tana wani waje daban" tunda yake magana sai yanzu na kalleshi nafara girgiza kai zuciyata tayimin nauyi. "Please Hamma dan Allah kabar wannan zancen ka zauna da matarka tsakani da Allah ka kula da ita Aysha fa ƴar uwatace abunda yayi marmeeyy shi yayi Aysha kana tunanin zanji daɗi idan ka cutarda ita?" "Bansaniba bansan ko bazakiji daɗi ba amma na tabbata bakiji daɗiba dana riƙeta dukda ta kasance matata" saida gabana ya faɗi daram daya ambaci matarsa nan zuciya tafaramin saƙa tunani yafara kai kawo. Kodai yaudarar kaina nakeyi bazanji daɗiba idan Hamma yaso aysha? Ko bazan samu sauƙin danake tunanin samuba yayinda Hamma da Aysha kamar yanda nake tunani. Ya jijjigani. "Aduk lokacinda kika shirya zaman dani kika shirya tsaya dan ƙwatar soyayyarki zan jiraki inanan Hammanki yananan yana ƙaunarki bantaɓa cire rai da zamu rayu da junaba kuma har yanzu ban cireba. na jijjiga kai ayayinda kuka yakeson fin ƙarfina. "Hamma karka maidani maci amana dan Allah wallh ka haramta a gareni tunda ka auri ƴar uwata" yana jijjiga kai ina jijjiga kai. "Ban haramta agareki ba kidaina faɗin haka" yafaɗa haɗeda kamo kafaɗata ya jawoni jikinsa yana shirin haɗe bakinmu waje ɗaya. Maryam da take gefe tana kallonmu ta rufe baki dan taso tasaki ƙara alokacinda taga abunda Hamma yake ƙoƙarin aikata gani tayi idan tayi ƙarar mutane zasuyo wajan suga abunda yake faruwa kuma ta tabbata abubuwa zasu ƙwaɓe hakan yasa ta rufe bakinta da hannuwanta biyu. alokacinda naga abunda yake shirinyi kuma baida niyyar fasawa dukda turjewarda nakeyi sai dai lips ɗinmu yazo gaff zai haɗe waje ɗaya nayi amfani da tafin hannuna nasaka a tsakanin lips ɗinmu. Jin abunda yashiga tsakani dayasahi sakina yana kallona. "Hamma dan Allah kaje ka riƙe matarka hannu bibbiyu ko sau ɗaya baka tsaya ka saurareni kaji dalilin fasa aurenba. Dalilin shine dan inada wanda nakeso bakaiba Hamma ni naje nasamu Baba nace masa akwai wanda nakeso mun haɗu dashi auren ya Ahmad tun alokacin hankalina ya karkata gareshi bazan iya gaya makaba saboda girmanka da nake gani yasa nasamu Baba dan Allah ka ƙyaleni kaje kaso ƴar uwata ka zauna na ita" ina magana ina kuka nafaɗi hakanne san kawai Hamma ya janye maganarsa da yayi akaina ya koma ya fuskanci ƴar uwata. Murmushi yayi na irin kinma rainamin hankaki. "Karya kike marmeeyy wallh ƙarya kike ni kaɗai kikeso ni shaidane nasanda hakan ƙarya kikayi danna rabu dake. Do you have to go this far marmeeyy kawai danna rabu dake saiki furta kalmar rashin so agareni" nakasa cewa komai kawai na haɗe kai da guiwa ina kuka yatashi fuuuuu yabar wajan. Yana barin wajan Maryam tataso tazo tayita tafara rarrashina ashe duk abunda yafaru A idon Aysha tunda taga Hamma yafito jikinta yabata ni yake nema dan ta bishi abaya tacema masu hotuna tana zuwa. "Kin kyauta marmeeyy dama abunda kikazo yi kenan koh? Kinzo kiyimin ruining wannan ranar na tabbata da bakizo ba da komai zaiyi armashi. Wallh marmeeyy bana dana sanin canja masoyinki yadawo kaina. Ina zaune da ƴar uwata shigowarki rayuwarmu kika sanya takoma tafi sonki akaina haka Ya Ahmad yazamana kamar kece kuka fito ciki ɗaya baniba. Hakan bai ishekiba uwarda ta haifesni saida kika maidata tadawo kanki. Me kika sani a zafin ƙwace masoyi danna ƙwace miki mutum ɗaya shine kike hawaye? Ki share hawayenki marmeeyy bakida komaiba. Asheni na kasance jaruma da kika rabani da kowa nawa kika dawo ƴar lale amma banyi kuka ba. Hakanma ban isa nayi magana ha kowa haushina yakeyi. Yanzu Allah ya ƙwato masoyinki yabani bada tsumi naba bada dabarata ba hakanma kowa haushina yakeji nayi ba dai-dai ba Marmeeyy ki adana hawayenki dasaura. a fusace maryam tabata amsa. "Wanda yakeda baƙin hali da Hassada shiya kamata ya adana hawayensa ba marmeeyy mak zuciya mai kyau cikeda alkhairai ba. Aysha zata mayarwa Maryam saita tuna cewa itafa ƙanwar Hamma ne maida mata magana batasan abunda zai jawo ba sai kawai tayi shiru. Har tayi tagam nikam ko ɗaga idanuwa banyiba ganin anfara watsewa yasa maryam tace mutaso mutafi dan yanzu mota zata tafiyu. Anty fadeela tarigada tatafi dan haka maryam takaina ta sauƙe sannan tawuce gida. Nima ina shiga ƙwanciya nayi saboda kukanda nayi ina ƙwanciya bacci ya ɗaukeni. Tunda Baba yabawa Hammmood Umarnin yazo ya bayyana kansa agareni ya tsinci kansa cikin farin ciki zullumi dakuma taradddadi. Ko ƙwana ɗaya bai ƙara akaiba ya sa aka shirya masa tafiya in 2days wannan karon ya shirya fuskantata a matsayin namiji kuma mijina wanda yakeda iko dakuma mallakina." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 ------- Washe gari haka natashi fuskata a kumbure luhu-luhu kaina kuma yana ciwo da zarar natashi jiri kawai nakeji saboda kukan danasha hakan yasa ban fita koda palour ba Mummy data jini shiru dakanta ta biyo sawu tazo tasamu ina ƙwance itadai tunda aka fara bikinnan batada ƙwanciyar hankali yanayinda take ganina aciki yana ɗaga mata hankali ayanda tasanni da surutu tasan duk abunda zai maidani shiru-shiru toh ba ƙaramin abu bane. Koda bata zauna dani sosai ba amma tasan halina inada fara'a da surutu sannan ga tambaya idan mutum baida haƙuri tambayoyina saisun gundureshi. Duk wanda yasaba dani da wannan halayan nawa a wannan lokaci dole idan aka ganni aji babu daɗi. Mummy da Mama duka suna zaune a gefena suna hira sama-sama mukaji sallamar Ya Ahmad Mama ce tabashi izinin shiga yayi sallama ya shigo yafara gaidasu sannan nima na gaisheshi ya amsa yana tambayar ko banajin daɗine dan yaga fuskata ta canja Mama ce tabashi amsa da faɗin kaina yana ciwo. "Subhanallahi Allah ya sauwake yabata lpy" shine abunda ya Ahamad yafaɗa mu dukanmu muka amsa da amin. "Kinga kuwa nazo miki da wani albishiri kash ashe babu lafiya toh Allah ya sauwake yanzu zan koma da kayana har sai kin warke" Na kalleshi inaso ya sanar dani albishir ɗinda yazo dashi yagane mai nake nufi yafara magana. "Ƙwana biyu nasan baki buɗe TV bakoh?" na jijjiga masa kai. "Okay toh madallah garada baki buɗe ba dan inaso yazama suprise dama tun ɗatsu nakasa tdaida zuciyata waje ɗaya na faɗa miki ko karna faɗa miki amma yanzu bazan faɗa ɗinba kawai gara idanuwanki su gane miki. "Dan Allah menene Yaya please ka faɗamin" "No idanna faɗa yazama ba suprise ɗinba kenan kedai kisha maganin ciwon kannan yatafi dawuri dan nasan zaki girgiza dayawa sannan waɗannan luhu-luhun idanuwan kaff su saɓe" Nayi Shiru ina kallonsa kawai dan naga alamin bazai faɗaba tunda yafara haka. "Amma zan iya kunna TV na kalla idan babu laifi danna ƙagu nasan abunda kakeson nunamin" "Eh zaki iya amma ba lallai ki kalli abunda nake faɗa ba" "Nidai zan buɗe idanma ban ganiba shikenan" mama da Mummy gabaki ɗaya sunji daɗin yanda na sake ina magana da Ya Ahamad. Mummy ce ta amshe zancen. "Haba Ahamad ka faɗa mata mana kaga tadamu dayawa tanason sani" "Barta kawai Mummy sai nanda 2days hakanma saita ƙwantarda hankalinta nagani nanda 2days ɗinma idan hankalinta bai ƙwantaba toh babu yanda na iya ban isa nuna mata abunda nakeso na nuna ba" "Kinji koh? Gara ki ƙwantarda hankalinki kijira kiga abunda zai nuna miki" cewar Mama. Na turo bakina batareda nace komai ba. "Toh nidai barina tafi nabarku zamu kai gara kar yamma tayi" mama ta miƙe tana faɗa. Yaya Ahamad ma yamiƙe. "Akwai wanda zan ɗeba a cikinku saimu fita tare" mama da Ya Ahamd suka sanya kai suka fita akabar zallan nida Mummy aɗakin. Itama batabar ɗakin ba saida ta tabbatar tasaani nayi wanka nasaka kayana dan yau ake wuni agidanmu. Danayi wanka naji daɗin jikina kuma idanuwan nawa sun saɓe bakamar tashina da safiya ba haka nafita cikin gida muka ɗan yi hira nasake komawa ciki. Zuwa la'asar su Mama sun dawo daga kai gara kafin magrib saiga Maryam da Ummi sunzo dubani wai maryam ta faɗa mata banda lafiya. Gabaki ɗaya kunyar Ummi ne ta kamani nakasa haɗa idanuwa da ita sai haƙuri kawai take bani kamar wanda itace tayimin wani laifi. Sai bayan magrib suka bar gidan dukd bawasu mutane tabari agidanba amma tasan baza'a rasa masu zuwa ba dukda bata gayyaci mutane dayawa ba iyakacin ƴan uwanta na jikinta ne sukazo bikin kuma tun jiya suka gama bikinsukowa ya watse taso tun ajiyan akai amarya ɗakinta amma hakan baiyiwuba. sai yau ango zai ɗauki amarya yatafida kayarsa. Naji daɗin ganin Ummi danayi tazo dubani zuwa dare gabaki ɗaya na ware banajin komai sai zallan idanuwana da har yanzu nauyinsu bai gama sakewa ba." --- Da magrib abokanan ango sukazo da kansu suka ɗauki amarya suka kaita ɗakinta saida suka rako ango kamar yanda aka saba a al'adance sannan suka ɗebi ƙawayen amarya aka tafi dasu akabar zallan ango da amarya. Ko ƴar kazarda ango yake sayawa amarya Hamma bai siya ba sai abokanansa suka saya aka sanya masa a mota baya tunanin zai iya kasancewa da wata ba Marmeeyy ba watanma yayar Marmeeyynsa dayakeso yake ƙauna hakan yafi cimasa rai akan komai tunda idan wata dabance zai saka ran samun marmeeyy ko nan gaba amma tayaya zai saka ran samunta bayan yayarta yake aure? Tunda yafita raka abokanansa kai tsaye ɗakinsa yawuce itama yazo ya sameta bata palour yanda yabarta wanka yashiga yayi harya ƙwanta yatuna yabar kazarda aka sayo a mota ko ɗaukosu baiyiba baisan ko tanajin yunwa ba tunda tun magrib aka kawota gidan kuma yasan babu wani abinci agidan tsaki yaja yatashi ya zura jallabiya akan gajeren wandon dake jikinsa. Yafita ya buɗe mota ya ɗaukosu kai tsaye ya nufi ɗakinta dan ajiye mata kazar. Ita kuma alokacin tafito daga wanka cikin sleeping wears ɗinta taɗauki wani riga mai gajeren wando tasaka tunda batayi tunanin shigowarsa ɗakinba. Babu abunda ba'a gani ta cikin kayan amma ita wacce tasaka batasan da hakanba dan dole saida tsaya a jikin madubi kafin tagane kayan transparent ne, yana shiga idanuwansa yasauƙa akanta saida gabansa yafaɗi daram idanuwa ya tsurawa ƙirjinta yayinda zuciyarsa take bugawa dasauri dasauri. Tunda yake a rayuwarsa ido da ido bai taɓa kallon mace a wannan shigar ba gabaki ɗaya tatafi da hankalinsa ta lurada hakan a hankali take tafiya harta ƙaraso wajanda yake har yanzu idanuwansa nakan ƙirjinta. Ita kanta tsoro takeji amma babu yanda ta iya wannan ce damar da take da ita da zata fara amfani da ita wajan jan hankalinsa gareta. Batasan ko samun kamar wannan damar zatayi mata wuya ba so gara tayi amfani da ita tuna tana iyawa. Saida tazo daff dashi sannan tace. "Sannu da zuwa Hamma" sai alokacin ya ɗaga ya kalli fuskarta ta sakar masa murmushi" ya ɗan kalleta na wani lokaci ƙyayyawa ce sosai dan tafi marmeeyy kyau kuma tanada jiki mai ɗaukan hankali amma shi ba wannan bane damuwarsa shi zallan marmeeyy ita ɗindai ita yakeso. Ganin ya tsura mata idanuwa yana kallonta kamar maison kissing ɗinda ya sanya ta ɗagalgale ƙafarta ta ƙara tsawo dan taimakawa lips ɗinsu yayi saurin haɗewa waje ɗaya. Amma ƙirjinta sai duka yakeyi. Saida tazo daff haɗe bakinsu waje ɗaya ya kauda kansa gefe. Wani irin kunya da takaicine ya lulluɓeta wannan wane irin wulaƙanci ne? Tafaɗa acikin ranta tayi ƙasa da kanta alamun jin kunya ya tabbata agareta jikinta yayi sanyi. Ganin hakan yasa shima jikinsa yayi sanyi ya tabbata bai ƙyauta mata ba cikin rashin jin daɗin abunda ya aikata yace. "I'm sorry kiyi haƙuri. I dnt mean to embarrass u" "No It's okay ba komai. i know, Nasani I'm not the one, nasan ko riƙeni da kayi wajan dinner kayine dan marmeeyy Just listen, you can use me as much as you want I'm okay, kawai kadaina wahalarda kanka akan soyayya tunda kasan koman daɗewa nice zaka zauna da ita tunda an rigada an ɗaura mana aure. Mahaifanmu suka yanke wannan hukuncin akanmu ni naji nayi musu biyayya na ɗaukeka a matsayin miji kuma ina sonka zanyi maka biyayya. Yanzu is left for you ka soni ko katsaya tunanin da zai ruguza mana zama ya ɓata ran mahaifanmu" Yanzuma shiru yayi yana kallonta ta ya tsura mata idanuwa bazaka iya gane abunda yake tunani ba. Amfani tayi da wannan damar dan suna kusa da juna sosai ta haɗe bakinsu waje ɗaya. Duk salonda ƙawayenta suka koya mata shi take amfani dashi tashi ɗaya ta rikita masa tunani tunda yajita ta manna lips ɗinta da nasa dakuma jikinta da nasa yafara fita a hayyacinsa. Hamma baiyi niyar haɗa shinfiɗa da itaba a wannan lokaci har sai yaga abunda hali yayi amma daa kenan banda yanzu dayajita ajikinsa dama shi sam baida dauriya ta wannan fannin. Yasan kansa sarai yasa baimayi budurwa ba saboda gudun faɗawa wani halin sai narmeeyy. Dan yasan abu kaɗan zai iya jan hankalinsa ya fiddashi ya aikata abunda baya tunanin zaiyi. Bazai iya daurewa ya jurewa abunda take masa ba har indai dauriya ce ta wannan fannin count Hamma out. Kuma hakan sai yake ganin kamar cin amanar marmeeyy zaiyi alokaci guda ledar hannunsa ta faɗi ƙasa ya riƙeta yafara maida mata martanin da yafi nata saƙonnin ashe ita ba komai takeyi ba dataji irin nasa saƙonnin saita rainawa fasaha da ilimin da take tunanin tana dashi, lokaci guda ya fitarda ita daga hayyacinta kamar yanda shima baya hayyacinsa tun kafin akai wannan stage ɗin ƙafafuwansu ya gaza ɗaukarsu suka zube a wajan. Sautin numfashinsu kawai akeji har akazo stage ɗinda tafara cin ƙaniyarta batayi ƙoƙarin ƙwatar kanta ba saboda tana ganin hakan shine kawai zai bata damar samun ƙofa a wajansa. Hamma gabaki ɗaya yafice a hayyacinsa baimasan abunda yake aikatawa ba hakan yasa yayi forcing ƙansa daƙarfi cikin jikinta daya sanyata sakin ƙara ananne tafara neman takanta irin riƙonda yayi mata bana wasa bane da zata samu damar ƙwacewa da wuri tun tanada ƙarfin ƙwatar kanta har ƙarfinta ya fita tafara fita a hayyacinta saida ta galabaita shima ya galabaita kafin yabarta. ya ƙwanta gefe ya lumshe idanuwansa tunda yake a rayuwarsa bai taɓa shiga nutsuwa irinta yauba bai taɓa tunanin akwai irin wannan jin daɗin acikib aure ba daya sani dabai kai har haka baiyiba. Baifi 10minute da barinta ba yaji yanason komawa. Ɗaukanta yayi yakaita toilet ya gyara mata jiki yadawo ya ƙwantar taɗauka zai barta tayi baccine sai taji wani abun yake nema daban. Tun tana iya kuka yana jiyota har muryarta ta dashe saida yasake samun nutsuwa kafin yabarta. Yarasa gane kansa still wannan karon bai kai 10minute ɗin bama yasake ji zai koma a wannan daren saida tadawo jajawur dan wahala fuskarta tayi luhu-luhu dan kuka idanuwanta suka kumbura ko iya buɗesu batayi kawai ganin yanda tadawo yasanya ya ƙyaleta dan yaga alamu zai iya halakata idan yadage dole zai ƙara. Tunda akayi maganar bikin Aysha take banke banken magunguna na rashin hankali bayan wanda Mama ta taimaka mata dasu wanda basu wuce ƙa'ida ba. Da kuɗinda take cirewa tana sayan kayayyakin mata a wajan masu saidawa kala-kala harna matsi saida tasaya tayi amfani dashi har yazama ko pant tasaka saita jiƙashi takoma zama da pad ajikinta duk wannan abunda takeyi babu wanda yasani sai wasu daga cikin ƙawayenta masu zugata tana saya. Wani abunda bata saniba Hamma yana ɗaya daga cikin mazanda sam basa gajiya da mace akowani irin lokaci wanda shi kansa baisanda hakanba. ganin yanayin yanda take fitarda numfashi daƙayr kamar wacce zata mutu ya sanyashi tsorata daga ƙarshe numfashinma baya wani fita a razane ya ɗebeta yayi asibiti da ita. Bugun farko aka shiga da ita akayi matta wasu ƴan allurai akayi mata ɗinki sannan aka ɗaura mata drip sai lokacin numfashinta ya dai-daita amma har lokacin bata buɗe idanuwa ba batasan wanda yake kanta ba. Saida yakoma gida yayi sallar wanka yayi asubhahi sannan yadawo har safiya bata buɗe idanuwanta ba. wajajan ƙarfe tara nurse tazo tace masa dole ya nemi wacce zata zauna a wajanda dan yanayin yanda sukaga jikinta gobema bazata samu sallama ba. Yarasa tayaya zai fara faɗin wannan lamari kuma mawa zai faɗawa yakira maryam kawai daga ƙarshe bayan gama nazari yafaɗa mata aysha ba lpy suna asibiti sannan ya sanar da ita asibitib da suke sannan yace tafaɗawa ko mutum ɗaya a gidansu dan yasan Ummi bazata iya zama a wajanta ba. Maryam ta faɗawa Ummi abunda Hamma ya faɗa mata Ummi kamar zata nutse dan tun ba'ayi mata bayani ba tasan dalilin zuwa asibitin. Ummi tace mata takira gidanmu tafaɗa dan ita bazata iya faɗaba. Maryam batada no kowa sai tawa dan haka ta kirani ita tunaninta baima bata wani abun bane kamar yanda nima banyi tunanin wani abun bane kai tsaye ana sanar dani dama ina cikin gida ina tayasu aiki saboda baki har yanzu sunanan basu tafi ba. Hajiya (mahaifiyar Baba itama tunda bikin yazo tadawo gidan zatayi sati ɗaya tatafi muduka muna cikin gida maryam takira ina amsa ta sanar dani abunda yake faruwa. Nace Allah yabata lpy. Ina sauƙe wayar Mama ta tambayeni "waye ba lpy?" Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 "Maryam ne ta kirani waina sanar Aysha babu lpy suna asibiti Hamma ya kirata" salati Hajiya tasaka tana sallallami tana faɗin wai meyake damin yaran zamanin nanne? Ana kai musu junansu kamar zasu haɗiya juna bazasu iya haƙuri ba suma maza babu haƙuri ace dole sai ansamu hanya sukuma matan jiki ba ƙarfi kamar laida ba dole suyita yagewa ba. Ban fahimci abinda yafaru ba saida Hajiya tayi magama natashi dasauri har tuntuɓe nakeyi dan sauri. Ina shiga ciki nadauƙe ajiyar zuciya hakan yana nufin Hamma ya ƙwantarda hankalinsa ya amshi ƴar uwata amatsayin mata kenan ya manta dani? Tabbas yazama dole nima nazo na yakiceshi araina ko taƙarfin tsiya duk yanda zanyi sainayi hakan. Na zauna afalo ina sauƙe ajiyar zuciya. Wasu aka tada sukaje suka ganta suka dawo suka bada labari kafin kice me gabaki ɗaya gida yaɗauki abunda yafaru da Amarya duk wanda yake yadawo saiya bada labarin yanda amarya tasha jiki. Mudai ƴan matan gidan kunya da tsoro kaff ya lulluɓemu. Zancem harya ishi mutane gabaki ɗaya gidan bikin labarinda akeyi kenan. Kowa yaje ya dubata banda iyayenmu dansu kunyama bazata bari suje ba. Hamma kuwa Allah-Allah yakeyi a sallameta dn abaya da baisan kalar yabda abun yakeba zai iya haƙuri amma banda yanzu daya riga ya ɗanɗana garɗin abun tunda ƴan dubiya suka fara zarya ya ɗauke ƙafarsa a asibitin dan haka tafarka bata ganshi ba. Sai ƴan uwanta da suke wajan da masu zolaya da masu tsegumi abundai ba'a cewa komai kunya duk tabi ta isheta tunda tafarka sau ɗaya taci abinci ta koma ta runtse idanuwa har baccin dole ya ɗauketa. Tunda aka tabbatar zasu ƙwana Mama tashirya zataje Mummy ta hana tace tabarsu suje can su ƙarata ai rashin haƙuri yajawo musu hakan shi ya ƙwana da matarsa tunda shiya aikata. Mama bata biyeta ba tatafi asibitin da izinin baba. Zuwansa asibitin yayi dai-dai da shigowarsu Mama Ya Ahamad ya kawota yana kallonsu ya koma danya gane mama itace Mamar marmeeyy toh dawani ido zai kalli mama bayan abunda ya aikata? Mama ta kulada ita sosai da safe tatafi gida bayan barinta asibitin yazo a fuskar aysha tsoro ya bayyana dan bata taɓa tunanin lamarin haka zai juye ba. A wajan wasu ƴan uwan Mummy sukazo suka sameshi sai magana sukeyi wanka mai kamada jirwaye sajda yaji maima yasa yazo asibitin a wannan lokacin tunda yasaka ƙafa yafita bai sake dawowa ba har washe gari. A daren ranar jirginsu Hammood ya iso ya sauƙa a abuja dake ba'a faɗai exact time ɗinda zai sauƙa ba yasa yawan mutanen da sauƙi amma dukda hakan sunfi na karon farko yawa. Daƙyar aka samu hanya suka wuce masauƙinsa anan suka ƙwana dake wannan karon ansanda zuwansa gabaki ɗaya ko'ina a cike yake bazasu samu damar wucewa a daren ba kuma shu kansu suna buƙatar hutu amma har indai akan ganawa da Marmeeyy ne shikam baya buƙatar hutu akoda yaushe a shirye yake. Da safe daƙayr suka samu damar zuwa airport jirginsu yatashi zuwa bauchi. Ƴan jaridu da sauran kafafan sada zumunta gidajen tv radio da duk wata kafa ta duniya baki ɗaya tambayarsu guda ɗaya shine menene abunda Hammood yake zuwa yi nigeria? Dukda zuwansa na biyu ba'a sani ba. Sai wannan amma sunason sanin dalilin zuwansa nigeria sau biyu a shekara. Sun tabbata dole wani muhimmin abune zai kawoshi duk da basu samu wani abu dayazoyi related to aikinsa ba, kuma baza'ace shaƙatawa yaje ba kanar wasu sauran ƙasashe na duniya wanda idan celebrity yajesu ba'a tambayar dalilin zuwansa tunda zuwane da akayishi dan shaƙawata amma banda nan. Tun da safe nake jiran naga zuwa ya Ahmad naji shiru naɗauka zaizo gaida Mummy saboda ita da ƴan uwanta da ƙawayen Aysha gabaki ɗaya sunanan basu tafi ba bansan ko rashin lafiyar Aysha bane ya hanasu tafiya. Ƙarfe sha biyu bakasa haƙuri alokacin na danna masa kira bai amsa ba tunda aka fara bikinnan ban hau wata kafar sada zumunta ba saboda hankalina baya ƙwance data tama tayi expire saboda lokaci yayi dan haka bansan abunda yake faruwa a gabaki ɗaya duniyar ba. Nagaji da zamam jiran Ya Ahamad natashi natafi wajan Mummy yanda yana zuwa zan ganshi. Muna zaune harda mummy a Babban palourn Baba da ƙawayen Aysha tunda nashigo na ɗauke kaina daga garesu ko sannu bata haɗamu ba munata hira da Anty fadeelah. Ɗaya daga cikinsu naji tana faɗin. "Wallhy nayi danasanin da Hammood yazo bana garinnan dakoh yaya sainaje naganshi ko daga nesa ni inaji yauma zanbi jirgi nakoma zuciyata bugawa zatayi inaga idan ban ganshiba" "Gayanne ya haɗu wallh sau biyu ina mafarkin na aureshi inga duk randa na haɗu dashi ido da ido saina suma dan daɗi" si duka suka saka dariya suna tsokanarta. Anty fadeelah ce ta amshe musu maganar. "lallai ke ƴar wahala ce tayaya kike tunanin No1 celebrity na duniya sau aureki barinma wannan ina kallonsa ai kinsan ba abune mai yiwuwa ba da wannan kamanninsan har yanzu nakasa imagining matarda zai aura dan ni inaga sai dai kawai yayi aure amma bawai dan kyawun matar ba" "Hmm ke ai wanda suka ganshi sunce yafi kyau ido da ido. Kinga abunda kakeda tabbacin bazaka taɓa samunsa ba har mutuwa aiba laifi bane dan nayi mafarki idan bansameshi ido da ido ba barni nasameshi amafarki" "Kinada gaskiya fa cewar ɗaya daga cikinsu wallh koni dazan samu nayi mafarkin aurensanma aida buƙatata tabiya" Kallon mahaukata kawai nake musu dan nasan zallan haukane data sanya suji Hammood Zai iya auren ɗaya daga cikinsu idanda taɓin hankali to babu mamaki idan sunyi tunanin hakan. Naji ana cewa harda ƴar gidan minister acikinsu dukansuma ƴaƴan manyane amma ba hakan yake nuni da ko samun ganin hammood zasu iyayi ba. Neman hanyarda zasu samu ganinsa suka fara sai kiraye kirayen waya sukeyi ko akwai wanda yakeda connection da wani da zai sama musu ganinsa ko daga nesa amma basu samu ba. "Uhmm kinga ni ko following ɗinsa mafa banayi" cewar wata daga cikinku. "Gaskiya bakiyi ba yanzu ki ɗauko wayarki ki danna masa follow pics ɗinsa kawai zasu sauƙar miki da nutsuwa. Ta ɗauki wayarta tashiga insta a lokacin tayi fallowing suka shiga sai kallon pics ɗin suke suna yabonsa kamar wasu tsoffin mayu. Nidai ƙyaɓe baki kawai nakeyi sunaban haushi. Inaga kaff cikinsu babu wacce takaini son Hammood may be su fans ɗin kyawunsa dakuma ɗaukakarsane amma ni fans ɗin wasansa na ƙwallo ne tun bansan menene kyau da ɗaukakab anake kallon ball ɗinsa yake burgeni amma bazanyi irin wannan mutuwar da sukayi akansa ba. "Lallai celebrity ɗinnnan sunaji da kansu kiga followers ɗinsa thousand of millions amma shi ƙwata-ƙwata 11people yake following" "11 dai koh? Cewar ɗayar" "no 11 suka dinga musu ta nuna mata daga ƙarshe ta ɗauki wayarta itama ta duba" "kinga ashe yanzu yasake following ƙwata-ƙwata baifi 30minute da following ɗin account ɗinba barina shiga muga ko wacece" "Wai wai wai kinga bama wata sannanniya bace ga sunan kamar Marmeeyy iyye lallai wannan tataki sa'a may be friends ko ƴar uwarshi ce gashi account ɗin babu hoto waɗannan followers ɗinma data tara may be bayan yayi following ɗintane fans sukabi. Kingansu hubdred thousands ne kawai" "bari kiga zuwa gobe zata tafi millions" ina jinsu dana gajida jin hirarsu na miƙe danna gaji da sauraro kuma ya Ahmad ba shigowa zaiyi yanzuba da alama. Ina tashi naji sallamarsa alokacin fara'ata ta faɗaɗa na amsa sallamar ina faɗin sannu da zuwa Ya Ahmad. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 Yayi murmushi dan yaji daɗin ganin yanda nasaki raina gashi harna zauna cikin mutane ana hira dani. "Iyyeh lallai Marmeeyy wato anshirya ganin bazata kenan gashi ansaki rai sai hira akesha toh Alhamdilulillhi hakan yayi kyau ai kinga yanzu muma zamuji daɗin ganinki hankalinmu zai ƙwanta" Mummy wacce muryarsa ta sanyata fitowa ta amshe zancen. "Aikuwa kaga Marmeeyy ta saki ranta tayi ƙoƙari kaima saika cika alƙawari" dariya kawai yayi ya gaisheta. Anty fadeelah tace. "Alƙawarin menene kayi mata?" Caraf na cafke zancen. "Yace zaiyi surprising ɗina zamu fita zuwa jimawa" owoh toh idan zaku fita saiku sauƙeni naduba jikin Aysha dan banjeba yanzuna mummy ta matsa naje na dubata nifa bangama dalilin zuwa wannan dubiyar ba batada wani amfani tonon asiri kawai ake musu duk wanda yaje yadawo baya rasa abun faɗa. "Toh ai an sallamesu yanzu daga nan nake kuma nabari suna jiransa yazo ɗaukansu ne sai dai na kaiki gidanta saimu wuce nabi na ɗaukeski bayan na sauƙe Marmeeyy" "Ka sauƙeta kuma Yaya" naɗauka idan kakaita kuka dawo saimu wuce tare" "Uhmm ku shirya bayan la'asar zamu fita. Zan tafi harda Antynku itama saita duba jikin Ayshan. Barina shiga wajan Baba tukunna yanzu Marmeeyy tashi ki buɗe ƙofar baya ta wancan falon Baba (Alhaji habibu) zai shigo munyi waya dashi lokacin nakusa isowa gidan yace shima yakusa isowa. Ke kuma fadeelah jeki kira Mama kice ta samemu aɗakin Baba. Dukanmu miƙewa mukayi dan aiwatarda abunda ya sakamu. Saida nabi wajan Baba zan karɓi keys ɗin ƙofan a palour na sameshi zaune akan kujera na shiga sa sallama na gaisheshi ya amsa yana kallona gabaki ɗaya na zabge amma sai dai kuma yaga walwala a tattare dani fiyeda yanda yaganni jiya. Har nazo zanfita yakira sunana na juya na dubeshi ganin yanason yayi magana saina juyo nafara dawowa. "Yanzu kije ki buɗe ƙofar kafin kufita da yayanki kizo zanyi magana dake" murmushi nayi sannan Amsa da. "Toh" Nafice naje na buɗe ƙofar yayi dai-dai da isowar Alhaji na isa na gaishe dashi sannan nayi masa iso har ƙaramin palourn Baba. Anan muka taradda Baba da Ya Ahmad Baba yana kallonsa ya miƙe tsaye yanayi masa sannu da zuwa cikin dalabi Baba ya gaisheshi yaya Ahmad ma ya gaisheshi alokacin mama ta shigo ganin mahaifinta yasa tasan Babban lamarine ya tarasu. Har zan fita Baba yace nayiwa Mummy da Anty magana na amsa sannan na fice. A palour na samu Mummy ayanda nabarta da wasu daga cikin ƴan uwanta na shaida mata saƙon Baba sannan nawuce dan kiran Anty. Itama anty na kirawota nakoma ɗakin Mama nayi sallan azahar sannann na shiga nasake wanke dayake ana ɗan zafi agarin wannan karon doguwar riga nasaka na yafa ɗanƙwalinta na zauna ina jiran lokacin sallan la'asar yayi gabaki ɗaya lokacin kamar baya tafiya haka nake ganika kawai jikina yake bani wani babban Albishir Yake shirin yimin. Zaune suke a gabaki ɗayansu palourn bayan sun gaisheda Baba (Alhaji habibu) Sannan yafara magana Toh Alhamdulillhi tsawon shekara da shekaru name buri da fatan Allah ya nunamin ranarda zanga iyalan Muhammad sun haɗe a waje ɗaya hakan bai yiwuba sai yau da dalili yayi dalili. Dalilim Aysha kuma dalilin marmeeyy na taraku anan ne danna sanar daku dalilin dayasa aka canja sure zuwa man aysha bayan kuma shi yaron saurayin Marmeeyy ne wannan abun yafaru batareda mun sanarwa kowanne daga cikinku dalili ba dagani sai mahaifin yaran sai yayanu Ahmadu gashi zaune shima kafin faruwar hakan akwai wani abunda yafaru wanda hakan shine Babban dalilin dayasa aka canja auren marmeeyy yadawo man ƴar uwarta Aysha bamu muka buƙaci hakanba mahaifin yaron suka nemi wata a cikinsu tunda hasu samu wacce sukazo nema ba. Naga baby dalilin da za'a hanasu sure kawai danya nemi ƙanwarta hakan yasa nabasu auren Aysha. Saboda its fadeeala akwai yaronda take zuwa wajanta itace ayshan dama batada manemi. Watannin baya da suka wuce yanzu haka ana neman shekara da faruwar wani lamari. Akwai wani yaro ɗan ƙasar Kuwait ɗan wasan ƙwallon kafa wanda nasan bazaku kasa jin sunansa ko'a bakin yara ba sunansa Hammood rana atsaka kawai Muhammad yafita sallar asubahi yadawo yasamh ana jiransa a ƙofar gida ana nemansa a gidan gobnati. Yayi mamamkin neman tunda shi ko aikin government bai taɓa yiba bare ajega siyasa. Toh sai suka ɗaukeshi suka tafi dashi anan yasamu wani labari wanda farkon jinsa hankalima bazai ɗauka wai shi wannan yaro Hammood shine yakeson Marmeeyy yanason aurenta yataso yazo gun daga can ƙasarsa neman izini a wajanmu toh shine daya sanarda abunda yazo dashi Governor da kansa ya aiko a ɗauko Muhammad aje dashi can toh alokacin basu samu wani ƙofa a wajan muhammad ba danshi yanda ya sanar dani dafarko hankalinsa bai kama zancenba. Akwai wani abokin shi muhammad ɗin dake yanzu senator ne sai suka biyo ta ƙafarsa sai yazo man dashi yaron wajan muhammad ɗin. Tun daga wannna lokaci yaron kullum sai yazo na yana neman auren Marmeeyy har saida ya kusan yanayin ƙasarmu dayake ya kasance babban mutum da wanda akeji dashi a duniya gabaki ɗaya mutane kala-kala suka ringa biyo sahu akan abawa wannan yaro auren Marmeeyy toh mudai dafarko zuciyarmu bata yarda da lamarinba amma ana tafe hankalinmu yafara ƙwanciya da irin ƙaunarda yake yiwa Marmeeyy mudai anan yaranmu da kuma al'adarmu abune mawuyaci asamu wanda zai iya yiwa mace wannan ƙaunar da yakeyi mata baiyi duba da matsayinka da dukiyarsa kowani mataki daya taka a rayuwa ba shidai hankalinsa yana kan marmeeyy gabaki ɗaya ya zuba waɗannan abubuwa a gefe yasanya neman aurenta agaba daga ƙarshe mun amince zamu bashi auren marmeeyy bayan tsananta bincike yarone mai hankali da matuƙar nutsuwa a tarihin shahararsa da rayuwarsa ba'a taɓa kamashi da wani mummunan hali ba. Bambamcin al'ada yare dakuma ƙasa bazaisa mu hanashi aure bayan nagartarsa ba. Duk wasu sharruɗanda namiji zai cika dan cancantar auren ƴa mace toh wannan yaro ya cikashi bamuda dalilin da zaisa mu hanashi aure bayan yarda da mukayi da irin sonda yake mata mahaifinsa cikekkekn ɗan ƙasar kuwait ne soja wanda yakai matakin Field marshall yana zaune a ƙasar kuwait da iyalansa sannan a bincikenmu ya nuna baya tareda mahaifiyar yaron saboda mahaifiyarsa baturiya ce. Alokacinda yadawo sun dawo tareda mahaifins sannan na amince masa nabashi auren Marmeeyy ambashi aurenta bisa yaƙininda mahaifinta yake dashi akan yarinyar nacewa kowane irin hukunci yayanke a kanta bada izininnta ba zata amshi wannan hukunci hannu bibbiyu. A lokacin mahaifin yaron ya nemi a ɗaura auren yaronsa da Yarinyarmu toh mun yarda an ɗaura auren ita Marmeeyy da Shi yaron batareda ɓata lokaci ba a wajan inda yayanta Yayi mata waliyyi sannann kuma muka nemi cewa karsu sanarwa da duniya wannan auren wato yatsaya a iya kanku dan wannan aure ba ƙaramin lamari bane da kai tsaye za'a fitarwa duniya abunda yake faruwa suma kuma sun amince da hakan ba fata mukeba amma saboda tsoron abunda zai biyo baya mun nemi ayi register auren tareda sanya hannun kowanne daga cikinmu. Mahaifinsa da kansa yayiwa hukumar aure magana aka bugo certificate kowa ya sanya hannu sannan suka bar mana shi nan a hannunmu yayinda su yaran suka fara rayuwa tare zasu karɓi kayansu su tafi dashi can su adana a wajansu mudai hankalinmu ya ƙwanta da wannan aure kuma munada dalilin dayasa ku iyayensu mata bamu sanar daku ba. yanzu da lamarin yazo ahaka yazama mana dole mu sanar daku dan itama kanta yarinyar a ranar yau zatasan cewa akwai aure akanta. Bance kowacce a cikinku ta sanarda itaba kubarshi shi mijin nata dakansa ya sanarda ita aurensa dayake kanta. Sannan abu nagaba abunda mukeso daku shine sanyawa wannan aure albarka dan anrigada anyishi bayan bincike da kiyaye ƙa'idoji. duk abubuwanda yakamata su sani gameda abunda yafaru da wanda suke son yafaru an sanar dasu. Har sadakinda suka biya saida aka nuna musu da certificate da komai. Sannan ya ƙarashe da Idan akwai mai magana muna saurarenku" mummy ce tafara magana. "Kai Alhamdulillhi! Alhamdulillhi! Allah mungode maka kai amma wannan ai abun farin cikine dama wani hanin ga Allah baiwace dukda kasancewar Allah yafara bata abunda ya cancanceta kafin ya ɗauke wani daga gareta. Idan ana samun miji fiyeda Hammood Marmeeyy ta cancanceshi domin marmeeyy daban take a cikin ƴaƴanda muka haifa gabaki ɗayansu ita zinariya ce da Allah ya jefo mana ita acikin zuri'a. Wannan lamarine da bamu kaɗaiba gabaki ɗaya ƙasarnan zatayi alfahari da hakan kun rigada kun yanke hukunci daya dace mu bamu da abun cewa fatanmu kawai Allah yabasu zaman lpy yasa wannan aure ya amfani al'umna gabaki ɗaya" su duka suka amsa da Amin Antyma da mama gabaki ɗayansu hakan sukace. Baba yayi murna ganin yanda su dukansu suka amshi abun hannu bibbiyu ba kamar yanda yayi tunanin bazasu amshi abun da garaje ba. Kiraye-kiraye sallar la'asar da aka fara ya sanya Alhaji Habibu yayi musu sallama ya tafi Baba ma yacewa Ya Ahmad suje suyi sallah sukayi alwala sannan suka fice." Ana kiran sallah natashi naje nayi sallah sannan na gyara fuskata nasaka man baki da kajal sannan na ɗauko hijabi na ɗaura akan doguwar rigarda nasaka. Na suri jaka da takalmi ina shirin fita Mama tashigo ɗakin. Fuskarta babu yabo babu fallsa sannan bata nunamin komaiba tace nadawo na zauna. Ita aurenda akace anyimin bai dameta ba sannna kuma bataji bataso ko wani rashin daɗi akan hakan ba bawai dan ko mijinda akace an auramin ya kasance ɗaya acikin miliyan ba bawai danya kasance yanada kuɗi da ɗaukaka ko wata shahara ba itadai yanzu abunda takeso shibe samun ƙwanciyar hankali da nutsuwa ma ƴarta har indai auren Hammood zai kawowa ƴarta ƙwanciyar hankali da nutsuwa toh mai zai hanata yin maraba da shi? alokacin da Marmeeyy tarasa Hammood taji zafi sosai ta ƙullaci Baba amma yanzu ta fahinta ashe ya rabata da azurfa ne alokacin daya sama mata zinari. Tabbas marmeeyy tayi babbar sa'a dukda ita Mama batasan wasu ƴan wasan ƙwallo sosai ba amma tasan shaharar wannan bawan Allah. Jikina har rawa yakeyi ina kallon Mama data nutsa tunani. "Mama! Please mana Yaya Ahmad fa yana jirana kuma hakanma sai nabi ta wajan Baba kafin muwuce" nafaɗa cikeda shagwaɓa saida tayi murnushi dan ta kwana biyu bataji nayi shagwaɓa ba. "Marmeeyy kinsan Albishir ɗinda yayanki zaiyi miki ne naga kinata ɗauki da zumuɗi" "A'a bansaniba kawai jikina ke bani wani Babban lamarine ke kinsani ne? Faɗamin idan kinsani? No barshi ma karki faɗa tunda aka kai wannan stage ɗin gara nagani da idona" Murmushi Mama tayi. "Duk ke kaɗai dai kince nafaɗa kince nabarshi toh nabarshi, naga kaman kin sake jikinkk ƙwana biyunnan kin cire komai aranki ne?" ta jefomin tambaya. "Eh nacire" nabata amsa kai tsaye. "ko meyasa?" tasake jefamin tambaya. "Saboda shiɗin mijin aysha ne kuma dama nafaɗa miki inaji tun baya da zarar anyi auren zan cire komai araina" jijjiga kai tayi na gamsuwa da maganata" "a kullun cikin miki addu'ar alkhairi nake duk abunda kikaga baki sameshi ba Allah ya amshi addu'ar mahaifiyarki ne ya kaudashi daga hanyarki" duk kuma abunda kikaga ya faru toh inaso ki tunkari wannan lamari gadan-gadan dan addu'ar mahaufiyarki ta karɓu kenan Allah ya baki alkhairi sannan ki buɗe zuciyarki" tafaɗa haɗeda ɗaura hannunsa akan zuciyata. Nabi hannun da kallo sannan nadawo da idona akan fuskarta. A kullum ina miki addu'a Allah yabaki miji nagari wanda zai soki ya ƙaunaceki fiyeda yanda uwa takeson ɗanta wani lokacin nakance har indai hakan bamai yiwuwa bane toh Allah yabaki koda kwatanƙwacin irin sonda uwa takeyiwa ɗanta ne. Ta'iya yiwuwa Allah ya amshi addu'ata tun kafin ki haɗuda Hamma shiyasa da Hamma yazo rayuwarki ya cireshi yabar miki irin mijinda mahaifiyarki take miki addu'a inason kafin ki yankewa wani abu hukunci ki tsaya kiyi nazari kinada hangen nesa da tunani mai kyau na tabbata tunaninki zai baki abu mai kyau Tashi kije yayanki yna jiranki" nayi wani tunani akan maganganunda Mama take faɗa amma nakasa gane komai daga ƙarshe kawai nayi mata sallama har nakai bakin ƙofa nadawo. "Mama ƙwnaaki kin faɗi wata magana wai Baba yafison Mummy akanki, kina zaune da Baba kin kasa fahimtarsa inaga a duniya idan aka cire mahaifiyarda ta haifeshi baida wani abunda yakeso sama dake komu ƴaƴansa baya sonmu kamarki ke kina zaune dashi kin kasa fahimtar hakan aamma mu ƴaƴanki mun fahimta" baki tasake sannan tayimin danƙwalo. "Ƙaniyatki kenan Marmeeyy maras kunya" ina dariya nafice nabarta a wajan tana auna maganganuna. A ɗaki nasamu Baba da Ya Ahmad bayan nashiga na zauna nace. "Baba gani" "Okay marmeeyy dama bawani abun bane zan baki hakuri gameda abunda yafaru sai yau naji ƙwarin guiwar tunkararki" na sunkuyarda kaina sai nkejin wani iri babu daɗi hawaye suka fara sauƙa akan kumatuna. Idon Baba yaga hawayen yacigaba da bani haƙuri." na girgiza kaina. "Haba Baba dan Allah kabari kana sani jin wani iri karka sanya nadawo ƴarda bata gari ba wanda bazata iya farantawa iyayenta ba karka sanya najibkamar ban cancanci zama ƴarku ba har indai zaka tsaya bani haƙuri akan wannan lamarin. Shin wai Baba bankai ka yanke duk hukuncin da kaga dana akaina bane? Nifa da bakina na faɗa maka duk wani hukunci dakaji yayi dai-dai dani a rayuwa ka yankeshi kai tsaye. Bazan taɓa bijierewa umarninka ba kuma zan amshi kowani irin hukunci daka yanke akaina hannu bibbiyu kainefa ka haifeni Bani haƙurinda kakeyi zaisa naji kamar bibiyar danake maka takasa wacce yasa kaji idan ka yanke abu akaina yakamata kabani haƙuri banga abunda bazan iya sadaukar dashi akanku ko wani ɗan uwana ba. "Shikenan Allah yayi miki albarka" shine kawai abunda yasake faɗa dan yanajin bayida wata kalma da zata nuna irin farin cikin dayake ciki face yayi mata albarka sannan idan yazo sallah yayi addu'a ya roƙi Allah ya kareta sannan yayi masa godiya da azurtashi da ƴa kamar Marmeeyy" Muda Ya Ahmad duka muka amsa da Amin. Jin shiru ya tabbatarmin da Baba yagama maganganunsa. Nadubi Ya Ahmad. "Muje koh? Yanzu kusan huɗu da rabi lokaci yaja" "Oh kin shirya kenan? Eh nashirya kai kawai name jira" "Anya kuwa tafiyarnan matafi da wannna shiga Marmeeyy?" nadubi kayan jikina dakyau sannan na ɗago na kalleshi batareda nace komaiba. "Kije ki canja kaya ya" na miƙe dasauri nayi ɗakin Mama 5minute nadawo na canja a palour na sameshi harda Mummy su Anty fadeelah gabaki ɗaya sun shirya. "Au wai kin shirya kenan Marmeeyy? A'a jeki canja kaya" na kalleta kamar zanyi magana sai kuma na juya saida na canja kaya say uku na huɗunne nasaka wani riga da skirta wanda ya kamani sosai wanda ya Ahmad ya hanani sakawa a bikinsa nasaka hijab akai dannasan zaiyi magama idanna saka gyale. "kayan yayi amma jeki saka gyale" mummy ta umurta na kalli ya Ahmad yabani yamin alamu da kayi nakoma ɗauko gyalen nasamu Mama tana fitowa miƙamin zobena tayi wanda tunda ta amsheshi bata sake baniba yanzu kam ta fahimci daga yanda zoben ya fito dan fitata nazari take tayi tasan dole shi kaɗai yakeda wannan ikoj yin hakaa akan zobe zallah. Na amsa batareda musu ko tambaya ba nasaka Nawuce na ɗauko gyalena turare Mummy tabini dashi kamar wanda zatayimin wanka har saida naji yahaumin kai duk sanyin ƙamshinsa. waje dukanmu mukayi anan naga ƙawayen aysha cousin sis ɗinta suna shiga mota tareda Yaya habeeb dama tunda aka fara biki Baba yabawa Yaya habibu mota a hannunsa. Wannan uwar rawan kai itace ya shiga gaba a lokacin a abuja ta nuna tana sonsa har mun taɓa jiyota tana faɗawa aysha. Na taɓe bakina na buɗe baya na zauna dake harda matarsa zamu tafi Anty fadeelah ma tashigo baya haɗeda wasu cousin sis ɗinsu. Matar Ya Ahamd tashiga gaba suma suka cika wancan motar muduka muka nufi gidan Aysha." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 ------- Acan muka samu Maryam dan tunda naga ya Habibu zai tafi na tabbata saiya sanarda ita taje. Da alamu itama zuwanta kenan bata daɗeba muka iso. Da sallama muka shiga ciki Aysha taba zaune akan kujera jikinta da sauƙi sosai dan ahaka bama za'ace akwai abunda yake damunta ba. Ya Ahmad da Ya habibu basu shigoba suna daga waje muma muka ƙarasa ciki muka zaune. Aysha batayi tsammanin ganina a gidanba dan naga hakan daga fuskarta data ganni kuma sakta yatsine fuska. Murmushi nayi Aysha kenan adakeni a hanani kuka ni itace ke kishi dani bayan masoyin nawane bata iya ɓoye haushin da takeji aranta ako'ina nunashi takeyi. Bayan nayi mata yaya jiki bansake bin takanta ba. Dan naga daƙyar ta amsa. Ƙawayen suka fara zolayarta ta yatsibe fuska tana faɗin. "uhmm kedai bari aini naji jiki banɗauka haka yakeba mutum ace babu haƙuri" kallonta nake da mamaki yanda take ƙoƙarin fitarda sirrinsu itada mijinta ko tanayin hakanne danta bani haushi?" toh idanma hakanne batayiwa kanta dabara ba. ga anty fadeelah ka matar ya Ahamda sannan ga maryam awajen kota manta maryam ƙanwarsa ce oho ayi mutum sam babu wayo ƙannen bayansa Sun fita gane dai-dai da rashinsa. Namiƙe ina faɗin. "Toh Allah yaƙara sauƙi bari natafi kema Maryam Yaya habibu yana jiranki fa" ta miƙe dasauri dan itama maganganun Aysha suna shirin ƙure mata tunani. " sai kundawo cewar Anty fadeelah na amsa mata sannan nafice. Ita Aysha a tunaninta maganganunda tafara ne ya sanyani barin wajan. Muna fita harabar gidan motar Hamma ta danno kai ya tsaya yafito suna gaisawa da Ya Ahmad muka ƙaraso wajan tun daga nesa dana ganshi gabana yake faɗuwa amma haka a daure na ƙarasa dan ahalin yanzu inaso komai da komai da ƙarfi da arziki na yakiceshi araina. Muna ƙarasowa ya Ahmad yace. "Kinfito" "Eh" "toh muje koh" na gaisheda Hamma ina kallon gefe saida ya kalleni na ƴan wasu lokuta sannan ya sam muryarsa da sanyi sosai ban yarda mun haɗa idanuwa dashi ba na juya wajan Yaya habibu. "Yawwa kinga wannan yarinya wacce tayi zancensa a abuja har take cewa yayi mata abata lambar wayarsa? Wallh yau a gaban motarsa tazo sai hira yake mata ingaya mikk gara ki taka musu burki" maryam ta ɓata rai sosai ta kalli Yaya habibu. Yafara girgiza kai yakasa magana. Da dukkan alamu ta ƙulu sosai. Nacewa a ya Ahmad mutafi. Sai alokacin yayi magana. "Kaji munafunci kaga yarinyarnan tazo zata haɗamin makirci tayi gaba abunta yanzu da kika haɗe bomb ɗin daɗi kikaji? Munafuka" Hamma harya buɗe baki zaiyi magana dan yaji ransa ya sosu sai yatuna yanzu ba daa bane kawai yayi shiru yayi musu sallama yabar wajan yanata kallona kozan kalleshi nayarda mu haɗa idanuwa naƙi ƙarshe. Ƙin kallonsa danayi yasanya yafara tunanin ko haushinsa nakeji akan abunda yafaru da zai iya dayayimin bayani cewa bada sonsa hakan tafaru ba amma menene amfanin yimin bayani? Ya nunamin bayason matarsa kenan? bayan kuma aure yanzu ya rigada ya haɗa. Da wannan tunanin yashiga ciki ganin mutane ya sanya ya shige ciki baiso yasamu mutane a cikin gidanba dan a hannu yadawo." "Kai dai faɗi gaskiya nima na lurada kai da yarinyar nan tunda aka fara bikinanna" Ya Ahmad yafaɗa bada alamun wasa ba. Yana gama faɗama yashige mota. Yabar Yaya habibu yanata rantse-rantse. Nacewa maryam tajirani idan sun gama karta tafi saboda tanan zamu dawo. Nima nashiga motar muka tafi. Ina kallo saida yatura wani saƙo kafinnan ya ajiye wayarsa yafara tuƙi. Kafin mu isa yanda zamuje anfara kiraye kirayen magrib kai tsaye naga sunbar Ya Ahmad yashige damu ciki tako'ina jami'an tsaro sunata shawagi ya Ahmad ya tsayardani a bakin reception na wajan yace na ƙarasa ciki zaije yayi sallah idan ya idar kuma batanan zai shigoba zai turo akaini wajanda zanga surprise ɗinda ya shiryamin. Wajan akwai tsaro sosai bansan kodan bantaɓa shiga bane nake ganin tsaron wajan na musamman ne tunda nashiga ko mutum ɗaya banganiba dan banma shiga wajan reception ɗinba daga yanda ya ajiyeni na hangi masallaci ma'aikatan wajan mata sunata shiga wajan. Nashiga nayi alwala nima na gabatarda sallar magrib dake hadari yahaɗi agarin ga iska mai daɗi yasa aka haɗa Sallah da isha'i. Bayan mun idar ina zaune naga duk ma'aikatan da suke wajan mata sunfita dasauri Da alamu anbasu time ɗinda akeson su hallara a yanda zasuje nayi tunanin hakanne ganin yanda suke sauri su dukansu. Ina zaune a cikin masallaci message na Ya Ahamd yashigo wayata wacce zata Ƙarasa dake ciki tana ƙofar masallaci tana jiranki. Nayi mamakin yanda akayi ya Ahamd yasan ina masallaci. Na ɗaura ƙwalina nafita a wajen an taradda wasu mata guda biyu ina fita suka fara gaisheni cikin ladabi ɗaya christian ɗaya musulma dukda ƴan matane amma sun girmeni feww da aniya hakan yasa nakasa amsa gaisuwar suka fara yimin iso acan gefe da ainihin main ginin guest palace ɗin mukabi ahaɗe suke da main ginin amma shi a gefe aka haɗashi daban step muka fara hawa amma step ɗinda muka hau baifi 10 ba steps ba muka riski ƙofar wajan ta glass ce ana iya hango komai dake ciki daga wajan. Tun daga wajan suka barni suka juya na danna ƙofar ta buɗemin na shiga ciki saida nakusa tsayawa yin ƙauyanci domin an ƙayata wajan matuƙa dagaske wajene akayi decoration ɗinsa matuƙa yahaɗu kujeru ne a gefe guda biyu da table sunsha decoration da candles gabaki ɗaya wajannma haske candles ne ya haskeshi sai cups guda 2 da kwalbar wani abunda bantaɓa kallon irinsa ba can gefe da wajan kuma Unique lixury italian chairs ne wanda sukayiwa wajan yazaa kamar living room. Harda madaidaicin TB a gafen can ƙasan wajanma gabaki ɗaya carfet ne samansa kuma fayau ana iya kallon komai duk yanda zan tsaye faɗa muki kyau da tsaruwar wajan abun bazai misaltu ba." Ya Ahmad yana tabbatarwa nabar na isa wajanda Hammood yake yajuya yatafi dan ɗaukansu Anty fadeela suwce gida. Tun safe Anty fadeelah bata kunna data ba tana kunnawa notification suka fara shigowa cikin notification ɗin harda wanda akace mata Hammood yayi following Marmeeyy gabaki ɗaya hankalinta bai kaiga marmeeyy ƙanwarta ba ita bama son ƙeallon kafa takeyi ba tun lokacin Marmeeyy batada waya tana afani da phone ɗinta wajan kalle kallen ƙwallo tayi mata following ɗinsu dayawa. Ta danna kan notification ɗin tashiga wajan tana faɗin. "Kunga nima sun nunamin datsu kuka gama hiran wannan ɗan wasan ƙwallon ƙafan yayi following wata" alokacin wayarta tana loading zata kaita kan abun kenan tana buɗewa da pic din profile na Marmeeyy idobta yafara arba dake pic ɗinta tasaka mai niƙab wanda Maryan ta ɗaukesta shekara biyu a islamiyya har yau bata cireshi a ahaka baza'a iya bambamce idon bahaushiya ce kota balarabiya ba. Domin kuwa idonta kawai yafito a niƙab ɗin shiyasa ko ɗatsu da sukayi zancen basu gano bahaushiya ba ce. shiga kan abun tayi ya tabbatar mata Marmeeyy ce Marmeeyy ƙanwarta gashinan awanni dayin following ɗinta amma followers ɗibta suntafi 5m ihu anty fadeelah tasaka suna tambayarta menene tace. "Marmeeyy marmeeyyn mufa yayi following gashin followers ɗinta suntafi 5m" "Bangane ba wace marmeeyyn? Wai mema kuke zance akai?" Aysha ta tambaya. Basu bata amsaba Maryam tashigo. "Ya Ahmad yana jiranku yana waje yace dukanku kufito mutafi" saida Aysha taji gabanta yafaɗi daram. Dan bataso mutane sutafi saboda taba kallon irin kallonda Hamma yake mata tun a asibiti ita yanzu tsoransa takeyi bataso aabarsu su kaɗai. "Maryam ɗan duba page ɗin Marmeeyy na insta nagani" Maryam taciro wayarta taba faɗin ni nama kwana biyy ban leƙaba barina duba" Ihu tasaka da saida Hamma yafito daga ɗakinsa rai aɓace yace. "Ke lafiyarki kuwa?" "Lafiya ƙalau Hamma naga followers na Marmeeyy tashi ɗaya suntafi 5M ne kumafa 2days daya wuce ko 2k bata kaiba" "Ke Hammood ne Hammood nefa yayi following ɗinta" Aysha tayi murmushi sai kace abun al'amara dan tanason ƙwallansa kawai sai yayi following ɗinta akwai fans ɗinsa da suka takata suka shanye amma baiyi nasu ba" Harara anty fadeelah ta wurga mata. "Toh ƴar baƙin ciki saiki ɗauki wayarki kiduba kigani gashinann" ta miƙe tana faɗin Ya Ahmad na jiranmu barina tafi inje nabasu albishir Marmeeyynmu tazama celebrity" Tatashi tafice tabarsu awajan suna confirming itakam Aysha batama ɗauki wyaarta ba dan tasan ɓata lokacinta kawai zatayi dan hakan ba dai-dai bane. "Ke dagaske fa sistern kuce naga tana following ɗinku gabaki ɗaya kuma kuma kunayi" cewar ɗaya daga cikinsu cikin sanyin jiki. Hamma kuwa suna faɗin aduba bai tsayaba yawuce ɗakinsa yaɗauki waya zai duba. Ajiye wayarta Aysha tayi bayan tagama ganin abunda yafaru ta tabbatar mamince. "Uhmm sai dai fa idan anyj hacking account ɗin ɗaya daga cikinsu dan hakanma bamai yiwuwa bane toh amfanin mema marmeeyy zatayi masa da zaiyi following ɗinta?" itadai Aysha har lokacin bata yardaba har suka tashi zasu tafi ta rakasu har harabar gidan duk da batajin daɗi amma tanaso taji ƙarin bayani ko akwai labarinda su Ya Ahmad suka samo. "Ya Ahamd ashe kai ka daɗe da gani kenan?" "Eh ai tun safe yayi following ɗinta" cewarsa Anty fadeela da Maryam sai murna suke yayinda sukuma sauran kamar anyi musu mutuwa. Jiki a sanyaye sukayiwa Aysha sallama da faɗin toh mukam dai muntafi dama sallama mukazo miki. Aysha ta marairaice fuska haba kukuwa ba cemin kukayi idan kukazo bikina sai kunyi sati ba. "Ke aini wannan abunda naji ya ƙaramin kaimin tafiya dama tunda mukaji Hammmood ya diro ƙasa muka goge zancen sati da yauma fa zamu tafi amma bamu samu ticket ba amma gobe dolenmu mutafi muje ko muma idan muka shiga jerin fans ɗinsa zamu samu yaui following ɗinmu" "Wai yazo nigeria dama?" aysha ta tambaya. "Eh tun jiya yasauƙo" Ya Ahmad yayi dariya. "Ai wai dama da kuka matsa saikun koma dalilin Hammood ne? To ai Hammood yana garinnan" "Eh ai munsani tun jiya mukaga update" "No i mean yana cikin garin bauchi yanzu haka marmeeyy nakai wajansa na dawo. "Kai haba sai kace wani al'amara Hammood fa?" Yaya habibu yafaɗa yana dariya. "Uhum shifa ai dai tunda kunga yayi following ɗinta yakamata kusan cewa zuwa wajansa abune mai sauƙi kubari idanta dawo zan nuna miku pics ɗinsu ko videos tare" nasan bazata kasa ɗauka ha idan har bai sanarda ita matsayin koshi wanenne a wajanta yau ba" Maryam da daka tsalle haɗeda sanya ihu tana faɗin. "Yeeeehhhh ɓoyeyyen masoyi ya bayyyana" su duka suka juya suna kallonta da rashin fahinta harda Yaya Ahmad ɗin shi kansa. Ƙamshin tuarenda ya tsaya mata arai shi hancinta yafara jiyo saida ta sauƙe ajiyar zuciya saboda tasamu nutsuwa a shaƙa ɗaya data yiwa wannan ƙamshin. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 Da mamaki Ya Ahmad yake kallonta. " me cikakce Maryam?" riƙe bakinta tayi tunowa datayi tayi kasassaɓa. "Uhmm ammh dama akwai wani wanda yake yiwa Marmeeyy text awaya tsawon shekaru har yau bamusan koshi wanene ba shi naie kira da ɓoyeyyen masoyi" "Ban fahimta ba. Further explanation please" Cikin jin daɗij abunda take shirin faruwa da ƙawarta ta zayyanawa Ya Ahmad komai. Jin shiru Aysha bata dawo ba yasanya yasa Hamma yafito ya samesu sunyi jugum kamar masu ɗaukan darasi maryam kuma sai zuba kawai takeyi musu. "kunga har lacturern ma dama lokacin yafaɗa yace duk mutuminda zai iya sanya companyn layi su rufe toh ba ƙaramin mutumi bane mukam ma bamuyi tsammanin mutum ne kamar Hammood Ba duk wani kira message da zai shigo wayarta yasan dasu harfa message na whatsapp yashigo wayarta yasani tana ɗaura pics a insta zaisa a sauƙe mukam har muna cewa ma aljanine" "Eh toh ta iya yiwuwa aljaninnne tayaya za'ace ɗan adam ke wannan aikin. Kokuma ace Hammmood ke wannan aikin akan wata yarinya wanda ƴan anguwarsu ma ba lallai sun santaba sai kace abun al'amara" cewar ɗaya ɗaga cikin ƙawayen Aysha cikin ɓacin rai. "Barsu mana please ana maganarda hankali zai ɗauka" wacce take bibiyar Yaya habibu tafaɗa. Maryam dama tanada cikinta aikuwa ta amshe. "Eh ai bazaku yardaba dayake baƙin ciki da hassada yayi muku katutu ƴan hassada kawai baƙin ciki zai kasheku kuwa Marmeeyyn nan babu abunda ta tsare muku amma kunbi kun sakata agaba. Toh nagaba yayi gaba in sha Allahu Hammood shine ɓoyeyyen masoyi bari Marmeeyy tadawo muji wanda bazaiji ba ya toshe kunnuwansa" Anty fadeelah ta amshe. "Haba maryam ya isa haka barsu sufa masa mata hassada few days back suka gama mata fatan alkhairi suna cemata Allah ya maida alkhairi kiksan ko addu'arsu tana ɗaya daga cikin wanda Allah ya amsa" ta ƙarasa maganar da gatse. "Barima nakirata yanzu mu tabbatar Tana faɗin haka tayi dialing numberta. Saida tayi ringing tagama ban ɗauka ba. Maryam bata jira taji na ɗauki wayarba tacigaba da magana. "Lala lala Haram Wallh ko kusa ba addu'arsu bace tayi aiki yanzu ai sune masu buƙatar fatan alkhairi ba Marmeeyy ba itakam Marmeeyy Allah ya kashe yabata" "Waike da kike wannan zancen kinata faɗin Allah ya kashe ya bata uwarme ya kashe ya bata? Nifa banma yarda wai Hammood yazo ganiba may be ma wani talakan balarabe ne mai kama dashi yake walahardaku" ya Ahamd ya ɓata rai yace ya isa haka kubar wannan shashancin kowacce a cikinku ta shiga mota mutafi. Duk wanda yakeda wani tunani cikinku keep it for your self babu wanda ya nemi yaji and Maryam sunanda Kika bawa Hammood ya dace dashi sosai (Ɓoyeyyen masoyi) kubar Aysha tashiga ciki kunga mijinta yafito." ya Ahmad shi yaga zuwan Hamma tun fitowarsa ganin suna magana yasa yaja yatsaya. Aysha ita tarasa abunda takeji gameda wannan auren kwanaki tabbas tasan ya Ahmad yace yataɓa Kallon Hammmood har Marmeeyy ta roƙeshi akan duk randa yasake kallonsa itama tanaso taganshi. To ko Ya Ahmad ne ya haɗasu dayake yasaba wariya tsakaninsu yasa aka canja masoyinta zuwa kanta ita kuma ya haɗata da Hammmood ɗin taso tatofa albarkacin bakinta ko zataji sanyi sai dai kuma da Maryam ake magana ita kuma batason wani abun ya haɗata da Maryam tunda yanzu a gidansu tadawo take rayuwa itama tanaso tasamu soyayya a wajansu. "Ke Aysha kishige gida mijinki yana jiranki kukuma kuzo mutafi" Maryam tayi saurin shugewa gaban motar Yaya habibu Aysha tayi narai-narai da fuska. "Maryam bazaki zauna ba? Naɗauka anan zaki kwana" "A'a ba'anan zan ƙwana ba" "Dan Allah to ki zauna idan dare yayi sosai saimu maidaki" Ta girgiza kai. "Ni bama gida zanje ba zanje najira Dawowar Marmeeyy ne dan yau kona koma gida ban iya bacci" data sake magana Hamma ya amshe. "Barta taje gobe dasafe saita dawo yanzu idanba tafiya tayiba hankalinta bazai ƙwanta ba" bahaka taso ba dan taso tazauna akan zasu kaita daga nan saita langwaɓe tace batada lafiya su ƙwana agidan tare. Maryam ta kalli Hamma ya ɓalla mata Harara dan haushinta yakeji tasan da faruwar duka wannan lamarin bata taɓa faɗa masa ba har lamarin yakaiga haka? Tabbas sai yayi mata hukuncin wannan abun dan lamarin ya ɓata masa rai ƙwarai da gaske. Yanzu dayasan akwao wani wanda yake bibiyarta har zai zauna tayita juyashi tace kar yaje yasamu iyayenta kuma yayarda? Da yasan da hakan toda yanzu wani zancen akeyi ba wanann ba. Ɗayar budurwarnan sai hararar Maryam takeyi ga haushib maganganunda ta yaɓa mata gakuma shiga wajan Yaya Habibu da tayi ayau takeso komai ya daidaita a tsakaninsu. Kama murfin motar tayi ta gallawa maryam harara. "Nan waje nane anan nazo saiki fita ki koma wajan ƙawarki data bari" hararar data mata Maryam ta rama. Motar kuma motar saurayinane dole ne zauna ayanda naga dama. Ya Ahmad baibi takansu ba ya tada motarsa sauran suka shiga gabaki ɗayansu basusan yanda suka ƙare ba shidai yaga sun dawo gidan ita yarinyar abaya Maryam tana zaune gaban mota ta haɗe rai. Suna fita gabaki ɗayansu ya ƙarasa ya rufe gate kafin yadawo harta shige ciki bata tsayama a palour babu uwar ɗaki tashige. Abincin da Maryam tazo musu dashi zuwanta ya ɗeba yatafi wajanta haɗeda maganin da zata sha." ---- Lumshe idanuwana nayi wani irin sanyi da daɗi yana ratsani ko ba'a faɗaminba nasan wanda zai bayyana dan ƙamshinsa ya rigada yagama sanar dani zuwansa shi kaɗaine mai irin wannan ƙamshin na rigada na yarda da hakan dan duk wani lokacin da zanji wannan ƙamshin saina samu wani hint da zai danganta ƙamshin dashi ko naki ko naso wannan ƙamshin yana sanyamin nutsuwa aduk lokacin dana shaƙeshi nakan manta da komai da halinda nake ciki kawai natafi duniyar shaƙar wannan ƙamshin. Abunda bansaniba shine. Shin wannan karon ayanda yasaba bayyanamin zai bayyana ko zai zama namiji ne ya bayyyana kansa agareni? Takun takalminsa ya katsemin tunaninda nake ciki Na tsurawa ta yanda nakejin ƙarar idanuwa wani farin mutum ne tarr sanye da ash ɗin jallabiya kansa babu hula dogone sosai ko shakka babu mutumin danake tunanin zai bayyana shine ya bayyana ganin wannan karon yana tahowa batareda yarufe fuskarsa ba ya sanya gabana yafaɗi Allah-Allah nakeyi ya ƙaraso naga fuskarsa. Wayatace tafara ringing dasauri nakai dubana kan wayar sunan Anty fadeelah ya bayyana ajiki bazan iya ɗaukaba danni yanzu hankalina yatafi wani waje daban damuwata naga mutumin dayake tunkaroni kafin ya canja ra'ayi ya rufe fuskarsa kawai. Na saka wayar a silent na ɗago gabana yayi mummunan faɗuwa waya da jakar hannuna ta faɗi har gyalena ma sakeshi nayi aƙasa nasaka hannu na rufe bakina dan ihu nake shirin sakawa duk wannan abun yafaru sakamakon arba da nayi da fuskar Hammmoood Numfashina yafara fita da sauri da sauri na fara furzarda iska a bakina na zaro idanuwana ina sake kallonsa na runtse idanuwan na girgiza kai na sake buɗewa naga shiɗinne. A gabana nasaka hannu bibbiyu ina sosa kaina ina girgiza kai daga ƙarshe na sakewa kan ranƙwashinda naji zafi alokacin nace. "Auchh" nafaɗa ina shafa wajan. Saida yayi dariya mai sauti yana tsaye daga yanda yake. Na nemi waje na zauna ina fifita da hannayena wanda bansan ta meye ba zafi nakeji ko akasin haka. Na dunƙule hannuna bibbiyu ina buga kaina dasu nakasa furta koda kalma ɗaya. A hankali ya fara takowa yanda nake na sanya hannu da dakatar dashi. Ko step ɗaya bai ƙara ba yaja ya tsaya. Zaiyi magana na saka hannuna a baki. " shhhhhhhhhh" yayi amfani da hannunsa guda biyu yayi zeeping mouth ɗinshi yaja yatsaya kamar wani soja. Wata ƴar ƙara nasaka narasa me yake damuna nasaka hannu nayi pinching fatan jikinsa. Naja iska na furzar a fili nayi magana. "Ash da zafi to ai a mafarki ma anajin zafi" yayi murmushi dukda baisan abunda nace ba kalar ruɗewar danayi take bashi dariya. Yasake yunƙurin yin magana nasaka hannuna abaki. "Shhhh shhhh" "Okay" yafaɗa cikeda bin umarni" na ɗaga na kalleshi nayi narai-narai da fuska kamar wanda zanyi kuka. "nasan mafarki nakeyi amma dan Allah karka tafi kaji? Please stay?" ya gyadamin kai alamun yaji abunda nace. Duk tunanina mafarki nakeyi kuma zan farka dan haka. Nafara ƙoƙarin furta sunansa inason na gwada masa irin sonda nake masa. "Ham Hammm Hammooddddd!! Nafaɗa dakarfi saida ya toshe kunnuwansa ni atunanina mafarki nakeyi dan haka nacigaba da faɗin. "I love you Hammood! I'm your biggest and huge fan. I love you since when i was a little baby. I watch your games over and over and over again. It's a dream to talk to you or even to dream about you And finallay now I'am dreaming about you. Ina sonka Hammood. If you don't mind can I please touch u? Na runtse idanuwa na dukda mafarkine saida naji nauyin abunda nafaɗa Nacigaba da magana. Shikuma yacigaba da kallona. "Don't mind me nace ai if it's okay for you. If it's not share kawai. It's a dream ai kaga ba haramun na aikata ba It's a desire to touch you. A hankali ya taka yazo har wajanda nake ya miƙamin hannunsa nasaki murmushi nakai hannuna a hankali nayi tapping hamnunshi. Dasauri na kauda hannun na ɗago na kalleshi ya sakarmun murmushi. Na maida masa murmushin nasake kaiwa hannun zanyi taping akaro na biyu caraf ya cafke hannuna dasauri na ɗaga ina kallonsa shima ni yake kallo amma wannan lokacin babu murmushi a fuskarsa wani expression ne akan fuskar da nakasa fahimtarsa. Ga hannun daya riƙeni ina ƙoƙarin ƙwacewa softness na hannun is beyond tunanina gabaki ɗaya. Sake hannuna yayi yaja gefe. A turo baki cikin harshen larabci nace. Dan ance maka da riƙe hannu ba'ace kawuce ƙa'ida ba ai. Iska ya furzar kawai ya kaɗa kansa. "Okay just stay, stays right there" na faɗa ina nuna wajan da hannuna. "kayi 2hours sannan katafi lokacin nakusa farkawa a bacci" "Zaynab!" yakira sunana "Na'am kasan sunana (أنت تعرف إسمي) انت لا تحلم زينب (you are not dreaming Zaynab). ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝 Ina mata masu fama da wadannan matsalolin Matsalar haihuwa rikicewar al'ada ciwon mara yayi period Fesowar kuraje ga gaba Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki Kurajan gaba Kaikayin gaba Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔 Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍 Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number ki na son sanyan magani 08162859027🤝 Na kalleshi da ƙin gaskata maganarsa na girgiza kai kawai. Tsawon lokaci babu wanda yasake cewa komai Ni inata tunanin abunda yafaɗa shikuma yana tunanin hanyarda zata saka na fahimci ba mafarki nakeyi ba. Munfi awa ɗaya muna zaune amma nakasa fahimtar cewa ba mafarki nakeyi ba. Ya ɗaga wayarsa yakirani da ita na duba na kalli wayar wannan numbern da ake message da ita akoda yaushe wanda 2days back kawai aka taɓa kirana da ita sau ɗaya na amsa kiran na kara a kunnena. Maganar da yayi cikin wayar yasa na juya ina kallonsa ina tunanin anya kuwa yanzu mafarki nakeyi? Menene haɗin mafarkina da wannan mutumin dayake nemana kuma menene haɗinsa da Hammood. A hankali yafara magana cikin nutsuwa da harcen turanci Haɗida larabci. "I'm Hammood (Mood) أعلم أنك تعرف من أنا (nasan kin sanni sosai) amma bakisan ko wanene ni a wajanki ba bakisan matsayina A wajanki ba ni nake bibiyar rayuwarki duk wani moves ɗinki yana kan idanuwa. I've been sending text messages to you for over 2Years. I met you lokuta da dama at your school naje school ɗinku my face covered with a mask nasan kin ganni may be ranki ya raya miki wani abun ban tunkareki ba alokacin ban shirya ganinki ba banida confidence akan hakan. Nazo wajanki a wajan dinner brother ɗinki and we talk amma bakiga fuskata ba inada dalili a wancan lokacin. as i expected Ko yanzu dana nuna miki fuskata kin ɗauka mafarki kike. No! You're not. You're not dreaming It's me Hammood" na kalleshi inason gaskata abunda yake faɗa bayan gaskiya babu komai a cikin maganarsa amma zuciyata taƙi yarda. Toh me Hammood zaiyi da Marmeeyy? Me Marmeeyy take dashi da Hammood zai bibiyeta Hammmood fa? World famous footballer shifa wai hankali zai ɗauki wannan zancen kuwa? Tayaya hakan zata faru? Ta jijjiga kai" a fili da furta. "No هذا ليس صحيحا" "لا Me Hammood zaiyi da Marmeeyy? Please kabari" "I love you " Yafaɗi kalmarda tasa hanjin cikina kaɗawa. Na furzarda iska. Meyasa kake faɗanin hakan yanzu please stop?" "I know You'll find out soon ko zamanmu da mukayi anan nasan koda ban faɗa miki nine nake bibiyar rayuwarki ba zaki ganoni Banaso akai stage ɗin hakan batareda na sanar dake ba." natsaya ina kallonsa ina nazari akan maganganunda yake faɗa." "Yanzu dai I'm not dreaming?" ya jijjigamin kai. "But..... "Shhhh" yayi sounding. kinyi fushi da abunda namiki koh? Nasan zakiji babu daɗi na takurawa rayuwarki idan kinyi fushi ki hukuntani ina shirye da amsan hukuncina" na jijjiga kai na lunshe idanuwa na. kallonsa a kusa dani yana sake tabbatarmin da ba mafarki nakeyi ba. "A'a banyi fushi ba bazan iya fushi dakai ba har indai dagaske kai Hammood ɗinne" Murmushin jin daɗi yayi. "Bantaɓa jin daɗin kasancewata Hammood kamar yau ba tunda har hakan zai iya hanaki yin fushi da abunda namiki" Naturo baki cikin shagwaɓa nace. "Wai dagaske kai Hammood ne?" "Uhum" yayi sounding haɗeda jijjiga kai na tabbatarwa. "Ya Ahmad yayimin alƙawari akan zai kaini naganka duk randa kasake dawowa gashi yacika alƙawarinsa bansan wane yanayi nake ciki ba wai Hammood shine yake sona kacemin ba mafarki nakeyi ba amma ni inaji ajikina kamar mafarki nakeyi. Kuma ni soyayyarda nake maka ba irin wacce kakemin bane Hamma nakeso bakaiba amma bazn iya duban idonka nace maka hakanba dan Hamma yanzu mijin ƴar uwata ce. Bansan wane irin so kakemin Dahar Zaka taso zuwa wajena daga can ƙasar kanasona ba bansan yanda kataɓa kallona ba, bansan yaushe kafara bibiyata ba bansn ta yaya kafara sona ba amma indai dagaske hakanne toh wannan Babban lamarine mai girma dagaske kai Hammood ne? Ni bansan abunda zance ba har indai kai Hammood ne. Dan ko kamanninka basu dace daniba bare aje shahararka kayi kyau dayawa. Ni yanzu kallonka danayi hakama kawai nayi farin ciki hakan ya isheni nasan na cika wasu daga ciki muradaina. Idan kuma na tashi a bacci hakan ya tabbata mafarkine nanma zanyi murna dan nasamu nayi mafarkinka, a long a waited dream. You'll always be my number 1 celebrity." snetence na ƙarshen kawai ya fahimta bayan ita baigane komaiba saboda da hausa nake maganar kuma dama ba damuwata yaji abunda nake faɗa ba Na furzarda iska har lokacin kallona yakeyi bai furta komaiba kamar yanda nima bansake cewa komai ba. Yana zaune a gefena kawai yana kallon duk wani moves nawa. yanajin ransa yanayi masa daɗi bai taɓa tsintar kansa a nishaɗi irinna yau ba. Dayasan haka kasancewa dani na lokaci ƙalilan zai da bashi nishaɗi toh da bai ɗauki tsawon lokaci batareda ya kasance dani ba. A wancan lokacin daya gana dani bai samu nutsua kamar na yau daya nunamin fuskarsa dakuma Shi wanene ba. Yanaji kamar yasauƙarda wani nauyi daya rataya a wuyansa. Yau kam yasamu sauƙi da sukuni yana tunanin yau zai samu bacci mai daɗi duk wata fargaba ta ƙare masa, sai dai ba'anan gizo yake saƙarba yalura har izuwa yanzu bangama yarda cewa ba mafarki nakeyi ba. Ya juya gabaki ɗaya ya fuskanceni yanajin daɗi kamar ya maidani ciki dan soyayya. Nikuma na ɗaga kaina sama ina kallon Hadarin dayake garin yana ƙara haɗuwa sai walƙiya take haska garin wani irin tsawa aka saki data sanyani razana a tsorace na shige jikinsa dama wannan sabona ne ko mama ke kusa dani da zarar anfara tsawa nake shigewa jikinta shiyasa takan cemin ko amakaranta nake tana ganin anfara tsawa hankalinta yake komawa kaina. Ni kaina ba zato ba tsammani naji na shige jikinsa saida tsikar jikinsa ta zuba a lokacinda na shige jikinsa runtse idanuwansa yayi a hankali ya huɗesu akaina ganin yanda na tsorata sai yakeji kamar yasaka hannunsa ya ƙara tallafeni na gama shigewa jikinsa har indai hakan zai samamun nutsuwa. Zuciyarsa tana bugawa dasauri-dasauri ya sauƙe ajiyar zuciya numfashinsa yana fisga da ƙarfi da ƙarfi. Duk da tsoron dayake tattare dani saida na tsaya ina shaƙar ƙamshin da yafi kowanne daɗi a cikin ƙamshinda na shaƙa a duniya. Kusanci da ƙamshin sanyin zuciya kawai yake ƙara sakamin. Jikina yafara bani dagaske ba mafarki nakeyi ba saboda yandannaji na ƙanƙamshi gam ga ƙamshin baya kamada mafarki. Idanna daɗe ahaka bacci zanyi ajikinsa Dasauri na sakeshi naɗanja baya. Gyaran murya yayi shima yagyara zamansa. Miƙewa nayi ina faɗin. "Ruwa yana shirin sauƙowa mutashi kafin ya jiƙamu" baisan abunda na faɗa ba dan haka ya ƙuramin idanuwa. Ban kaiga wayata da da gyalene ba ruwa mai ƙarfi ya kece dasauri na ɗaga idona sama naga ruwan baya sauƙa a yanda muke da alamu samansa da yayi fayau dayawa glass ne wanda ba lallai a haka kallon ido a ganeba dawowa nayi na zauna dan ruwan da ƙarfi ake sheƙashi. Sautin Sauƙar ruwan kawai akeyi bayanshi cikinmu babu wanda yasake magana ko wani ƙwaƙwaran motsi, Yanayin ruwan yamin kaman nashiga nayi wanka amma tsoro nakeji bazn iya fita ni ɗaya ba. Shikuwa duk abunda Nakeyi idonsa yana na kalleshi naga yanda yake kallona na sakar masa murmushi shima ya mayarmin da murmushin. Kamar me magana da kurma haɗeda kwatance nafara magana. "Rakani Waje inje inason inshiga ruwa mama na bata barina " duk ina maganar ne da kwatance kamar wanda nake magana da kurma. Saboda yanda na nuna waje yagane abunda nake nufi ya girgizamin kai alamun A'a. Na haɗe hannuwana biyu waje ɗaya haɗeda faɗin. "Please" Na faɗa ina kyabkyabta ido. "لا" nakoma nayi luff kalar tausayi kamar wacce take shirin fashewa da kuka. Ya miƙe ya isa zuwa wajan table da cups suke akai ya ɗauki cups ɗin haɗeda buɗe bottle ya tsiyaya abunda ke ciki a zallan cup guda ɗaya ya ya tako har inda nake ya miƙamin na amsa amma banshaba na ajiye a gefe kuma bazan sha ba dan har indai mafaki nake naji ance ba'ashan abu a mafarki bai damu da ajiyewar danayi ba yakoma ya zauna. "Tell me more about your self idan ka faɗamin nima zan sanar dakai komai akaina" "ستعرفني قريبًا أفضل من أي شخص آخر" zaki sanni nan gaba Fiyeda kowa shine amsarda yabani na gyaɗa kai okay. "Akanki kuma? Nasan komai وانا اعرف كل شئ عنك I mean everything" Ajiyar zuciya na sauƙe mukaci gaba da zaman kurame. "Nace ba? Ya tsuramin idanuwa dake dama kallon nawa yakeyi. "In shiga ruwan please?" ajiyar zuciya ya sauƙe kamar bazai kulaba sai kuma yatashi ya miƙe ya isa zuwa ƙofan ya buɗe yayimin alamu dana shiga ruwan kamar yanna buƙata. Dasauri natashi Nayi waje saida nayi tafiya mai ƴar nisa kafin na tadda yanda ruwan zai jiƙani kamar wancan karon wannan Plkaronma a baya yake bina a hankali harna isa zuwa cikin ruwan alokacin ya rage ƙarfi amma banfi 1minute a cikiba ya jiƙani jagab kamar yanda shima ruwan shiƙashi yakeyi amma shi a tsaye yake ba kamar ni danaketa juyi cikin ruwan cikeda murna ba. Shi yana tsayene kawai yana kallona cikeda sha'awa sanyin ruwan yana ratsashi dan baya shiga ruwan sama a duk lokacin daya shiga sai yayi mura sosai amma har indai shigana ruwan zai bani farin ciki toh gara yayi muraan yaga farin cikina. Gabansa ne yafaɗi alokacinda yayi tunanin toh ni idan muran takamani fa? Dasauri ya ƙarasa wajanda nake caraf naji ya riƙe hannuna yajuya yafara tafiya nabishi yana jana har muka koma cikin wajn. Banji daɗin dawowata yanzu ba amma tunda na shiga ruwan toh Ahmadulillhi naji daɗi. Sanyine yake ratsashi a hankali yake futarda numfashi mai ɗumi daga bakinsa. Nima sanyin nakeji yana ratsani saboda jiƙarda kayan jikina yayi. Ganin ina takurewa waje ɗaya sai yayi tunanin sanyin ke ratssani miƙewa yayi ya ɗauki gyalena ya yafamin na riƙe gyalen sosai dan kar ya sauƙa. sauƙe numfashi yakeyi a lokaci ɗaya kuma sanyinda yake ratsashi yayi yawa. Kuyi hakuri da wannan idan nace zanyi yafi haka toh zamuyi dare dayawa yanzuma kuma daren yayi in sha Allahu gobe zaku samu dayawa." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Ruwan yana ɗaukewa ya miƙe dan gabaki ɗaya hankalinsa yana kaina yana tsoron kar yazamana barina da yayi nashiga ruwa mura ta kamani. Ɗaukan phone ɗina da na yasar aƙasa yayi na da bag ɗina. Sannan ya kalleni bai kaiga yin magana ba na fahimci abunda yake nufi dasauri natashi yayi gaba ina biye dashi a tunanina waje zanga ya nufa amma sai naga ya shige cikin palace ɗin babu mutane sai ma'aika suma duk yanda mukabi babusu a wajan ga dukkan alamu mutuminnan gabaki ɗaya wajan ya kama shi ɗaya. Duk hanyarda akasan zamubi babu mutum da mukaci arba dashi har izuwa masauƙinsa muna tafiya ne kamar wasu kurane babu wanda yayiwa wani magana. Muna isa yasanya card ƙofar tafita a lock sannan ya murɗa ya buɗe. Ya shiga. "Tsayawa nayi cakk dan banajin zan shiga ɗakin. Juyawa yayi yana kallona yaga naja natsaya a ƙofar ɗakin. "تعال للدالخل" (kishigo daga ciki) na kalleshi kamar zanyi magana sai nafasa na juyarda kaina gefe. Iska ya furzar dan Sanyin na daɗa shigarsa. "ارجوك تعالي" (Yi hakuri kishigo) Na girgiza kai haɗeda maƙe kafaɗa. Murmushi yasaki danna sakashi mishaɗi bazaije yara dalilin dayasa komai nayi yake burgeshi ba dan ya tabbata hakan soyayya ce. Matuƙar so da ƙaunarda yake yimin ya sanya shima yazama fan na komai da nakeyi idanna tura baki na burgeshi idan nayi rigima na burgeshi yazama addicted to komai nawa dan idan yana zaune bayida aiki sak kallon pics ɗina barinam ace yana zaune shi ɗaya wasu lokutan ahun har tsoro yake bashi irin yanda yake jina a zuciyarsa. Yayi takinh deep breathe sannan yayi steping out yadawo shima yana wajen ɗakin kamar yanda nake. اذهب هناك خذ حمامًا ساخنًا" "Go in there kiyi wanka da ruwa mai zafi. I'll be outside. Na kalleshi ina taraddadin nashiga ko kar nashiga. ina buƙatar jin ɗumi tunda yanzu haka sanyi nakeji. Dakyar nagama tsayarda zuciyata akan shiga ɗakin Saida na sanya hannu na amshi card ɗin hannunsa saboda ina tunani zai iya buɗewa bayan shigata na shige ciki yana tsaye a bakin ƙofar yana kallona. Ban rufe Ƙofar ba natsya ina kallonsa hankalina zaifi ƙwanciya idan har yatafi. "Me kake jira? katafi mana" "Oh sorry I'll be going." "Okay go" Nayi masa alamu da hannu ina masa nunin hanya. Juyawa yayi yafara tafiya sannan na sauƙe ajiyar zuciya na rufe ɗakin. knoncking naji anyi saida gabana yafaɗi na ƙarasa jikkn ƙofar na buɗe a hankali. Shi nagani a tsaye ya miƙamin wayata da jakata dake hannunsa. Na amsa. "You can't just open door kamar yanda kikayi yanzu know who's on the door first. And if there is anything you want let me know" jijjiga kai kawai nayi na maida ƙofar na rufe. Tsayawa nayi ina kallon yanda ɗakin ya tsaru abun ba'a cewa komai. Ƙofar dana gani wanda jikina yabani toilet ne na nufa kai tsaye ina buɗewa naga abunda nake tuani. Kai tsaye na zabge kayan jikina na shiga danyin wanka. Ya Isa palournda mutanensa suke zaune dan ya hanasu binsa yanda yake shi kaɗai yatafi can wajan suna jiran isowarsa a cikin ƙaton falonda manyan mutane suke meeting. Yana shiga guards ɗin suka mimmiƙe daga yanda suke zaune kowanne yakama matsayarsa bayan yimasa barka da shigowa. A gajiye yazauna a kujera ya jingina haɗeda lumshe idonsa ya lumshe ya buɗe yafi sau uku amma kowanne rufewarsa ita yake gani yanayinda suka kasance a yau gabaki ɗaya yaƙi barin ƙwaƙwalwarsa. Wani abun idanya faɗo masa saiya saki murmushi shi kaɗai. yakai 5minute ahaka yabuɗe idanuwansa yana tunanin wane irin so haka yake yimata ya tabbata duk ranarda akace sun ƙwana a matsayin ma'aurata bazai iya amfanuwa ba dan ranar gabaki ɗaya zata zama ta tunani ce. Ya kalli P.A zaiyi magana sai atishawa dasauri P.A yatashi ya ƙaraso kusa dashi ya taɓa kayan jikinsa a razane yake kallonsa dan yaga alamun sanyi ya kamashi gashi har alamun mura ta bayyana a jikinsa kuma yasan yanda mura take masa idan takamashi abun babu daɗi. "Mood sir yaya akayi ka jiga jikinka haka bayan kasan bakason ruwa?" P.A ya faɗa a kufule. Cikin rashin damuwa Hammood ya sanarwa P.A abunda yafaru danshi baiga laifi a abunda ya aikata ba. "Mood!!! Yafaɗa dakarfi dan mace tace ka shiga da ita ruwa kawai saiga shiga bakaga ita yarinya bace?" Mood ya tsaro ido yana kallon P.A jin yanda yake masa magana da ƙarbi. P.A kuwa bai dakata ba yacigaba da bambami. Mood yakoma yayi luff yanajin P.A nata magana. Ana ƙwana biyu P.A baiyi nagging ɗinsa ba amma duk randa yafara abun ba sauƙi. "What if idan itama kamar take mura da kamata fa?" Hammood ya buɗe idanuwa ya haɗe rai cikin bata umarmi yacewa P.A anema masa abaya Yafaɗi length ɗinda za'a kawo. P.A yatashi yabawa wani daga ciki umarni dake akwao supermarket a wajan 10minute yadawo da rigar." P.A ya tasheshi yakaishi ɗaya daga cikin ɗakunan daya kama shima yayi wanka ina fitowa a wanka nayi arba da abaya shinfiɗe akan bed mamaki ya kamni dan shigana wanka babu ita hakan yana nufin shigowa ɗakin kenan while ina wanka. Dake nasan nayi locking ƙofar toilet ɗin ya sanya man damu ba. da note ɗaure akan abayar. Anrubuta nasakata bayan nayi wanka. Abaya ce mai kyawun gaske na shirya na sakata na yafa ƙwalinta. Ina zaune aka danna bell na ƙofa lokacin nayi wajan 30minute da fitowa. Bantashi ba banyi ƙoƙarin buɗewa ba saiga kiran wayarsa ina picking yace yana waje. Sai sannan natashi nabuɗe ƙofar. Abayar tayimin kyau sosai daga expressions dake kan fuskarsa na fahimci hakan. Shima ya canja zuwa farar jallabiya sai naga kamar farar ma tafi ash yimasa kyau. Araina nake faɗin. " shikan wannan mutumin yaji daɗin rayuwa ko a larabawa bakowane irinsa ba dan yanada kyau mai matuƙar ɗaukan hankaki" "Zan iya shigowa?" ya katsemin tunani na nayi saurin tare bakin ƙofar na girgiza kai. Amma borin kunya nakeyi dan tun buɗe ƙofar na tsura masa idabuwa ina kallonsa. Jijjiga kai yayi haɗeyin dariya. "Okay muje muci abinci" "No i'm not hungr.... Maganar ta katse bayan ƙaran da cikina ya saki. Cikina yacigaba da growling. Ya sanya Hannu ya toshe bakinsa dan dariya yakeson yi. Na tura bakina cikeda shagwaɓa ina shafa cikin a hankali. nakoma cikin ɗakin batareda na rufe ƙofa ba hakan yasa yashigo dan alama nayi masa batareda na furta da bakiba. Saida nazauna nake tuani rabona da abinci tun 11am Ina gamawa kuwa nahau jiran Ya Ahmad ina jira yazo mutafi zumuɗi bai barni naci komai ba. muka zauna shiru kaman kurame ganin har lokackm banyi masa zancen tafiya gidaba yasa yafara tunanin har yanzu bangama yarda ba mafarki nakeyi ba. Dole yayi abunda zaisa na gane fa mafarki yakeyi ba dan haka yatashi ya iso wajanda nake ya zauna a gefen kujerarda nake zaune. "Lets take a selfie" na kalleshi da zumuɗi na amsa masa sai kuma na koma nayi laƙwas. "what happened?" ya tambaya ganin ina murna kuma da alamu murnar takoma ciki. "Bazan iya ɗaukan selfie dakai ba you're too beautiful Idann ɗauki pic dakai bazan ganuba" Kallona yake tayi tunda nafaɗi wannan maganar baice komai ba saida nasha jinin jikina da irin kallonda yake yimin. Kunnuwana suka jiyoshi yana faɗin. "You're the most beautiful girl i ever seen" Jin maganarda yafaɗa ya sanyani ƙwarewa tari sosai nakeyi da sauri yatashi zuwa fridge yaɗauko bottle na ruwa ya buɗe ya miƙamin na amsa nasha tarin yayi ƙasa ya miƙa masa ya rufe ya ajiye. "You're pretty. Attractive. It's very Pleasant to look at you" hannu na ɗaga masa dan naga alamun zai sake sakani na ƙware. "It's okay lets take d selfie" i thought da wayansa zai ɗauka sai naga ya amshi wayata ta ɗauki pic ɗin. Ba guda ɗaya ya ɗauka ba babu laifi nayi kyau ba kamar yanda nayi tunanin zanyi idanna ɗauki pics dashiba. Ina kallon ya saita pic ɗin a amatsayin profile photo nawa. Muna zaune kusan 30minute aka danna bell yatashi yaduba room service ne ya buɗe suka shigo da abincin babu yanda baiyiba naci abincinnan naƙi kuma inajin yunwa daga ƙarshe yasa akawomin chocolate ko zanci nanma naƙici fresh milk dake cikin fridege ɗinsa kawai na ɗauka na sha hakanma dan naga yunwa na ƙoƙarin yimin illa ne. Na zauna nayi shiru shima alokacin nafara jin bacci wayata na duba kusan 12:45am na zaro idanuwa yana kallo na. Na ɗago na kalleshi nayi kalan tausayi amma bance komaiba. "Zakije gidane?" ya tambaya. Dasauri na gyaɗa masa kai yasan za'ayi hakan bada daɗewa ba danya lura inajin bacci. Shikuma kawai bayason rabuwa dani dan yana ganin idan muka rabu yau bazai samu bacci isheehshe ba. Ɗatsu kawai rabuwar minute ne amma sauri-sauri yagama komai yadawo wajanda nake. ya miƙe Ina ganin haka nima na mike muka fara tafiya kafin mu isa ya sabar dasu fitarmu kafin mu kai waje sun fita suna jiranmh jikin motoci dakansa ya buɗemin mota na shiga shima kafin ya ƙarasa an buɗe masa motar yashiga. Zallan muda driver ne a motar da muke P.A wata mota daban yashiga. Abubuwa basu tafi yanda Hammood ya tsara ba dan ya ƙulla aniyar daga yau bazan bari nasake kwana batareda ya sanar dani aurensa dayake kaina ba amma baiyi hakanba sai dai yanada dalili. Babban dalilinsa shine daya lura naɗauka mafarki nakeyi yasan idanya faɗamin zan sake ɗauka mafarkin nakeyi zan gaskata cewa mafarki nakeyi. Yabari zuwa gobe zaizo har gida ya sanar dani bayan na tabbatar ba mafarki nayi ba. Dan yasan ina farkawa a bacci da pic ɗin jikin wayata zan fara arba. A ƙofar gidanmu suka tsayarda motocinsu saida yaja numfashi ya furzar da muka iso dan baiso mu iso dawuri hakaba sa yake ganin kamar daga fitowarmu muka isa. Tun muna tare yafara missing ɗina bare akaiga nashiga nabarshi shi kaɗai. Aka buɗe masa ƙofa yafuta ya sauƙo ya buɗemin nima na ɗauka zai juya baya ya ajiyeni a ƙofar gisa sai naga yamaun alamu da hannu akan mushiga. Ina tafe yana biye dani abaya. Naji kuma ba'a kulle ƙofar gidanba. Na murɗa ƙofar jikin gate nashiga har lokacin yana biye dani abaya. ------ Ya isa ya ajiye abincin sannan ya zauna bakin gado a hankali yayi patting ƙafarta ta ɗan motsa a hankali alamun tana bacci. "Kitashi kici abinci karkiyi bacci cikinki da yunwa shine abunda Hamma yafaɗa." "Uhmmm tayi sounding irin mai baccin nan wanda yayi nisa baisan har yaushe ta ƙwanta da baccin zaiyi nisa hakaba baisan ko dayake batajin daɗine yasa hakanba. Yunwa takeji shine abunda zai sanya tatashi kawai amma daba hakaba duk tashin duniya da zaiyi bazata tashi ba dan tun sallamosu a asibiti ta ramfoshi. Ta miƙe ya takmaka mata tatashi zuwa wajanda ya ajiye abincin. A wajan sukaci ya ɗebi plates ya fitar tashiga ta wanke bakinta ta dawo ta kwanta. Shima saida ya wanke bakinsa kafin yadawo. Yazauna bakin gadon. "Wai har kinsake kwanciya? Badai baccin zaki koma ba" "Shi wallh Hamma bacci nakeji dayake jikin nawa har yanxu banajin daɗinsa sosai" "Ayyer sorry Allah ya sauwaƙe" ta amsa da. "Amin takoma ta lafe tana Allah-Allah yatashi yabar ɗakin. "Bakiji ba" "Uhm" ."Tashi zaune jiki" "No Hamma kabari saida safe yanzu bacci nakeji" "Bazai yiwu saida safen bane yasa bace kitashi kiji" Tayi luff tana jinsa bata kulaba ƙirjinta sai duka yaketayi. Hawa gadon yayi shima ya ƙwanta tanaji yafara taɓata saida takusa bakin fitsari ajiki dan tsoro a hankali ya mirginota ta dawo suna facing juna. A tsorace ta buɗe baki zatayi magana ya haɗe bakinsu waje ɗaya. Saida tasamu ta saketa sannan tafara magana. "Hamma please wallh banajin daɗi kuma kana gani har yanzu ban warke ba ko ɗinkin da akayimim bai warke ba ko zaren ba'a cire ba dan Allah ka ƙaramin ƙwanaki wallh tsoro nakeji" "Tsoro kuma? Meyasa zakiji tsoro? Bayan naga ko ranar farkonki ma bakiji tsoronta ba tunda ke kika fara nemana. Da wannan lokacin baki tasoni ba zan iya haƙuri har lokacinda zamuga yanda Allah zaiyi damu amma yanzu da kika tasoni kika fasamin garɗin abun bazan iyaba wallh kwanakinda kikayi a asibiti a daddafe nayisu ji nake kamar zanci babu Kuma ɗinkinnan ba sinceshi akeyi ba zaren maibin jikine wanda akayi miki amfani dashi" "Me kake nufi kenan yanzu Hamma" "Abunda nake nufi shine bazan iya haƙuri ba zanyi iya bakin ƙoƙarkna naga banyi miki kamar na baya ba" yana faɗin haka batareda ya jira abunda zatace ba yafara idda nufinsa akanta. Tun yafara a hankali dagaske kamar maijin tausayinta sai kuma ya ɓalle a lokacinda ya fita daga hayyacinsa. Baisan abunda ya aikata ba har saida yasamu nutsuwa. Yafi 10minute yana ƙanƙame da ita kafin ya saketa ya taimaka mata tagyara jikknta tayi wanka sannan shima ya gyara jikinsa ya koma ya ƙwanta yaji wani feeling ɗin yana taso masa. tsoron Kar akuma ƴar gidan jiya yasa yatashi ya canja ɗaki. yana fita daga ɗakin Aysha ta fashe da kuka ashe dama haka auren yake? Bata taɓa ɗauka wannan abunda mata sukewa feleƙe haka yake da azaba ba data sani da bata sanya kuɗinta wajan sayan maganin kayan mata ba danta lura yana ɗaya daga cikin abunda yasa Hamma yake mata hauka. Itafa bazata iya da wannan azabar ba har indai haka za'aci gaba da Gobe da sassafe ta tattare ta koma gidansu. Wani irin Azabar zafi da raɗaɗi takeji yana fitowa ta ƙasanta ta tabbata yasake jimata wani ciwon ne. Itakuwa bazata yarda asake yimata ɗinki ba danshima zabar gaske gareshi. Ahaka bacci ya ɗauketa ta tunanuka aranta kala-kala bata daɗe da bacci ba aka kira sallar asubahi. Shikuam Hamma baima iya baccin ba juyi kawai yakeyi daƙyar ya iya tashi a daddafe yaje yayi sallar magrib yadawo yana dawowa kai tsaye ɗakin aysha yawuce dan abunda yakeji he can't hold it anymore. ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Har saida yakaini mashigar da zata sadani da cikin gida sannan ya tsaya inajin yaja ya tsaya na juya na kalleshi na sakar masa murmushi lumshe ido kawai ya buɗesu akaina batareda ya mayarmin da murmushin da nayi ba. Alamunsa gabaki ɗaya ya nuna bayaso nashiga gidanne amma nikam bacci nakeji bazan iya Ƙara wani lokaci a tsaye a wajanba. "Saida safe" na faɗi da yaranda nafi iyawa kallona yakeyi batareda yayi ƙoƙarin tafiya ba dukda nasan dama baisan abunda nafaɗa ba. "طاب مساؤك" Na canja harshe nafaɗa. Da mamakina wannan karon ɗinma kallon bai fahimci abunda nace yayimin. "Goodnight Okay?" yanzu ga gane?" baice komaiba baiyi alamun yagane ba baiyi ƙoƙarin tafiya ba yatsaya yana kallona kamar maison gano wani abun a tattare dani sai dai alamunsa ya nunamin tun a yanzu yafara missing ɗina hakan ya bayyana akan fuskarsa. Ganin baida niyyar magana ya sanyani juyawa ina ƙoƙarin tafiya. Da sauri ganin zanbar wajan ya riƙo hannuna. Da sauri Baba yasaki labulen plaournsa dayake tsaye tun 11pm yana jiran dawowata jin alamun shugowarmu ya sanya ya ɗago labule yana kallonmu harya rakani zuwa ƙofar gidan har izuwa jiyowata da yanzu daya kamo hannuna. Ajiyar zuciya ya sauƙe ya zauna akan ɗaya daga cikin kujerar palourn. Zuciyarsa tana faɗin masa. "Menene na damuwa tun akaron farko bayan kasan tane tareda mijinta? Duk wani hakki yana dashi akanta tunda ta rigada tazama mallakinsa." Wannan tunanin ya sanyata masa rai yazauna yana jiran yaji fitarsa sai yakira Habibu yace ya kulle ƙofa. Kallon hannun nayi sannan na kalleshi A hankali nake ƙoƙarin ƙwace hannuna batareda yayi gardama ba ya sakeni na ɓoye hannun a bayana waje ɗaya saboda tsorom karya sake kamamnin ganin abunda nayi yasashi sunkuyarda kai haɗeda sosa girarsa wacce take da yalwar gashi sannan kusanci dashi zaisa agane a haɗe girar take waje ɗaya. Step ɗaya ya ƙara ya iso gareni Banyi auneba naji Sauƙan lips ɗinsa akan forehead ɗina. Lumshe idanuwa nayi alokacinda naji sauƙan lips ɗinsa a lokaci guda haɗeda ƙamshin turarensa. Cikin muryarsa mai daɗin sauraro yace. *تصبحين على خير حببتي أحبك* (Goodnight habibty) I love you" Kyabkyabta idanuwa na nakeyi akansa nakasa taɓuka komai na tsaya kawai ina jiran naga yanda Allah zaiyi dani. واحلام سعيدة Yasake faɗi. jiki babu ƙwari na juya a zuciyata ina faɗin akwai mafarkinda zanyi daya wuce wannan daɗi? Saida yaga shigata sannan ya juya yatafi yanajin wani daɗi mai Cikeda kewa acikin ransa. Yau gashi ga abun sonsa sun ɗauki tsawon lokaci a waje atare yana kallonta yanajin daɗi bai taɓa ɗauka wannan lokaci zaizo ba dukda kullum baida aiki sai tunanin ranarda zata zama a ƙarƙashin ikonsa gabaki ɗaya. Har indai zama kasancewa da ita na awanni zai bashi farin ciki marar misaltuwa kamar haka to yaya rayuwarsu atare zata kasance? He's looking foward to rayuwarsu tare. Bayida high expectation akan komai amma ganin irin yanda yake kasancewa idan yana tareda ita a zallan kallo minute ko hours toh he's expecting/wshing something with pleasure a rayuwarda zasuyi gaba. Ina shiga ciki da Maryam nafara arba. Ta leƙo dataci takun takalma ganin konice na dawo. Da gudu tazo ta rumgumeni. "Yeaahhh my babe is back" anajin ƙarar ihunta aka fiffito kusan kaff gidan basuyi bacci ba kowa jiran dawowata yakeyi. Ganin maryam a gidanmu 1am ya ciremin kokonto ko shakka babu mafarki nakeyi. Wucewa nayi ɗakn mama ina shiga Maryam da Anty fadeelah Suka biyo bayana. na juya na dannawa ƙofar lock na ƙarasa na buɗe fridge abunda hannuna yakai kai shina ɗauka nafara cika cikina tukunna Maryam tanata surutu ban kulataba Anty fadeelah tace. "Ƙyaleta maryama a gajiye take yanzu bazata iya cemiki komai ba zuwa gobe dukanmu zatayi mana bayani" Ban kulasu ba saida naji cikina ya ɗauka natashi nashiga ɗaki na cire kayana nahau gadon Mama. maryam ta biyoni itama kan gadon. "Babe menene yafaru naga da kayanda kika tafi badashi kika dawo ba" juya mata bayana nayi na naja bargo na ƙwanta ina kwanciya kuwa sai bacci ya ɗaukeni Maryam badan tasoba itama ya kwanta. Mama aɗakin Baba take Dan batamayi niyyar zuwaba saboda baƙinda suke wajan tunda aka fara biki matan suka ɗauke ƙafa a turakarsa saida ya kirata yace taje dan yanaso ya tausheta akan abunda yafaru. Baba yanajin fitarsu Hammood yayiwa yaya habibu waya akan ya kulle ƙofa. A kwance yasamu Mama tana bacci ba kamar shida yakasa ba. Jin motsinsa ya farkarda ita. "Ina kaje a daren nan?" Ya zauna bakin gado sannan yafara magana. Naga ke hankalinki ƙwance ƴarki tana can wani waje har kin iya bacci nikam bazan iya bacci ba sai naji dawowarta" "Kaji Baba da wani zance mai zai hanani bacci kuwa? Aini inaga tunda na haifi ƴa mace ma bantaɓa samun bacci mai daɗi irinna yauba wajan mijinta fa taje, tunda ka ɗaura musu aure kasan wata rana gabaki ɗaya zata tattare tabishi tun kafin zuwan wannan lokacin gara ga cirewa ranka dan mermeeyy ba'a kusa zata zauna ba. Tunda kacemin hankalinka ya ƙwanta da yaron kuma naga alamun Marmeeyy zata samu farin ciki tattare dashi nima sai hankalina ya ƙwanta Allah ya Sanya alkhairi yabasu zaman lpy ya kauda duk wata fitina da zatazo abaya" "Amin" Baba ya amsa Takoma ta kwanta. "Bacci kuma zaki koma? Tunda kin farka tashi muyi sallah muyiwa yarinyarnan addu'a. Mamam tamiƙe zaune tajira Baba yayi alwala sannan itama tashiga tayi alwala Saida tatashi tabarshi yaba kan sallaya shikam saida aka kira Asubahi kafinnan yatashi daga kan sallaya yafita zuwa masallaci. Tunda na kwanta bacci nake mafarkin Hammood Abubuwanda suka faru A daren ranar suketa maimaituwamin acikin mafarkina. A kunnena naji kiran sallar amma ban iya tashi ba har saida aka fito a sallah. Na mike nashiga toilet nayi lokacin maryam bata ɗakin. ina sallah nasake kwanciya Zumuɗi ya hana maryam komawa bacci tana kwance tana jirana natashi taji labari. ƙarfe ga takwas na safe 8am na farka Da murmushi natashi ɗauke a fuskata dan nayi mafarki mai daɗinda tunda nake bantaɓa mafarki makamancinsa ba. Anty fadeelah ce tashigo ɗakin. "Au ashema kintashi. Haba Marmeeyy sai kace mai baccin mutuwa? Mun jiraki mun jira habawa kinsan dukanmu fa jiranki mukeyi yaushe hankalinmu zai kwanta isan bakizo kin bamu labari ba. "Anty fadeela wallh wani mafarki nayi mai masifar daɗi" "Lallai ma marmeeyy an done kiyi mafarki mai daɗi" kwanciya nakoma nayi ina murmushi ina tuna mafarkin danayi. "Marmeeyy bar baccin man please kitaso kizo muna jiranki idanba so kike ki fasa zuciyarmu ba" Alokacim Maryam tashigo ciki tana faɗin. "Babe wallh yanzu kam dolema kitashi dan bazan sake jiraba kuma haba wannan wane irin baccine aike kamata yayi ace yau murna ya hanaki bacci" tana shigowa tayi arba dani ido buɗe. Dasauri ta haye gadon. "Kai Alhamdulillhi naji daɗin tashinki haba bacci yaƙici yaƙi ƙarewa mu kanmu bamu iya bacci ha saboda ɗauki amma ke kin zauna baccinki kawai kikesha" Da mamaki nake kallonta. "Ke kuma meya kawoki nan sassafe haka?" "Bangane meya kawoni ba? Anan nakwana toh Kuma jiya da daddre har magana namiki tsabar baƙin hali kikaƙi kulani yanzu kinzo kina cewa meya kawoni kaji zancen shirme" Zaro ido nayi ina kallonta da sauri na fara neman wayata dan tabbatarda abunda take faɗi." akan dressing mirrow naganta dasauri na miƙe na ƙarasa wajan na ɗauka ina dubawa naga akashe take dasauri na danna switch na kunnata zuciya sai bugu take ina jira takawo sukuwa suka tsuramin ido kawai sun kasa cewa komai. Wayar tana Kawowa nasaki ƙara na yarda gefe dan ganin pic ɗina dana Hammood a face ɗin wayar. Zaro ido nakeyi ina sauƙe numfashi kenan jiya dama ba mafarki nayi ba? Ya Ahmad yacika alƙawarinsa kenan yakaini wajan Hammood nikuma nayita masa shirme naɗauka mafarki nake na ƙarasa. Tunowa da shirmenda nayi ya sakani sakin ihu haɗeda sanya hannuwana bibbiyu ina dukan kaina. Wani irin haushin kaina da takaici nakeji. Nasan shima kansa yanajin haushina a shirmenda nayi jiya, kukan takaici nasaka dan baƙij cikin abunda nayi. Maryam ta taso ta ɗauki wayata dana wullar itama ganin fuskar wayar ya sanyata ihu anty fadeela ta amsa tagani nan danan suka cika ɗakin da Ihu mutamenda suke cikin gida suka shigo. "Menene yake faruwa?" suka haɗa baki wajan tambaya. "Pic ɗin Marmeeyy da Hammood wallh shine Hammood ne yeahhh" mama ta girgiza kai ta juya gareni da nake kuka. "Ke kuma menene abun kuka?" ban bata amsaba Mummy tayi sallama tashigo tana ganina zube aƙasa ina kuka ta ƙaraso wajena da sauri. "A'a marmeeyy mekuma yafaru?" na ƙara ƙarfin kukan nawa ina shure ƙafa" "Ko kiyi shiru kifaɗa mana abunda yafaru kona makeki" mama tafaɗa aƙufule. Na share hawayen haɗeda rage karfin kukan sai jan zuciya kawai nakeyi" "Menene faɗamin ko marmeeyy ta? Meya sameki wani abun yafaru dakene?" cikin muryar kuka nafara magana. "Mummy kingani Ya Ahmad ne yamin alƙawari duk ranarda Hammood yadawo nigeria zai kaini naganshi toh ranar sai yacemin yanada surprise ai kuna wajanma toh ni bansan menene ba. Sai jiya ashe wajan Hammood yakaini. Nikuma ganin Hammood yasa na ɗauka mafarki nake tunda banyi tunanin cewa zansamu ganinsa cikin sauƙi haka ba kuma haɗuwarma mu biyu kacal wane muhimmanci nake dashi da Hammood zai waremin lokacina ni kaɗai bayan manyan mutane da suka cancanta su ganshi suna neman ganinsa basu samuba. Toh ni naɗauka mafarki nakeyi wallh Mummy shirme kawai nayita masa jiya har cewafa nayi ina sonsa atunania tunda da an tashi bacci shikenan komai yawuce. Dana shiga ruwa nayi wanka har wanka nayi a masauƙinsa na canja kayana da wanda ya kawomin wallh Mummy duk na ɗauka mafarkine har taɓashi saida nayi atunanina tunda mafarki nake ban aikata komaiba. Toh shine yace muɗauki hoto duk amafarkin yayi saving a walpaper na har yadawo dani gida aƙofar gidannan ma yam..." Shiru nayi nakasa ƙarasawa ina tunanin yanda zancewa iyayena Hammoood yamin peck a goshina bayan baya ɗaya daga cikin muharramaina."Toh tohh shine fa yanzu kawai ina farkawa naga maryam agidanmu kamar yanda naganta jiya da dare. Kuma ina duba wayata naga pic ɗinda muka ɗauka A jikin wayata gashinan hakan yana nuni da ba mafarki nakeyi ba kuma ga kayanda nasaka nazo dashi ajikina ma" ina ƙarasa faɗin haka na fashe da kuka. "Yanzu ke shirme kikaje kikayi masa? Allah ya kyauta ya shiryeki Marmeeyy" ina cikin kukan nace. "mama dan Allah tayaya zanyi tunanin ba mafarki bane harfa cewa yayi yana sona a a wajan" idanba mafarki ba mai zanyi tunani tayaya zanyi tunanin Hammood zaice yana sona" juyawa tayi tafice ta takaicin abunda nayi mummy cikin rarrashi tace. "Toh ya isa kinji idanda wanda yakamat Hammood ya warewa lokaci toh kece idanda wanda ya cancanci lokacinsa toh kece. kinfi kowa kusanci dashi a ƙasarnan gabaki ɗaya. Nan gaba zaki samu kusanci dashi wanda aduniya babu wanda Allah yabawa damar samun wannan kusancin ke" "Mummy ban ganeba fa" "Bayan yana sonki babu abunda ya faɗa miki?" Har zan girgiza kai sai natuno wani abun. "Uhmm yace wai nice wacce nafi kowace mace kyau a idonsa" "Bayan wannan babu wani?" na girgiza kai. "Na manta sai dai idanna tuna na sanar dake" "Okay toh tashi kiyi wanka kici abinci. Saiku fito naji Babanku yace za'ayi aiki" kai na gyaɗa hawaye nabin fuskata. "Menene kuma Marmeeyy" "Mummy halan yanzu yanajin haushina saboda shirmenda nayi masa koh?" "No bayajin haushinki Ta iya yiwuwa hakanma ya nishaɗantar dashi maza tashi kishirya" namiƙe jiki babu ƙwari. Dukansu suka fice yazama saura Nida Anty fadeelah da maryam a ɗakin. Anty fadeelah ta miƙomin wayata. "Kingani buɗemin na tura pics ɗinda kuka ɗauka" na amsa na buɗe na miƙa mata. "Barina fita nafara nunawa mutanen waje tukunna" tafaɗa tana kama hanyar fita abubuwanda suka faru sunata dawomin na kalli Maryam wacce take kallona da mamaki ɗauke a fuskarta. "Babe Hammood fa shine mai turamin saƙonan" "Nasani ai" Na zaro ido. "Yaya akayi kika sani?" "Ya Ahmad ya faɗamin jiya shine dalilin zamana da kana anan nakira Ummi na faɗa mata anan zan ƙwana bazan iya haƙuri zuwa gobe ba nabari kizo kibani labarin abunda yafaru kika dawo kika shareni daƙyar na iya bacci" "Wato Ya Ahamd yasan Hammood shine ɓoyeyyen masoyi?" "Iyi yasan yana bibiyarki amma baisan shine ɓoyeyyen masoyi ba" "Lallak biri yayi kama da mutum" sai alokacin wasu abubuwanda ya Ahamd yakeyi suke dawomin har lokacinda yasaka na ɗebo masa kuɗi amota naje na haɗu da Hammood tabbas ko shakka babu mutuminda na haɗu dashi Hammood ne dan muryarsu ɗaya har yanayin jikinsu sannan a wancan lokacin yacemin sunansa Mood Acikin Hammood za'a cire Mood sannan kuma ƙamshin turaren ɗaya komai ɗaya ya tabbata Hammood ke bibiyar rayuwata. Amma duk soyayyata da Hammood meyasa wancan lokacin nakasa gane shine? To tayaya ma zan iya gane Hammood ne bayan ko ayanzu ƙwaƙwalwata daƙayr take ɗaukan lamarin. Ajiyar zuciya na sauƙe da sanyin jiki. "Wai menene Babe? Ko wani abun yafaru ne? Ɗatsu kina zancen bayan kunzo gida kuma yamiki sai kikayi shiru. "Babu abunda yafaru" sake cemin yayi yana Sona. "Nikam danaji kin ƙaƙare kin kasa faɗa saina ɗauka kiss yayi miki" "Allah ya sauwaƙa" "Allah ya sauwaƙa koh? Ai naga bashi kaɗai yafara ba Hamma ya rigashi. tunda ranar ina ganin wajan event ɗin dinner ɗinsa ƙoƙari kawai yake ya haɗe bakinku waje ɗaya. Kuma bana tunanin wannan shine karonsa na farko akwai lokacinda mukaje gida su Ummi na umra naga kinfito kinata kuka na tambayeki kikaƙi faɗamin Kukayi faɗa daga sai daga baya muna abuja kuka shirya. Harni yayita kira yana cewa nabaki waya naƙi saboda jikina yabani a akwai abunda yayi miki kika shiga tashin hankali. Aranar kwana kikayi bakiyi bacci ba sannan bakiyi karatu ba gashi atlast kinyi carrying course ɗin. Sai a abuja kuka shirya. Duk mai hankali dayake tsakaninku yaga abunda yafaru yasan akwai abunda yamiki bare nida nazauna dake nasan bakida fushi. Sannan idona yazo ya ganemin abunda yake shirin yi a wajan event na bikinsa dan rashin kirki" "Ke yayankine fa kika faɗa masa haka" "Aysha ƴar jaraba tashiga hannu madallah" tafaɗa tana dariya na ɓata rai. "Kekam maryam kin iya wulaƙanci wallh" "Menene na wulaƙanci aciki keba Allah ya fissheki ba? Da wannan kayan kunyar dake za'a ƙareta kiyi kwanan asibiti tun baki haihu ba kin farke an ɗinke" "Hmm lalli Maryam bakisan itama Aysha dan baya sonta yasa baiji ciwon aikata hakan akanta ba yabi da ita batreda tausayi ba. Ai duk yanda soyayya take akwai tausayi" "Nidai koma menene wallh naji dadi anyi maganinta" " Toh bari kiji wallh ba'a dariya wa motar gawa kina hanya ke bamusam yaya zaki kasance ba" "Ahirr wallh babu abunda zai kasance wannan abunda sukayi ai tonawa kai asiri ne Ummi fa ko haɗa ido bata iyayi da Hamma" "Allah ya kyauta" shine kawai abunda nafaɗa. "Wai meya farune lokaci guda kika sauƙo Marmeeyy? Saida nayi taraddadin faɗa miki wannan abun saboda nayi tunanin zaki shiga tashin hankali" na jijjiga kai. "A'a ni hakanma shine yaƙara cireminshi araina saboda nasan yayi nisa agareni" "Kinyi nisa a gareshi dai koh Marmeeyy? Kefa yanzu ta Hammood ce a duniya wanda zasu iya bige hammood su mallakeki basuda yawa" "Hmm" nafaɗa namiƙe. "Kinga bari nayi wanka na shirya muje muga wani aikine a waje. Gobe yazama dole muje makaranta tunda yanzu mu mundawo ƴan duniya rabonmu da makaranta tun friday" "Ai mubari sai wanj sati kawai gobe fa friday" "Koma satuarday ne haka zamu shiga" nafaɗa nashige toilet. Nadaɗe a cikiin toilet ina tunanin abunda yake faruwa mai ƙarfinda ƙwaƙwalwa sai tasha wahala kafin ta iya ɗauka. Na shirya cikin riga da zani acikin kayana nabawa Maryam tasaka dan batazo da kayaba muka fita wajan aikin. Babu kowa a cikin gida da alamu ba'a fara aikinba Maryam tatafi neman su Anty fadeelah nikuma na shige wajan Baba a palourn baba na samesu Mama da Baba sai Mummy ta anty yaciro kuɗi da alamu yana basu na wani abunda za'a saya ne. Na gaisheda Baba shine wanda bamu haɗuda shiba dama ya amsa da fara'arsa. Yaji daɗin ganina cikin walwala idanba idonsa ba sai yake ganin jiya da yau kaɗai nafara fike ramarda nayi. "Mummy amma kindawo kenan koh?" na tambaya alokacin da nake ƙoƙarin tashi nabar palourn danna basu sararin ƙarasa maganarsu. "Nadawo kenan Marmeeyy bazan sake tafiya ba har indai masu gidan sun amince da dawowata kuma sunce na zauna karna tafi" Mama ta washe baki. "Dagaske kike Mummy kai Alhamdulillhi dan Allah kizauna karki tafi. Wallh tunda bikin yazo ina taraddadin ranarda zakice zaki tafi saboda zamanmu yayi daɗi sosai fiyeda na wancan lokacin. Yanzu duk ahunda yafaru abaya a maidashi yawuce kawai girma kamamu yakeyi mu rungumi yaronmu mu ƙarasa rayuwarmu atare" "Nima sai yanzu na fahimci hakan zaman yafi daɗi kodan yanzu kun saki jiki danine. Nima kuma nasake ziciyata? Zaman da mukayi abaya sam baida daɗi yanzune idan zamuyi zama zamuyishi cikin aminci" "Allah ya zaunar damu lafiya gabaki ɗaya ya kauda duk wata fitina da zata taso konan gaba" anty tafaɗa su duka suka amsa da Amin. "Allah yayi muku albarka gabaki ɗaya ya ƙara haɗe kawunanku" Baba yafaɗa. mama ta kalleni ke tashi kitafo da Allah ana magana. "A'a haba mamansu nifa dalilin Marmeeyy nadawo gidannan idan kikace zakina mata irin wannan hantarar sai nakoma yanda nafito" "A'a haba dai itada zata tafi tabarmu kwannan gabaki ɗaya" Cewar anty. "Aiko tunda zata tafi can waje mai nisa sai ayita lallaɓata har murabu lafiya" Mama tana jinsu batace komaiba Na miƙe nafice dan ban fahimci abunda suke nufi ba. A harabar gidanmu na samu su Anty fadeelah harda maryam Amma ita tana gefe da Yaya habibu da sauran cousins ɗinsu Anty fadeelah nayi sallama na zauna. "Marmeey zonan" yaya habibu dasuke zaune da Maryam a kujerun gefe yafaɗi. Natashi na isa wajan ban kaiga zamaba yafara magana. "Marmeeyy manya Jiya ai banyi bacci ba nace barina tsaya naga dawowarki saiga Hammood naganshi ido da ido ya kawoki ke kuma daga kawoki gida harda Wuce gona da iri? Naga abunda kukayi ai Shegiya Ba Hammood ba ko koma waye kika gani ai bai kamata ki biye masa har yakai hannu ya riƙoki ba daga ƙarshe ina kallo yayi miki peck a kumatu. Idansu al'adarsu kenan ta larabawa ke al'adarkice da tarbiyarki haka dan ubanki? kuma bani kaɗai ba Baba ma yaga abunda yafaru dan baiyi bacci ba sai da kuka dawo yaga shigarki cikin gida sannan yace na kulle ƙofa" nayi narai-nari da ido jin cewa Baba ma yaga abunda Hammood yayi. "Ai bakiyi kuka bama wallh sai Baba ya kirani yace na dakeki tukunna zakiyi kuka da gaske" "Eh Marmeeyy lallai wuyanki yayi ƙwari wato har ƴan rungume-rungume kukayi" cewar Maryam. "Allah ya isa wallh Maryam ni nace miki haka?" "Zakija Allah ya isa dakyau alokacinda na dakeki" "Metayi za'a daketa?" Ya Ahamd ya tambaya wanda shigowarsa kenan yafito amota yaji yaya Habibu yana zai dakeni. "Ya Ahamd bakasan abunda yarinyarnan tayi ba dagaka kaita wajan Hammood saita wuce gona da iri ta manta da tarbiyar da aka bata" "Me tayi haka na mantawa da Tarbiya Habibu?" Toh gashinan nabiya harda na jiya PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Hawayenda nake riƙewane suka zubomin. "wallh Yaya Ahmad banyi komaiba kawai ya rakoni nan ban ankara sai naji.." nayi shiu nakasa ƙarasawa hawaye suna zarya akan fuskata. "Riƙo hannunta fa yayi daya sake hannun kawai sai yayi mata peck a forehead nata, sa'arsa ɗaya Hammood ne da wanine ai tamolo zanyi dashi wallh kuma Baba mafa yagani" "KaCe Baba yagni?" "Eh dan inada tabbacin yaga shugowarsu bayan yatafi yace na rufe ƙofa" "Toh Baba yagani Habibu baiyi magana ba ai kaima da kaja bakinka kawai kayi shiru koh?" kai kasan dole akwai dalilin dayasa Baba baiyi magana ba. "Nima nayita tunani haka danna ɗauka sassafe zai kirani nayita tamolo da ita" "Toh taso nan kaji " yafaɗa yana riƙo kafaɗarsa suka bar wajan. Nazauna a gefen Maryam naƙi kulata. "Wai yaya babe kika zauna kina cin magani nice fa yakamata nayi fushi datsunnan na tambaya ko kiss yayi miki kikace A'a" Saida na banka mata harara. "Bake kikace wai munyi rumgume-rumgume dashiba bayan kuma ni bai rumgumeni ba" "Toh meyema aciki? Hamma ma ya tsotsi baki bare Hammood" dasauri na buga mata mari a bakinta taji zafi kuwa saifa takama wajan. "Babe kinada hankali kuwa? Kinji abunda kike faɗa kiwa? Amma kinsanni kinsan kalar tarbiyata ko hannuna bana bari namiji ya riƙe na Hamma ma tsautsayine kuma yanzu idan waɗannan ƴan bala'in sukaji fa suje su faɗawa Aysha yaya zataji idan tasan wannan abun yataɓa shiga tsakanina da Mijinta" "Toh banza shine zaki dakeni haka da zafi da ƙarya nayi?" "Toh nidai naji gaskiya kiyi shieu kidaina faɗa kar wani yaji na shiga uku kowa ɗaukan ƴar iska zaimin idan nace babu abunda yataɓa shiga tsakanina dashi babu wanda zai yarda dan haka ki rufamin asiri" "Shikenan nayi shiru yanzu yaushe zaki sake komawa wajan Hammood?" "Uhmm ke zanso nasake komawa amma wallh yanzu dana dafka masa shirme banason ganinsa kunya zanji" "Ke nifa ban waniha shirme acikin abunda kikayi ni dukda bana kallon ball amma ace yau gani ga Hammood sai nayi yafi abunda kikayi. And ba Hammood ba zallah only to discover that shine ɓoyeyyen masoyi Kai Babe wallh irin murnarda nake ciki bansan iyakacinta ba dan Allah kiso Hammood babe ba irin soyayyarda kike masa yanzu ba irin soyayyarda kike yiwa Hamma. Hammood ya cancanci fiyeda haka dan Soyyayrda yake miki bata wasa bace. Har indai zai doke Ɗaukaka. Shahara. Kyau. Dukiya. Asal. Yare. al'ada yazo gareki yayi imagine rayuwa dake kaɗai. Toh zai iya doke komai na duniya ya rayu dake" tana magana idona yakan zobenda jiya naga irinsa sakk a hannunsa sai dai nashi yafi nawa faɗi da girma sannan babu stone akan nasmdk. "Maryam" "Na'am Babe?" "Kinsan wannan zoben Hannun nawa shine ya aikomin? Jiya naga irinsa a hannunsa ba jiya ba babe a school ɗinmu lokacin danace miki ƙamshin danakeji najishi a wajan Baba har kikace ai ba llallai yazama mutum ɗaya ba? Toh Mutum ɗayane Hammood ne kuma yanzu nake tunani tabbas a wannan lokacin Hammood yazo ƙasarnan shine karonsa nafarko daya fara zuwa" "Babe Hammood yaje yasamu Baba kenan? Hakan yana nufin tun tsawom lokaci Baba yasan Hammood yana sonki? Hakan shine dalilin fasa aurenki da Hamma" "Hmm Babe wallh sai yanzu abubuwa suketa faɗamun amma zan tambayi ya Ahmad naj.. "Marmeeyy manyan mata wai kije inji Baba" yaya Habibu yafaɗa yan ƙarasowa wajan. Tashi ɗaya idanuwa na sukayi zuru-zuru hawaye suka ƙara cikasu. Saida yayi dariyar mugunta sannan yace. "Ke kije kiji daɗinki Baba ma bai kalli abunda yafaru shiyaba shigarki gida kawai yaji ashe ya kirani" na sauƙe ajiyar zuciya amma har lokacin idanuwana suna zuru-zuru. Na juyaga Anty fadeelah. Da cousin ɗinsu da suke kallona kamar wacce aranar suka taɓa kallona gabaki ɗaya naga jikinsu yayi sanyi rawar kan duk tasauƙa. "Anty fadeelah zoki rakani dan Allah" "Babu yanda zani jeki abunki idan faɗannema kisha kayanki ke kaɗai" jiki a sanyaye fuskar tausayi na nufi ɗakin Baba. Abunda nayi tsammani bashi na taras ba dan Baba cewa yayi nakira ƴan uwana mugyara palour tunda baƙi sun sauƙa aciki sannan Hammood zaizo yakamata ayi masa snacks. Nayi narai-narai da idanuwa. "Baba yauma zuwan zaiyi?" "Eh marmeeyy zuwa zaiyi ko bakyso yazone?" na jijjiga kai. "Kawai jiya nayi masa shirme ne shiyasa yau banason haɗuwa dashi Allah yasa wajanka zaizo sai nazauna a ɗakin can na leƙeshi baisanma ina kallonsa ba." "Kayya aikuwa ba wajena zaizo ba wajanki zaizo Marmeeyy" na sauƙe numfashi. "Wallh Baba nina ɗauka duk mafarki nakeyi shiyasa nayita shirme" "Iko sai lillahi Marmeeyy mafarki kuma?" cewar Ya Ahmad" "Wallh Yaya" "Yau idan yazo sai kice masa kefa jiya kin ɗauka mafarkine" "Aina gaya masanma. Abunne yaya sai ahankali wallh banyi tsammanin ganin da Hammood ba natashi tun banda wayo a TV muke kallonsa shida Baba bantaɓa tunanin ganinsa ahaka ba sai ranarda kayimin alƙawarin haɗamu idan yazo toh ni banyi zato ba ko wannan karon ɗinma na ɗauka ba haɗuwar kusa ba" "Toh yanzu dai marmeeyy sai ashirya yana hanya a yi ƙoƙarin goge shirmenda akayi jiya" "Toh in sha Allahu amma Baba Hammood yataɓa zuwa wajanka koh?" "Yaya akayi kika sani koya sanar dakene?" "A'a bai sanarda niba ina lokacin dana taɓa tambayarka baƙinda sukazo wajanka? Na kwana biyu inajin ƙamshin har a school ɗinmu sannan kaima Yaya kasan Hammood tunba yau ba" Dariya yayi yayi yana faɗin. "Toh yanzu idan Hammood ɗin yazo ki tambayeshi da kanki mana" "Kitashi kije bansan wani lokaci zai isoba hara ki shirya kafin yazo" "Toh" nafaɗa namiƙe zuwa Waje nasamu su Anty fadeelah. "Wai kuzo inji Baba mugyara gida za'ayi baƙo" "Hammood Zaizo ne?" "Eh" nafaɗa haɗeda juyawa" su duka suka biyo bayan a cikeda murna yau zasuga Hammood a acikin gida su Mama suka bamu aikinda za'ayi saida muka gama kimtsa palourn sannan muka shiga aikin cikin gida sai wajan la'asar muka gama. Saida mukahi sallar la'asar sannan muka shiga ciki. tsefe kitsonda yake kaina nayi na taje kan yanada Cika sosai na gyarashi nasaka ribom nakama kan. Sannan nayi wanka na shirya cikin doguwar rigar lace wacce tabi duk illahirin jikina kamar wanda aka zanata. zan ɗaura kwali Maryam ta ciromin Mini veil. "Bab yafa wannan kawai kibar kwalinan haka kuwa akayi dan ban saka ƙwalinba. Humrar da Mama ke amfani da ita na shafa. Harna shafa saina tuna lokacinda wannan abun yafaru tsakanina da Hamma dalilin shafa wannan humrarne. Toh amma ai Hamma ba Hammood bane. Muka zauna zaman jira har akayi magriba. Bai isoba natashi nayi magrib. "Babe bazaki tafi gida ba? Gashi har dare yayi Hammood bai isoba" "Zantafi amma sai naga Hammood zan jirashi yazo Saimu tafi Yaya Habibu zai kaini" "Uhmm" kawai nace ina zaune har aka kira sallah Isha'i nayi nazauna akan sallah ƙamshin turarena yafara sanarmin da isowarsa. Lumshe ido nayi na miƙe kan sallayar na ƙwanta. Ina shaƙar ƙamshin daga yanda nake. Nasamu kaina da faɗuwar gaba gashi cikin zuciyata ina Allah-Allah naganshi. kusan 30minute da shigowarsa Baba yakira wayar Mama ya sanar mata akan naje wajan Hammood yana zaune shi kaɗai. "Marmeeyy tashi kije palourn Babanku kinada baƙo sannan ki kula karki sake yin shirmenda kikayi jiya" "Toh in sha Allahu bazan sake ba" Na miƙe na suri gyalena na dubi Maryam. "Zo muje babe" "A'a ba yanzu ba idan kikaga zai tafi sai kimin magana nazo mugaisa" Tunda nayi Sallama ya amaa idonsa yake kan ƙofa nashiga ciki na nemi can gefe na zauna har lokacin idonsa yana kaina a hankali cikeda kunya na gaisheshi ya amsa. Yana taso na ɗago muhaɗa ido. "هياً اجلسي هنا" "(zoki zauna ana) Yafaɗa yana nuna kusa dashi da hannunsa" na ɗaga idanuwana na kalli wajan ban tashi ba nasaka ƙasa da kaina. Inaso na ɗaga ido na kalleshi amma nakasa kunyar abunda nayi nakeji. "Zaynab" ya kira sunana sai alokacin na kalleshi nayi arba da kyakkyawar fuskarsa yana sanye cikin jallabiya fara ƙal tayi masifar yimasa kyau amma sai dai yanda naganshi jiya da yau ya bambamta domin yau hancinsa yayi jajazir alamun yana mura. Ganin ya tsuramin idanuwa bayan yakira sunana baida alamun cewa komai yasa na sunkuyarda kaina A hankali nafara wasa da zoben hannuna. "Zaynab هل أنت غاضب مني (Fushi kike dani)" na jijjiga kai alamun A'a. "Toh menene idanba fushi ba?" "Abunda yafaru jiya naɗauka dagaske mafarki nakeyi ashe ba mafarki bane sai yau na tabbatar. Kayi hakuri da abunda yafaru" Sauƙowa yayi daga kan kujerarda yake yadawo kusa dani. "Jiya ranar farin ciki nace ban taɓa tunanin kasancewa dake kamar jiya ba nayi kwana farin ciki domin kin bani nishaɗi kuma na ƙara sonki a jiya kaɗai" na jijjiga kaina kamar wanda nakeson yin kuka. "Please Stop Hammood tayaya za'a soyayya a tsakaninmu, ka manta kai wanene? Tayaya haka zata yiwu? Meyasa bazaka gane hakanba" Babu damuwa a fuskarsaba ko alamun ɓacin rai da maganarta kamarma wanda yakejin daɗin abunda take faɗa. "أنت لا تحبني؟ bakya sona kenan" na kalleshi idan nace banasn Hammood ai nayi ƙarya. "Ina zuwa" shine abunda nafaɗi bayan na miƙe zanbar wajan. Zan wuce yakamo hannuna. "Meyasa baki bani amsa ba" alokacin na kalli cikin idanuwansa wasu abubuwa nake kallo wanda bazan iya faɗin ko menen ba. Ina kallonsa ina ƙara kallon irin halittar da Allah yayi masa toh wai tayaya ma za'ayi yace ni yakeso? Bayan nasan yaga wanda suka fini sunfi miliyan bayan nasan kusan matanda yake zagaye dasu gabaki ɗaya sun fini. "Meyasa baki bani amsa ba?" "Amsar me zan baka bayan kasan amsar jiya ma aina faɗa maka nagama buɗe maka abunda yake cikina" yanzu ƙarya kakeso nayi?" "Menene aibuna?" "Babu babbar matsalar kenan shine bakada wani aibu kai daban ni daban" Hannunsa daya rike nawa na kalla. "Kalli nan daga fatar jikinmu zakasan akwai bambamci tsakanina dakai. Kalli kalarka da tawa" "Nasanda hakan amma ke kaɗai nakeso." lumshe ido nayi jikina yayi sanyi tayaya zan iya masa bayani ya fahimceni. "تعال لنتحدث" (come let's talk) ya faɗa babu musu na dawo ma zauna. "Don't say or do anything Just أستمع لي (hear me out) just listing untill I've said what I want to say and then you can make up your mind. "Okay fine" I thought wata magana mai tsayi zaiyi sai naji yace "أنت زوجتي زينب" You're My wife. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Na turo baki danni bangane abunda yake nufi ba i thought ko Irin yanayin yanda samari idan sunso daɗin baki suke cewa ƴan matansu ne atunanina yanason tsarani da waɗannan kalamanne. Ganin ban fahimci abunda yake nufiba ya sanya yacigaba da bayani. نحن متزوجون" "We are married) You're my person Now and forever. Few months backs Anyi mana aure. "Aure? Kamar you"re my husband" Ya jijjiga kai dan tabbatarwa. "Yes I'm" yafaɗa cikeda tabbatarwa nayi shiru inata sauƙe ajiyar zuciya. Zancen yakasa kama ƙwaƙwalwata. narasa yanda zanyi murna zanyi cewa Hammood yazama mallakina ko kuma damuwa zanyi? Na tabbata Ikon da kuma yarda da mahaifina yake dashi akaina yasaka yayimin aure batareda sanina ba. Tsawon yaushe na kasance a matsayin matar aure? Tsawon yaushe Hammood yake matsayin mijina? Kai anya kuwa Wannan abune mai yiwuwa Hammood fa? Hammood za'a ɗauramin aure dashi. To meyasa Ma Hammood zai faɗa soyayya dani har takaimu ga aure? Wani irinso haka yakemin da zai tsallake duk wank ƙyaleƙyalen duniya da duk abunda yake gabansa ya mallakeni? Shin dama akwai irin wannan soyayyar a duniya? Ni atunanina duk zafin soyayya akwai dalilin da zasu sanya ayi hakuri da ita. Hammood kuma yatara wannan dalilan dayawa da zasusa ya rabu da soyayyata Mai yasa basu ja ra'ayinsa yayi haƙuri da soyayyata ba? Meyasa soyayyata ta rinjayesu basu suka rinjayeta ba? Kenan soyayyar tafi dalilan ƙarfi? Cikin sanyi jiki nace. "Why do you hide the fact that we're married?" "We were being vague about the truth saboda hakan Umarnin mahaifinki. I'm sorry" Na lumshe idanuwa kawai nakasa cewa komai shikuma kallona kawai yakeyi yanaso ya rarrasheni dan yaga alamun kuka nakeson yi. Na tabbata Hammood gaskiya yake faɗa saboda wasu dalilai dayawa da yanzu nake tunaninsu da suka faru abaya. Nafarko Baba ya roƙeni alfarmar zai yanke hukunci akaina har nabashi damar yanke kowane irin hukunci. Ya Ahmad bayan an saka auren Hamma da Aysha ya roƙeni ko nan gaba naji Baba ya yanke wani hukunci da kaina na tsaya na fahinceshi saboda yaƙinin dayake dashi akaina yasa yayi hakan. Sannan ni kaɗai Ya Ahmad ke yiwa faɗa idan bansaka gyale ba hakan yana nufin tun wancan lokacin inada aure. Baban mahaifiyata. (Alhaji Habibu) yayita yimin faɗa daya ganni da ƙaramin gyale bayan duka wanda muka saka girmansu ɗaya kuma sun girmeni. Waɗannan dalilan kaɗai sun isa su saka na zargi wani abun amma banyiba Ya Ahmad, Baba, da mahaifin mahaifiyata sun sanda aure akaina tun wancan lokacin. wancan zuwan Hammood Akwai aurensa akaina kenan? Meyasa toh zasuyi tausata da bani hakuri bayan alkhairi suka aikatawa rayuwata? Meyasa shi kansa Hammood da yasan yafi ƙarfin matsayina yake bani hakuri?l idan da wacce yakamata tabada hakuri nice. bansan dalilin dayasa Hammood yakamu da soyayyata ba sai dai nasan dole zai kasance nice nayi wani abunda yaja hankalinsa gareni har yasanni ya kamuda soyayya? Toh yaushe kenan hakan tafaru?. Kuka na fashe dashi sosai wanda yasa hankalinsa tashi. Kallona ya tsayayi yakasa aikata komai sai can ya tuna abunda zaiyi ya lallasheni. Dawowa kusa dani yayi ya sanya hannu ya jawoni jikinsa a hankali yafara shafa bayana cikin sigar lallashi. Lokaci guda naji nutsuwa ta sauƙamin kukan na shirin tsayawa saboda ƙamshin da nake shaƙa tun bai furta ko kalma wajan rarrashin bama. "Shhhh is okay" "No is not nasan cewa jarabawace kawai soyayata gareka babu yanda ka iyane bawai dan ranka yaso hakan ba. Babu yanda za'ayi kaji daɗin soyayyar da kakemin. Bayan babu wani abunda yadace gameda soyayyar. Ta iya yiwuwa ka bayyana soyayyar ce saboda ya kasance babu yanda zakayi da zuciyarka ta rinjayi gangar jikinka I'm sorry nice yakamata nabaka haƙuri koma menene yafaru harka fara sona ni banyi da gayya ba mata nawa suka fini a rayuwarka wanda zakaso dama ace sune kafaɗa soyayyarsu baniba" Ajiyar zuciya kawai yake sauƙewa yana saurarena. Dafarko shi kansa bai yarda soyayay bace har lokacin datafi ƙarfinsa ya zamana bazai iya jaa da bayaba bazai iya komai ba face fara neman hanyarda zai mallaki abunda yakeso kasancewa da ita kuma yasa ya fahimci hakan shine abunda yafi buƙata a rayuwarsa ya fahimci haske sosai data shigo rayuwarta toh tayaya ma za'ace baiji daɗin soyayyarsa gareta ba? bai taɓa dana sanin faɗawa soyayyarta ba bai kuma taɓaji da wata daban yaso ba itaba. Yacigaba da shafa bayanta. "No zaynab the best things da suka faru dani a rayuwata is knowing you, being with you and loving you. zan sake faɗa you're the best thing that ever happen to me. zan faɗa hakan a zuciyata. I'll say it loud and let the whole world know. Zan faɗa a yayinda idona yake rufe. Zan kuma buɗe idona na faɗa. أحبك كثيراً Zanyi miki raɗa a kunne zan kuma bayyana a zahiri. I Love you. You are my best. Ina nufin my best out of all the best. أنت أفضل ما لدي. I never regret loving you ko sau ɗaya. And i never felt like da wata naso bakeba. Tunda kika kalli ke kaɗai nakeso zuciyata is attached to you only you zaynab hakan yana nufin gabaki ɗaya cycle na matanda suke tare dani babu wacce takai tasota sai ke. Ki sanyawa ranki isa hold yourself proudly with excellent posture. be more of you Be confident Zaynab. Nabaki assurance cewa kinkai nasoki har kin wuce hakan saboda i felt the luckiest a lokacin dana mallakeki" Nayi shiru ina ƙwance luff ajikinsa ina sauraron raɗarda yakemin a kunnena ko zuciyata ta ƙashi ce dole ta lanƙwasa da waɗannan kalamai nasa bayan kyaun fuska data halitta da shahara da Allah yabashi harda iya sarrafa harshe. Miƙewa tayi zumbur a wajanda suke zaune jugum-jugum suna jiara abasu damar zuwa ganin Hammood. Ganin miƙewarda tayi da alamun wani abun yasa Anty fadeelah tace "Rauda Ina kuma zakice?" "Wallh nagaji bazan kuma iya jiraba dole zanje naga Hammood Haba toh sai dai idan bashi ɗin bane dagaske yasa ake hanamu zuwa ganinsa nifa dama bangama yardaba wallh abun yaƙi kama hankalina Hammood dai? Hammood fa?" saida ƙawarta ta tuntsure da dariya tace. "Waishi fa sai kace wani abun almara Hammood the whole Hammood taɓ sai dai afaɗawa wani ai ko pic ɗin jiya bawai nagama yarda bane saboda akwai photoshop yanzu haka wani baƙauyen balaraben aka samu ake ƙarya akan Hammood" "Kai hassada dai batayi ba wallh duk yanda aka samu burbushin hassada a cikin zuciyar mutum ansamu matsala wallh idan baku yarda ba meya hanaku tafiya Yau? Ba kunce yau zaku tafi ba?" anty fadeelah tafaɗa a hasale dan ƴan uwan nata sun fara hasalata kuma duk aysha tabasu ƙofa. "Ƙure ƙarya' ƙure ƙarya muka zauna yi muga ƙwafƙwaf mutafi mubada labari musamu na ɗaurawa a media" "Nifa ban yarda cewa abunma ƙarya bane sai danaji ɗatsu suna cewa wai yayi mata peck wannan zancen hankaline dan Allah? Ko yau aka haifemu ai baza'ayi expecting mu yarda da hakanba. "Ke kingani ni zancen nanma ɓatamin lokaci yake natafi ganinsa pic ɗinsa ma na nemo akan wayata dashi zan shiga yanda zan masa kallon ƙwaf-ƙwaf" anty fadeelah takaici yasa bata hanata ba gara taje taganshi ko zasu samu sauƙin iskanci sai abunsun yayi kamar zai lafa kamar wanda ake zugasu saisu sake fitoda wani feleƙe gashi sunƙi tafiya dukda ƴan uwantane tagaji da zama dasu. Har lokacin Rarrashina kawai yake nikuma nayi luff ina shaƙar ni'ima yayinda nakeji kamar wanda bacci zai ɗaukeni. Shima yaji daɗin kasancewarmu ahakan shiyasa bai sakeni da garaje ba yacigaba da shafa bayana a hankali da sunan rarrashi. Kanta tsaye ta shigo palourn dayake sama banrufe ƙofa ba kuma dimun da'imun labulen palourn arufe yaktake Dafarko kamar bata fahimci yanayin da muke ciki ba bakuma idonta yakai kan Hammood ba saida muka ɗago danjin shigowar mutum. Nayi mamamki danaji anshigo saboda nasan ƴan gidanmu bazasu taɓa shugowa ba. Amma mamakina saiya koma danaga itane dan nasan zatayi fiyeda haka ma. Alokacinda ta kalli pic ɗin wayarta ta dawo da idonta kan Hammood dake zaune muna manne da juna dan farko nayi niyar barin jikinsa idona yana sauƙa akanta na gyara zamana ayanda nake sai dai natashi daga kishingiɗar danayi ajikinsa. Zubewa tayi akan guiwowinta yayinda numfashinta yake ƙoƙarin barin jikinta ta ƙwala ihu. "Yeahhh Hammood Hammood wallh shine. Shine Hammood" Mama da suke cikin gida suka jiyo ihunta. Mummy ma tana zaune a ɗakinta tajiyo ihun salati tayi da sanarwa ubangiji. "Yanzu wace maras jinne a cikin yaranann ta shiga wajansu? Gabaki ɗaya ta rikice tama rasa abunda zatayi gabaki ɗaya. ta ƙaraso wajanda muke. "Hammood is that really you?" "Ya jijjiga mata kai alamun tabbatarwa" shirme tafaryi tana masa tana haɗawa da ihu. "Marmeeyy idan kungama selfie ki matsa nima muyi please. Oh my God I'm so excited" tafaɗi cikin murna. Na ɓata rai kamar bantaɓa dariya ba na murtuƙe. "Haka yamiki kama da selfie mukeyi?" sai lokacin ta ƙare mana kallo tsaff da fahimci ba zancen selfie ake a Wajanba. wani yawu ta haɗiya ganin yanda ya tallafoni Jikinsa. Itakam tanaga ko yatsarsa tataɓa zatayi sati bata runtsa ba. "Hammood if it's really you can i please have your autograph?" "Sure" yafaɗa cikeda tabbatarwa tasaka ihu yeeahh yayimin magana tafice aguje. Alokacins ihunta ya ishi sauran su duka suka fito harda Maryam. "Wallh wallh tallhy Hammood ne Hammood dai da muke kallo TV shine acikin can" ta nuna plaourn Baba. Su duka suka ɗugunzuma ciki yayinda tatafi ɗauko abunda zaiyi mata autograph ɗin ajiki. Sanƙamo abunda zaiyi mata ajiki tayi tadawo ta gudu kamar wata mahaukaciya. Ta gudu ta wucesu basu kaiga shiga ba tashige ciki. Alokacin yatashi yakoma kan kujera nima na canja wajan zama tashigo ta miƙa masa sai ɓari take kamar mazari. Takasa zaune takasa tsaye yana miƙa mata ga amshe haɗeda miƙo masa Hannu su gaisa. Zuciyata naji tayi baƙi Daga wajan da nake natashi na buge hannunta naci fuska. "Idan kingama abunda kikeyi saiki fita muna magane ne" bataji haushin abunda na faɗa mata ba haka tafara roƙon ko rigarsa tataɓa. Aikuwa saida ta taɓashi tasake sakin ihu. "Jaka" shine abunda nafaɗa a raina baƙin ciki da takaicinta ya cikani. Sauran sun tsaya a waje suna taraddadin shiga tukunna. Daga ƙarshe dai suka saka kai suka shigo. Wacce keson Yaya Habibu tana kallonsa sai ji mukayi luuu ta zube sharaf ta sume. Saida suka sanya mata ruwa tukunna. Daga ƙarshe kifa kaina nayi akan kujera ina jinsu sunata shirme saida Mummy ta kirasu a waya ɗaya bayan ɗaya tayi musu babu daɗi sannan suka fita rai baiso ba. Rauda wacce yayiwa autogrp suna shiga abunda tafara searching shine Autogrph ɗinsa a onine ta tabbatar nasanne. Rungumewa tayi ta ƙwanta sai surutan bazan takeyi. Bayan sun fita naji ya taɓani. suma abunsu shikuma hankalinsa yana kaina. "You can get up they're gone" A hankali na ɗago kaina looking Embarrass bayan shirmen da nayi gashi sun ɗaura wani akan nawa wanda yafi nawa ma gara nima za'ace tunda da soyayya zaimin kallon hankali ta iya yiwiwa hakanma ya burgeshi amma sufa? Ni kaina sun bani haushi. Nayi ƙasa da kaina. "They're not my sisters ba ƴan uwana bane we're not related" saida yayi murmushi sannan yace. "I know nasake ƙwantarda kaina haɗeda sauke ajiyar zuciya naɗanyi ƙara kaɗan dan abun idanna tuna sai naji kamar nasaka ihu. "Don't worry I"m used to it. Kusan mutane dayawa haka suke tarɓata a yayinda muka haɗu shiyasa nace you're different the way u react alokacin a kika fara ganina bantaɓa kallon kamar hakanba a shekaruna danayi ina haɗuwa da mutane masuson ganina. It annoys me to see people reacting like that when they saw me but that was then yanzu i get used to been welcoming like that. Inason mutane suyi treating ɗina like a Normal human being ba kamar wani mutum na daban ba. ووالدك اخوك وجدك your father, brother and your grand father wajansu nafara samun wannan karramawar. Sai kuma ke aranarda muka fara haɗuwa" shiru yayi alokacinda murmushi ke suɓuce masa. Na zaro ido. Shikeann shirmenda nayi yake tunawa yana dariya. Nakoma na sake rufa fuskata. Saida yasake magana sanna na ɗago. Idon nakan hancina da yayi jazir. Yatsa nasa akan hancina sannan naɗago na nuna nasa hancin dashi. Ya fahimci abunda nake nufi yace. "I've a cold. I'm Allergic to rain" lokaci ɗaya alamun tausayi ya bayyana a fuskata yasan he's allergic to rain ya biyoni Muka shiga?" na miƙe nace ina zuww na fita dan haɗa masa tea spices da ake haɗawa Baba nasan zaisa yaji dama. Daya taɓani naji jikinsa da ɗumi sosao temperature ɗinsa yayi rsing amma dake bansan yanayin jikinsa ba yasa ban tanka ba." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya A cikin gida nasamu su Mama suna zaune ana hira itada Anty sai Maryam dake gefensu tana danna waya tana jin fitowata ta kalloni Babe badai har zai tafi ba? Na girgiza kai. "Mura yakeyi shine nafito na haɗa shayin Baba nakai masa" "Kayya ashema bayajin daɗi waɗannan banzayen suka shiga ciki suna masa hauka" "Bar jakkai ai sun ɓatamub rai wallh kamat na wanke fuskarsu da mari" "Ƙaniyarku kenan gidanku fa sukazo suna musu rashin kirki yanzu idan sukaji ku zasuji daɗi? ko so kuke ku nemo masifa" "Mama muma fa da mukaje Abuja rashin kirki sukayita mana da suka zo nan ma magana suke yaɗawa akan Hamma ya auri aysha kullum sai sun yaɓawa Marmeeyy magana daga ƙarshe daina shiga cikinsu mukayi ko jiya karkiji abunda suke faɗa zancen Hammood ma a ƙarya suka ɗaukeshi" "Toh ai shikenan Maryam makansu sukayiwa ku sai karku rama a lokacin da suka sameku a naku gidan yansu ba sun ganshi ba? Ai sune dajin kunya koh?" "Toh shikenan Mama amma wallh ni da naso na wanke ɗaya da mari kafin su tafi" "A'a fa baza'ayi haka ba kubarsu arabu lafiya dan Allah" "Tom shikenan Mama" dariya nayi bayan gama jin maganarsu. "Me kuma akayi na dariya da'Allah?" "Kefa Babe kawai kishine nasam wacce zaki wankawa marin ai wacce takeson Yaya habibu ce" "To da wa zan mara idanba itaba" "Kwantarda hankalinki yanzu tadawo kan Hammood yanzu har suma tayi data ganshi zakiji labari ya canja" "Kai Allah wadarn naka ya lalace" maryam tafaɗi. "Waiken Marmeeyy bashi kaɗai kika barshi bane? Kiyi abunda zakiyi mana ki koma" tunda muka fara magana sai alokacin Anty tasaka mana baki. Na wuce kitchen ina yiwa maryam magana da ido alamun inaso tazo taji labari amma banzar bata ganeba nashiga nasamu wanda akayiwa Baba heating ɗinsa kawai nayi na juye na fito. Bansameta a wajanba takoma ciki na wuce kai tsaye palourn Baba da sallama nashiga ya amsa yana kallona har na isa na zauna a yanda nake zaune sannan na ɗauki cup na zuba masa shayin ya amsa haɗe dayin godiya kai tsaye yakai bakinsa yafara sipping cikin nutsuwa dayake akwai zafi kuma dama inaso yasha da zafinne ko murar zata sauƙa yakai kusan rabin Cup sannan ya ajiye. Yaji daɗin tea ɗij dan taste ɗinsa yayi masa sosai. Saida naga ya ajiye sannan nafara magana. "Do you have a match coming up?" ya jijjigamin kai alamun eh?" "Will you be okay? Did your cold Last for A long time" huuuuuu ya fitar da iska yanajin daɗin yanda nake gwada damuwa akansa. "No i catch cold easily but yana sauƙa dawuri" na sauƙarda numfashi. "It's a relieve" "Go home and get some rest we'll meet tomorrow" "No I've been resting tun safiya now is your time sai dai if you want me to go and then saina tafi" Dasauri na girgiza kai. "Bakiso natafi? Na jijjiga kai yayi murmushi. "Okay I'll stay" Muna zaune a wajan Har dare yafara yi sannan nace Mishi zai gaisa da sisters ɗina nafita na kirasu Anty fadeelah da Maryam. Suma sunyi kurnar ganinsa mun daɗe sosai suna hira dashi har selfie suka ɗauka sannan suka suka fita. Suna fita raudha tasake dawowa still tasake taɓashi raina yayi matuƙar ɓaci dole na tsayar mata idan yatafi. Bayan fitarsu bamu daɗe muna hira ba shima ya shirya tafiya saboda dare yayi. Nafita cikin gida haɗa masa tea ɗin da na zuba a flask dan naga yaji daɗinsa tun bai jima da shaba naga fuskarsa da hancinsa sun fara canja kala zuwa normal. nasamu Mama hartayi ta juye tea ɗin ginger and cloves. Da na'a-na'a da sauran tea spices masu amfani. Ina shiga palourn ya miƙe ta Babban ƙofar palourn yanda muke shigowa yafita nabishi a hankali muke hira har muka kusan zuwa wajan motocinsa kafin mu ƙarasa anbuɗe masa ƙofa ya ja yatsaya yana kallona. Alokacin Yaya habibu da suke hira da maryam yataso yazo suka gaisa sannan yakoma wajan maryam. Hammood ya juyo da hankalinsa kaina. "I'll miss you" yafaɗa na sunkuyarda kaina ina murmushi. Sannan na miƙa masa ɗan madaidaicin silver flask dake hannuna yasa hannu ya karɓa yana kallona. "It's ginger and cloves tea drink it when you get home zai sauƙar maka da cold ɗin in sha Allah" "شكران " (Thank you) I love you nasake murmushi ya sanya hannunsa yakoma nawa yana murzawa a hankali sannan ya matso yayimin peck a goshi. Batareda ya damu da mutannen da suke wajan ba bayan su Yaya habibu akwai ma'aikatansa masu tsaronsa hardasu P.A. "مساءل اخير قلبي." (Goodnight my heart) "Okay good night" na faɗa sannan yajuya yashiga mota saida naga fitarsu sannan na juya wajan Maryam dana hangesu suna hira da Yaya habibu. "Babe zo mushiga" nafaɗa danna ƙagu nabata labarin. "Oh kingama soyewarki ni bazaki barni nayiba?" dan Allah maryam kizo wallh abune mai muhimmanci" na faɗa. "Tashi kije nasan akwai abunda takeso ta faɗa miki" Yaya habibu yafaɗa danya fahimci abunda nakeson faɗa mata. Tun kafin mukai cikin gida harna gama zayyana mata komai tayi ihu tafi sau uku kamar wacce tafini murna. "Babe amma wallh sai nabi na tsayarwa waccar raudan dan bazan ɗauki iskanci ba" "Muje da gudu babe wallh muci ƙaniyarta" kai tsaye ɗakinda suke muka wuce dan tunda aka gama biki suke zaune a ɗakinmu nada da Baba yace mudawo ɗakin Mama. Anty fadeelah bata ciki muka shiga rai aɓace. "Wai ke raudan nan bakida hankaline? Bayan kinzo ɗatsu kinyi masa rashin hankali shine bai isheki ba saida kika sake dawowa?" Cikin rashin damuwa da maganganunda na yaɓa mata tace. "Toh ya zanyi? I really couldn't help it. I jusy wanted to see his face thats all i wanted. Ka wallh nakamu da sonsa kinsan I have such a great taste in men yanzu gobe dole ma nemeshi na bayyana masa abunda yake zuciyata kuma nasan zai soni tunda dole ne naganshi gobe I wanted to see him at any cost" Naja tsakin baƙin ciki "Amma kedai bakida hankaki no one in the right mind would do this Tayay kike tunanin zai soki?" "Ta yanda kike naki tunanin?" tabani amsa. Wacce keson Yaya Habibu sai alokacin tayi magana. "tried hard not to do it but he kept pupping in my head. Wallh nima sonsa nake raudha babu yanda za'ayi nabarki ki mallakeshi ni kaɗai zaiso kinsam yanda naji a zuciyata dana ganshi?" Do you know how sexy his voice is. It's not too high or too low it sounds so sweet He make my heart flatter. Ɗaya daga cikinsu wacce ita bata damuba kawai ita dai taga celebrity ta amshe. "Ohh really ni kawai naga fuskarsa i ddint hear his voice" "Amma kukam dai anyi jakkai wallhy to mijinta ne an ɗaura musu aure da marmeeyy sai naga ta yanda zai soku ai ce muku akayi kowani tarukuce zaiso?" sun jijjuga da kalmar auren amma basu ƙaryata ba dan sunsan dole akwai wani abun atsakaninmu dahar ya tako zuwa wajena. Ɗayar tace. "to kunjj ba? Saiku hakura toh ai ganinsa ma ya isa ace a wadatr bazakuyi mafarkin mallakrsa ba Allah na tuba in banfa sanadi yaushe har zamu samu ganinsa kamar yanda muka samu ayau? Amma hakanma baiyi muku ba dayake zuciya akwaita da zari aduk lokacinda tasamu wani abun saita zarcewa wani dafa zance muke akan konawa zamu biya a haɗamu muganshi ko daga nesa zamu biya. Ku kanku kunsan har indai zai taso yazo gareta ya aureta a hakan aiba ƙaramar soyayya bace wallhy ku rufawa kanku asiri da aikin wahala" sannan ta juyo gareni "By the way How did you guys meet?" na juya da baƙin ciki batareda na amsa question ɗinta ba kodan nima banda amsar ce oho?" har yanzu bansan yaya akayi wannan soyayya ta ƙullu ba. Koni kaina yanzu haka inajin alamun sonsa nakeyi bansan kuma yaushe nafara ko yaushe soyayayr tashiga ba. Ficewa mukayi aɗakin zuwa ɗakin Mama. "Babe dare yayi gashi yanzu bazai yiwu kifita ba karfa muƙure Ummi kinga tana kawaici baki fito da shirin kwanan gidanna ba haka jiya kika kirata kika kwana gashi yauma baki komaba" "Ai tunda Mama taga dare Yayi kuma tasan dole saina haɗuda Hammood kafin na tafi saita kira Ummi tayi mata bayani" "Toh barka" "Babe bazkai ƙirashi kiji koya isa ƙalau ba?" "Na kirashi nace masa me toh babe?" haka Maryam tayi amma naƙi kira daga ƙarshe ta haƙura. Mama tashigo ta samemu tana shirin tafiya ɗakin Baba tace. "Marmeeyy kin kirashi kinji ya murar tasa kuwa?" "A'a Mama" "Toh kikira maza kiji Allah yasa tayi sauƙi na amsa da amin. Maryam tajiya tafara waya Anty fadeelah ma tunda akaji ta ɓata shiru to wayar takeyi. Wayata na ɗauka na danna lambarsa tana fara ringing akayi picking. Nayi shiru nasaka cewa komai saida yayi magana Sannan nima nafara magana. "Uhmm dama nakira nace how is your cold" "i feel better now thanks to you" "Do you? Thats good to hear" "Kin damu dani kenan? You sound worried" "Eh nadamu" nafaɗa da yaran hausa yayi murmushi daga yanda yake dan yasan nafaɗa ne san kar yasan abunda nafaɗa. Hira kaɗan muka taɓa mukayi sallama dashi. _______ Chief metron ɗin tadubi Hamma. "Abubakar har indai bazaka bar yarinyar nan haka ba Allah zan kira Umminku ta ɗauketa kona satine haba she's suffering baka ganine?" sannan tajuya kan Aysha "Sannu banason na sake riƙeki a asibitk saboda jiki baiyi tsamari ba kuma riƙewar asibiti a irin wanna lamari duk tonan asirinku ne amma inga zan yiwa Umminsu magana ta ɗaukeki kona 2weeks ne a wajanta saiki samu kema ki huta and ki ƙwana biyu bakisha wani maganin gyara namu na mata ba kodaga gida ankawo miki kiyi avoiding ɗinsu dan shima yana cousing irin waɗannan al'amuran" Aysha ta jijjiga kai dasauri tanaso ace tayiwa Ummi magana ko zata samu sauƙi dan Hamma niyyar kasheta yakeyi yaɗaura niyya idan bayaga ta mutuba bazai sauƙe ba. Hamma jin abunda Cousin sis ɗinsa take faɗi kuma yasan zata aika ya sanya ya. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya "Kai Haba A'a bama sai anyi hakanba zan barta bazan sake kusantarta ba tayaya za'a ɗauketa kawai da sunan ankaita gidan Ummi dan wannan dalilin? Dawani ido kikeso na kalli Ummin? Kawai abarta anan basai an kaita ni zan barta ta ko Maryam taxo ta zauna damu ko sistanta idan takama nabar gidanne ma saina bar musu gidan du zauna" "A'a toh Abubakar ba dole ayi hakanba? Aidole ce tasaka na fahimci halinda kake ciki kai kanka amma har indai takama abarta a wajan Ummin haka za'ayi kokuma ka kaita gidansu Amma shawararda ka bada na ƙannenka ko nata su zauna daku hakanma yayi idonsu zaii rage wani abun yanzu dai kuje gida tukunna sai ku yanke shawara idan ƙanwarce idan kuma ƴan uwantanne toh. Amma tasamu hutu kodan gudun samun matsala ma dan ana samun matsala sosai a irin waɗannan lamarin matsala baga lafiyar jikinta ba kai kanka naka lafiyar jikinba sannan zan baku magani tashashi na wani lokaci in sha Allahu babu komai. Godiya sukayi mata suka koma gida. a hanya tunanine fall cike a ransa yarasa yaya zaiyi? Maryam zaice tazo ta zauna da ita? idan Maryam ce da yasan tanajin tsoronsa zai iya korarta ta fita ko taje wani waje zai iya hakura da matarsa kuwa? Toh Kokuma ita ƴar uwarta zatazo? Toh amma ai ita Marmeeyy ce kaɗai ƙanwarta da zata iya zama da ita ɗayar yayarta ce sannan kuma tayaya ma zasu iya zama da Marmeeyy? Ajiyar zuciya kawai yake sauƙewa yana tunanin yanda zai ɗauki lokaci batareda matarsa ba. Ajiyeta kawai yayi ya juya itakuwa tana shiga ta zube taso yashugo suyi magana yaɗauko mata Maryam amma ita a ranta ta yanke gara Marmeeyy tazo idan Marmeeyy tazo gidan ta tabbata duk wani abunda takeji akan Hamma saita cire mata shi. sai dai shi Hamma ne bata tunanin zai yarda Marmeeyy tazo, ita bata tunanin ita kanta marmeeyn zatazo ko bazata zoba. Ajiyar zuciya tasauƙe ta rigada ta yanke shawarar faɗa masa hakan kawai. Bai dawo gidanba Har tayi Bacci taso yazo suyi magana haka ta haƙura da jiransa tashiga ta ƙwanta shima yana dawowa yashige ɗakinsa dan yaji tsit bai nemeta ba ya ƙwanta washe gari da safe Saida suka gama breakfast ta dubeshi. "Uhmm Hamma dama gameda maganar jiyanne nace mai zai hana Marmeeyy tazo tazauna damu har in warware?" saida yaji wani iri. "Marmeeyy kuma meyasa Marmeeyy bayan akwai maryam?" "Saboda idan tana gidan bazaka iya aikamain komai ba dan nasan har yanzu kana sonta Maryam kuwa ƴar uwaka ce zamanta da babu kusan ɗaya" ya kalleta da Mamaki. Ta jijjga masa kai alamun tabbatarwa. "Eh ai nasani har yanzu kana sonta Dan haka zamanta shine zaisa ka gujewa wasu abubuwan dan Allah kar kace A'a dan hakan shine maslaha". Shiru yayi baice mata komaiba. Taji haushin hakan kuwa taso ya musa yace A'a banason Marmeeyy a yanzu ke nakeso. tayi zaton auratayya dake shiga tsakaninsu yanzu sun wuce batun soyayya ya mance da Marmeeyy ita kaɗai ce aransa ashe bata saniba da sauranta toh lallai ba Marmeeyy kaɗai ke buƙatar acire Mata Hamma a zuciya ba har shi Hamman yana buƙatar acire masa Marmeeyy a zuciya. Haushi ya hanata cemasa komai harya shirya ya fice. Sassafe natashi na shirya kayan makaranta muka fice da Maryam zamu bi gidan su ta saka uniform tukunna. yaya Habibu yakaimu bayan gaisawa da mukayi da Ummi Maryam ta shirya taɗauki Bag ɗinta muka wuce school. Gabaki ɗaya zaman school nayishine da tunanin Hammood cike araina inata duba wayata ko zai kira ko message amma babu ko ɗaya. Dake friday ne bamu daɗe a school ɗinba muka dawo gida. Maryam tawuce gidansu Nima nawuce gida. Mama tanata jira taji ko zanyi mata magana amma banyiba haka ta zubamin ido kawai. ƙarfe biyu Aysha taji Hamma shiru Baizo ba baikuma ko yimata waya yace ya yarda a ɗauko Marmeeyn ba ko maryam ya kawo mata idan bai yarda da Marmeeyn ba dan tasan idan jiya ya iya yimata haƙuri to yau bazaiyiba. Tun kafin dare yayi gara ta sake masa tuni. Ɗaukan wayarta tayi tashiga contact tayi dialing number ɗinsa bugu biyu ya ɗauka. Bayan tayi sallama ya amsa. "Hamma najika shiru bakace komai akan ɗaukan Marmeeyyn ba" "Kishirya zanzo muje gidan sai muyi musu magana" tayi murna sosai dan zata jefi tsuntsu uku da dutse ɗaya nafarko zata sanya Marmeeyy tasan irin muhimmanci da mace take dashi gun mijinta na biyu dole ta nemo hanyar cirewa Hamma shima Marmeeyyn aransa na uku zata samu sauƙi daga jarabar Hamma. Alokacin tatashi ta shirya cikin doguwar rigar lace ta sanya turare da Humra ta ɗauko jaka da gyale harda takalmi ta kima ɗaurin ƙwali tazauna tana jiransa. Har tagaji ta sunce ɗaurin baizo ba aka kira la'asar tatashi tayi sallah tana zaune taji shugowarsa. Ta turo baki yana ganinta yagane abunda take nufi amma ya share yazo ya zauna ƙamshin turaren da ta sanya yana fisgarsa. "Hamma amma fa cemin kayi na shirya gaka nan zuwa shine bakazoba sai yanzu?" tafaɗa a shagwaɓe. Ya dubeta da tana shagwaɓar tayi kyau amma sai dai ta nemi data zaune tsaye. Kawarda kansa yayi gefe bayaso daga yau yafara saɓawa maganarsa na cewar zai barta ta huta" "Eh nace ki shirya amma ai bance miki yanzu zanzo ba. Kitashi ki canja kayan turaren jikinki yayi ƙamshi dayawa yana sauƙarmin da kasala karki saka turare" miƙewa tayi jin abunda yake faɗa da sauri tayi ɗaki saida tayi wanka ta wanke turaren sannan ta canja kayan ta saka sabo dall wanda sam babu ƙamshi a jikinsa saina sabuntar kaya. Ta shirya tafito tsaff da ita a yanda tabarshi ana ta sameshi ta ƙarasa kusa dashi. "Hamma na fito muje" ya buɗe idanuwansa a kasalance ya dubeta harsun canja kala a hankali ya sanya hannu ya jawota tafaɗo jikinsa. Dasauri tafara ƙoƙarin ƙwacewa zuciyarta na bugu da ƙarfi. "Menene hakan Hamma? Dan Allah kabari kaga fa banda lafiya" tafaɗa tana fashewa da kuka. Dan tuna irin azabarda takesha idan ya riƙeta. "Shhhss is okay, ba wani da zafi zanyi miki ba kuma iya na yanzu ne kaɗai ba gashi zanje na ɗauko miki Marmeeyy ba sai kwana biyu kafin tatafi ke bazakiji tausayina ba tsawon lokacin da zan ɗauka batareda keba? Haka ya lallameta da baki da sakar masa jikinda saida ya sanyata danasanin tausaya masa da tayi. Yamma tayi liƙis amma haka ya ɗauketa ya kaita a ƙofar gida ya ajiye ta yace idan zai dawo ɗaukarta zai shiga tafara yimusu maganar amma kafin yazo. ɗaukin zuwa gidane kawai ya sanyata fita amma idanba haka ba babu abunda zaisa tafita a yanda takejin jikinta. Tunda tayi arba da gida taji shawararta ta canja yanzu zama zatayi agida har sai ta warke" A hankali ta shiga har cikin gida tana zuwa tawuce ɗakin Mama kai tsaye ana shirin yin magrib Mama taji shigowar Aysha. "A'a wa nake gani kamar Aysha? Ke waya faɗa miki ana fita aure sati guda? Matsashi kikayi kenan ya kawoki?" Aysha taturo baki. "Mama ai dai zaki bari na zauna kafin kifara min faɗa natafi gida kwana 6 bananan amma bakuyi kewata ba ina zuwa za'a faramin faɗa" tafaɗa tana tura baki. "Toh ai abunne aysha baiyi tsari ba sati ɗaya fa? Aidan kinsan Babanku bamai faɗa bane ba da sai yayi miki faɗa amma koshi yaji bazaiji daɗi ba" "Nifa Mama banda lafiyane nazo gida" "Subhanallahi toh Allah ya sauwake" Mama taja baki tayi shiru dan batason ƙarin wani zancen da za'a sakata jin kunya. Ta gaisheda Mama. mama ta amsa tana tambayar jiki tace. "Dasauki Mama amma wallh ni kinganni yanzu nadawo gida kenan saina warke na koma" "Zanga yanda za'ayi haka ta yiwu" "Allah mama dagaske nake" toh kawai Mama tace ganin zancen bana masu hankali bane. Nikuwa bansan da zuwanta ba ina wajan Mummy muda Anty fadeelah acan mukayi sallah. Itama Aysha a ɗakin Mama tayi sallah saida Mama taga batada niyyar fita sannan tace. "Aysha tashi kije ki gaida mutanen Sauran mutanne gidan" "Nasan yanzu Baba bai dawo ba sai yayi isha'i Anty ce idan nafita gaida Baba saimu gaisa wallh banjin daɗine banso nayi tafiya biyu" "Allah yasauwake amma ai Mummynku ma tananan sai kije ki gaisheta itama" "Dama Mummy tana gari? Rabona da waya da ita tun washe garin ranarda aka ƙwantarda ni a asibiti ni naɗaukama tatafi dannasan bata wasa da business ɗinta dan yafi mata komai." Dan ƙwalo Mama tayi mata. " ungo naki Mummyn naku kike faɗawa Haka? Toh ki tashi kije wajanta kuma Mummynku ta dawo nan da zama kenan" Zaro ido tayi da Mamaki abunda bata taɓa zato ba tayi murna sosai harta manta dawani rashin lafiya kai tsaye tatashi tayi ɗakin Mummy. Sallama kawai tayi tafaɗa ciki. Bulum kawai mukaji shigowarta kamar wata wlkiya. "Mummy wai dagaske kin dawo kenan? Bazaki koma abuja ba? "Waya faɗa miki haka?" "Mama ce ta faɗamin" "Mamarku ta faɗa miki bayan kinji bakinta shine kuma kike sake tambaya ta?" "Uhmm mummy abunne wallh yabani Mamaki bantaɓa zaton zaki dawo nan ba naɗauka kin zauna a abuja kenan" "Mamaki ma yabaki bakiji daɗi ba kenan? Tukunna ma waye ya kawoki? Waya ce miki ana zuwa gida daga aure biki ko sati baiyiba? Tsabar rashin hankali ki kamo hanya ki taho gida?" bata kaiga cewa akomai ba Yaya Ahmad yayi sallama. Muka amsa Mummy tabashi izinin shugowa. Da mamaki yake kallon Aysha. "Kekuma me kikeyi a gida?" "Banda lafiya nefa shine ya kawoni gida" tafaɗa tana tura baki. "Allah ya kyauta" kawai mummy tace. Muka gaisarda Yaya Ahmad ya amsa sannan ya zauna. "Mummy yaushe zaki tafi ne?" da mamaki na kalli Mummy ina mamakin ashe bata gayawa Ya Ahmad tadawo kenan ba. "Ahmad korata ma kakeyi? Cikinku Marmeeyy ce kawai ta roƙi nazauna karna tafi. Fadeela kanma bansan stand ɗinta ba san bata taɓa cemin komai ba ga Aysha wai Mamaki takeyi Akan taji nazo kenan bazan tafi ba" "Wai dagaske Mummy bazaki koma ba?" "A'a ƙarya" tafaɗa a daƙile yaya Ahmad na ganin haka ya kama kansa dan yasan ba komai Mummy take ɗaukana ysnxu cemata zallan wai dagaske da yayi saita ɗauki hakan raini" "Toh hakan yayi kyau Mummy Allah ya kaɗe fitina ya zaunar daku lafiya gabaki ɗaya" "Amin ta amsa" "Ko Yaushe zaku fara buɗemin cikinku matsayina na mahaifiyarku?" sungane abunfa take Nufi dan haka anty fadeelah tayi saurin faɗin. "Wallh Mummy munyi murna sosai ni murnar cema ta hanani cewa komai mungode da kika dawo zaki zauna damu duk da babu abunda muka nema wajan Mama muka rasa abunda baƙya mana ma tanayi mana amma dole muna buƙatarki kusa damu Allah yasaka miki da alkhairi" Amin muka amsa dukanmu. "Nimafa murnar ce tasani shugowa da sauri da Mama ta faɗamin naji daɗi sosai" "Toh Alhamdulillhi tunda kunji daɗi Allah yayi muku albarka muduka muka amsa. Aysha tafito waje ta kira Hamma yana ɗauka ta marairaice murya akan zazzaɓi ya rufeta batada lafiya yabarta taƙwana kawai gobe sai yazo sutafi. Jin muryarsa ysa yayi tunanin tana shan wahala sosai. Bai kawo komai aransa da tace batajin daɗi ba dan yaga yanayinda tafita yayi mata Allah ya sauwaks sannan sukayu sallama. Cousins ɗin su Anty fadeelah tunda nadawo daga school ban gansu ba kuma da alamu ba tafiya sukayi ba amma sunbar gidan. Ban danu sana tambayi yanda sukaje ba san inada cikinsu dama." "Palourn Baba muka dawo gabaki ɗayanmu dayake Baba ya dawo daga masallaci. Baba saida yayi magana dayaga Aysha haka ta marairaice batada lafiya ta nemi kujera ta ƙwanta tayi luff wai zazzaɓi takeji tanaso idan tatashi cewa bazata tafi ba ayi saurin barinta. Anan muke zaune munata hira har Baba yace na shirya zanyi baƙo dan sunyi waya yace masa gobe zai koma. Na miƙe nakoma ɗakin Mama nayi wanka na shirya. Ina zaman jiran isowar Hammood." Kuyi hakuri kwana biyu haka zakuna ganin typing ɗin sai ahankali test nake tayi ga exams dole nayi karatu nabi komai saisa-saisa. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya "Kai Haba A'a bama sai anyi hakanba zan barta bazan sake kusantarta ba tayaya za'a ɗauketa kawai da sunan ankaita gidan Ummi dan wannan dalilin? Dawani ido kikeso na kalli Ummin? Kawai abarta anan basai an kaita ni zan barta ta ko Maryam taxo ta zauna damu ko sistanta idan takama nabar gidanne ma saina bar musu gidan du zauna" "A'a toh Abubakar ba dole ayi hakanba? Aidole ce tasaka na fahimci halinda kake ciki kai kanka amma har indai takama abarta a wajan Ummin haka za'ayi kokuma ka kaita gidansu Amma shawararda ka bada na ƙannenka ko nata su zauna daku hakanma yayi idonsu zaii rage wani abun yanzu dai kuje gida tukunna sai ku yanke shawara idan ƙanwarce idan kuma ƴan uwantanne toh. Amma tasamu hutu kodan gudun samun matsala ma dan ana samun matsala sosai a irin waɗannan lamarin matsala baga lafiyar jikinta ba kai kanka naka lafiyar jikinba sannan zan baku magani tashashi na wani lokaci in sha Allahu babu komai. Godiya sukayi mata suka koma gida. a hanya tunanine fall cike a ransa yarasa yaya zaiyi? Maryam zaice tazo ta zauna da ita? idan Maryam ce da yasan tanajin tsoronsa zai iya korarta ta fita ko taje wani waje zai iya hakura da matarsa kuwa? Toh Kokuma ita ƴar uwarta zatazo? Toh amma ai ita Marmeeyy ce kaɗai ƙanwarta da zata iya zama da ita ɗayar yayarta ce sannan kuma tayaya ma zasu iya zama da Marmeeyy? Ajiyar zuciya kawai yake sauƙewa yana tunanin yanda zai ɗauki lokaci batareda matarsa ba. Ajiyeta kawai yayi ya juya itakuwa tana shiga ta zube taso yashugo suyi magana yaɗauko mata Maryam amma ita a ranta ta yanke gara Marmeeyy tazo idan Marmeeyy tazo gidan ta tabbata duk wani abunda takeji akan Hamma saita cire mata shi. sai dai shi Hamma ne bata tunanin zai yarda Marmeeyy tazo, ita bata tunanin ita kanta marmeeyn zatazo ko bazata zoba. Ajiyar zuciya tasauƙe ta rigada ta yanke shawarar faɗa masa hakan kawai. Bai dawo gidanba Har tayi Bacci taso yazo suyi magana haka ta haƙura da jiransa tashiga ta ƙwanta shima yana dawowa yashige ɗakinsa dan yaji tsit bai nemeta ba ya ƙwanta washe gari da safe Saida suka gama breakfast ta dubeshi. "Uhmm Hamma dama gameda maganar jiyanne nace mai zai hana Marmeeyy tazo tazauna damu har in warware?" saida yaji wani iri. "Marmeeyy kuma meyasa Marmeeyy bayan akwai maryam?" "Saboda idan tana gidan bazaka iya aikamain komai ba dan nasan har yanzu kana sonta Maryam kuwa ƴar uwaka ce zamanta da babu kusan ɗaya" ya kalleta da Mamaki. Ta jijjga masa kai alamun tabbatarwa. "Eh ai nasani har yanzu kana sonta Dan haka zamanta shine zaisa ka gujewa wasu abubuwan dan Allah kar kace A'a dan hakan shine maslaha". Shiru yayi baice mata komaiba. Taji haushin hakan kuwa taso ya musa yace A'a banason Marmeeyy a yanzu ke nakeso. tayi zaton auratayya dake shiga tsakaninsu yanzu sun wuce batun soyayya ya mance da Marmeeyy ita kaɗai ce aransa ashe bata saniba da sauranta toh lallai ba Marmeeyy kaɗai ke buƙatar acire Mata Hamma a zuciya ba har shi Hamman yana buƙatar acire masa Marmeeyy a zuciya. Haushi ya hanata cemasa komai harya shirya ya fice. Sassafe natashi na shirya kayan makaranta muka fice da Maryam zamu bi gidan su ta saka uniform tukunna. yaya Habibu yakaimu bayan gaisawa da mukayi da Ummi Maryam ta shirya taɗauki Bag ɗinta muka wuce school. Gabaki ɗaya zaman school nayishine da tunanin Hammood cike araina inata duba wayata ko zai kira ko message amma babu ko ɗaya. Dake friday ne bamu daɗe a school ɗinba muka dawo gida. Maryam tawuce gidansu Nima nawuce gida. Mama tanata jira taji ko zanyi mata magana amma banyiba haka ta zubamin ido kawai. ƙarfe biyu Aysha taji Hamma shiru Baizo ba baikuma ko yimata waya yace ya yarda a ɗauko Marmeeyn ba ko maryam ya kawo mata idan bai yarda da Marmeeyn ba dan tasan idan jiya ya iya yimata haƙuri to yau bazaiyiba. Tun kafin dare yayi gara ta sake masa tuni. Ɗaukan wayarta tayi tashiga contact tayi dialing number ɗinsa bugu biyu ya ɗauka. Bayan tayi sallama ya amsa. "Hamma najika shiru bakace komai akan ɗaukan Marmeeyyn ba" "Kishirya zanzo muje gidan sai muyi musu magana" tayi murna sosai dan zata jefi tsuntsu uku da dutse ɗaya nafarko zata sanya Marmeeyy tasan irin muhimmanci da mace take dashi gun mijinta na biyu dole ta nemo hanyar cirewa Hamma shima Marmeeyyn aransa na uku zata samu sauƙi daga jarabar Hamma. Alokacin tatashi ta shirya cikin doguwar rigar lace ta sanya turare da Humra ta ɗauko jaka da gyale harda takalmi ta kima ɗaurin ƙwali tazauna tana jiransa. Har tagaji ta sunce ɗaurin baizo ba aka kira la'asar tatashi tayi sallah tana zaune taji shugowarsa. Ta turo baki yana ganinta yagane abunda take nufi amma ya share yazo ya zauna ƙamshin turaren da ta sanya yana fisgarsa. "Hamma amma fa cemin kayi na shirya gaka nan zuwa shine bakazoba sai yanzu?" tafaɗa a shagwaɓe. Ya dubeta da tana shagwaɓar tayi kyau amma sai dai ta nemi data zaune tsaye. Kawarda kansa yayi gefe bayaso daga yau yafara saɓawa maganarsa na cewar zai barta ta huta" "Eh nace ki shirya amma ai bance miki yanzu zanzo ba. Kitashi ki canja kayan turaren jikinki yayi ƙamshi dayawa yana sauƙarmin da kasala karki saka turare" miƙewa tayi jin abunda yake faɗa da sauri tayi ɗaki saida tayi wanka ta wanke turaren sannan ta canja kayan ta saka sabo dall wanda sam babu ƙamshi a jikinsa saina sabuntar kaya. Ta shirya tafito tsaff da ita a yanda tabarshi ana ta sameshi ta ƙarasa kusa dashi. "Hamma na fito muje" ya buɗe idanuwansa a kasalance ya dubeta harsun canja kala a hankali ya sanya hannu ya jawota tafaɗo jikinsa. Dasauri tafara ƙoƙarin ƙwacewa zuciyarta na bugu da ƙarfi. "Menene hakan Hamma? Dan Allah kabari kaga fa banda lafiya" tafaɗa tana fashewa da kuka. Dan tuna irin azabarda takesha idan ya riƙeta. "Shhhss is okay, ba wani da zafi zanyi miki ba kuma iya na yanzu ne kaɗai ba gashi zanje na ɗauko miki Marmeeyy ba sai kwana biyu kafin tatafi ke bazakiji tausayina ba tsawon lokacin da zan ɗauka batareda keba? Haka ya lallameta da baki da sakar masa jikinda saida ya sanyata danasanin tausaya masa da tayi. Yamma tayi liƙis amma haka ya ɗauketa ya kaita a ƙofar gida ya ajiye ta yace idan zai dawo ɗaukarta zai shiga tafara yimusu maganar amma kafin yazo. ɗaukin zuwa gidane kawai ya sanyata fita amma idanba haka ba babu abunda zaisa tafita a yanda takejin jikinta. Tunda tayi arba da gida taji shawararta ta canja yanzu zama zatayi agida har sai ta warke" A hankali ta shiga har cikin gida tana zuwa tawuce ɗakin Mama kai tsaye ana shirin yin magrib Mama taji shigowar Aysha. "A'a wa nake gani kamar Aysha? Ke waya faɗa miki ana fita aure sati guda? Matsashi kikayi kenan ya kawoki?" Aysha taturo baki. "Mama ai dai zaki bari na zauna kafin kifara min faɗa natafi gida kwana 6 bananan amma bakuyi kewata ba ina zuwa za'a faramin faɗa" tafaɗa tana tura baki. "Toh ai abunne aysha baiyi tsari ba sati ɗaya fa? Aidan kinsan Babanku bamai faɗa bane ba da sai yayi miki faɗa amma koshi yaji bazaiji daɗi ba" "Nifa Mama banda lafiyane nazo gida" "Subhanallahi toh Allah ya sauwake" Mama taja baki tayi shiru dan batason ƙarin wani zancen da za'a sakata jin kunya. Ta gaisheda Mama. mama ta amsa tana tambayar jiki tace. "Dasauki Mama amma wallh ni kinganni yanzu nadawo gida kenan saina warke na koma" "Zanga yanda za'ayi haka ta yiwu" "Allah mama dagaske nake" toh kawai Mama tace ganin zancen bana masu hankali bane. Nikuwa bansan da zuwanta ba ina wajan Mummy muda Anty fadeelah acan mukayi sallah. Itama Aysha a ɗakin Mama tayi sallah saida Mama taga batada niyyar fita sannan tace. "Aysha tashi kije ki gaida mutanen Sauran mutanne gidan" "Nasan yanzu Baba bai dawo ba sai yayi isha'i Anty ce idan nafita gaida Baba saimu gaisa wallh banjin daɗine banso nayi tafiya biyu" "Allah yasauwake amma ai Mummynku ma tananan sai kije ki gaisheta itama" "Dama Mummy tana gari? Rabona da waya da ita tun washe garin ranarda aka ƙwantarda ni a asibiti ni naɗaukama tatafi dannasan bata wasa da business ɗinta dan yafi mata komai." Dan ƙwalo Mama tayi mata. " ungo naki Mummyn naku kike faɗawa Haka? Toh ki tashi kije wajanta kuma Mummynku ta dawo nan da zama kenan" Zaro ido tayi da Mamaki abunda bata taɓa zato ba tayi murna sosai harta manta dawani rashin lafiya kai tsaye tatashi tayi ɗakin Mummy. Sallama kawai tayi tafaɗa ciki. Bulum kawai mukaji shigowarta kamar wata wlkiya. "Mummy wai dagaske kin dawo kenan? Bazaki koma abuja ba? "Waya faɗa miki haka?" "Mama ce ta faɗamin" "Mamarku ta faɗa miki bayan kinji bakinta shine kuma kike sake tambaya ta?" "Uhmm mummy abunne wallh yabani Mamaki bantaɓa zaton zaki dawo nan ba naɗauka kin zauna a abuja kenan" "Mamaki ma yabaki bakiji daɗi ba kenan? Tukunna ma waye ya kawoki? Waya ce miki ana zuwa gida daga aure biki ko sati baiyiba? Tsabar rashin hankali ki kamo hanya ki taho gida?" bata kaiga cewa akomai ba Yaya Ahmad yayi sallama. Muka amsa Mummy tabashi izinin shugowa. Da mamaki yake kallon Aysha. "Kekuma me kikeyi a gida?" "Banda lafiya nefa shine ya kawoni gida" tafaɗa tana tura baki. "Allah ya kyauta" kawai mummy tace. Muka gaisarda Yaya Ahmad ya amsa sannan ya zauna. "Mummy yaushe zaki tafi ne?" da mamaki na kalli Mummy ina mamakin ashe bata gayawa Ya Ahmad tadawo kenan ba. "Ahmad korata ma kakeyi? Cikinku Marmeeyy ce kawai ta roƙi nazauna karna tafi. Fadeela kanma bansan stand ɗinta ba san bata taɓa cemin komai ba ga Aysha wai Mamaki takeyi Akan taji nazo kenan bazan tafi ba" "Wai dagaske Mummy bazaki koma ba?" "A'a ƙarya" tafaɗa a daƙile yaya Ahmad na ganin haka ya kama kansa dan yasan ba komai Mummy take ɗaukana ysnxu cemata zallan wai dagaske da yayi saita ɗauki hakan raini" "Toh hakan yayi kyau Mummy Allah ya kaɗe fitina ya zaunar daku lafiya gabaki ɗaya" "Amin ta amsa" "Ko Yaushe zaku fara buɗemin cikinku matsayina na mahaifiyarku?" sungane abunfa take Nufi dan haka anty fadeelah tayi saurin faɗin. "Wallh Mummy munyi murna sosai ni murnar cema ta hanani cewa komai mungode da kika dawo zaki zauna damu duk da babu abunda muka nema wajan Mama muka rasa abunda baƙya mana ma tanayi mana amma dole muna buƙatarki kusa damu Allah yasaka miki da alkhairi" Amin muka amsa dukanmu. "Nimafa murnar ce tasani shugowa da sauri da Mama ta faɗamin naji daɗi sosai" "Toh Alhamdulillhi tunda kunji daɗi Allah yayi muku albarka muduka muka amsa. Aysha tafito waje ta kira Hamma yana ɗauka ta marairaice murya akan zazzaɓi ya rufeta batada lafiya yabarta taƙwana kawai gobe sai yazo sutafi. Jin muryarsa ysa yayi tunanin tana shan wahala sosai. Bai kawo komai aransa da tace batajin daɗi ba dan yaga yanayinda tafita yayi mata Allah ya sauwaks sannan sukayu sallama. Cousins ɗin su Anty fadeelah tunda nadawo daga school ban gansu ba kuma da alamu ba tafiya sukayi ba amma sunbar gidan. Ban danu sana tambayi yanda sukaje ba san inada cikinsu dama." "Palourn Baba muka dawo gabaki ɗayanmu dayake Baba ya dawo daga masallaci. Baba saida yayi magana dayaga Aysha haka ta marairaice batada lafiya ta nemi kujera ta ƙwanta tayi luff wai zazzaɓi takeji tanaso idan tatashi cewa bazata tafi ba ayi saurin barinta. Anan muke zaune munata hira har Baba yace na shirya zanyi baƙo dan sunyi waya yace masa gobe zai koma. Na miƙe nakoma ɗakin Mama nayi wanka na shirya. Ina zaman jiran isowar Hammood." Kuyi hakuri kwana biyu haka zakuna ganin typing ɗin sai ahankali test nake tayi ga exams dole nayi karatu nabi komai saisa-saisa. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Wajajan ƙarfe tara Baba yadubi Aysha. "Aysha dare yayi shi mijin naki bazaizo kutafi bane? Naga bakyajin daɗi basai kutafi dawuri ba?" ta maraimarice murya. "Baba munyi waya dashi zan ƙwana anan kawai dan yanzuma zazzaɓi ke rufata" "A'a aysha ina kika taɓajin anyi haka? Aure ƙwana shida kice zaki ƙwana gida?" "Baba ai dolece tasaka wallh banajin daɗi sosai gara na zauna anan kawai Zuwa gobe saimu tafi" baƙin cikine ya kama Mumny ita sam batason sanyin halin Baba ta amshe maganar. "Aimu ba mahaukata bane dole zakizo ki tafi gidanki gara ki kirashi tun dare baiyiba san ko ɗayan darene zaki bishi sai wani ƙara nar-narkewa kikeyi ki warware kije ki shirya yanzu yazo kutafi sai kace kin maidamu bamusan abunda mukeyi ba? Kuma karki sake takowa gidannan sai bayan wata uku kikazo zakiga yanda zamu kaya dake" ta kalli Mama tayi narai-narai da fuska. Mama ta shafo kanta. "Sorry Aysha soyayya muke nuna miki ahakan dolece tasaka muma ai zamuso ki zauna muga kin wareware amma aure fa, yanzu kin wuci zaman gida" "Wallh kun sakalta yarannan ni bazata fara kawomin wannan shirmen ba dole ne kitashi kitafi gidanki" " Mummy kibita a hankali mana bakiga batada lafiya ba? Zata tafi amma abi komai a hankali." Baba yafaɗa. Sannan ya ɗaura. "Aysha tashi Kikira kinji koh? ku tafi gidanki mutuncinki" "Mama zan tafi amma gaskiya ni sai dai mutafi da Marmeeyy dan banajin daɗi sosai sai tana taimaka min dama yacema idan yazo zaiyi maka magana saimu tafi da ita" "Toh ita Marmeeyyn kenan? Ai yanzu Aysha bamuda iko da Marmeeyy yanzu saboda matar aurece bamuda ikon da zamuce kawai tatafi gidanki tazauna saida izinin mijinta" "Marmeeyy kuma aure Baba?" "Eh aure mana Aysha ina tunanin baki sanine dalilin maida auren kanki saboda an rigada anyiwa Marmeeyy aure tun kafin Auren yayanku Ahmad shiyasa da sukazo muka basu hakuri sai suka nemi a maida auren kan ƴar uwarta. Toh fadeelah kuma tanada saurayi shine aka maida auren kanki" "Toh Fisabilillhi Ko Marmeeyy batada aure zatazo tace kawai zata tafi da ita? Ita marmeeyyn ƴar ƙaramar yarinyace da zakice abaki ita ki tafi da ita? Ai ko batada aure sai annemi izininta" Aysha bata damu da maganganun da Mummy tafaɗa ba ta jefo tambaya. "Waye Mijin Marmeeyy?" "Hammood" anty fadeelah tayi saurin bata amsa. Dariya tayi sosai. "Nifa Anty fadeelah kinga bake na tambaaya ba bare ki maidani taɓaɓɓiya" "Kekam dai Allah ya yaye miki baƙin hali wallh kinjj jiki dan kina tunanin kin auri Hamma sai akace ita ƙasa dashi zata aura?" Mama ce ta tsawatar musu duka sukayi shiru. Bayan na zauna na lokaci bai shigowa natashi na nufi ɗakin Baba da sallama nashiga nazauna Nagama shirina tsaff na ɗauko hijab na ɗora akan doguwar rigar dake jikina. Ina zama Aysha ta kalleni. "Marmeeyy naji ance kinyi aure toh Allah ya sanya alkhairi" tafaɗa tanason sheƙewa da dariya. Ita a ganinta taci riba akaina tunda anyimin aure da wanda banaso itakuma ta auri masoyina. its a yanzu gani take burinta yacika dan bazanje gidan wani ina tunanin mijinta ba koma wanene na aura its yanzu bai dameta ba. Nayi murmushi mai ƙayatarwa sannan nace. "Nagode Amin" "kinga nacewa Baba yabamu ke mutafi ashe kinyi aure kodan yanzu ma ai bata ɓaci ba ta'iya yiwuwa mijin ba'a kusa yake ba sai yabamu aronki" " dayake yace miki ya gaji da ita zakice yawani baki aronta" kefa aysha kina bani haushi wallh feleƙenki yawa gareshi barinma yanzu da kikayi aurenann wani rawae kai kikeji dashi Allah yaso bake kaɗai bace mai auren itama Marmeeyyn tana dashi" Anty fadeelah tafaɗa rai aɓace. Baba kallonsu kawai yakeyi baisan akwai rashin jituwa haka tsakanin Fadeela da Aysha ba. "Kema sai kiyiwa naki manemin magana yafito a aurar daku gabaki ɗaya yazama saura ƴan ƙananun kawai a gabanmu" Anty tafaɗa cikin zolaya. Anty fadeelah najin Haka tayi shiru. "Wayar Ya Ahmad tayi ƙara ya amsa sannan yatashi yafice. tun kafin wayar Ya Ahmad tayi ƙara naji ƙamshinsa a cikin hancina dukda dama tun fitarsa jiya palourn bai saki ƙamshinsa ba na lumshe idanuwa na ina shaƙar ƙamshin, Ya Ahmad yadawo yace. "Baba Hammood zai shigo ku gaisa saboda gobe sassafe zai tafi kamar ma yafaɗa maka koh?" "Eh munyi magana dashi ya sanar dani hakan" Mama, Mummy, anty, suka miƙe zasubar palourn Baba yace su tsaya su gaisa da Hammood tukunna. Aysha ta zauna dirshan zuciyarta tana faɗin yau dai zataga ƙaryar da ake musu ta iya yiwuwa wanine mai suna Hammood ya auri Marmeeyyn Suna zaune a palourn Ya Ahmad yashigo tareda Hammond biye dashi akan ƙofar na buɗe idona ya sauƙa akan kykkyawar fuskars ajiyar zuciya nayi a hankali yanda Babu wanda zai jiyoni. Galala Aysha tasake baki tana kallon Hammood dagaske fa Hammood ɗinne wai dama dagaske suke? Kodai mafarki takeyi? Tanjin su Mama sun fara gaisawa dashi ta miƙe tabar ɗakin wani iri takeji aranta. Wato dagaske da suketa faɗin Hammood Hammood, Hammood ɗinne yawani ba? Dagaske Baba aurawa Marmeeyy Hammood yayi ita kuma ya bata Hamma, wannan ai ba dai-dai bane waraki ne ƙiri-ƙiri tunda babu abunda batafi Marmeeyy ba dahar zai zaɓi ya inganta rayuwar Marmeeyy akanta saida ta zubda ƙwalla tana yiwa Marmeeyy dariyar mugunta ashe itace abun dariya ba Marmeeyy ba. Jikinta har rawa yakeyi ta kira Hamma tace yazo sutafi shikan harya koma ya ƙwanta yaji wayarta. "Dare yayi ki ƙwana a gidan kawai narigada nashiga na ƙwanta idan Allah yakaimu gobe sai nazo na ɗaukeku da narmeeyn gabaki ɗaya" takaici ya hanata sanar dashi abunda kunnuwanta da Idonta suka gani kuma sukaji mata. Ta datse wayar. Idan Ya Ahmad zai tafi yazo ya maidata kawai bazata iya zama a cikin gidan tana kallon wannan kayan baƙin cikin ba. Tana tunanin ko idonta bai gane mata dai-dai ba ta miƙe tasake komawa dan tabbatarwa daga fitarta har dawowarta babu wanda ya lura. Hammood bai zauna a palournba bayan gaisawarsu yafice Ya Ahmad ya kalli Marmeeyy. "Marmeeyy ko zo kije mana, da asubahi zasu wuce abuja daga nan kuma zasu wuce can ƙasar. Na miƙe a kunyace na bi Ya Ahmad. A jikin motar Yaya Ahamd ya tsaya. Baba yace zaki bishi kutafi saiya dawo dake ya lura baya samun sake idan ana gidan yake dan jiya bai wani daɗe ba gashi kuma Baba yacemin yana jiyo ihu da hauka da akayita yimasa a palourn wabda ina tunanin su rauda ne dan tun safiya suka fice neman yanda yake zaune ina tunanin har yanzu basu samu bane yasa basu dawo ba ni kaina sun kirani sunata roƙo akan ne faɗa musu masauƙinsa bama faɗa musu masauƙnsan bane ko sunje bazasu taɓa samun shiga wajansa har su ganshi ba. Babu wanda yasan Hammood yana bauchi shiyasa kikaga baya yawo da dare. Kuma koda ansan yana Bauchi bazaiyiwu yayi yawo da rana ba sai lokacin da babu ido ko a ƙasashen waje baya yawo da rana idan bada wani dalili mak ƙarfi ba saboda su kansu garuruwa dokarda suka saka akansa kenan har indai zaiyi yawa da rana toh akan samu cinkoso na a layukanda zaibi gabaki ɗaya. Ina faɗa miki wannan a matsayinki na ƴar uwata ki riƙe Hammood dakayu Marmreyy a ganin idonki kinga yanda ake haukace masa duk da su waɗannan basu kai matsayin ya tsaya ya kulasu ba shiyasa kikaga wunin rana guda location ɗinsa ya gagaresu samu. Basu bane matsalar Marmeeyy akwai lokacin da zaizo zakiga isassu wanda suka kai su bibiyeshi suna bibiyarsa bance ki bawa ko wace mace damar raɓarsa ba idan kin mallakeshi yazamana kin mallakeshi ne ke ɗaya. So sone amma sonkai yafi ke kaɗai nakeso kiyi rayuwa da Hammood har iya ƙarshen rayuwa inaso ki gwadawa duniya Kyau. Shahara dukiya basu namiji yake dubawa jikin mace ba. Inaso ki gwadawa duniya cewa mu baƙaƙen fata akwai rawarda zamu iya takawa a rayuwa ki gwada musu cewa you can keep your man for only You. Ke kaɗai ce a ransa rayuwarsa suda sukeda duk wani abu najin daɗin rayuwar duniya bai ishesu gani ba yasamu duk wani abunda yakeso a wajanki kuma hakan ya ishesh Marmeeyy hold your man very tight Allah ya kashe ya baki. Kuma ina faɗa miki ba ƙaramin so Hammood yake miki ba ke dai karki bamu kunya" tunda yafara magana nake murmushi kalamansa suna zama daram a ƙwaƙwalwata. Bayan yagama nace. "In sha Allah yaya" "Yawwa toh jeki Allah yayi miki albarka yana jiranki" yashige mota nikuma na nufi wajan motocinda nagani. Kafin na ƙarasa naga ya zagayo daga bayan motar ashe bai shiga ciki ba buɗemin yayi na sakar masa murmushi sannan nashiga nazauna ya rufe kafin ya zagaya an buɗe masa ƙofa. Ba masauƙinsa mukaje ba yawo muke tayi a cikin gari sai daga baya naga motocin sun rarrabu yazama saura tamu kaɗai akan titin shima ana zuwa wani waje mai yalwar bishiyoyi Sannan kuma babu kowa drivern yaja ya tsaya ya saida ya sanya mask da facing cap sannan ya fita yazo ya buɗemin na fito. Sai kallona yakeyi dan nayi masa kyau a cikin Hijab ɗin sosai. Ahankali muke tafiya muna shawagi a wajan iska mai sanyi da daɗi tana haɗuwa da turarensa tana kaɗawa. Ya juyo ya dubeni. "You look good in Hijab" nayi murmushi bance komaiba tun kafin yatafi naji nafara missing ɗinsa. Mun daɗe a wajan saida dare yakusa rabawa sannan muka ɗauki hanya naɗauka gida zamu wuce sai naga munwuce masauƙinsa. A hanya motocin sukazo muka haɗe muka ƙarasa a tare. "Daga wani waje suka tsaya muka ƙarasa ciki ranar nashiga ɗakin na yaba ƙyawunsa amma yauma saida nasake yaba ƙyawunsa. Bamu daɗe da shiga ba room service suka danna belt na ƙofar ya tashi buɗe musu bayan yayi confirming wanda suke ƙofar suka shigo da trays ana trollyn ɗinsu a table suna zuwa suja ajiye abincin ya buƙaci nazo naci kaɗan na taɓa natashi da ake cewa larabawa basuda ci nikam yau naga saɓanin hakan har mamakin abincin dayaci nake saida na buɗe baki ina kallonsa yagane mai nake nufi yayi dariya. "I know i eat alot. I'm a footballer dole naci" na jijjiga kai alamun gamsuwa. Saida yagama sannan yatashi ya nufi sirf ɗin kayansa wani akwati maj masifar kyau ya ɗauko ban luarda abunda yakeyi ba yazo dai-dai kunne na ya raɗamin. "Take up your hijab" saida gaban yafaɗi nakasa cirewa a hankali ya taimakamin na cire wata sarƙa yaciro sakamin a wuyana har ɗan kunne da zobenta ya sakamin sai sirirn bracelet ya ɗaura ya juyo tagaba duk ina kallon abunda yakeyi ya kamo ƙafata zai ɗauramin leg chain mai hawa-hawa mai masifar kyau banga ɗan kunne da sarƙan wuyana ba amma ganin bracelet da leg chain kawai ya tabbatarmin da kyauwnta. Natsaya ina ƙare masa kallo a yayinda yake ɗaura chain ɗin a ƙafata tun daga sumar kansa har kan hancinsa. natuno wani abun nayi saurin ɗauke ƙafata bsi kaiga ɗaurawa ba ya jiyo ya kalleni na girgiza masa kai. "No not this bandashi kabarshi" لماذا" (why)" "Uhmm, Uhmm narasa yanda zanyi masa bayani ya tsraeni da ido yanason ƙarin bayani. Na dubirbice narasa yanda zan faɗo zancen gashi kuma ya tsareni da kyawawan idanuwansa yana kallona. "Mufa ana duk mace mai saka anklets abunda ake mata zargi daban koda bada wata manufa tasaka ba" ya kalleni har alokacin baice komaiba yana neman ƙarin bayani. "Mata masu saka sarƙan ƙafa ana musu kallon lesbians wani wajema masu neman maza" saida yayi dariya sannan ya miƙe daga kan guiwowinsa dayake ya zauna a kujera gefena. "is okay now comply with ur culture amma zaki sakamin a gidana nagani kullum dan ina sonsu sosai" na sunkuyarda kaina ƙasa narasa eh zance ko A'a idan nace eh ina ban zaƙe ba? Hannuna yakama har gaban ya nunamin sarƙan tayi kyau sosai na saita ƙaramin kyau ni kaina. Ya miƙomin box ɗinta da ring sai anklet dake ciki na amsa nayi godiya. "I'll leave today duk ranarda nadawo zan tafi dake kisaka a ranki I'll never set my foot again a wannan ƙasar and leave without you. I'll be back when you've completed your school And thats amonth i think. Be ready to live with your husband. Idan nasake dawowa I'll tell you more about my self. Ina jinsa bance komai ba har yagama maganarsa ya ciro Atm ya damƙamin nabi Atm ɗin da kallo sunanane ajiki ya ɗauki phone ɗinsa ya danna wasu numbers nan take message ya shugomin anyi activating atm ɗin da layina ya buɗe kenan?. "Kiyi amfani da wannan. A komai da zakiyi don't ask Baba kinji na gyaɗa masa kai. Yayimin peck a kumatu sai wajan 3am kafin ya maidani gida a ƙofa ya tsaya ya rakoni ya ciki ya sakemin peck a kumatu haɗeda faɗin. "I'll miss you" nima inaso nace hakan amma nakasa dan haka kai tsaye nayi da yaranda bazaiji ba nima haka. Ya miƙamin waya ƴar jaka da safe nabawa Baba na amsa Mukayi sallama na shige gida shima yatafi." Comment ɗinku yayi ƙasa wallh da wanne zanji da school koda rashin comment😩😩 PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Da sanɗa nashige cikin gidan dan banaso kowa yaji shugowata lokacin ƙarfe 3:45am na murɗa ɗakin Mama naji a buɗe kai tsaye na shige ban shiga uwar ɗakinta kamar yanda nasababa yanzu na wuce cikin ɗakinmu. Anty fadeeala nagani tana sharar baccinta na shiga a ahankali na cire hijabin jikina dayake ƙamshin turarensa na ajiye gefe na rage kayana na na cire sarƙar na zubata cikin box ɗinta na ajiye sannan na ƙwanta cikeda tunaninsa bankaiga samun runtsawaba aka kira sallar aubahi. Natashi nayi raka'atanil fijr sannan najira aka shiga na gabatar da Da sallah. Mama tatashi tayi sallah tashugo zata tashemu ta sameni zaune akan sallaya batayi zaton na dawo ba san batasan shugowata ba. "Kuntashi kenan?" "Eh natashi" baki tashi fadeelah ba tukunna Toh ki tasheta kuyi sallah" na amsa sannan tafice. Bantasheta ba dan nasan ba sallar zatayi ba ina zauna akan sallaya ina addu'oi naji bacci na ƙoƙarin ɗaukana na tashi na ƙwanta akan gado aƙanƙanin lokaci bacci ya ɗaukeni. 7:00am Mama tafita zuw akitchen dan tanadarda abun karyawa a gabaki ɗaya gidan. Dake gun ranarda suka san Mummy tadawo kenan Mama face mata ta ƙwana ɗakin Baba amma haka fire taƙi sai jiya da ƙwanan Mama ya ƙare sannan ta shiga ɗakin nasa. Kamar yanda suka saba 6:30am suke fitowa hura wuta a ɗaura abun karyawa saboda yara masu zuwa makaranta. Yau Mama ta mance shaff dake ba itace da girki ba saida ta tuna cewa Mummy ce saita tashi tafito dan tasan Mummy bazata taɓa zuwa kitchrn ta hura musu wuta da sunan zasuci abinci ba. Jin ɓuruntun Mama a cikin gida yasa Anty tafito tafara tayata aikin tana faɗin. "Yaya naga fa ba kece kika ƙwana ɗakin Baba ba? Yau mummy ce kamar yanda tsarinmu yatafi amma meyasa kece a kitchen?" "Babu ahunda yasa Mummy kam ai ita baƙuwace bazamu barta tayi aiki yanzu ba" "Kinsan wacece Mummy fa ko ba baƙuwa bace bazatayi aikin kitchen ba kinsanta kuma ni bazan iya kallon kina aiki batareda na tayaki ba bazamu zaune kullum mune zamu ringa yimata girki tana ƙwana da miji ba zaman da akayi abaya a yanzu bazai maimaitu ba ko abaya ba'ayi irin wannan zamanba dan tanada ƴan aiki masu yimata aiki bamuba wallh idan muka sake zaman yanzu sai yafi na baya ƴan aiki zamu dawo cikin gidan" murmushi Mama tayi. "A'a Habiba bazamu dawo ƴan aiki ba kuma yanzuma kyautatawa ce bai kamata mubarta tashiga kitchen ba dan yanzu ita baƙuwace a gidan sannan banaso ki sake irin wannan maganar kinga matsalarda aka samu wancan shekarun sai yanzu ake ƙoƙarin magance ta banaso asake samun makamanciyarta" "Shikenan In sha Allahu bazan sake cewa komai ba" "Hakan yayi Allah ya zaunar damu lafiya suka amsa da amin" Suka gama Aikin sannan suka sakawa ƴan makaranta sukaci Mama tace. "Barina taso Marmeryy takaisu" "A'a kibarsu kawai ni zan kaisu kokuma zasu iya zuwa dakansu kinga yanzu ai dakansu suke dawowa" "Toh hakanma yayi sufara zuwa dakansu ɗin Mama tafaɗi". Sai 8:00am kafinnan Mummy tafito lokacin sun gama komai na gidan. Tayi musu sannu da aiki suka gaisa sannan takoma ɗakinta. 10am natashi dake nasan banda makaranta. Bayan nabi na gaishesu na zauna a palour ina tunanin Hammod ko yatafi? Ina zaune Aysha tafito daga uwar ɗakin Mama nabita da kallon Mamaki. Bansan nana ta kwana ba ko meyasa taƙwana agida? Ko wani abunne yafaru tsakaninta da Hamma tataho gida ta ƙwana? Banida amsar tambayoyina dan haka naja bakina nayi shiru bata kulani ba nima banbi takanta ba tayi waje ina jiyota tana tambayar Mama abinci. mama tace yana kitchen kishiga ki ɗauka. "Yanzu fisabilillhi abincin nawa aka barmin a kitchen Mama? Nazo gida bayan ƙwanaki ko tattalina ba'ayi? Toh ni wallh yanzu zan shirya na koma gidana tunda abun hakane" "Shirya ki koma Aysha dama Babu wanda yace ki ƙwana anan sia taurin kanki" "Wallh Mama acan ina zaune ake dafamin a kawomin sai dai natashi nasamu wani lokaci Hamma ya biyoni dashi har ɗaki" "Aikuwa dai gata yakusa ƙarewa dan kin kusa fara shiga kitchen kina girki" miƙewa nayi nafito nima naɗauki nawa abincin nashiga naci sannan na fito tsakar gida Wajan Baba nawuce na gaisheshi yacemin na kira masa matan gidan na shiga ciki na sanarda aikar Baba sannan na dawo ɗaki. Su duka suna zaune a palourn Baba yadubesu " Ƴan sayyyar da za'ayi agida na kayan abinci su cefene nakeso kuyimin list sai Habiba su Fita da Habibu kasuwa suje su sayo da kuɗaɗen da suke hannuna dan nasan yanda akayi bikinnan komai yaɗauko ƙarewa. Sannan ga wannan ya miƙawa Mummy. Kuɗin cefene ne na yau nasan har baza'a samu sayowa ba kafin ayi sayyayar gida gabaki ɗaya. Mummy ta jujjuya kuɗin tausayin Baba ya kamata a rana takan kashe ninkin hakan yakai sau 4 a wasu ƴan hidimominta kawai da bata ɗaukesu a komai ba ashe quatern abunda take kashewa ƙananun matsalarta sune cefenan gidan mijinta" "Kabarshi Kawai zanyi amfani da kuɗin wajena akwak kuɗi a wajena" Baba ya jijjiga kai. "A'a hakkina nake sauƙewa ki karɓesu a nemi yara suyi cefane a ɗaura abinci dawuri. Sai yaranki su tayaki dan gidan yanzu babu mai aiki" Iya adalcin da Baba zai iya mata kenan yace yara suyi mata aiki dan yasan bazata iyaba kuma shi bayida halin ɗaukan mai aiki Idan yace zai ɗauka kuma bazai yiwu ya ɗauka mata mai aiki ita kaɗai ba" "Mummy kam ai yanzu baƙuwa ce abari muyi mata ko na wani lokaci ne kafin ta karɓi aikin" "A'a abunda bazai ɗaure ba gara kar afara shi tun yanzu. Kubari yaranta dai suyi mata zuwa wani lokaci muga abunda Allah zaiyi" Mummy tayi shiru ita dai batasan tayaya zata fara aikin gida ba tunda tun farkon aurensu bawai yi takeyi ba tazo takoma gidansu masu aikinta kaɗai su 3 ne yanzu tayaya zata fara aiki? Bari dai tajira tagani yanzu yaran su fara aikin kwana biyu zata ɗauki maiyi mata aiki. Ɗaki nashiga na ɗauki wayata anan nayi arba da jakar da Hammod yabani nabawa Baba. Saida naganta kafin na tuna ta batareda ɓata lokaci ba naɗauki jakar na isa zuwa ɗakin Baba na manta da matansa na ciki saida naga takalmansu A ƙofar ɗakin har zan juya sai naji Baba yana faɗin. "Waye a baƙin ƙofa?" dake yaji footsteps ɗina kuma baiji shigowata ba. "Nice Baba aika na kawo maka amma tunda kuna magana zan dawo" "Shigo ki kawomin ai mungama maganar" toh nafaɗa haɗeda yin sallama nashiga ciki. Na isa zuwa wajansa na miƙa masa jakar ya miƙa hannu batareda yace komaiba saida ta isa gareshi ya ajiyeta a gabanshi sannan yace. "Menene wannan marmeeyy?" "Aikeane Jiya yabani nabaka" "Waye kuma yabaki aika ki bani?" Baba yayi tambayar kansa tsaye dan tunaninsa bai kawo masa Hammood ba. "Uhmmm Hammood ne jiya yace nabaka nafaɗa ina sunkuyarda kaina" "Toh" kawai yafaɗa haɗeda buɗe jakar saida gabansa ya buga ganin abunda yake ciki" "Marmeeyy kikace shi yabaki kuma kibani?" "Eh Baba nikuma ya bani wannan na miƙa masa ATM daya bani jiya saida na tashi sannan naga abunda yake ciki zaro ido nayi na kalli Baba da yayi shiru bazaka iya gane yanayinsa ba. Ya sanya hannu ya karɓi ATM ɗin ya dubashi sannan ya dawomin dashi na tsaya ina kallonsa danna ɗauka zai riƙene. "Karɓi Marmeeyy wannan nakine shi yabaki kiyi amfani dashi matsayinsa na mijinki yanada ikon yabaki kyauta yaɗauki ɗawainiyarki idan yaji zaiyi hakan amma ni wannan kuɗin daya aikomin ne bansan dalili ba" "Kyautatawa ce yayi maka matsayinka na mahaifin matarsa duk da dai abun ya zarce hankali" mummy tabashi amsa. "Banƙi taki ba amma Kyautatawa da wannan kuɗin? Ke marmeeyy bayan yabaki baiyi miki wani bayani ba? Na jijjiga kai. "Toh bari nakira Ahmad naji ko ya faɗa masa wani abun yaɗauki waya yakira ya Ahmad yafe yazo yana nemanshi nikuma ya miƙamin ATM ɗin. "Ungo amshi wannan Marmeyy" na jijiiga kai. "Baba ka riƙe a wajansa kawai ni babu abunda zanyi dashi" "akwai abunda zakiyi mana Marmeey Bayan gashi yanzu haka neman kuɗi ake na shirye-shiryen gama makarantarku ga wasu expenses na rayuwa da baza'a rasa ba maza karɓi" na sanya Hannu na amsa na miƙe na fice. Baifi 1hour da kiran Yaya Ahmad ba sai gashi ya iso. Ya nuna masa abunda Hammood ya aiko masa. "Baba ni baicemin komai gameda kuɗin ba amma inaga tunda yabata tabaka toh yana nufin yabaka kyautane" "Kyauta Ahmad kadubi abunda name gani fa? Ba naira ba kuma ba dala ba" "Eh toh Baba a namu wajan kam wannan kyautar tayi yawa ta zarce ƙa'ida amma idan akayi da la'akari da waye Hammood nawa albashinsa yake aduk 1hour ba abun Mamaki bane amma idan kanajin wani iri akai sai a ajiye aji ko zaiyi magana akai. "Gaskiya fa ai hakanma za'ayi kawai Allah ya kyauta saida naji gabana yafaɗi wallh Ahmad ganin wannan dukiya yanzu fisabilillhi akwai mutane da zasu iya kyauta da dukiya kamar wannan ake samun talaka da zai ƙwana baici abinci ba? Wannan lamari Ahmad idan nace maka bai bani tsoroba nayi ƙarya sai nakeji kamar bazan iya bada Marmeeyy yatafi da itaba shakku ya ɗarsu a zuciyata. "Karkaji komai Baba in sha Allahu babu komai sannan nazo na faɗa maka Hammood yayi announcin aurensa a kafafen sada zumunta gabaki ɗaya duniya ta kaure zancen kawai akeyi shiyasa nazo na saka Marmeeyy ta canja sunanta na Instagram data saka dan wasu sun santa abun zai watsu a duniya tunda mutane sun fara zargin wacce yayi following recently itace wacce ya aura. Baba naji daɗin sanarda aurensa da yayi a duniya gara komai ya fito fili domin yin abu a ɓoye babu daɗi." "Eh toh nima zance naji daɗin hakan har naji hankalina yaɗan ƙwanta amma inace bai sanar musu wacece wacce ya aura ba?" "A'a Baba bai sanarba daya sanar ai yanzu gidannan babu masaka tsinke kawai ya ɗaura a shafinsa ne sannan kuma nasan dole idan yabuga match ɗin da zaiyi this week ƴan jaridu zasu nemi sanin wacece wacce ya aura" Baba yasauƙe ajiyar zuciya. "Allah Ahmad nima yanzu naji gara ya sanar da auren nasa danaga wannan uban kuɗi dayayi kyauta dashi. Gara asan da zancen kawai" "Hakane Baba Allah yakyauta su duka suka amsa da amin" miƙewa yayi "Bari nayi magana da Marmeeyy saina dawo muji yanda za'a ajiye kuɗin ko banki za'a kai?" "Jeka dawo ɗin dai amma ai babu batun banki a wannan lamari" Da sallama yashiga ɗakin Mama. mama wacce tashiga tana yimana magana akan mutashi mufara aiki ta amsa sannan tafito palour. ya gaisheta ta amsa tana tambayarsa wajan matarsa yace lafiya. yana kallom aysha dake zaune a palourn Mama. "Anan ta ƙwnaa?" ya tambaya rai ɓace. "Eh wai batajin daɗi ajiyan mukace takoma takirashi wai ya rigada ya ƙwanta itakuma tace tanaso tatafi da Marmeeyy saboda batajin daɗi tun jiyan naso ince maka ko zaka tambayi shi mijin marmeeyyn?" "Babu wanda za'a tambaya Mama dan babu yanda Marmeeyy zataje duk da kuwa Hammood yabata izinin zuwa ko'ina har ranarda zata koma hannunsa. Garama ta shirya idan zan fita an ajiyeta a gida. "Dan Allah Yaya Ahmad kayi haƙuri kabari yazo ɗaukana dan Allah sai kace wacce kuka gaji dani? Daga zuwana zakuce wani yazo ya ɗaukeni fisabilillhi" "Toh yazo ɗin Amma babu yanda Marmeeyy zataje" kowa ya zauna a muhallinsa" sannan ya dubeni. "Marmeeyy kihau ki canja User ɗinki na facebook da wani suna daban da baza'a ganeki ba komai da kikasan za'a iya ganeki dashi ki canja saboda wanda suka sanki" Dake wayar tana hannuna alokacin nashiga nafara canjawa nabarshi a zaynab kaɗai duk hotunan kai na cire har profile ɗina saida na canja. Tun auren Aysha sai lokacin nashiga insta millions of Followers nagani ga DM's kamar zasu kasheni dake Yaya Ahmad na tsaye sai na kashe datar muka gama magana yafita sannan na miƙawa Mama box sarƙan dake hannuna ta duba tace. "Allah ya sanya alkhairi na amsa da amin" muka fita cikin gida nida Anty fadeela muka fara aiki alokacin Aysha tafito dake zaman ɗakin ita kaɗai ya isheta. "Marmeeyy nikam nace Yaya akayi kuka haɗu da Hammood? Ko Ya Ahmad ya haɗaku?" Aysha ta jefamin tambaya. "Eh" kawai na amsa mata. "Hala faɗuwa ce tazo dai-dai da zama dan ina tunanin Wani bokansa dake bashi sa'a yace ya auri baƙar fata badai wata kyakkyawar gaske ba halan shine kawai da yaya Ahmad ya haɗaku sai yace yana sonki dan yasamu dai-dai buƙatarsa" PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya "Anya kuwa kinada hankali Aysha? Wa ƴar uwarki kike yiwa wannan fata? Toh idan boka yace ya aureta tsafi kenan yakeyi? Taɓabbiya kawai" "A'a ni wallh bance haka ba ai bakiji nakira tsafi ba kawai ina nufin irin mutane masu neman sa'a a jikin mace sai kiji ance musu da auri kala kaza arzikinka zai buɗu amma ni na isa nace tsafi habawa A'a" tana magana ne dan duk da ƙular dani danta lura a halin yanzu shine kawai abunda zata iya ya ƙuntatamin idan ta ƙular dani zanji zafi. Nayi murmushi da saida ta tsaya kerere tana kallona tana tunanin me akayi na murmushi" "Lallai bokan Hammood yayimin adalci tunda zaɓinsa ta jeho kaina har nake samun soyayya a wajansa ba shakka Hammood najin magana haɗin boka ne amma soyayya mai ƙarfi ta ƙullu. Wasu fa zakiga haɗin na iyaye ne amma san abun babu armashi soyayya takasa ƙulluwa a tsakani" Nafaɗa mata wannan maganar ne kawai ko zataji zafi koda sau ɗaya ne akan irin maganarda take yaɓamin. miƙewa tayi kaina tana huci nima na miƙe. "Wallhi kina dukana saina rama tunda ke ƴar rainin hankali ce kin ɗauka kowa tsoronki yakeji shiyasa ake barinki kina yaɓawa mutane magana. Kema kiji idan akwai daɗi ƙaryane Hamman sonki yakeyi? Koba haɗin bane amma har yanzu kin kasa samun soyayayrsa gara ni ko haɗin bokane Aysha duniya ta shaida soyayayr dayake min amma kefa? Ke kanki kin kasa shaida soyayya da mijinki yake miki" ganin abun yana shirin ƙwaɓewa yasa Anty fadeela shiga tsakani hayaniyarda akaji ya sanya mutanen gidan fitowa harda Baba kafin su ƙaraso cikin gidan ma kuka ya ƙwacemin Jin abunda nake faɗa ya sanya mama tayi kaina. "Marmeeyy bakida Hankali ne? Ta ɗaga hanu zata ƙwaɗamin mari Baba yayi mata magana ta sauƙar. Kull karki taɓata. Ke marmeeyy meya faru haka kike yiwa yayarki rashin kunya?" Nasaka kuka nakasa cewa komai. Cikin zafin rai Mama tace. "ba magana ake miki ba? Ai abun bazai wuce santa auri Hamma ba bakaji da kunnuwanka gori take mata akan Hamman baya sonta? (ki kasance mai son yan uwanki kada kitaba kullatar yan uwanki a wani dalili komai girmansa) marmeeyy kullum wannan maganar nake faɗa miki ashe bakiji magana taba? Ashe ban isa na faɗa miki kiji ba? Akan wani can daban kin ƙullaci ƴar uwarki Marmeeyy kinyiwa kanki adalci kenan?" mama take magana cikin zafin rai. "Wallh Mama ba marmeeyy bace da laifi Aysha ce shaiɗaniya ummul aba'isin komai dake faruwa duk hanyarda Marmeeyy zatabi wajan ganin ta kaucewa rikicin Aysha tanayi amma abun ya gagara" Nikam kuka kawai nakeyi Mummy ta ƙaraso wajena ta fara lallashi ganin baza'a gane kan zancen ba idan ba an zauna ba ya sanya Baba yace muduka mu sameshi a ɗakinsa. A lokacin muka nufi ɗakinsa. Munsamu sun baje kuɗin shida Yaya Ahmad suna dubawa. Yaya Ahmad ya tattare kuɗin muka zauna saida Baba yayi nasiha sannan yadawo kaina yanamin faɗa. "Marmeeyy banji daɗin abunda kika faɗawa ƴar uwarki ba koma me tace miki bai kamata ki yimata gori akan ta auri masoyinki ba kisani itama ba son kanta bane ni nayi mata auren dashi kuma tayi biyayya ta zauna" saida ya dasa aya sannan anty fadeelah ta amsa. "Baba wallh ba laifin marmeeyy bane. Marmeeyy nazaune da kowa zuciya ɗaya ƴan uwanta duk so ɗaya take musu kuma bata ƙullatar kowa a cikinmu Baba tun kafin ka aurawa Aysha Hamma take sonsa dukda tasan cewa Hamma saurayin Marmeeyy ne danni nagani da idona hawa kafat sata zumunta takeyi tana ɗauko pictures ɗinsa. Kuma naan Marmeeyy ta fahinci hakan amma bata taɓa nuna mata tasani ba. Akazo aka juya aurenta kan Hamma wallh Baba naje na samu marmeeyy akan mu sameka mu roƙeka taƙi kuma tayi hakanne danta fahimci aysha tana sonsa tun alokacin tabar mata shi ko bata faɗa ba actions ɗinta ya nuna tunda taƙi taɓuka komai da zaisa su kasance tare da Hamma. tunda aka saka auren Hamma da Aysha marmeeyy tadawo abun dariya da zolaya a idon Aysha da ƙawayenta har habaici suke yaɓa mata duk da Mummy tayi musu faɗa tun a abuja wannan dalilin ya ƙarawa Marmeeyy damuwa aranta sannan kuma tadaina zaman cikin mutane dan idan Aysha tanana saita yaɓa mata magana. Duk wani abubda yafaru abaya wanda Baba ya kamata yasani saida fadeela tafaɗa sannan ta ɗaura. Ko yanzu Baba Marmeeyy batayi niyyar kulata ba amma cin fuskar yayi yawa idan bata tanka mata abun zaiyi tsamari cewa take wai boka yasa Hammood ya auri Marmeeyy. Toh yanzu dan Allah Baba idan bata faɗa nata baƙa itama ko sau ɗaya ba ina zataji daɗi aranta? Wallh marmaeeyy nada zuciya mai kyau ita dai Aysha da tasawa ranta jin ɗacin Marmeeyy babu gaira babu dalili wai Mummu tafison Marmeeyy akanmu kuma Mummy ita kanta tafaɗa yanda Marmeeyy ta ɗauketa mu data haifa ba haka muka ɗauketa ba. Kulawarda Marmeeyy tabata bamu bata ba. Ni bawai kare Marmeeyy nakeyi ba Baba ban kuma ce wai yanzu sam batason Hamma ba amma tun a baya batasan tanada Hammood ba ta ɗauki ɗamarar cireshi aranta bare yanzu data san Hammood tun ana ajiyewa ta ajiye Hamma wallh Baba ka ɗauki mataki kan aysha dan bataji sam zata raba maka gida". Kaf cikin wajan shieu akayi ana sauraron Anty fadeelah bayan tagama Baba yayi salati kawai yana jinjina girman zancen a ƙwaƙwalwarsa haka tana faruwa agidansa amma babu wanda ya sanr dashi?. Yayi musu faɗa sosai wanda ko wannensu saida yaji tsoro dan bai taɓa irin hakan ba sannan ya dawo nasiha jikinsu sanyi matuƙa. Sannan yabawa kowannenesu haƙuri yace karya sake ji ko wani abun makamancin haka yasake faruwa Anty fadeela tazo ta faɗa masa zai ɗauki mataki. Aysha tunda take a rayuwarta bata taɓajin anyi mata shari'a nai adalci ba irin na yau dan Baba bai goyi bayan kowacce ba kuma yayiwa kowwcce faɗa dai-dai da lafinsa sannan yace kuma shi yaransa gabaki ɗaya yana sonsu babu wanda yace yafiso aciki sannan yace idan kuna tunanin anfi nunawa wasu kulawa a cikinsu ku kasance kamar yanda wancan yake ta iya yiwuwa sai anfi nuna muku kulawa akan wanda kuke tunani sannan yace su iyaye tsere ake a yayin kyautata musu bawai nuna fushi akan wanda ya kyautata ba. Kaff babu wanda jikinsa baiyi sanyi a cikinsu ba har iyayensu mata maganganun Baba sun ratsa su sannan ya roƙesu suyi zaman lafiya. Yakuma soke maganar zuwan Marmeeyy gidan Aysha dan jiya yafara tunanin barinta tatafi amma yau magana tatashi." Su duka suka fita Zuwa ɗakinsu mukuma mukaje muka ƙarasa aikin abinci. Bayan mungama su Anty zasu shiga kasuwa na bisu. Saida nafara checking balance a bankin dake kusada kasuwar Zeros ɗinne ban ganeba na cire kawai dan bazan tsaya irgawa ba muka shiga kasuwa kuɗinda Baba ya bada nace Anty ta ajiye muyi amfani da na hannuna. Wajan mai shimkafa mukaje zai auna mana nace. "Anty tsaya kiga muyi amfani da wannan akwai kuɗi dayawa a ciki bansan ko nawa bane karmu auni shinkafar kawai mu sayai buhu" amincewa kawai anty tayi mukace abamu thailand buhu guda na miƙa masa Atm ya cire nace dubamin balance yaduba. "Nawane aciki? "Wallh hajiya toh dai ga kuɗin naki nan Bansan nawa bane ya kama ciki dan bantaɓa cin karo da zerorin kamar haka ba. Na kalleshi da alamu bawani dogon karatu yayi ba naɗauka ƴan kasuwa ai lissafinsu akai yake. nima danayi karatun ban tsaya lissafa zeron ba bare shi. "Toh wama yadamu da zeron? Cire kuɗin buhu biyar nafaɗi" Anty ta kalleni ke Marmeeyy har buhu biyar?" shikuwa bai tsaya wata-wata ba ya danna kuɗin biyar ya miƙomin na amsa zansaka pin alokacinda nake hawa Anty amsa "Anty ai shinkafa bata ɓaci idan takama goma saimu saya goman ma" Mai shagon ya washe baki. "aikuwa kinga idan gomanne me zaifi a lissafe tubda kinga ko zero ta biyar bata motsa ba" "Toh saka goman amma karka lissfa saimun haɗa da sauran kayayyaki" anty ta hanani haka naƙi haka kawai ina kallon mahaifina yana aunar abinci sa'i-s'i ace nasamu halin da zan hanashi auna ban hanashi ba. Komai dana tashi saya a na hauka na saya har gishiri muka gama lissafi ya cire kuɗinsa yabamu reciept da zummar zasu aika mana gida da kayan a abbar mota dan motar da mukazo da ita bazata ɗeba ba tun kafin mubar wajan mukaji kai shago yafice yaja bawa maƙwanta labari yana nunoni. Muka wuce wajan wasu abubun duk abunda na saya saida na sayawa maryam da Anty fadeelah sai ɗai-ɗaiku da baza'a rasa ba. Anty ma taɗauki abunda takeso muka gama muka fito Yaya habibu yaja muka koma gida. Ina shiga na cirewa Anty Fadeelah nata na bar nawa dana maryam. Mama tayita yimin faɗa akan kashe kuɗin danayi tana faɗin. "Dan shirme daga yabaki ATM saiki kama ki kashe kuɗin ciki marmeeyy babu ko dan kawaici idan yaga kuɗinda kike kashewa fa?" "Bazai gani ba Mama komai da layina ya saitashi" kuma dagasken bazia gani ɗinba domin komai da nata ya saida babu abunda zai shugo wayarsa. "Dukda haka Marmeeyy wannan sayayyar tayi yawa" "Hmm ai bakiga komai ba sai kayanda tayi sayyaya ya iso" "Bayan wannan akwai wasu kayan kenan?" "Suna hanya dan tun kafin mu taso anfara ɗaurasu a mota" "Allah yakyauta" kawai Mama tace Sai bayan kusan 2hours lokacin ana kiran la'asar kafin kayan ya iso. Mama batace komai ba amma abun yabata mamaki sai dai bazatace nayi laifi ba tunda mahaifina na taimaka. Aysha takira Hamma akan yazo sutafi amma marmeeyy bazata jeba. Data tambayi dalili tace sai yazo zata faɗa masa. Muna zaune mukaji shigowar Maryam tacewa Aysha ta shirya yana ƙofar gida su tafi. bayan aysha tashiga ɗauko kayanta maryam ta dubeni. "Babe kinsan wai mutumin zuwa yayi wajan Abba ai abasu ni su tafi dani? Sai kace wata ƴar tsana wallh nima gara Yaya habib yafito muyi aurenan muhuta bayan muntafi ki faɗawa Mama dan Allah. "Kafin kitafi zan faɗa mata dai maras kunya" "No dan Allah ki rufamin asiri ki bari saina tafi" naja tsaki nayi ɗaki kayanda na siya mana na ɗebo nata a bags guda biyu na miƙa mata. "Menene wannan?" "Idan kikaje kika buɗe zamuyi waya amma yanzu kije suna jiranki" amsa tayi tamusu sallama suka tafi. Tana shiga Hamma ya nuna mata ɗakin da zata zauna tashiga ta ajiye kayanta. Aysha taso su zauna ɗaki ɗaya da ita. Anan tafara duba kayayyakin dana bata. Kayan sunyi mata kyau sosai tana gama buɗewa ta kirani. Na ɗauka muna magana kenan Hamma yashigo fahintar cewa dani take waya ya sanyashi ƙarɓan wayan ya kara a kunne." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Bai bata damar da zata faɗamin ya amshi wayar ba ya karɓe yakara a kunnensa. nikuma a lokacin magana kawai nake banjira amsarta ba. "Mama ai tanata faɗa wai naje na kashe kuɗi kumafa shi bayani yace nayi amfani dashi duk abunda zanyi nayi dashi komai nakeso karna tambayi Baba kinga ai dama yanzu duk wani hakkina yana wuyansa Kuma Baba yana buƙatar hutu" harna ƙarashe magana nayi shiru batace komai ba. Shikuma yatsaya yana auna maganata a ma'auni yana nazarori akan maganata. "Babe kina jina?" "Bata jinki Da Abubakar kike magana. karki kashemin waya ki tsaya muyi magana" Yafaɗa bayan ya tabbatar zan iya kashewa ɗin. gabana yafaɗi damm jin muryar Hamma mai zaiyimin daya amshi wayar? Wai meyasa Hamma baya kaucewa abubuwanda zasu jawo hatsaniya a tsakani? Mai yasa yakeyin wasu abubuwan da zasu shiga tsakanina da ƴar uwata?. "Marmeeyy waye shi wannan da kika magana akansa?" batareda wata tsoro ba nabashi Amsa. "Hammood ne?" "Menene haɗinki da Hammood?" bansan dalilin dayaaa yake yimin tambayoyi ba dan dai nasan babu abunda zasu amfaneshi dashi amma yazama dole na tsaya nayi masa bayani dan naga alama Aysha bata sanar dashi komai gameda aurena ba, toh ko tanajin kunya tace masa Hammood ne mijina?" "Mijinane shine dalilin fasa aurena dakai a yanda aka faɗamin an daɗe da ɗaura aurena dashi a lokacin da akazo neman aurena Baba yayi musu bayani shine suka nemi a maida auren akan Aysha. Kuma Aysha ƴar uwata ce duk wani dalili da zaisa ka soni Aysha tana dasu" ban kaiga gama maganataba ya katseni. "Kina sonsa kenan?" "Eh" nabashi amsa kai tsaye" saida yaji zufa sun keto masa dan baiyi tunanin zan iya faɗawa soyayya lokaci guda haka bayan rabuwata dashi ba. "Marmeeyy kai tsaye kika amsamin kina son wani namiji baniba bakisan hakan zai cutar dani ba?" dama duk soyayyar da mukayi ƙaryace kenan tunda har zaki iya faɗawa soyayya a ƙaramin lokaci bayan rabuwata dake." na girgiza kai kamar wanda yake kallona. "A'a wallh ba ƙarya bace Allah yagani har zuciyata nake tare dakai kuma na soka amma yanzu babu amfanin wannan son dole na fiddashi araina dan gudun faɗawa halaka kuma banga dalilin dayasa soyayyarda nake yiwa mijina zai cutar dakai ba bayan kanada taka matar kuma kalar soyayyar daka nuna mata bai cutar dani ba" yagane abunda nake nufi sai yayi shiru yana nazarin maganganuna. "Hamma dan Allah daga yanzu ka ɗaukeni matsayin Maryam idan bazaka iyaba ka ɗaukeni matsayin ƙanwar matarka wanda hakan shi yazame dole karka jawo dalilin da zai kawo rashin jituwa tsakanina da ƴar uwata karka zama sanadiyyar raba zumunci na roƙeka dan Allah nidai ina son zaɓinda Allah yayimin yarage maka ka zauna da matarka Lafiya ka sota ka ƙauneceta ka gina rayuwarda gabaki ɗayanku zasuyi alfahari ku gina rayuwarku kicin aminci kamar yanda nake ƙoƙarin gina tawa rayuwar" Zama yayi a gefen gadon baisan lokacijda murmushi ya suɓuce masa ba. Tabbas yayi rashin mace mai nagarta ita Marmeeyy sam batajin nauyin sakin abunda yake bakinta har indai hakan shine abunda ya kamata ace tafaɗa. "Toh Marmeeyy naji nagode in sha Allahu zanyi yanda kikaje har indai ta dalilina ne bazaki sake samun matsala da ƴar uwarki ba sannan zanyi duk iya ƙoƙarina wajan ganin nasota na ƙaunaceta kamar yanda kika buƙata" dariya nayi daga cikin wayar dan naji daɗin yanda Hamma ya ɗauki lamarin da sauƙi kodan dama da alamu yafara son Aysha sai dai yaƙi bawa kansa damar da soyayyar tata zatayi ƙarfi. Ya miƙawa Maryam wayar. "Idan kungama kifito muci abinci muna jiranki" Aysha batasan fitowarsa ba taɗauka yana ɗakinta hakan yasa tana fitowa tawuce wajab Maryam a baƙin ƙofa ta tsaya jin yana waya tagama sauraren duk wani abinda zai faɗa sannan tajuya taje ta zauna. Yana ganinta ya sakar mata murmushi ya zauna kusa da ita cikeda kulawarda bai taɓa ƙwatanta mata irinta ba yace. "Yaya jikin naki?" "Dasauki" "Toh Alhamdulillhi Allah ya ƙara miki lafiya" ta amsa da amin" cikin ranta kuwa tana tunanin wato koda ace marmeeyy ta sallami soyayyarsa yanajin maganarta dan bataji abunda tafaɗa ba amma tagane cewa tayi masa magana akan su zauna lafiya. Toh yanzu Marmeeyy ba dole ta nemi duk yanda zatayi ta raba kanta da Hamma ba? Tunda tasamu duka ɗauka. Saida Maryam tagama waya kafin tafito Aysha ta saki jiki da ita sosai. Akai-akai Hammood yakemin message amma bai taɓa kira ba ko sau ɗaya ganin yatafi ya manta dani sai zallan message yasa nima na ɗebeshi na watsar ko tunaninsa banayi nasa kaina a zancen makaranta kawai tunda exam ƙaratowa take." Rabarda za'ayi match ɗinsu gabaki ɗaya gidanmu da wanda suke kallo da wanda basa kallo saida muka zauna kalla. Bayan yaci ball ka kalli camera yayi murmushi haka kawai jikina yabani dani yake murmushin. Kuma hakanne yasan dole ina gaban tv ina kallonsa yasa ya aikomin aiken murmushi. Ina kallon ball ne amma hankalin akan Hammood yake ina tunanin komai na Hammood kalan burgewa ne na kalli March ɗinsa abaya dayawa kuma salon balla ɗinsa akoda yaushe burgeni yakeyi amma bantaɓa sanin salon yakai haka burgewa ba sai yau. Aka tashi a match sunyi nasara aranar na wuni da farin ciki. Har text saida na tura masa a lokacin yayimin relpay naɗauka zai kira amma baiyi hakanba inason jin muryarsa amma bazan taɓa iya kiransa ba idan bashi ya kirani ba. Bayan gama match ɗin ƴan jarida suka shirya hira da Player ɗin saboda tarin nasarorin da suka samu kowanne da lokacin da za'a zanta dashi. Bayan gama duk wani hira da Hammood abunda yashafi ball dakuma nasarar daya samu dalilin ball sai wani ɗan jarida ya jefo masa tambayar da mafi yawanci daga cikinsu suke son yimasa." bayan sunyi masa tambaya akan jita-jitan da take yawo akan yayi aure menene gaskiyar lamari. Alokacin ya shaida musu cewa yayi aure wannan dagaske ne sun nemi sanin wanda ya aura amma ya gwada musu wannan private life ɗinsa ne bayida niyyar nunawa matarsa a duniya kowa ya santa ita matarsa tasace shi kaɗai batareda duniya ba. bayanan da yayi musu Ya gamsar dasu amma duk da hakan akwai masuson sanin wacece ita. Gabaki ɗaya wannan lokacin abunda yake yawo a kowace kafa ta sada zumunta kenan saida aka ɗauki tsawon lokaci ana zancen ni bansanma sunayi ba gabaki ɗaya na tattara hankalina na maidashi akan karatuna. Nadaina shiga kafafen sada zumunta gabaki ɗaya dan saƙonni nake taras dasu Ba adadi gabaki ɗaya mutane sun yanke hukunci cewa nice matarsa batareda sun samu tabbaci ba inaji ina gani account ɗina ya gagareni amfani sai gani sai bari." Hamma yake kawo Maryam makaranta kullum sai takoma da kanta. Ranar kawai sai gashi tazo ita kaɗai bayan angama lactures munfita zuwa cafeteria. Muna zaune na dubi maryam. "Yasu Aysha?" "Aysha kam ai sai dai ki kirata ki tambayi yanda take ni tun jiya nabar gidan kuma bazan sake komawa ba Hamma baida kunya zaman gidan da nake ma babu amfani dan Hamma ba barinta zaiyiba kamar tsohon maye har korata yake ya aikeni aikarda babu gaira dalili ƙarshe ma sai yadaina Aikata Ina gidan yake komai danaga abu ya isheni nabar gidan jiya amma wallh inajin tausayinta kullum ƙarewa takeyi gashi sam batada kuzari. Aina faɗawa Ummi itadai da jininta baj haɗu dana Ayshan bace amma nace mata ta ɗaukota tadawo wajanta da zama" "Allah ya kyauta amma Babe dakin daina cemata Aysha gatsau matar Hamma ce fa" yatsina fuska tayi. "Bazan daina ba tunda kema ai Ayshan kike cemata kuma ko kema dakin auri Hamma Marmeeyy zance miki" "Toh Allah ya shiryeki" ta amsa da amin. "Babe wai yaushe Hammood zaizo ne?" "Saina gama exams" Toh Allah yabada sa'a Babe ina tunanin yanda zanyi rayuwa kina wata ƙasa can daban" Shiru nayi mata dan nima bansan yaya wannan lokacin zai kasance ba toh dan haka mubar zancen muga zuwan lokacin. Bayan 2weeks Aysha tayi miscarriage duka mukaje muka ganta daga nan aka dawo da ita gida tayi 2days sannan aka maida ta gidanta gabaki ɗaya ta rame ta zabge sai ƙashin wuya." Cikin hikima ta ubangiji muka fara zana jarabawa a cikin sati biyu muka gama Alhamdulillhi kuma kowacce jarabawa tayi daɗi sosai dan karatun kawai mukeyi ga addu'a da kullum muke samu wajan iyaye.Hammood kullum shima yana cikin turamin sinƙin addu'oinsa. muka zauna muna jiiran result naji daɗin zuwan ƙarshen karatunmu duk da ni nasan bawai nagama bane inada outstanding course guda ɗaya. Kullum cikin taraddadin rabarda Hammood zaizo nake ina tunanin yanda zan tafi nabar dangina nafara rayuwa cana wajan wasu mutane wanda al'ada da yaranmu ba ɗaya ba idan natuna har kuka nakeyi." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Ganin halin da nashiga mama ta tausayin dan ko ban faɗa ba tasan abunda yake damuna bazia wuce tunanin barin gida ba ita kanta abun bai dameta abaya ba sai yanzu dataga lokacin tafiyar sai ƙaratowa yake. Kuma gashi tunda aka fara zance akan wannan lamari bantaɓa yimata maganar ba itama haka batayi minba jira take nafara mata zance kamar yanda nima nake jira tafara yimin. Cikinmu Babu wanda yasan abunda yake zuciyar ɗayanmu." Muna zaune nida Anty fadeelah muna hira wayarta tayi ƙara tana dubawa taga Aysha. Amsa kiran tayi takara a kunne bayan sun gaisa naji Anty fadeelah tana faɗin. "Subhanallahi Wane asibitin kuke?" bayan ta sanar da ita asibitin da suke tace. "Toh barina sanarwa Mama" ta kase kiran ta kalleni. "Wai Aysha fa ba lafiya suna asibiti yanzu haka" "Subhanallahi Allah yabata lafiya toh ki faɗawa Mama sai muje mu dubata" ta sanarwa su Mama muka shirya gabaki ɗayanmu muka nufi asibitin 1month 2weeks kenan dayin ɓarinta amma tasake wani ɓarin dama ni dake rabona da ita tun wancan ɓarin da tayi tazo gida ta ƙwana biyu bayan ta koma tazo sau biyu ina makaranta harta tafi bamu haɗuba. A wajanta muka samu Ummi da Maryam sai bayan munje kafin Ummi tatafi Maryam kuma muka zauna da ita Mama anty da Mummy suka koma sukabar nida Anty fadeelah da Maryam. Lokacin da suka tafi tana bacci taba farkawa taga basanan ta fashe da kuka daƙyar muka rarrasheta tayi shiru takira Mama tana kuka akan tadawo Mama tace zata dawo amma sai Yamma. Da yamma kuwa Mama tadawo da abinci shikuma daga gidansu shima yakawo abincin. Mama bata kwana a sibitin ba suka tafi itada Anty fadeelah tace na zauna mu kwana tare banso zamaba tunda bawani shiri muke da Aysha ba amma babu yanda na iya. nida Maryam muka kwana wajan 9:00pm Hamma yashigo asibitin muka fice a ɗakin muka barsu zuwa wani waje daban. Ina gefe har Maryam suka gama waya da Yaya habibu sannan ta dubeni. "Dan Allah Marmeeyy kimin wata alfarma guda ɗaya ki faɗa agida aturo Yaya Habibu kunya yakeji wallh kuma kinga zaman haka babu amfani kullum fa sai yace zai faɗawa mam ta faɗawa Baba sai yace yakasa wai sai yashiga yaji bazai iya ba yace nayiwa Ummi magana toh dan Allah ina aka taɓa yin haka? Ummii zan yiwa magana kenan tayiwa Mama magana? Kinga hakan ai baiyi tsari ba dan Allah kiyiwa Mama magana" "Ke me ya hanaki mata magana? Sai nice zanyi mata magana?" "Toh dan Allah idan bake ba wazan samu nayi mata magana? Saboda ina saka ran zaki taimaka shiyasa na miki magana" tafaɗa idanuwanta sun cika da hawaye. "Toh naji idan muka koma zan faɗawa Mama saita samu Baba Amma kisani ba lallai ayarda da yiwa Yaya habibu aure kai tsaye bayan ƙarancin shekaru ga rashin aikin yi, shi kansa yasan da hakan shiyasa bai yarda yaje yasamu wani da zancen ba" tayi hugging ɗina tana faɗin. "Ni in hardai zakije toh babu damuwa dan nasan Mama bazata ƙiba tana sona sosai" "Allah yasa shine kawai abunda nafaɗa". Sai wajan 10 kafin yafita a ɗakin. Washe gari sassafe aka sallamemu shi yazo yakaimu gida dan jikin nata babu ƙwari sai Ummi tace yawuce da ita gida kawai. Su Mama dama hakan sukaso dan jikin nata babu ƙwari amma bazasu iya tambaya ba sai sukayi shiru gashi kuma An kawota gida. Harna manta da zancen da Maryam tayimin sai bayan ƙwana biyu kafin nasamu Mama nayi mata magana. Batacemin komai ba dan haka bansan abunda take nufi ba ban bawa maryam wani feedback ba sai bayan ƙwana uku naga Ansiyo goro Ashe da Mama tasamu Baba da zancen yace Yaya za'ayi yayiwa Habibu sure a yanzu? Bayan ƙarancin shekaru ai baida aikin yi. Amma zaiyiwa aikawa Alhaji habibu Magana. Da Alhaji habibu yaji abunda Baba yaje masa dashi sai yace. Babu komai tunda yagama karatunsa zai sama masa aiki kafin lokacin aure idan aiki bai samuba zai bashi jari mai ƙarfi yanda zai kama ƙasa dan haka yanzu babu damuwa akai tambayar kawai tunda tambaya ai ba itace aure ba daga baya sai ayi maganar aure. Baba ya anince da shawarar Alhaji habibu san haka cikin 3days ɗin aka siyo goro. Tunda nakira maryam na faɗa mata za'a kawo take ihun murna godiya kawai take surfamin. ankai tambaya. Ranar Maryam murna kamar zata goyani shi kansa Yaya habibu saida yayimin godiya. Saida Aysha tayi sati ɗaya agida sannan yazo tafiya da ita har shiɗewa takeyi tsabar kuka sanna tace babu yanda zataje babu irin rarrashin da Ba'ayi mata ba amma tace bazataje ba magana har gaban Baba. Baba ya roƙi yabarta ta sake sati guda hakan akayi nanma da akazo tafiya da ita tace bazata jeba har faɗa Baba yayi mata tace batta zuwa ko'ina saida ran kowa ya ɓaci agidan. Baba ne yace su Mama su zauna da ita suji matsalarta. Daƙayr suka sanya tafaɗa musu abunda yake damunta. Mama tasamu Baba tayi masa bayani. Gabaki ɗaya sun rasa yanda zasu ɓullowa lamarin daga ƙarshe hakuri da Lallashi kawai akayita mata takoma sannan suka bata shawarwarin daya kamata ace sun bata mukanmu tausayi take bamu yanzu dan abun yana damunta kuma tasakashi aranta hakan yasa sai ramewa kawai takeyi. Hammaood baizo Bayan mungama exam ba sai bayan Babbar sallah harda wata guda sannan ya turamun message akan akowani lokaci zan iya ganinsa babu wanda na sanarwa sai zallan damuwa dana sakawa raina bansaniba ashe ya rigada ya sanarwa Ya Ahmad da Baban shi kansa. Ko Baba saida walwalarsa ta canja sannan sun shirya akan idan tafiyar tazo zamu tafi tare da Mummy da Anty fadeelah da Yaya Habibu zasu ƙwana biyu acan suga yanayin yanda wajan yake sannan kafin su dawo Ya Ahmad zaije ko bayan sun dawo dan Baba yadamu sosai yace bazai iya badani ni kaɗai mutafi ba. Dama kafin lokacin already angama min duk wani abunda za'a buƙata na tafiya Yaya Ahmad ya tsaya akan komai akayi cikin lokacin daya dace. Sai Anty fadeelah tare aka haɗa akayi mana yaya Habibu kam dayake shi dama bai daɗe da dawowa ƙasar ba yanada duk wani abun buƙata sai Mummy itama haka. Bayan na idarda sallah Ina zaune nayi tagumi Mama tashigo ta sameni ina Jin shigowarta na sauƙe tagumin da sauri tun kafin na sauƙe ta kalla dan haka takeni waje tazauna. "Marmeeyy akwai wata matsala ce?" Dasauri na jijjiga kai. Murmushi tayi. "Idan kinada wata matsala gara ki faɗamin tunda kinga nisa zamuyi nanda wani lokaci zaki ƙwana biyu baki ganni ba zakiso ace ina kusa ki faɗamin abunda kikeson faɗamin amma bazaki samu daman hakanba yanzune damarki da zaki samu zantawa dani fuska da fuska" hawaye yafara gangara a fuskata inajin gabaki ɗaya kamar rayuwata ne take shirin zuwa ƙarshe. "Mama tayaya za'ayi na iya rayuwa ni kaɗai acan wata ƙasa wajanda babu ke babu Baba babu wasu ƴan uwana? Tayaya za'ayi rayuwa tayimin daɗi har yanzu nakasa tunanin yanda rayuwa zata kasancemin shin rayuwa zata tafi ko kuma tsayawa zatayi?" "Tabbas rayuwa zata tafi Marmeeyy babu abunda zai tsaya kuma zaki rayu kamar yanda kowace mace take rayuwa agidan mijinta sai dai zaki rayu da kaɗaici zuwa na wani lokaci da zarar kin fara tara yara zasu ɗebe miki kaɗaicinki. Kisani bakece mace tafarko data fara barin garinsu ko ƙasarsu zuwa wata ƙasa da sunan aure ba dubu sunyi kuma sun zauna lafiya cikin farin ciki sun bawa abokan zamansuma farin ciki yanda zaki tafi yanzu sune zasu kasance danginki na har abada kamar yanda muke fata" Hawaye yakasa barin tsiyaya a fuskata ina shirin fashewa da kuka nake magana" "Mama bakijin zafin tafiyar da zanyi ne? Inaga kaman baki fahimci yanda nakeji ba kowa nawa fa zan bari natafi can wani waje danyin rayuwa" saida tayi murmushi mai cike da ciwo sannan tace. "Nasan yanda kikeji mana Marmeeyy tunda ina tunanin inajin fiye da hakan ko kwtaankwacin hakan nifa uwace tunda na haifeki baki taɓa tafiya mai nisa kinbarni ba sai yanzu zakiyi kuma tafiya wanda muke saka ran idan anyita anyine ta har abada sai dai kizo mana ziyara, ke kaɗai Allah yabani ƴa mace duka sauran mazane tayaya zakice bazanji ciwo ba? Ko naji ciwo yaya zanyi tunda ai ba'a kanki aka fara barin iyaye da gida ko gari ko ƙasa da sunan aure ba ba'a kanki aka fara irin wannan aurenba to yazama dole gabaki ɗaya mu sakawa ranmu haƙuri dan kisanu kije kiyi zaman aure kiyi ibada yanda ya kamata" Mama tayi tamin nasiha. "Duk wnai abunda ya kamata na koya miki wanda idan kinyi aure zaki rayu a gidan mijinki na koya miki tub daga tasowarki ban bari sajda kika girma ko sai kinyi aure kinzo barin gida kafin nafara miki nasiha ba inada tabbacin duk suna ƙwaƙwalwrki abubuwanda zan ƙara miki bazasuyi yawa ba" tayi tamin nasiha da saida nayi kuka mai isata" dakyar na haɗiye kukana kawai Mama tamiƙe tanajin zafi aranta amma yaya zatayi? Dole ta ƙwantarwa Marmeeyy hankali ta nuna mata komai ba komai ba har ta ƙwantarda hankalinta. "Mama fita zakiyi? Har yaufa baki taɓa tambayata ina sonsa ko bana sonsa ba" Tajuyo tayi murmushi. "Kina sonsa mana Marmeeyy" "Meyasa kikace haka bayan baki taɓa tambayata ba" "Marmeeyy nifa mahaifiyarki ce lokuta dadama bakya buƙatar saikin furta kafin na gane abunda kike nufi" "Mama zata iya yiwuwa biyyay kawai nake yiwa Baba ga zaɓinsa gareni shiyasa kike ganin kamar ina sonsa" na faɗawa Mama hakane saboda inaso ta bani wani dalili guda ɗaya wanda ni kaina zai gamsar dani cewa inason Hammood dan ina kokonton son danake masa. Alokacin ina tare da Hamma idan bai kirani na nakan damu na kirashi Amma hammood bakan iya cireshi araina daya kira badai kiraba ban damu ba" "Banace A'a ba marmeeyy ta iya yiwuwa biyayyar ce tasanya soyayyar tashiga ranki abu guda dana sani shine kina sonsa, bari naje na dafawa babanku ruwan shayi dasauri na miƙe. "Mama bari zan haɗa masa" toh kawai tace nafice zuwa kitchen na haɗa kayan shayin na ɗaura a wuta inajin shigowarsa na juye nakai masa. A palour na sameshi yana zaune nashiga da sallama bayan nayi masa sannu na zuba masa ruwan shyin na miƙa masa. Shi kansa ya lurada yanda jikina yadawo sanyi-sanyi. Daurewa yayi yayimun nasiha sannan yacemin Zanje gidan Hajiyarsa na ƙwana biyu." "Washe gari Sassafe Natafi gidanta naji daɗin zaman danayi a gidanta danna koyi wasu abubuwa da bansamu na koya a shekarata sha tara ina neman ta ashirin a duniya ba. Kuma hajiya batajin kunya duk wani abunda yakamata ta koyamin tana koyamun shi har wasu daga cikin al'adu na zamantakewa da larabawa wanda bansan a yanda ta koyi hakanba. Mummy kuwa anata wajen sayyaya kawai takemin tana kashe kuɗi wanda ita kanta batasan yawansu data kashe ba duk wani abunda tasan idan naje can zan buƙata ta siyamin maimakon ƙwana biyu saida nayi 5days a wajan Hajiya sannan nadawo. Nasamu Baba da maganar Exam ɗita guda ɗaya wacve take kaina tubda dama ya riga yamin register bandai taɓa zuwa ko lactures bane nasiya material da zummar zanyi karatu kawai idan takama za'ayi practical ko wani abun sai naje. baba yace shi yanzu baisan yanda za'ayi ba tunda yasan tafiyarmu wannan satin ce gashi kuma exam ɗin gabaki ɗaya bazata wuce 7 weeks ba kuma baza'a fasa tafiya saboda exam ba abunda za'ayi shine udan naje nayiwa Hammood maganar jarabawar duk da yasan bazai rasa masaniya akanta ba. A daren ranar jirginsu Hammood ya sauƙa a abuja ƙwana ɗaya yayi a abuja ya iso bauchi. Adaren ranar kuma Yazo gida saida suka gaisa dasu Mama sannan nashiga wajansa. Kallo ɗaya yayimin yasan ina cikin damuwa nikam nakasa kallonsa gabaki ɗaya ma. Hira sai jifa-jifa mukeyi san dama kwana biyu gabaki ɗaya banida walwala tunda nasan ya iso Abuja sai rashin walwalar ta ƙaru bare yanzu danake ganin baifi ƙwana biyi nabar gida ba. Hammood cikin kulawa yakira sunana. "Zaynab" na ɗago na kalleshi tunda bashiga sai alokacin na kalleshi idanuwanmu suka haɗe waje ɗaya gabana yahau faɗuwa dasauri na kawarda idona. Ajiyar zuciya ya sauƙe sannan ya jefomin tambaya. "لا تريد الذهاب معي" (Bakison tafiya ne dani)?" Dasauri na gyɗa kaina alamun eh. Yayi murmushi yasan za'a rina." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Shiru nayi ina sauraron abunda zaice dan ganin yayi murmushi ya ƙaramin ƙarfin guiwa. "I know bakizo tafiya ba amma yaya za'ayi? You have to kamar yanda na faɗa miki abaya cewa duk ranarda nasaka ƙafata a ƙasarnan bazan tafi batare da keba and yanzu gashi nazo nasan za'ayi haka yasa na ƙara miki morerthan 1month akan lokacin gama school ɗinki yanzu tunda na saka idanuwana akanki bazan iya tafiya ni kaɗai ba, wannan dalilin yasa tunda natafi ban kiraki a waya ba dan ina tunanin da Zarar naji muryarki bazan iya yimiki adadcin ƙarin lokacin dana sanyawa raina zanyi ba, I'm sorry amma wannan karon yazama dole nutafi tare" kukan taɓara na fashe dashi dan dajin kalamansa suna fitowane daga zuciyarsa bazai iya barina na ƙara lokaci tare da ƴan uwana ba. Ya dawo wajanda nake a zaune cikin sanyayyar muryarsa yafara rarrashina yana mamakin yanda kuka bayamin wuya danasaan yanda kukana yake cutar dashi da bazan sake yarda ko drop na hawaye ya ɗiga a idona ba. "Shhhh is okay Zaynab please لا تبكي (Dont cry) yanzu toh we're not leaving tomorrow sai Jibi" na maƙe kafaɗa nacigaba da kukana. Hannuwansa ya sanya ya kamoni gabaki ɗaya ya shigar dani jikinsa ya rumgume lokaci guda kukan ya tsaya batareda ya furta wata kalma ta rarrashi ba na rumtse idanuwana ina shaƙar ƙamshin jikinsa. Shima ya ɗaura kansa akan gashina yana shaƙar ƙamshin dayake fitowa daga ciki. Dama Mummy ta bada an haɗamin Humra masu masifar ƙamshi kusan kullum saina turara jikina dasu da turaren jiki dana gashi da kulaccam na jiki dana gashi. Mamakin irin ƙamshin dayaji a jikina yakeyi yaji ƙamshi kala-kala a duniya na turaruka brand masu masifar ƙamshi da tsada amma bai taɓa cin karo da makamancin ƙamshin dayakeji a jikina ba bakowani irin ƙamshi bane yake masa daɗi he's picky about turaruka shiyasa turarensa yake na daban amma yayi admitting wannan ƙamshin mai daɗine gashi yana sauƙarda nutsuwa shiru mukayi gabaki ɗayanmu kowanne da abunda yake saƙawa a cikin ransa. A hankali na raba jikina da nasa na sunkuyarda kaina dan banaso mu haɗa idanuwa murmushi yayi ganin kukan ya tsaya. Sai alokacin yasamu ƙarfin lallashi amma lokacin ina kukan rasa abunda zai faɗa wanda zai ƙwantarmin da hankali yayi dan gabaki ɗaya rikicewa yake idan yaga hawayen fuskata sai dai shi rikicewarsa ba'a iya ganeta dan sai dai kawai ya tsaya ya tsura ido batareda yasan abunyi ba. "I'll إن شا اللله be good to you ki kwantar da hankalinki Ina Sonki sosai bazan cutar dake ba in sha Allah bazaki samu wani tashin hankali a gidana ba zan tsaya miki a komai a matsayina na mijinki and your protcetor bazan yimiki alƙawarin cewa bazakiyi kewar gida ba amma I'll be there na ɗebe miki kewar da kike tare da ita. kuma bazance zan kasance tare dake a kullum ba sai dai ke zaki iya kasancewa tare dani a kullum Idan kinso zaki bini duk yanda zan saka ƙafata muje tare dan banaso ki kasance cikin kaɗaici" nayi shiru ina sauraronsa wato dai barina a gidane bazaiyiba ya rantse sai mun tafi a wannan tafiyar. Baiyi dare sosai kamar yanda ya sababa baifi 1hour ba yatafi saboda akwai abubuwanda yake buƙatar yi kafin yabar ƙasar kai tsaye cikin gida na nufa dukaninsu suna harabar cikin gidan Har mummy dake shashinsu ɗaya da Baba kuma a palourn Baban muke zama shiyasa tafita tabamu waje. Na ƙarasa wajan da suke zaune ana kallona ansan naci kuka. "Kuka kikaje kikayi masa kenan Marmeeyy? Kina tunanin kukanda zakiyi shi zaisa a fasa tafiyar?" mama ta faɗa cikin ɓacin rai. "Toh dan tayi kuka shine tayi laifi? Waye baiyi kuka ba lokacin da zai bar gidansu? Kefa a gari ɗaya anguwa babu nisa haka kikayita zabga ihu har aka shigo dake cikin gidannan kina ihu amma bakiyi laifi ba sai ita wacce bama gari ba ƙasar za'a bari ta ita gabaki ɗaya idan tayi kuka tayi laifi?" Mama taja baki tayi shiru jin Mummy na shirin yimata tonon silili a cikin yara. Naje na zauna wajan Mummy na ƙwantar da kaina a kafaɗarta. Cikin muryar kuka nace. "Mummy kijifa wai jibi zamu tafi dan Allah kiyiwa Baba magana yace masa yabari sai wani sati" "Au jibi? Kinji tafiyar yanzu tadawo jibi ai Marmeeyy da gobe ne ma tafiyar ta iya yiwuwa yaji tausayinki ne ya ƙara kwana ɗaya akai kuma yanada abunyi ai a cikin satinnan naji Ahamd yana faɗa" "Mummy toh yatafi mana sai mutafi abayansa ai ba sai lallai muntafi tare ba idan muka isa sai yasaka aje a ɗaukomu" "Kinga Marmeeyy ni ban is ada wannan zance ba bawan Allahn nan dai yayi ƙoƙari wallh aure yana neman shekara anata jaa masa lokaci saifa da akayi aurenku sannan akayi na Ahamd gashi matar Ahmad yanzu inaga cikinta yakai wata 6 shiyasama bazamuje tare dashi ba ko bikin Aysha yanzu wata 4 yake ciki ina muka isa muce masa yatafi wai sai bayan sati ɗaya? Sati ɗya da jibi ai duk ɗayane wajan ubangiji idan darai da lafiya" na fashe da kuka. "Wallh Mummy nikam a wajena ba ɗaya bane ko ƙwana ɗayane idan zan ƙara cikin ƴan uwana zanji daɗi" "Nidai wallh Marmeeyy bansan yaushe kika dawo haka ba gabaki ɗaya kin dawo sakaliya wai akanki aka fara aure da zakiyita fitowa mutane da sababi kala-kala? Ba gashi zaku tafi da Fadeelah da Mummy ba harda Yayanki mafa waya samu irin gatan da kika samu? Kowa shi kaɗai aka kaishi gidan miji amma banda ke wacce gata yayiwa yawa" mummy tayi dariya. "Toh idan Mummy da fadeelah da Habibu sunanan Mama tana nanne? Ko akwai Baba? Babu anty babu ƙannenta Dan Allah ki saurarawa yarinyar nan taji da abu guda ɗaya." Mama taja baki tayi shiru sukaci gaba da rarrashina harda Anty. Washe gari sassafe nida Anty fadeela mukaje gidan Aysha har azahar mukakai acan daga nan nawuce gidansu Maryam. Itama tun safe tamin waya akan zatazo nace mata gani gidan Aysha idan nagama zan biyo ta gidan. Kuka sosai mukayi nida Maryam Ummi tana aikin lallashi dama yanda muka shaƙu tasan dole idan akazo rabuwa da aiki. Daga ƙarshe tare muka tafi da ita agidanmu muka ƙwana. Da safe Haka mama tatashi ido jajazir da alamu taci kuka cikin dare amma sai fisfisgewa takeyi dan kar agane. Nima tunda natashi dasafe nake kuka maryam tana tayani mama ganin bazata iya rarrashi ba tabar mana ɗakin gabaki ɗaya. Tun safe nake zuwa ɗakin Baba a kulle gashi wayarsa bata shiga. Dana matsa da zuwa Mummy tacemin ai Baba tunda yafita sallar asubahi bai dawo ba dan dama haka yaƙwana baiyi bacci ba. mummy tace ko runtsawa baiyiba. 12am zamu tafi gashi har 10 Baba bai dawoba nazauna ina kuka ni bazan tafi ba sai naga Baba duk ƙarfin halin Mama saida ta zauna ta rarrasheni. Yaya habibu yafita neman Baba yaduba duk yanda ya kamata amma bai sameshi ba. Hamma ya kawo Aysha muyi sallama saiga Aysha tana kuka riras ganin yanda nake kuka kuma tasan tafiya zamuyi" tsabar kuka jikina har yayi laushi kukan yadaina fita da sauti sai zafin zuciya da nakeji 12 kuwa muka tashi tafiya alokacin danaga tafiya za'ayi nafara tijara babu wanda baiyi kuka ba kaff gidanmu. saida Mukabi gidan Hajiya da Gidan Baba (Alhaji habibu) mukayi masa sallama sukayitamin nasiha sannan muka kama hanyar airport. jirginmu ya sauƙa a abuja amma gidansu Mummy muka wuce sai nazamo kamar wata celebarity kowa son kallona yake ni ɗaki ma nawuce dan haushin mutane nakeji daƙayr mummy tasaka naci abinci ahakanma babu yawa ban fitoba sai bayan la'asar liss nasmau Mummy jibge da kayyayaki agaba da turaruka da abubuwa wanda bansan menene su ba jibgi guda ashe ananma tasa a haɗa mata wasu kayan wancan an rigada an gama dasu dan har sun hau jirgi waɗannan ne zamu tafi dasu. Har kayan sawa da Mummy ta ɗinkamin bansan adadinsu ba gasunan akwati set guda mai 4pcs. Munyi waya da Maryam daga zuwanmu kusan sau 5 kenan a lokacin na faɗa mata saƙonta dana bari awajen Mama. Har wayar Hannunama yanzu ƙarama ce nabar wancan a bata Baba har lokacin wayarsa a kashe take. Kuɗin wancan account ɗin kuwa tunda aka saka ranar tafiya kullum sai nayi tranfer wa Mama iya gejin Tranfer na account ɗin per day. Bayan magrib jirginmu zai tashi kafin magrib zazzaɓi ya rufeni saboda kukan danasha. Mummy ta haɗamin ruwa nayi wanka tazo tabani magani nasha sai bacci ana kiran sallah naji a kunnena natashi nayi sallah ina zaune har akayi isha'i natashi na gabatar da sallah ban ida ba saiga Mummy tashigo akan nafito. Har lokacin jikina da ɗumi Mummy ta ƙaramin maganin dan bataso jikin yayi tsanani muka tafi airport kai tsaye. Ayanda naga alamun jirgin babu wasu mutane a cikinsa muka shiga aka kaimu wajan zamanmu muka zauna. Bamufi 30minute da zama ba jirgin ya ɗaga dake nasha magani lokaci guda bacci ya ɗaukeni ga zazzaɓi Sa'i-sa'i kawai nake farkawa ina komawa bansan awa nawa muka ɗauka muna tafiya ba dan inajin zazzaɓi sosai hakan yasa baccin yayi nauyi. A hankali nake buɗe idanuwa na Nayi miƙa haɗe dayin addu'a idona har sun kumbura saboda kuka har alokacin hucin zazzaɓi fita yake a jikina. Idanuwana suka sauƙa akan Hammood wanda yake zauune cike da damuwa da alamu jira yake natashi dasauri na miƙe ina kallon gefe babu mummy da Anty fadeelah ko Yaya habi namiƙe a hankali zan zauna dan jiki a babu ƙwari ya taimakamin na tashi zaune ina kallon gefe yagane wanda nake nema. "Sun tafi already mun iso you were sleeping akwai zazzaɓi a jikinki naga kaman kinajin daɗin baccin shiyasa nasa suka fara gaba idan kintashi saimu tafi tare" Na kalleshi da mamaki kawai dan ina bacci shine bazai tayar dani ba? ni banmasan cewa tare muke tafe dashi ba dan 2days kenan banji daga fareshi ba ashe shi tun asuba ya wuce abuja yasauƙa a masauƙinsa sannan bayan isha'i yatafi filim jirgi shahsin daya zauna da muƙarrabansa sabanne yasa bamusan yana ciki ba. Ina ƙoƙarin miƙewa yace. "Idan baki warware ba zaki iya baccin kawai ko kaɗanne ki ƙara na girgiza kai danni yanzu zanfi ganewa na ganni wajan Mummy. Tallafeni yayi a jikinsa muka sauƙo motoci suna jiranmu ya buɗe mota ya shigar dani a hankali sannan shima ya shiga ta wani gate daban mukabi na filin jirgin batraeda mun fito cikin mutane ba da dukkan alamu cincirindom mutane suna jiran sauƙowarsa shikuma bayason hakan hankalinsa gabaki ɗaya yana gareni gani yake duk ƙarancin hayaniya zata takuramin ne. Tafiya mai tsayi ce takaimu gidan da jami'an tsaro a zagaye da ko'ina. Ni dake a kwance nake idona suna lunshe ban lura da mutanen da suke jiran isowarsa ba ciki harda ƴan jaridu muna shiga aka rufe gate babu wanda zai iya hango cikin gidan. Nanma taimakamin yayi muka shiga har ciki yanayin tsaruwar gidan dakuma zazzaɓin dake jikina sai tasa naga kamar mafarki nakeyi. Kai tsaye ɗaki yawuce dani na ƙwanta ya zauna yana kallona nikuma bacci nema yake ƙoƙarin ƙara ɗaukata. Cikin barci naji yana bani hakuri dan yana ganin shine yayimin causing ciwon nan dayasan halinda zan shiga kenan daya danni zuciyarsa ya ƙaramin lokaci. A lokacin yakira waya yace akawo su Mummy ɗakina dan yasan idan na farka zanji daɗi naganni kusa dasu. Yana ciki riƙe da hannuna suka shigo dake dama sun rigada sun gaisa yayi musu bayanin likita zaizo dubani sannan ya sunkuyarda kansa a gaban Mummy yayimin peck a goshi duk ina bacci bansan abunda yake faruwa ba. Mummy bata damuwa ba dan tasan al'adarsu ce hakan bazaiji komai ba ko agaban mahaifinsa ko mahaifiyarsa zaiyi hakan. anty fadeela ce ta kalli gefe dan abun yabata kunya. Bai daɗe da fita ba likita yazo dubani bayan ya dudduba ko magani bai bani ba yace zazzaɓin zai sauƙa saida yabi can yayi masa bayani dan yana cikin damuwa sannan yatafi da zumnar zai shugo nanda 2hours yasake dubawa ko zazzaɓin yasauƙa. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Bai kai 2hours da tafiya ba nafarka zazzaɓin ya sauƙa zafin jikinma ba sosai ba mummy ta tashiga toilet ta haɗamin ruwan wanka mai zafi bath-mist tagani kala-kala cikin toile ɗin duk na mata da kayan wanka kala-kala wanda ga dukkan alamu dan wacce zatayi amfani da ɗakin aka haɗasu tayi amfani da bathmist data gani a cikin toilet ɗin wajan haɗa ruwan wankan dake nata wanda ta haɗomun daga can ba'a buɗe kayanba tukunna. Nan da nan banɗakin ya ɗauki ƙamshi bayan ta haɗa tafito tace nashiga nayi wanka. Namiƙe jikina babu ƙwari na nufi toilet ɗin tunda nashiga ƙamshin ya daki hancina irin ƙamshin turarensa ne sakk sai dai wnnan ƙamshin yafi wancan sanyi ma'ana wancan yayi ƙarfi sosai ba kamar wannan ba da dukkan alamu wanda yake amfani dashi anyishi ne dan maza wannan kuma na mata. ƙare toilet ɗin nake da kallo Nakeyi da badan Mummyn ba bansan yaya za'ayi na iya amfani da abubuwan cikin toilet ɗinba. Gabaki ɗaya na cire kayan jikina na shiga cikin ruwan na ƙwanta lumshe idanuwa na nayi dan naji daɗin ruwan sosai na daɗe ahaka a ciki amma zafin ruwan bai sauƙa ba ga dukkan alamu ta saita ruwan a dai-dai temperature ɗinne bazaiyi ƙasa ba kuma bazaiyi sama ba. Daɗin ruwan ya lulani tunanin dangina ina tunaninsu hawaye yanabin fuskata saida Mummy tayi knocking ganin na daɗe sannan natashi nayi amfani da Showergel dake wajan nayi wanka towel na ɗauka cikin jerinsu na ɗaura sannan nafito Sai alokacin na ƙarewa ɗakin kallo komai na ɗakin farine sall hatta da funitures babu sirkin kala ya tsaru sosai Gaban dressing mirror kuwa mayuka ne da turaruka acike rinkiss kala-kala amma gabaki ɗaya brand ɗinsu ɗaya. Mummy tace na ƙarasa na shafa mai babu nusu na ƙarasa wajan danni kaina wajan ya burgeni inataso na ƙarasa nazauna narasa wanne man zan shafa daƙyar na iya cankan wani na shafa sannan na taso Babu kayanda zan saka a ɗakin gabaki ɗaya kayanmu har yanzu ba'a buɗe suba bamusanma yanda yake ba gabaki ɗaya gashi babu wani alamun closet a ɗakin bare muyi tunanin akwai kaya a ciki. Gadon na koma na ƙwanta dake inajin sanyi kaɗan-kaɗan nashige cikin bargo. Mummy ce tafice bata daɗe ba sai gashi tadawo da wata ma'aikaciya balarabiya ce da uniform na aiki a jikknta doguwar rigace bata ƙarasa guiwa ba sannan kanta babu ɗankwali ta ɗaure gashin kanta a baya. wangalau nabita da kallo yanzu haka suke yawo a cikin gidan? Kuma shi Hammood ɗin yana kallonsu? Naja ɗan ƙaramin tsaki da babu wanda ya jini na koma na ƙwanta. Jikin wajan da muke tunani wall ne na ɗakin ta ƙarasa ta ɗauki remote dake ajiye a bedside drawer ta danna tashi ɗaya wall ɗin yabuɗe tun daga farkonsa har ƙarshensa ƙofar takoma tashige jikin wall ɗin gefe da gefe. Kamar wani ɗaki haka wajan yake dan girmashi yakai ɗaki guda Tun daga kan inners zuwa kayan bacci da kayan sawa jaka da takalma komai da Anyi amfani dashi akwai a cikin wajan. cikin girmamawa tayi mana sallama ta fice. Nida Anty fadeelah muka buɗe baki muna kallon ikon Allah wato a duniya idan baka mutu ba zaksha kallo. Wajan da muka ɗauka wall ne na ɗaki sai gashi a tangamemenn closet ne. Anty fadeelah tace. "Mummy dan Allah ɗauki remote ki sake rufewa ki buɗe zanyi video ne. Mummy tayi murmushi. Na taso daga zaunen da nake. " Yawwa Anty fadeelah kiyi mana shooting dan Allah" Wani murmushin Mummy tasake yi. "Ayi shooting kiyi me dashi Marmeeyy? Keda ɗakinki da kullum zaki kasance a cikinsa har sai kin gaji da kallonta, bar fadeelan dai tayi tunda bata gajiya tunda muka shigo gidannan aikin kenan" sai alokacin na tuna cewa nifa yanzu nadawo rayuwa anan kenan jikina yayi sanyi na koma Na ƙwanta nayi laƙwas. mummy ta ƙarasa wajan da kanta ta ciremin kayan da zan saka doguwar riga ce ƴar yaloluwa sai ƙananun kaya na ciki. "Tashi ki kirya Marmeeyy tunda naga zazzaɓin ya sakeki ki samu kici wani abun. Ta miƙomin Kayan saida na ƙarewa rigar kallo sannan na sheqe da dariya. "Menene kuma abun dariyar" "Mummy Kiga rigar fa kanar wata yaɗi gabaki ɗaya kama jiki zatayi" "Ke bansan aikin ƙauyanci Meye acikin wannan rigar da zakice bazaki saka ba" na turo baki. "Allah Mummy ni wannan rigar tayi wani iri ki canjamin wata" "Au Marmeeyy haka zamuyi dake? Toh aikwa zan koma gobennan zan juya har fadeela da Habibu zan ɗauka mutafi saimu barki ke kaɗai" na girgiza kai dasauri. " A'a Mummy zan saka" "Yawwa toh maza amsa kisa kiyi sauri dannasan yanzu Dr zaiso duba jikinki nasaka kamar yanda nake tunani duk yanda na motsa sai jikina ya kaɗa. "Yawwa kinga ai tayi koh? Duk kayanda kika gani cikin nan kar kiji komai ki saka kayanki Bakiga ƴan aikinki na yawo da riga iya cinya bane?" "Ƴan aikina kuma Mummy?" nafaɗa ina juya maganar tata. "Eh ko nawa ne?" na girgiza kai nakoma na ƙwanta ko gama lulluɓa banyi ba mukaji sallamar Hammood muka amsa sallamar amma ni ciki-ciki na amsa yanda bazai jiyoni ya ya shigo idanuwansa suna kaina nima shi nake kallo ya sakarmun murmushi daga yanda yake banyi komai ba kallonsa kawai nake ya juya yabawa likitan izinin shigowa yazo yayi ƴan dube-dube yace zazzaɓin yasauƙa shikenan tare suka fita bai daɗe ba yadawo. Ganin yadawo yasa su Mummy suka fita suka bamu waje. Ya ƙaraso gadon dai-dai yanda nake ya zauna Saida yasa hannu yaji zafin jikin nawa sannan ya sauƙe ajiyar zuciya ya tambayi jikin da head kawai na amsa masa ya sauƙe ajiyar zuciya. Ya riƙe hannuna a hankali yake murzawa nikuma yin hakan da yakeyi sai yanaso ya sakani bacci. A hankali nafara lumshe idanuwa ganin hakan yasa yabar abunda yakeyi na buɗe idanuwa akansa shima ni yake kallo. ganin yaƙi ɗauke idanuwa a kaina na kulle idanuwana gam ban sake buɗesu ba inajin sautin murmushinsa dayaga na kulle a idanuwan. A hankali kamar maiyin raɗa yafara magana. "I can't believe yau kece a gidana. We'll live together matsayin mata da miji. Abun kamar mafarki I've been waiting for wannan lokacin. الحمد لله Allah ya nunamin. Zamuyi rayuwar farin ciki إن شاًالله. أحبك كثران (Ina sonki)" Wai shi Hammood kalamr so bata wuyar fita daga bakinsa ne? Kullun ƙwanan duniya har indai zaiyi text ko maganar zahiri zata haɗamu sai ya ambaci yana sona. Nayi shiru ina sauraronsa har yagama magana sannan yace mutashi muje naci abinci babu musu natashi amma ina biye a bayansa saboda yanda rigar ta kamani sam banaso yagani Ina biye dashi har muka fito daga ɗakin a nitse nake ƙarewa gidan kallo. Ni banga kaifina dan jiya naɗauka mafarki nake ba gidane wanda duk masifar imagination ɗinda mutum yake dashi bazai taɓa kaishi nanba. Munzo daff zamu sauƙo daga steps ɗin yajuyo yana dubana ni bansan ya juyo ba sai jina nayi nashige jikin mutum dake a hankali nake tafiyar dasauri na ɗago idanuwana sama ina kallonsa dake akwai tazarar tsayi sosai tsakanina dashi, shima niɗin yake kallo, na sunkuyarda kaina ƙasa a nitse kamar yanda yasaba yake magana. "I'm going out yanzu i may be late akwai duk abunda zaku buƙata a cikin gidan idan zazzaɓin ya dameki akwai likita cikin gidan ki kirashi, kici abinci and don't cry this is your home now, okay" na gyaɗa masa kai yayi murmushi haɗeda rage tsayinsa ya sumbaci kumatuna ta gefen lips ɗina ina iya jiyo yanda lips ɗinsa suka gogi side ɗin nawa. Numfashi naja da karfti ciki nakasa sakeshi sannan yaɗago ya sumbaci goshina yajuya yaci gaba da tafiya ɗakyar na iya tattaro hankalina na ɗaga ƙafata a hankali ina biye dashi a palour muna ƙarasa sauƙowa wasu ma'aika suka iso yayi musu bayani sannan ya juya ya riƙe hannuna yayimun sallama yasake hannun yabi wata ƙofa yafita. a zaune kujerun falon na samu Su Mummy. Harda Yaya Habibu wanda tun zuwanmu sai yanzu naganshi. "Hajiya kin gama kukanne?" yaya habibu yafaɗi. "Tagama tun ɗatsu" inji anty fadeelah. "To ba dolenta ta gama ba irin wannan gida kawai ai ya isa ya tsaida mata kukan aiku baku fita kun gani bane amma ni tun zuwanmu zagayawa nake yanzuma na gaji nadawo ina cika cikina zan koma" nayi narai-narai zan fashe da kuka. Mummy tace "rabu dasu kinji yaushe gida zai hanaki kuka? So suke ki sake wani karki biyesu zo muje kici abinci ko zaki samu ƙarfi" "Allah mummy dagaske nake Mummy ku baku fita bane wani katafaren gini ne mai Hawa biyu kusan gabaki ɗaya ginin da glass akayishi, ginin yayi masifar haɗuwa gabaki ɗaya shape ɗin gidan curve yabada daga nesa kyallinsa kawai ake kallo, cikin katafariyar harabar gidan ansake wani katafaren ginin wanda yake kamada ma'aikata sai gefe filin kwallo ne wanda shima aka tsarashi harda Gym a cikin gidannan" "Duk daga zuwanmu harka kalli waɗannan abubuwan?" bai kaiga bata amsaba ma'aikatan da ɗatsu Hammood yayiwa magana suka ƙaraso sukayi mana jagora har dining mai cin mutane dayawa. Anan muka zauna suka fara ajiye mana abinci. sai shafa gefen lips ɗina nake tun ɗatsu sai inaji kamar lips ɗinsa suna zaune a wajan gabaki ɗaya ya hanani sukuni. Gaskiya ya kamata Hammood yasan abunda za ɗingayi idan ba haka ba wata rana zai hanani taɓuka komai a cikin gidan. Faracin abincin mukayi abincin gabaki ɗaya babu test ina nufin babu maggi😂 dan daɗi kam yayi daɗi amma seasonings basuji Cauu kamar yanda muka saba ci ba kaff cikinmu Mummy ce ƴar gaye dan haka taci abincinta hankali ƙwance. "Danasan Haka abincinnan yake ya kyau ga daɗi amma babu maggi wallh danasa an dakamin yaji nazo dashi" inji Yaya habibu. Tsabar dariya sai da na ƙware ba niba har Mummy dariya takeyi. "Ai bakai bane yakamata a dakawa yaji kaida zakayi 2weeks kawuce ga wacce tazo rayuwa ta dindindin itace take buƙatar yaji kafin bakin yasaba." "Mummy yanzu bakina zai safa da wannan abinci salam? "Sosaima Marmeeyy nima a ƴan tafiya-tafiye fa nake nafara sabawa da kalan abincinsu da zarar taste ɗin bakinki yadawo irin nasu zakiji bazaki iyaccin abinci mai zaƙi da yawa ba" daƙayr nidai na tutturawa cikina wannan abincin bayan rashin taste na abincin nima kaina bakina babu taste. Haƙura nayi da abincin nasha fruits sosai nayi nakk natashi. Babane yaketa faɗomin araina ƙarfi dayaji haka Baba yaƙi muyi sallama gashi wayata ma sam babu ntwrk a layin Mummy ma na tambayeta wayarta babu ntwrk. Da Mummy da Anty fadeelah kowa ɗakinsa daban a ɗakin Mummy mukayi hira daga nan Mummy tace in tashi in tafi Babu yanda banyi da ita akan tabarni na ƙwana wajanta ba amma taƙi. Raina bayaso haka nafito nakoma can kuma tsakanin ɗakina da nata akwai jisa kamar yanda tsakanin ɗkinta da Anty fadeelah yake da nisa. Bancire kayan jikina ba haka nahau gado na ƙwanta. Nadaɗe banyi bacci ba inata tunanin gida har baccin ya ɗaukeni a haka. kamar mutum naji akaina na buɗe ido na kalleshi cikin bacci nasake maidawa na rufe ƙwanciya ya gyaramin sannan yafice a ɗakin. Da asubahi Rau naji kiran sallah a kunnena natashi nashiga toilet nayi alwala nafito. Nayi sallah nasake komawa Bacci ahaka. Sai wajan 9:00am natashi ahakanma dan nayi bacci sosai na gaji da baccin ne shiyasa. Ina zaune har 10am babu wanda yashigo gashi abubuwan toilet ɗin ban'iya amfani dasuba haka dai nashiga nayita dannawa har nasamu na haɗa ruwan wankan na zuba turarukan wanka a ciki sannan nashiga na zauna na daɗe ina wanka sannan na ɗauro towel nafito. Ina fitowa yayi dai-dai da shigowar Hammood inajin sallamarsa da buɗe ƙofarsa na isa da gudu zuwa gado na lulluɓe jikina. Gabaki ɗaya gidan ƙamshinsa yake shiyasa koda naji ƙamshin ya ƙarato dayawa banyi zaton shi bane kuma still nima jikina kalar scente ɗin da dayake fitarwa kennan. Baƙin jeans da t-shirt ne a ajikinsa yayi matuƙar kyau. Ya ƙaraso ciki ganina a ƙudundune sai yayi tunanin ko zazzaɓinne ya ƙaraso da sauri yakai hannunsa goshina dake face ɗina kaɗai nabari a waje. Ajiyar zuciya ya sauƙe jin jikin babu zafi sai zallan ɗumi wanda dama haka temperature na jikina yake. Zamewa nayi na ƙwanta na nutse cikin bargon gabaki ɗaya harda kaina sannan na gaisheshi ya amsa yana kallona yarasa dalilin dayasa nake shigewa bargon. Kuma yaji ɗakin babu wani sanyi sosai hannu yasa ya zame bargon zuwa dai-dai wuyana sai alokacin ya lurada damshin dake jikine hakan ya tabbatar masa wanka nayi gakuma ƙamshin dake tashi bai fahimci abu naks ɓoyewa ba sai alokacin ya fahimci babu kaya ne a jikina duk nake wannan abun. ƴar ƙaramar dariya yayi ya sanya hannunsa cike da tsokana yanajan bargon. Na zaro ina kallonsa shima ni yake kallo yaga yanda zanyi. Sake farkon yayi yasa hannu ya kamo hancina yaja sannan ya miƙe na sauƙe ajiyar zuciya ya ƙarasa ya buɗe wajan ya ɗaukomin kayanda zan saka ya ajiye akan gadon sannan yace idan nagama na sauƙo nayi breakfast saida na tabbatar yafita a ɗakin sauƙe ajiyar zuciya na sakeyi na duba kayan daya ciro. Harda inners fa ya ciromin lallai Hammood ya iya rigima Ko kunya bayaji ko ina ruwasa da inners ɗina?" daya barni zan ciro kayana dakaina Kunyar saka inners ɗin daya ciro nakeyi dan haka na isa wajan na canjasu da wasu sannan na ɗauko abaya na na shirya nafito. A baƙin ƙofa na sameshi yana tsaye ya harɗe hannuwansa ya jingina da jikin ƙofan yana jiran fitowata. Nayi kyau yace nayi murmushi kawai yace mu sauƙa. Wannan karon muna tafiya ina ankare kar ayi irin na jiya aikuwa ya juyo kamar jiya da sauri naja step biyu baya saida yayi murmushi ganin ina ankare da abunda yakeyi. Hannu yasa ya jawoni na faɗo jikinsa. Yakai hannunsa wuyar rigana a hankali ban lurada abunda zaiyi ba kawai sai naga ya leƙa cikin rigar da sauri na ƙwace wuyar rigar na ƙare ƙirjina haɗeda ɓata rai. A kunne ya tambayeni mai yasa na canja kayan daya ciromin. Tura baki nayi bance komai ba. ya lakaci hancina ya juya saida naga yakai ƙarshen step sannan nabi bayansa. Yau tare dashi mukayi breaskfast ya luarada yanda banci abincin sosai ba. nikuma tunanin yanda su Mummy suka shiga kawai nakeyi dan ko ɗuriyarsu banaji. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Nidai a dole nakecin abincin dan babu yanda na iya amma sam abincin baiyiminba yayi salam dayawa. Munacin abincin idanuwansa suna kaina ya lurada yanda nake cakula kaɗan, hankalinsa gabaki ɗaya yana kaina. Dama yayi tunanin hakan ba lallai na iya cin abincinsu na nan da garaje ba may be sai ankwana biyu. Bawanici nayi ba na ajiye spoon Bayan na ƙarasa breakfast na miƙe zan koma ciki yayi saurin dakatar dani. Komawa nayi ina ƙare masa kallo ina jiran abunda zaice. Baice komai ba har saida ya kammala sannan ya miƙe ya riƙo hannuna bance masa komaiba ina binsa kawai naga abunda zaiyi. Zama yayi akan kujera ya jawo hannuna nima nazauna. Shiru na wani lokaci bance komaiba shima baice komaiba da alamu yana tunanin abunda zai faɗane. Katse shirun nayi da tamabayar yakiramin gida dan layikanmu gabaki ɗaya sun daina aiki. Babu ɓata lokaci ya danna wayar Baba yakira bugu biyu Baba ya amsa dasauri na amshe wayar banbari sun gaisa ba. Alokacin danaji muryar Baba fara'ata da faɗaɗa ayayinda shikuma ya dafa saman kujera yana kallona waya nake cike da kewar gida inayi ina murmushi daganan sai hawaye. Gabaki ɗaya mutanen gidan Saida muka gaisa banda Mama wai tana aiki a kitchen mun daɗe muna waya sannan Mama tashigo ta amshi wayar. "Kuna lafiya Marmeeyy" "Lafiya Kalau Mama ina kwana?" "Kwana kuma Marmeeyy mukam yanzu ai nan ranace kinga yanzu Babankuma masallaci zai fita aja kiram Azahar" na ɗaga wayar a kunnena na duba time sannan na maida. "Mama mukam Nan ƙarfe goma ne da mintuna" "Toh barka dama ai akwai bambamcin awanni tsakani inasu Mummynki?" "Nima bangansu ba tunda natashi ko motsinsu banji ba sai dai na nemesu" "Barsu idan kin sake kira ma gaisa amma yanzu Babanku zai tafi sallah zan bashi wayar sai anjima" bata jira abunda zance ba ta datse kiran. Na ɗaga wayar hawaye yanabin kuncina Naso muyi hira yafi haka da Mama amma bata tsaya ba hawaye wasu nabin wasu banaso nayi kuka mai shessheka. A hankali ya sanya tausasan hannuwansa ya sharemin hawayena na ɗago na kalleshi nima shi yake kallo. Na tsura masa idanuwa tunanuka dayawa cikin raina. Tunani nake me Mutum kamarsa yagani a wajena da har zai soni ya ɗaukoni ya rabani da ƴan uwana? Menene da yake nema wanda bazai sameshi a matan da suke kewaye dashi ha dahar saiya rabani da Ahalina? Tabbas Daba ace Hammood bane da sai naji haushinsa matuƙa amma tayaya za'ayi naji haushin Hammood? Na sauƙarda idona ƙasa haɗeda turo baki. Allah yagani shi komai nakeyi burgeshi nakeyi yanzu haka mamaki yake yanda nake haɗa dariya da kuka lokaci guda. Yaga tsantsar farin ciki a fuskata da ina magana da dangina zaiso ace zai bani farin ciki kamar haka a gidansa amma yanzu ma zai ƙoƙarta. Ganin yana kallona yasa na sake shagwaɓe fuska wanda hakan akoda yaushe nayishi ni kaina nasan yana ƙaramin kyau bare kuma mai kallona. Yanzu nagama dariya amma inaso na ɓige da rigima. Sauƙar hannunsa danaji akan shafeffen cikina a razane na ɗaga na kalleshi ɓata rai nayi sosai na sanya hannuwana biyu inaso na cire hannunsa daga cikina kasa cirewa nayi a lokaci ɗaya ya fara shafa cikin na runtse idona dan saida tsikar jikina ta zuba. "هل أنت جائع" (Kinajin yunwa) Dasauri na girgiza kai dan inaso ya cire hannunsa daga cikina. "أعرف أنك جائع" (nasan kina jin yunwa) bai jira abunda zan sake cewa ba ya sauƙe hannunsa saida ja sauƙe ajiyar zuciya ya kamo hannuna . هيا تعالي" Yanje hannuna nayi daga cikin nasa nafara binsa abaya. Saida muka fita gabaki ɗaya daga cikin wannan shashin wani waje daban muka nufi wata ƙofa da take buɗe. Ƙaton kitchen ne wanda shi kanshi mai gidan wannan ne shigarsa karo ta farko. Fridge ya isa ya buɗe na tsaya na jingunu jikin cabinet Fuska babu fara'a. Abubuwa ya dinga cirowa cikin fridge yana nunamin ina kauda kaina gefe idan nayi hakan yaga alamun banaso kenan ƙarshe sai ficewa mukayi cikin kitchen ɗin batareda nasamu abunda zanci ba bawai dan banga abunda nakeson bane kawai bazan iya amsa a hannunsa bane. Palourn da muka zauna ɗazu muka dawo yabarni a wajan ya fita bai daɗe da tafiya ba yadawo Muna zaune kusan 30minute muna zaman kurame sau dayawa nakan saci kallonsa muna haɗa ido saina haɗe rai har wata ma'aikaciya yazo tauwce dining ta jera abincin data kawo. Cikin ladabi tazo ta tsaya daga gefe tace tagama abunda ya sakata. Bai amsa ba amma sanin yaji abunda tafaɗa sai tabar wajan. Miƙewa yayi ya isa wajan dakansa ya buɗe yagani sannan ya dawo wajena yatafi dani dining ɗin. Nigerian fried rice ce kamar yanda ya umarceta tayi haka tayi. Nazauna nafara ci babu laifi dai amma baiyi kamar yanda mu mukeyinsa ba. Naci iya dai-dai cikina natashi Kallona yakeyi yana ganin kamar inaƙin cin abincine saboda yana wajan baisan cewa ni dama bawai inadaci sosai bane kuma maganar gaskiya cinda Hammood yake dashi ba kowane zai iyaba. A palourn muka sake wani zaman kuramen TV ya kunna amma hankalinsa sam baya jiki yanada abunda zaiyi amma bayaso yatafi yabarni ni ɗaya a gida dan yasan zaman kaɗaici zanyi sai su Mummy sun dawo zaifita. Ana kiran sallah ya miƙe yafita nikuma nakoma ɗakina anan nasake wanka dake August ne kuma a watan suna experiencing extreme hot waether dukda cewa gidan Babu zafi amma kuma babu sanyi sai sanyin AC wanda lokuta dayawa yakan dameni. Ba kayan ɗazu na mayar ba wasu kayan nasaka dolena na nemi marassa nauyi. Daganan na ƙwanta bacci. Shigowa ɗakin yayi yaga ina ƙwance ya ƙarasa ciki bayan ya tabbatar bacci nakeyi sai asannan yasamu damar fita dan aiwatarda abubuwan da suke gabansa. Sai Yamma su Mummy suka dawo ashe Hammood yasa aka fita dasu dan suga gari suyi shopping. Haka rayuwa tacigaba da tafiya kullum a ɗakina nake ƙwana Mummy ke korani kamar mai kunnen ƙashi kullum sai naje zan ƙwana wajanta ta koroni. Kullum Mummy ke haɗamin ruwan wanka tana turarani da turaruka masu ƙamshi daga jiki har kaina sannan akwai wani abu guda tunda ta bani naji daɗinsa bokiti guda dakaina nake zuwa na dauka inaci. Zallan dabino da ƙwaƙwa da madara akayi sai sauran garirrika amma dabino da madara da Kwaƙwa sun kauda tastse na komai dake ciki Mummy har magana takemin akan cinsa danake kamar ba gobe amma banji ba idona yana kaiwa wajan ajiyar sai naci. Kum harga Allah har raina bansan amfaninsa ba nidai kawai inacine. Mummy suna fita zaga gari idan yau su basu fitaba fita ba washe gari zasu fita. inaso ina binsu Amma Mummy firr taƙi tace idanda yanada ra'ayin barin matarsa tafita toh da zai sanya dani cikin masu fita. Yanzu kullum zaman kaɗaici nakeyi dan wata rana saina wuni zubur ban ganshi ba. Ana saura 3days su Mummy sutafi ina ƙwance a ɗaki ga zullumin tafiyarsu dayake raina gakuma zaman kaɗaici. Hammood yashigo ɗakin na ɗaga idanuwana na kalleshi na maida na rufesu duk da abaya ba arufe ɗin suke ba. Hawa gadon yayi yana kallona shi kansa yana shiga damuwa da halin kaɗaicin danake ciki. "Zaynab" "Uhumm" na amsa batareda na kalleshi ba. "Meke damunki?" na jijjiga kai alamun babu komai amma hawaye nabin fuskata daga ƙwancen danake. Ajiyar zuciya ya sauƙe ya ciro waya ya miƙamin dake idona a rufene banganiba har saida yayi magana na buɗe ido na amshi wayar sannan na kalleshi ina neman ƙarin bayani. "Kiyi amfani da wannan wayar layinki na can bazaiyi amfani anan ba" ki kira gida a duk lokacin da kikaji kewarsu" nayi murna sosai nayita masa godiya dan wata kewarma harda rashin waya a hannuna. Murmushi yayi haɗeda shafa kaina a hankali kamar wanda yake rarrashin wata ƙaramar yarinya naga alamun ɗaukar jaririya yake yimin yanda yake treating ɗina ya nuna hakan. Idan kuma ba haka ba toh akwai wani abun aransa dan ko sau ɗaya Hammood bai taɓa taɓani da niyyar wani abunba bansan ko yanajin bazai iya haɗa jikinsa dani bane kokuma bai shirya zamar dani cikekkiyar mace ba ko akwai lokacin dayake jira amma ni ayanda naji idan akayi aure tsakanin mace dana miji koda babu soyayya akan samu wasu abubuwan da zasu shiga tsakani ga Hamma da Aysha nan ba auren soyayya sukayi ba amma hamma ya kusanci Aysha ranarda aka kaita gidansa bawai ina tunanin hakan dan ina matse kona damu da inaso Hammood ya kusanceni ko yafara nunamin wani abunba a'a ayanda nakeji kuma nasan kaina zamu iya rayuwar shekaru ahaka batareda na damu a inbanda bambamcin yare da al'ada dake tsakaninmu ba ina tsoron kar Hammood yana ƙyanƙyamin hada jiki dani kasancewata baƙar fata ne. Abunda yake damuna kenan tunda koda bansaniba labari nakanji cewa maza sam basuda sauƙi har indai akan macece ko Yaya take kuwa. . Na zame kaina Murmushi yayi ganin na ƙwace kaina yasan rigimata bata wasa bace. Na danna wayar a yayinda nake shiga ciki numbernsa kaɗai aciki na ɗago na kalleshi. "Meyasa kake amfani da layikanka a ko'ina kana kirana da layinka kananan ko can" Miƙewa yayi daga zaunnen dayake sannan yabani amsa. "Saboda nine Hammood" Na jijjiga kaina dan gamsuwa da maganarsa tabbas dan shine hammood shiyasa zaiyi abunda yaso a yanda yakeso. Narai-narai nayi da fuska kamar zanyi kuka dan ganin shigowarsa naji daɗi har naɗan ware amma har ya miƙe zai fita. Kasa daurewa nayi na tambayeshi. "Fita zakayi?" "Yes ko bakyaso nafita?" dasauri na jijjiga kai. Ya miƙomin hannu. "Okay lets go" ya miƙomin hannu na sanya hannu. Batareda na taɓa hannuns ba na miƙe kallona yake sau dayawa yana mamakin abunda yasa banason taɓashi. Nikuma wasu lokuta kalan fatarsa ke sanya koya riƙeni na ƙwace hannuna dan sainaga nawa yayi duhu sosai jikin nasa. Maida hannunsa yayi yafara tafiya ina binsa a baya amma a ransa yanaso yasan dalilin dayasa banason riƙeshi. Daga hannun dama da ɗakina muka shiga wata ƙofa wacce saida ya sakawa password kafin ta buɗe. Kai tsaye wani madaidaicin palour muka faɗa mai kyawu sosai baida tarkace. Hotunansa a manne dayawa a cikin glass a plaourn wani wall gabaki ɗayansa hotonsa ne ƙato guda ɗaya wanda ga dukkan alamu ba mannawa akayi ba wall ɗinne na glass da hasken hoton a ciki bin pictures ɗinsa nayi da kallo barin wanda yake gabaki ɗaya wall ɗin yayi masifar kyau na kalli hoton sannan na juyo gareshi wanda shima ni yake kallo duk kyawun hoton dana gani sai naga mutumin dake kusa dani yafishi haɗuwa. Numfashi naja na sauƙe ajiyar zuciya ina tunanin Wane irin mutum ne Hammood da Allah ya haɗa masa komai na rayuwar duniya?" na kauda kaina daga gareshi amma shi har lokacin yana kallona yana tunanin abunda nake kallo ko nakeson bambamcewa tsakaninsa da hoton danake kallonsa kuma na juya na kalli hotonsa. Wucewa ciki nayi batareda na jira shagowararsa ba yana biye dani a baya ina leka wajajan daga ƙarshe yazauna akan kujera yan bina da ido. Nazo zan zauna ya nunamin ɗakinsa haɗeda cemin saura wajan. Kai tsaye na nufi ɗakin ina murɗawa ya buɗemin na ƙarasa cike komai na ɗakin kamar a lokacin aka sakashi, wani abu guda ɗaya dana lura tattare da Hammood yanada masifar tsafta irin mutane wanda komai nasu ƙal-ƙal yake hatta da wall ɗin dakunan fararene tass har ƙyalli suke kamar wanda ake wankesu kullum. gaban dreessing mirror kuwa kayan shafe-shafe ne duk wani man shafaea dana gani can ɗakin saida naganshi anan kuma na matane bana maza ba. Wajan labulen na isa na zuge shi saiga haske ya bayyana a ɗakin naja ƙofar glass nake wajan na fita daga wajan ana iya hango harabar gidan Saida nagama ƙarewa gidan kallo sannan na dawo naja ƙofar. Inajan ƙofar ta koma ta rufe sai naga duhu ya mamaye ɗakin glass ɗin yadawo black maimakon ruwan garai da yake shigowata a tsorace na juya Naganshi tsaye hannunsa ɗauke da remote da dukkan alamun shine ya kaida glass ɗin haka ɗakin gabaki ɗaya yadawo Dim Ajiyar zuciya na sauƙe nayi jikin mirror ina sake dubakayyayakin daka wajan A hankali ya taka ya ƙaraso yanda nake hannunsa yasaka akan cikina ya maidaoni baya kaɗan ya manna ni a jikinsa na mannu dashi sosai saida numfashina ya ƙaƙare lumshe idona nayi yana kallon fuskata ta cikin madubin sannan yana kallon yanda ƙirjina yake tashi yana komawa da alamu zuciyata take bugawa da sauri haka. Sauƙar da bakinsa yayi dai-dai kunnena a yayin numfashinsa mai ɗumi yake sauƙa akan wuyana nan da nan yafara sauƙarmin da kasala. Shima cikin wata iriyar murya wacce bantaɓa jinsa da itaba tunda nake yafara magana. "Kinga ɗakinmu? Do you like it? Nayi tsawon 2-3years ina decoration ɗinsa inaso yazomo dai-dai da tsarinki I've been waiting for lokacin da zamu fara rayuwa ni dake a cikinsa and Alhamdulillhi Allah yakawoshi yanzu da zarar Mummy sun tafi zamuyi rayuwa anan tare dake" yana magana cikin harshen dayafi iyawa na larabci sannan yanayi yana shafa cikina tunda yafara magana hannunsa yake yawo akan cikina bansan dalilin yin hakan ba amma tabbas hakan yayi tasiri wajan karya duk wani karfi danake dashi ya sanya gabaki ɗaya na nemi ƙwarin jikina na rasa. Bayan ya ida maganar ya Sumbaci wuyana saida tsikar jikina ta zuba na maƙe kafaɗata. Dawowa yayi zuwa kunnena yana huramun iska a hankali ina lumshe ido saijin harshensa kawai nayi cikin kunnena shiɗewa nayi bansan lokacin dana saki ihu ba dan ji nayi kamar zai zaremin raina saida yayi murmushin mugunta ganin saƙonsa na tafiya yanda ya kamata duk yanda yaso maida harshensa cikin kunnena na hana amma har lokacin yana riƙe dani a hankali yakebin tun daga kunnena zuwa kaina yana shaƙar ƙamshin dayake fita bai taɓa sanin ƙamshin turaren dayake amfani dashi daɗinsa yakai haka ba saida yanzu yajishi a jikina. A hankali ya juyo dani mukayi facing juna idona yana rufe yana kallon lips ɗina har haɗiyar yawu yake. Ni kaina jina nake kamar a wata duniyar ba kama ba wata duniyar daban nashiga. Ga ƙamshinsa da nakeji wanda shi kaɗai yake sauƙarmin da nutsuwa batareda ya aikata wani abunba yau gashi yana amfani da gangar jikinsa wajan nema mana nutsuwar gabaki ɗaya. Lips ɗina na ƙasa yakama ya tsotsa ahankali baifi secounds ba yasake. Na buɗe idanuwana wanda sukemin nauyi akansa ban iya tsayawa na kalleshi ba na maida idon na rufe. Shima ya maida bakinsa ya haɗe da nawa." Kuyi haƙuri dan Allah Afuwan exam nakeyi wallh kuma final exam. Ga rashin wuta da ake fama dashi amma in sha Allah zan ƙoƙarta ranarda banida exam nayi. Nagode ƙawari. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Ganin yana shirin wuce gona da iri ya sanya na sanya hannuwana da duka ƙarfina ina ƙoƙarin tureshi ko gizau baiyiba saima Saima ƙara ƙanƙameni da yakeyi Ba wata riga mai kauri bane a jikina dan haka ƙirjina yana sake gogansa yana ƙara kaimi wajan abunda yakeyi, tsotsan lips ɗin yakeyi kamar wanda zai cire su izuwa yanzu na daina hanashi ko ƙoƙarin tureshi dan ga dukkan alamu baimasam inayi ba. Ɓuɗe bakina nayi saboda zafi dan azabr tsotsan dayake musu hakan yasake bashi kaimi danji yayi kamar wanda nake tayashi aikin dayakeyi gabaki ɗaya na sake nauyina a jikinsa dan ƙafafuna basuda ƙarfin da zasu iya ɗaukana shima a wajansa hakanne ƙafafunsa sun kusa su kasa ɗaukarsa. Numfashinmu kawai ke tashi a ɗakin Cakk ya ɗagani batareda ya daina abunda yake ba har izuwa lallausan gadonsa kamar wanda aka yishi da auduga dan laushi. Na ɗauka zai sakeni bayan mun isa gadon amma baiyi hakanba. Sakeni yayi tashi guda ya yanye rigar jikina doguwa ce har ƙasa irin wacce nasaka ranar sai dai bambamcin kala yabarni haka zallan ina wear ne a jikina shima yana shirin rage kayan jikinsa ganin abunda yake shirin yi na fashe da kuka mai sautin gaske wanda ya sanyashi dakatawa babu shiri ajiyar zuciya ya sauƙe gabaki ɗaya kaiminsa yaja baya dan yanaji hazai iyayin komaiba har indai zanci gaba da kuka haka idan baiyi ba kuma tabbas yasani zai cutu. Shi kansa tunda yake bai taɓa tsintar kansa a irin wannan halin ba yau daya samu sai yakejinsa kamar wani mutum daban tabbas yaso ya kasance tare dani amma bazai iya hakanba har indai zanyi kuka bazai taɓa iya yin abunda raina bayaso ba dan soyayyar da yake yimin ta rinjayi buƙatarsa. Komawa yayi ya ƙwanta gefena ya jawoni jikinsa haɗeda rungumeni tsam kamar za'a ƙwace masa ni. Jin yadaina abunda yake shirin yi yasani yin shiru ina sauƙarda ajiyar zuciya shafa bayana i yakeyi a hankali har bacci ya ɗaukeni saida yaji sauƙar numfashina sannan ya sakeni yatashi gabaki ɗaya ya birkice ficewa yayi a ɗakin zuwa neman abunda zaija da zai rage masa feelings daya keji baisamu wani abuba sai lemon juice haka ya sha yadawo har lokacin ina bacci. Zubamin idanu kawai yayi yana kallona yanajin wata irin so da ƙauna na ƙara shigarsa a zallan abunda yayi yau kenan yaji na daɗa matsayi a zuciyarsa inaga ya kaiga Cimma babban lamari. Ya sanya hannu ya shafa gashina sannan ya sumbaci bakina yajamin bargo ya rufen dan ɗakin yaɗauki sanyi kuma ƙannanun kaya kawai a jikina. ya miƙe yashiga wanka. Ya daɗe ciki zannan ya fito ya shirya yana zaune yana jiran tashina nima bacin bawani yinsa nayi ba dan banfi 1hour 30minute ba nafarka akansa na sauƙe idanuwa na Shima yana kallona. muna haɗa ido ya sakarmun murmushi wani irin kunya ta rufeni zamewa nayi nashige cikin bargon gabaki ɗaya. Yayi murmushi yataso yazauna bakin gadon. Cikin muryar raɗa yake faɗin. " شكران قلبي أحبك كثر (thank you my heart ina sonki dayawa)" a cikin zuciyata nima hakan na faɗa dan yau nasake tabbatarda cewa ina sonsa naso Hamma aamma yanzu soyayayr Hammood tana neman done wacce nayiwa Hamma ko yau da Hammood yayi kissing ɗina nasamu pleasure sosai idan nace banji daɗin abinda ya shiga tsakanina dadhi ba hakan yana nufin ni gunki ce kenan. Yanayin yanda naji ayau baida mahaɗi da yanda naji a lokacin da Hamma yayimin bansaniba kodan lokacin Hamma ya kasance ba muharramina bane Bansan ko dayake lokacin haramcin abun kawai name iya hangowa ba. Naji daɗi matuƙa a yau ko ahaka Hammood yabarni nidai nasan menene aure. ko zamu zauna ahakan amma nikam yafimin amma yanzu nakeji kamar ban kyautawa Hammood ba Akwai fargabar dake raina tunda naga abunda yafaru da Aysha. Kuma gashi naga Hammood bayason kukana tunda na lura bayason kukan angama magama duk da gaba banaji zan iya hanashi alokacin dayazo da buƙatarsa sai dai ina fata ko zai nema yabari saisu Mummy basanan dan bazan iya wannan aikin tonan silili gaban ƴan uwa da mahaifiya ba ko Aysha na kalli ƙoƙarinta dan yanda nakeji idan nice zan ɗauki lokaci ban iya haɗa idanuwa da kowa ba. Sanya hannu yayi ya yaye gabaki ɗaya bargon ya zamana dagani sai inners dake jikina ƙarewa surar jikina kallo yakeyi komai acike yake tun daga ƙasa har sama ƙirjina ma dukda basuda girma amma suna cike tam-tam. Yawanci celebraties yasani masu irin wannan ƙirar suma kuma kusan gabaki ɗayansu Surgery ne a cikin ƙabilarsu da larabawa abune mawuyaci asamu mai irin wannan ƙirar su Allah yabasu kyau na fuska da gashi amma ƙira tana wajan baƙin fata. yayi shiru wajan 2minute baice komaiba nima ban ɗago ba nasan abune mai sauƙi ya kasance kawai yana jira na ɗago mu haɗa ido aɗan zamanda nayi dashi na fahimci cewa shi jira baya damunsa komai daki-daki yake binsa har yakaiga cimma gaji da dukkan alamu yanada haƙuri sosai dan sai mai haƙurine zai iya bin komai a sannu kamar yanda yakebi sauƙar numfashinsa ya dawo dani daga tunanin dana lula. Kallon surar jikina kawai yakeyi yana tunanin ko yasake rage wani zabin amma baisan ko zai kirashi da rage zafi ba abune mai sauƙin gaske ya ƙaro wani zafin batareda ya rage wani ba ajiyar zuciya ya sauƙe sannan yace natashi naje nayi wanka. Inajinsa amma baza iya tashi hakaba sai nayi shiru. Ganin alamun bazan tashinba yasa ya miƙe ya ɗagani daga kan gadon na sake ɓoye fuskata a jikinsa. Saida yakaini toilet ya dire sannan ya fita ya rufomin ƙofa. Saida na tabbatar ya daɗe da tafiya sannan nayi wanka. Towel na ɗauko na ɗaura amma nakasa fitowa dukda towel ɗin nada girma sosai nakai 1hour a toile ɗin jin shiru ya sanyashi biyo sawu a zaune ya sameni na zuba uban tagumi ƙarasawa yayi kisa dani ya miƙamin hannu alamun na kama na tashi batareda nakama hannun nasa ba na miƙe mamaki yasake cikashi baisan dalilina nayi hakanba wuceshi nayi dasauri inaso nafita na nemi abun rufawa kafin ya ƙaraso. Ji jayi caraf ya cafke towel ɗin danake ɗaure dashi kamar na fasa ihu najiyo narai-narai ina kallonsa ina shirin saka kuka. Jan towel ɗin yafarayi dasauri na taho harya hannani da jikinsa sannan ya sake towel ɗin. Ajiyar zuciya na saki na tabbata da yayi niyyar buɗe towel ɗin babu abunda zai hanashi dan ja ɗaya zaiyi mai kyau ya warwareshi dan ko kokonto banayi akan ƙarfinsa kowace gaɓa ta jikinsa cike take da karfi nayi luff ajikinsa kamar yanda ya buƙata ko ƙoƙarin barim jikin banyiba dan banaso ya sanyani kukanda ban shiryaba. Yanajin yanda zuciyata ke bugawa da ƙarfi ya jehomin tambaya. "Meyasa bakyason haɗa jikinki da nawa?" nayi shiru ina nazari maganar nakasa gane yanda ya dosa. Yacigaba da magana. "Koda yaushe idan na miƙa miki hannu bakya kamawa idan nazo jikinki saiki matsa gefe meyasa?" akwai buƙatar nabashi ama da gaggawa dan inaso ya sakeni natafi. "Kalan jikin" "Kalan jikina? Bakison kalan jikina ne" na girgiza masa kai" "Toh yayane" "Bambamcin dake tsakanin colourn dake jikina da naka shine banson gani may be kaima bakason ganin tawa colourn saboda I'm dark skinned" ya kafeni da ido yana mamakin kalamaina. Saida yayi wata ƴar murmushin da bai kai har cikin ransa ba sannan yaɗago hannuna ya haɗa da nasa yana ƙare musu kallo. Kawo hannun yayi dai-dai bakinsa ya sumbata. Na ƙwantar da kaina a ƙirjinsa ina sauraronsa a yayinda yafara magana. "Naji tsoro i thoughts kalan fatane batayi miki ba" ina kallonsa da Mamaki tayaya zaiyi wannan tunanin?" "No sai ni jayi tunanin tawa batayi maka ba" ya girgiza kai. "Tayimin 100% inason komai tattare dake Zaynab everything idonki. Your skin. Nose, height, Hips, da sauri na sakeshi zanbar wajan danjin ya ɗauko wani abun daban ya kamoni yana dariya. Ya tallafo fuskata, "And ga abunda nafiso. Your lips yafaɗa a yayinda yake haɗa lips ɗinmu waje ɗaya. Na ƙwace kaina na haɗe rai sosai. Da yaranda nafiji cikin shawaɓa nace. "Ni idan baso kake su ɗaɗe ba kabarmin su haka" hancina yaja dan baisan abunda nafaɗa ba shi dai kawai yaga shagwaɓa. "Meyasa kika jiƙa kanki?" ya jefomin tambaya. Naƙi kulashi danna lura daga samun waje yanaso yawuce gona da iri. Ni banma ɗauka hake yake da falli ba naɗauka yanda naganshi shiru-shiru gabaki ɗaya haka rayuwarsa take. Sallar la'asar da aka kira ita ya sanya ya sakeni ya ƙarasa yayi alwala nikuma na fita na nasamu ya zubemin kayanda zan saka a kan sopa na duba wanda na cire na mayar babu a ɗakin a haka yafito ua sameni kayana na tambeshi. Yace. "Nasaka waɗancan ana zafi nadaina saka kayanda nake sakawa" ya ƙaraso yayimin peck a goshi sanan ya fice rigar gabaki ɗaya bata kai giuiwa ba gashi roba ce tabi duk illahirin surara jikina hannunta kuma ne vest babu yanda na iya haka na saka na fito inata dube-dube harna isa ɗakina ban haɗuda kowa ba na canja kayan jikin. Su Mummy sun gama shirin tafiya Yaya Ahmad baaj samu zuwaba su kaɗai zasu koma abunsu. tunda naga sun fara shi na shiga tashin hankali. Kuka kawai nake suna rarrashin ranar da zasu tafi kuwa Yaya habibu jd kawai baiyi kuka ba. Har harabar gidan muka rakasu dashi dukanmu sai kuka nake kamar raina sai fita Mummy bata shiga motar ba ta tsaya tana lallashin. Ji nake kamar zan mutu idan suka tafi suka barni. shikuma ransa azalzala kawai yakeyi da kukan da nakeyi. Ƙarasawa yayi yanda muke yafara shafa bayana cikin sigar rarrashi Muna tsaye a harabar gidan muka ga wata mota ta yanko ciki dake daga wajan da muke ba'a ganin gate yasa bamuga shigowarsa ba kawai ƙarasowarta muka gani ni dayake hankalina ma ba anan yakeba bansan da shigowar ba." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Nawrah tafito daga motar ko takan yanda muke batayi ba tashige ciki drivern yafito ya fidda kayanta yabita dasu. "Mummy kinga yarinyar nan ba barin kukan nan zatayi ba gara mutafi lokaci ya riskemu acan ai jirgi ba mota bace bare ace zai jiramu" Yaya habibu yafaɗi. cikeda tausayawa Mummy ta sakeni tashiga mota a lokacin da kukana ya tsananta na durkusa wajan ina aikin kuka. Shima durkusawa yayi yana rarrashina ina kallonsu har suka kaucewa ganina. Saida ya tabbatar na tsagaita da kukan sannan ya tayar dani muka shiga ciki idanuwana sunyi luhu-luhu. Akan kujera ya zauna ya Ƙwantar dani jikinsa yana aikin lallashi. Ganin kukan yaƙi tsayuwa kona daina saina fara aikin sabo sai yaɗago fuskata cikin salo ya haɗe bakinsa danasa alokacin na nemi kukan gabaki ɗaya na rasa. Footstep da mukaji ya sanyani ƙwacewa daga cikinsa shikuma ya ɗaga idanuwansa sama yana kallon wacce ke sauƙowa. nikam nayi luff ajikinsa ban ɗago na kalli wacecce ba. Itama tun daga step ɗin take kallonmu ko ince nima da Mamaki. Lallai ya tabbata Hammood aure yayi kuma aurenma baƙar fata kamar yanda ya sanarwa mutane lallai Hammood yaji jiki kuma yabata kunya da mamaki ya zubar musu da kimarsu. Yanzu fisabilillhi mai zaiyi da wannan? Duk da bataga fuskar ba tasan baza'ayi abun arziki ba. Ta sauƙo tana ƙare mana kallo da mamaki takasa ɓoyuwa a fuskarta. Abun mamakin ma yanda ta hangi Hammood yakama bakin yarinyar yana kissing shi ko Ƙyanƙaymin fatar bayayi?" "Mood Habibi menake gani?" ya haɗe rai sosai sannan yace. "Me fah?" "Who's she?" "زوجتي" "My wife" yabata amsa takaiceciya. Danaji suna magana sai asannan na ɗago ta ƙaremin kallo tsaff nima ita nake kallo Kyakyawar budurwace wacce bazatafi shekara ashirin da biyar ba kamarsu ɗaya da mood sak sai dai ita macece zan iya cewa tafishi ruwan kyau. Da dukkan alamu ƙanwarsa ce amma ni irin kallon da takemin bai gamsheni ba gaskiya itakuwa aranta taga dai ba yanda tayi tunani ba baƙar fatarce kawai amma dan kyau babu laifi akwaishi barinma ƙwayar idanuwa na ko nata datake balarabiya bazasu nunawa nawa kyau ba amma sam kalar fatata batayi ba. Tayaya za'ace wannan abunne Hammood ya aura the whole Hammood yarasa matar aure a kaff larabawa ko turawa. ta taɓe baki tanamun wani irin kallo rainane yafara ɓaci nafara zuwa wuya dan naga tazo da rainin wayo. Cikin harshen larabci a tunaninta banajin abunda take faɗi tafara magana. "How on earth Mood Habibi zaka auri wannan yarinyar beside kalarta da yaranta da ƙasarta she's just a baby yaushe wannan takai aure?" tana fara faɗin haka na miƙe nabar wajan dan zuwa jimawa zuciya zata ɗebeni na kifa mata mari dan dama ina wuya ga haushin tafiyarsu Mummy dake raina" saida tabini da kallo sannan ta juyo gareshi. "Mood Whats on your head da zakaje ka auri yarinya kamar haka? Duk matan da suke kewaye dakai karasa wacce zaka aura ne? Shin duk matanda suke kewaye dakai basu fita komai ba? Menene zaka nema wajanta da bazaka samu ninkinsa wajansu ba? It's not possble wallh just give her money. I know kuɗi is what she wants ka sallemata ka auri wata" Har akan fuskarsa taga ɓacin rai. "اسكتي " Kimin shiru Thats non of your business. Idan kika sake shiga abunda babu ruwanki zaki barmin gidana a yau and zan saka a hanaki shiga" ta buɗe baki tana mamaki. "Yes i mean it" canja zancen tayi dan tasn kaɗan daga aikinsa yasa a hanata shiga gidansa, kuma idan yayi hakan wa take dashi da yawuce shi?" "Mum will be here in 3days zakayi mata bayani idan tazo" "Okay" kawai yace sannan ya miƙe yabi bayana. Ina ƙwance akan gado nayi ruff da ciki hawaye yana bin fuskata yashigo ban ɗago idona ba ina tunanin irin kallon da wancan matar takemin raina ya ɓaci matuƙa sam bana ɗaukar raini kuma banason ƙasƙanci. Yafara shafa kaina cikeda kulawa yana magana. "Meyasa kike kuka? kukankk yayi yawa zaki iya cutar da kanki dan Allan kidaina. Did you miss Mum already? Ko saboda abunda Nawrah tafaɗa ne?" "انها أختي She's my sister Nawrah. Idan kika santa she's sweet and tanada kirki" kai kawai na gyada masa. "Worldcup will Start in 7days" zuruf natashi na miƙe ina kallonsa ina murmushi mai haɗe da hawaye. Shima murmushin yayi ganin tashi ɗaya na daina kuka. هل تريد مني الفوز" (kinason nayi winng) dasauri na gyada kaina ina washe baki. "In sha Allah We'll win. I'll try my best amma idan nayi winng what will i have in return mai zaki bani dan na samu ƙwarin guiwan buga match mai kyau? Zan buga wasa mai kyau knowing something good awaits me" Saida na matsa kusa dashi sosai cikeda zumuɗi nace. "Komai I mean Antything you want zan baka shi ko menene" "Kinyi alƙawari?" na jijjiga kai na tabbatarwa inajin daɗi araina. "Bakisan me zan iya tambaya ba may be bazaki iya badawa ba" "Nifa ina watching FootBall dan kaine nagane hakanne a lokacin dana lura koda ka canja club ina supporting club dinda ka koma koda kuwa abaya naso wancan club ɗin dayawa, last year you were injured baka buga worldcup ba so banyi supporting kowane club ba sai yazamana duk yanda tafaɗi cine a wajena, tayaya kake tunanin bazn iya baka komai ba har indai zakayi winning?" kallona kawai yake ina magana harna dasa. Bai ɗauke idonsa daga kainaba yafara magana. "Think twice i may ask for wani abunda bazaki iya bayarwa ba" "No Babu shi idan akwai bansanshi ba just win the cup koma menene kadawo you'll have it in sha Allah" "Zaki bini? Ki kalli wasa kusa dani zan samu ƙwarin guiwa sosai" "Mai zai hana? I'll appreciate dan Zaman gidan ni kaɗai zai bani kaɗaici zanso naga yanda kake buga wasa a fili ba'a Tv ba. Yeahh zanga Hammood yana wasa a fili da idona" nafaɗa da sigar waƙa ina jijjiga jikina. "Hammood fa nakine yanzu komai kikeso akansa zaki samu tunda kika mallekeshi ganin wasansa shine abu mai sauƙi dan yafi mallakarsa sauƙi. Mutane dayaea sun samu chance ganina a fili amma banda na mallakata" murmushi nayi inajin daɗin magamganunsa shi sam baya hesitating wajan expressing feelings ɗinsa yasan hanyar kama zuciyar mace. Babu abunda mace tafi ƙauna irin a nuna soyayyarta a fili. "You have to eat something ko jiya nasan bakici wani abunba haka yau. Meyasa bakyson cin abinci?" turo baki nayi banyi magana ba ban ankaraba naji sauƙan lips ɗinsa akan nawa sake jiki nayi, nayi baya luu nafaɗa kan gadon ya biyoni yamun runfa ban hanashi abunda yakeyi ba dan nima kaina ina enjoying hakan ba kaɗanba saida yagaji da tsotsan lips ɗin dan kansa ya sakeni. sai alokacin nasamu bakin magana Idona sun cika da hawaye nace. "Wai kai menene damuwarka da lips ɗina?" babu kalmar daya gane sai zallan lips ɗin amma yasan dole ƙorafi nakeyi dan nayi kicin-kicin, ya matseni sosai yanda bazan iya ƙwacewa ba yasake riƙe lips ashe ɗatsun ba gajiya yayi ba yabarni kawai tsaurin bakina yasa yasake riƙewa. Runtse ido nayi ina maida numfashi bayan ya sakeni yana kallon fuskata shima yana sauƙe numfashin a hankali yayinda nakejin sauƙar numfashinsa akan fuskata. Kallona yakeyi yana tunanin maganar Nawrah akan cewa ni yarinya ce. Eh tabbas ya yarda akwai yarinta sosai a jikina amma ahaka yakeson komai nawa a ƙarancin shekarun nawa da zarar ya riƙe lips ɗina kawai yakejin ya zauce. Shidai koma mai za'ace nayi masa 100% bai taɓa kallon kamarni bane shiyasa yake ganin komai nawa yayi masa yazaɓeni ahaka kuma ayanda yakeji akaina bayajin zai sake ganin kamarni. "Rouhii" ya kirani a hankali na buɗe idanuwana akansa sunan daya kirani a bakinsa ba ƙaramin daɗai yayi ba. Ƙwayar idona ya sauƙa cikin nasa dasauri na maida idona ma rufe dan wata irin kunyarsa nakeji. Jin yamin riƙon sako-sako ya sanya na miƙe na sauƙa kan gadon ko waiwayowa banyiba na shige toilet. Wanka nayi nafito sai na daɗe a toilet ɗin na ɗauka ya tafi kawai naganshi zaune bakin gado. Kamar na juya haka naji dan tsayawa nayi cakk. Tun shigata yaji alamun wanka zanyi shiyasa ya ciramin kayanda zan saka. Baiyi zaton wankan tsarki najeyi ba saida yaga na jiƙa kai. Murmushi kawai yayi yana tunanin irin ƙarfin sha'awar da nake dashi da a sumba zallah sai nayi wanka. Ya alaƙanta hakan da rashin sabo yasan mace har indai karonta na farko komai zai ringa zuwa mata a bazata kuma feelings ɗinta zai bambamta ga wacce tasaba. "Ki shirya kifito kisaka wani abun cikinki" kai kawai ma gyaɗa masa yafita na shafe jikina sannan na isa zuwa wajan kayanda ya ciro. Bansan damuwarsa da ciromin kaya ba haka dai nasaka. Nafita. Sauƙarmu yayi dai-dai da sauƙowar nawrah dagani har ita babu wanda ya tanka wani ita kanma a nata wajan batasan wane yare zatayimin ba san batasan wanne nakeji ba shi kanshi yayanta batasan yaushe ya koyi yaranmu na can ba. A dining muka zauna ɗaya daga cikin ma'aikatan tafara kawo abinci nawa daban tayimin ta ajiya. Nafara cin abincin batareda nabi takansu ba gabaki ɗaya. Daga ita harshi babu mai kula wani na lura da hakan. Ina gamawa na miƙe zan koma ciki. Ya dakatar dani. Saida najira yagama sannan yace muje mu zagaye gidan. Dama bantaɓa zagaye ko'ina ba. Muka fita anan muka barta. Gidane mai girman gaske office ɗinsa muka fara shiga anan muka samu har managernsa yana aiki akan wasu takardu yana ganinsa ya miƙa masa su yafice yabar mana office ɗin. Ina zaune a gefensa yana cika takardun na jefo masa tambayar da ta daɗe tana cina arai. "A'ina kasanni har kafara sona?" saida yabar abunda yakeyi ya kalleni yana nazarin wani abu. Ya dawo da hankalinsa kaina gabaki ɗaya. "Meyasa baki taɓa tambayata ba sai yau? Koda yaushe ina saka ran zaki mun tambaya amma bakiyi ba" "Kai kace you'll tell me more about your self idan nazo gidanka Nayi tunanin harda hakan aciki shiyasa najira basaina tambaya ba" "I'll tell you amma ba yanzu ba Zanfaɗa miki idan kin cika alƙawarin da kika ɗauka" "Wane alƙawari" saida ya ajiye pen ɗin hannunsa sannan yajuya zuwa gareni gabaki ɗayansa. "Yanzu kikayimin alƙawarin bani komai.bayan nayi winng cup harkin manta ba'aje ko'ina bafa, kodai abar Cup ɗinnan ne masu sa'a kawai suci kinga i don't have you try hard" "No No no no badai ni nayi alƙawarin ba? Zan cika in sha Allah" "Ko abar alƙawarinna nan ne between semi final to final kar inje inci cup kice bakisan zance ba" "No naƙi wayan sai kayi winng tukunna" "Kina tsoron kar naje banciba?" "No zakaci in sha Allah i believed you" "Okay i know kema zaki cika alƙawarinki i trust you" yagama cika takardun ya saka hannu daga nan muka koma ciki iya wajanda mukaje kenan sauran kuma sai wata rana. Bamu samu Nawrah a yanda muka barta ba. Inaga tashiga ciki nima nawuce ɗakina. Hammood kuwa barin gidan yayi gabaki ɗaya sai dare yadawo. Gabaki ɗaya na lura da wani abu babu shaƙuwa tsakanin Hammood da Nawrah gara itama tana shige masa amma shi sai ya dinga sabarwa. Nikuma tunda tazo gidan nadaina zaman palour koda yaushe ina ɗakina. Sai dai Hammood yazo ya sameni acan. A plaour yasamu Nawrah ya tambayeta yanda nake tace ita tunda tazo gidan sau uku taganni kullum ina ɗaki. Dake baya wuni a gida bai sanda hakanba. Nakira Maryam muna video call yashugo. Maryam tanajin muryarsa tace. "Toh ga masoyi yashugo matar Hammood sai aje ayi attending ɗinsa idan Angama a kirani dan kune hajiyoyi yanzu ban isa da kiran ƙasarnan taku ba" ban kaiga bata amsa ba ta datse. Sannu nayi masa ya ƙaraso ya zauna. "Kinci abinci?" na jijjiga masa kai. "why? Bakison cin abinci kuma bakyson fita killum kina ɗaki wannan gidanki ne idan baki sake ananba a'ina zaki sake?" "Babu" "Okay" ki zauna da Nawrah zatana ɗebe miki kewa kingani yanzu ina busy koh?" na jijjiga kai. "A'a" "Bakyason zama da itane?" saida natsaya nayi nazari sannan nayi magana. "Ni bance ba naga kai kanka ɗan uwanta baka zama da ita baka kula da ita" "I'm busy shine dalilin" "No meyasa koda kana busy baka rasa lokacin da zaka waremin?" "Saboda you're my wife and banason kiyi zaman kaɗaici" "Wannan fa ba dalili bane, tazo wajanka zataga kamar ka shareta ne koni danake gefe na lura kamar bakason mu'amala da mutane" "Zama da kowa bayamin daɗi Ke kaɗai ce kawai nakejin daɗi idan ina tare dake. "menene dalili" "Saboda ina sonki" "wannan bashi bane dalilin. Dalilin shine saboda ka saka a ranka tun dama can zakaji daɗin rayuwa dani da zaka bawa sauran mutane irin damar daka bani na gane wane ne kai lokaci guda da zakasha mamakin yanda zakaji daɗin zama da mutane. Ni inajin daɗin zama da ƴan uwana yanda idan bana cikinsu nakanji kamar duniya bazatayi daɗi ba nadawo wajanka da saka ran samun farin ciki wajan naka ƴan uwan amma meh?" kai baka sakewa da ƴan uwanka a tunanina idan ka ɗaukeni ka kawoni nan ƴan uwanka zasu zama nawa har naji daɗin rayuwa nima. Amma Bahaka ba kaima kanka baka samu sakewa da ƴan uwanka ba bare ni danazo daga baya kawai zanyita zama cikim kaɗaici ne" nafaɗi hakan hawaye na gangara akan fuskata. Hannunsa yasa yana sharemin hawayen fuskata. Allah yagani yawan kukana yana damunsa danko yana farin ciki yakanji ɗaci aransa yarasa abunda zaiyi nadaina kukannan. "Kina tunanin samun kusanci da ƴan uwana da zanyi shi zai basu kusanck dake?" na jijjiga kaina. "Toh idan hakane zan samu kusanci dasu sosai yanda zakiji kaman kina gida, dan Allah ki taimaki rayuwata kidaina kuka idan kika sake zubda hawaye kinamin nuni da bakison nayi winning cup ɗinnan. Hawayenki are my weakness" dasauri na share hawayen dan banaso naji yayi zancen rashin winning cup ɗinnan. Yana zaune a wajan ya turawa kitchen saƙon abunda yakeson su dafamin muna zaune har aka gama suka sanar dashi muka fita sai yana zune harna gama cin abincin na shirya Nawrah ta saƙƙo. Yayimin sallah ma akan akwai abunda zai fita yi nayi masa sallama na haura sama. Wajan Nwrah yabi tana zaune. "مرحبًا Mood حبيي" Da murmushi ɗauke A fuskarsa ya shafo kanta. "حبيتي Zan fita for wani lokaci take care okay?" ta gyada kai tana mamakin Mood da yakan tafi yabarta a gida sai dai idan tagaji da zama takoma gida. Har yakai ƙofa tace. "Mum Will be here by 7pm" "Okay I'll be home by then in sha Allah" mamaki ya kashe Nawrah dan tasan halin Hammood haka kawai idan yasan mahaufiyarsu zatazo yakan ƙi dawowa dan gangan wani lokacin kuma yadawo sai ɗaya idan yafita bazata sake ganinsa ba har sai tagaji dan kanta takoma kuma sam bayaso tazo yanda yake. Amma yanzu wai shine yake cewa zai dawo gida kafin isowarta ma bayan yasan yamata laifi dole zasu ƙwashi ƴan kallo." Hammood yafara canjawa dam da sam bahaka yake ba baisa sake wai ahakanma itace suke shiri dan babu yanda ya iya ta ita ko sun ɓata sai sun shirya." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Bayan Magrib Mood ya dawo gida yasamu Mum bata iso ba. Bayan ya shiga ɗakinsa yayi wanka ya shirya sannan ya fito zuwa ɗakina dan yasan ina zaman dana saba da iya yiwuwa tun fitarsa ban leƙo ba. Kashe AC ɗakin nayi bayan ɗakin ya ɗauki Sanyi kamar yanda nasaba dai doguwar riga ce a ajikina kaina babu ɗankwali na kama gashin dake yanada cika sosai ina shirin cire rigar jikina na zauna da ƙananun kaya naji shigowarsa godiya nayi ga Allah da ban kaiga cire rigar ba Shi haka kawai sai yana shiga ɗaki batareda ya nemi izinin shiga ba ƙananun kayane a jikinsa farar T-shirt da Short trouser bai ƙarasa guiwa ba farar tafarsa sai sheƙi da yalli take kamar wanda aka yita da dutsen lu'u-lu'u yayi matuƙar kyau sosai sai dai tunda na kalleshi sau ɗaya na kawarda kaina wata irin kunya ta rufeni nasaba yimasa kallo a yanayin dayafi haka ma tunda ina kallonsa da gajeren wanda na ƙwallo A TV banyi tunanin haka zanji idan naganshi a fili ba. lumshe idanuwa na nayi a lokacin daya ƙaraso ya zauna kusa dani a kullum ƙamshin turarensa sabunta yakeyi a hancina nakanji kamar alokacin nafara shaƙarsa kuma akoda yaushe naji sai ya sauƙarmun da nutsuwa duk da ya kasance a halin yanzu nima irin ƙamshin da nakeyi kenan amma nasa danakeji a jikinsa yafimin daɗi. Sauƙar ɗumin hannunsa danaji akan wuyana ya sanyani buɗe idanuwa Na sauƙesu akan kyakkywar fuskarsa saida na Shaƙi numfashi Izuwa cikin cikine a raina nake yiwa Allah godiya daya mallakamin Hammood a matsayin miji ko a mafarki bantaɓa tunanin mallakar mutum kamarsa ba sai gashi baga wayona ba ba dabara ba Allah yabani shi kuma yayi ikonsa akansa ya sanya yakeyimin soyayyar da ni kaina bana tunanin ina yiwa kaina. Fuskata tana kan tasa ina ƙarewa kyakkyawar fuskarsa kallo nakasa cewa komai. "هل اشتقت الي" (kinyi kewa tane) naji zazzaƙar muryarsa a cikin kunnena, na lumshe idanuwa na nasake buɗewa akansa sanna ajiayr zuciya ta biyo baya. Sai asannan na ɗauke idona daga gareshi bawai dan idanuwana sun gaji da kallon fuskarsa ba. Rumgumeni yayi ajikinsa tsam dan atunanina kewarsa nayi yasa nake masa irin wannan kallon kuma tunanin bai bashi ƙarya ba. Luff nayi a faffaɗan ƙirjinsa ina shaƙar ƙamshin turarensa tsabar daɗi sai nakeji kamar wanda bacci zai ɗaukeni. A kunnena naji kuryarsa. "I missed you More Rouhii, I whish Babu wani abunda nakeyi na zauna dake nabaki farin ciki" Na raba jikina da nasa na kalleshi. A fili nace. "Kai kaɗaine ke kalaman soyayya batareda murmushi akan fuskarka ba kuma kalmar ta ratsa mai sauraro sannan su zauna a mazauninsu" Baisan abunda na faɗa ba kawai yana bina da kallo akwai wani abu guda ɗaya daya lura dashi game dani. Akoda yaushe yayimin wata kalma ta soyayya wacce bazan iya bashi amsa ba nakanyi da yaransa bazaiji ba. Koda a zahiri bai fahimci abunda nafaɗa ba jikinsa yakan bashi abu mai kyawu na faɗa. "My mum will be here soon. Inason ku gaisa idan bazaki takura ba Will you please?" na kalleshi da mamaki. Maman nashine yake roƙona mu gaisa? Lallai Hammood shi wani irin mutum ne? Wace irin alaƙa ke tsakaninsa da mahaifiyarsa? Ko baki bai kaiga furtawa alamu ya nuna babu alaƙa mai ƙarfi da kyau tsakaninsu. Ban bashi amsa ba dan banga abunda zance ba shima bai sake cemin komai ba. "Zan sauƙa May be ta iso" kai ja gyada masa kawai ya miƙe yayimin peck a goshi ya fice. Yana sauƙa kuwa yasamu ta iso. Da murmushi kwance a kyakkaywar fuskarsa wanda hakan ba sabonsa bane. Dan Hammood shi sam bama abocin dariya bane amma idan yayita takan fitarda duk wani sirrintaccen kyawunsa ta'iya yiwuwa ya lura da hakan shi yasa bayayinta. Akoda yaushe idan suka haɗu Mum ita ke ƙarasawa gareshi tayi hugging ɗinsa amma a wannan karon shine ya isa gareta da mamaki yayi hugging ɗinta yana mata barka da zuwa. Ita dai Hammood ya cikata da mamaki matuƙa ga wani yalwataccen murmushi dake kan fuskarsa. Kodan yasan Nawrah ta faɗa mata zancen Matarsa bayaso tayi masa faɗa ko yaya zaiyi saita masa faɗa dan zaizo ya maida yarinyar yanda ya ɗaukota shiyasa bata taho Hannu haka ba tazo masa da wacce takeso ya aura idanna zata bar masa ita anan saita barta daga baya aɗaura aure duk kuwa da sanin halayansa da tayi a wannan karon ya zama dole Hammood ya biyeta ba iya ta biyeshi kamar yanda aka saba ba. Yaro shine mai bin Mahaifiya amma ita itace kebin Hammood a duk abunda yakeso Amma banda wannan karon. Ta rafa cikinsa da nata fuska babu Annuri tace. "Where is She?" Ya Haɗe rai sosai yadawo Hammood ɗinsa datafi sanin dan yagane wacce take tambaya. "Who? Ya tambaya cikeda rainin hankali" caraf Nawrah ta kama. "Your wife" "Ki huta yanzu zamuyi magana yafaɗa fuska a haɗe yabarsu a palourn" Har akayi isha'i bai shigo gidanba yana neman hanyar da zai ɓullowa Mum ɗinsa. Nikuwa yana barin ɗakin nayi wanka na fito ɗaure da alwala dake naji kiran Isha'i saida nayi sallah sannan na shirya cikin doguwar riga mai kyawun gaske Lipgloss kawai na shafa na gyara fuskata na saka hula ina zaune zaman jira shigowarsa. Saida Kyawawan Awa biyu suka shuɗe sannan naji shugowarsa ɗakin yanda na ganshi nayi tunani ya shigone yayimin sallama zaije kwanciya. Ƙarasowa yayi ya zauna fuskarsa Babu walwala ina game a wayata na ɗago na kalleshi zama yayi ƙasa kusa dani. "Wai zaman ɗaki baya damunki" na gyada masa kai. "Meyasa kikeson saka manyan kaya? Suna miki kyai amma kina takura kanki" na girgiza masa kai alamun ni basa takurani. "Kinajin kunya nane?" ban bashi amsa ba tunda yasani ai bai kamata ya tambaya. "Thi is Your Home kina saka kaya the way you want kidaina saka manyan kaya idan ba fita zamuyi ba" Nanma kai na gyada masa. "Zaki ƙwana ɗakina?" naji tambaya asam da sauri na kalleshi ni yake kallo Babu murmushi ko alamun wasa a fuskarsa. Girgiza kai nayi. "No zanfi jin daɗi anan" "Mum ta iso I'm sorry Amma bansan yaya zata ɗauki lamarinba. nafiso Ki zauna kusa dani Hankalina zaifi kwanciya" Alamun damuwa ƙarara da bayyana akan fuskarsa. "Muje mu gaisheta" "No idan bakyaso karkije kiyi zamanki" "Inaso shiyasa nace muje" "Ya Rouhi nace miki bansan Yaya Mum zata ɗauki maganar aurenmu ba" "Koma Yaya zata ɗauka ai ita uwace tanada ikone yasa hakan Kabarta ta gudanarda ikonta aynda taso" "Banason abunda zai ɓata miki rai domin na tsamoki daga cikin danginki na taho dake ƙasarda ba taki ba da saka ran zan baki farin ciki banason alƙawarina ya fara karyewa daga yanzu" "Ni nace baka bani farin ciki ba? idan nace haka ban zamto daga cikin mata masu karamci ba. Na lura tun zuwana babu wani abunda kakeyi sai ƙoƙarin farantamin" "Bazaki barni ba idan mum ta faɗa miki magana?" "No bazan tafi ba mu aurenmu Ba'a tafiya haka kawai da zarar an faɗi maganar da bata gamshemu ba aurenmu shine abu mai muhimmanci a rayuwarmu inaga yanda kuka ɗauki aure da Bambamci da yanda muka ɗauka abun har bai kai kayi tunanin zan tafi nabarka ba. Kowace mataltakalar jarabawa in sha Allahu zamu haura dakai a tare idan takama mu sauƙo haka zamu sauƙo atare idanda iko Hannunmu na riƙe dana juna dan tallafawa junanmu" da mamaki kawai yake kallona yana nazarim kalamaina tareda sanyasu a miazani yana aunasu yana ajiye kowacce a muhallinta. Idanda rubutawa nayi zaice ƙwafa nayi dan zancen hikima ne daya wuce ace mace mai shekaruna ce take furtasu zancene da ake jinsa bakin macen data cika shekaru sannan tazama malamar hikima. "Shekarunki nawa?" "20 nabashi amsa. "No you're 19" "Ashe kasani kake tambaya" nafaɗa cikin harshen hausa" "Kalamanki si beyond shekarunki hankalinki yawuce girman jikinki, ina tsoron rasaki dan a kullum kina zuwamin da bazata da suke sakawa nake ƙara sonki inada rauni sosai a fannin soyayyar ki" "Tun a tafiyar farko menene ya jawo hankalinka kafara sona da har kake tsoron Rasani? Menene dalilinka na mun irin wannan soyayyar" "Babu komai bana buƙatar dalili a yayinda zan faɗa soyayya sannan kuma bana buƙatar wani abun jan hankali kafin na fara soyayya komai yafaru a yanda a yafaru alokacin daya kamata ace yafaru kuma babu dana sani gameda abunda yafaru sai godiya da yakamata kullun ina yiwa ubagiji Mahalicci daya mallakawa zuciya abunda take da burin mallaka abunda take ƙwana da tashi dashi a cikinta" kalamansa sun narkamin zuciya da nake tunanin babu wani abunda zai zo ya iya daskarar da ita. "Zaki koma ɗakina daga Yau though We're leaving in 2daya" kamar wata sakowa na girgiza kaina alamun amincewa kamar wacce aka sakawa raƙumi akala. "Lets meet her and don't be afraid I thought zaki tafi kibarni da barazanarta tunda You're not zan kareki tako wace hanya" "Shhh she's your mother banda ta ko wace hanya akwai hanyarda tafi ƙarfinmu mubita da addu'a Ai babu abunda yafi ƙarfinta" daɗi yakeji sosai aransa ganin Marmeeyy zata tayashi yaƙin ayanzu yasake samun ƙwarin guiwa haɗeda saka ran samun nasara. Na miƙe ganin yasa shina miƙewa muka fice yasan tana zaune a ƙasa tana zaman jiransa hakan yasa kai tsaye ya nufi can. Jin takun sauƙowarmu ya sanyasu ɗagowa sai dai ya tareni dan nice a baya gabaki ɗaya bata ganina. Fuska babu fara'a kamar yanda shima tasa Babu fara'a. Muka ƙarasa sauƙa ranta yakai ƙololuwa wajan ɓaci dataganni batayi tunanin bayan Baƙar fatar harda yarinta ba me hammood yake tunanin yaje ya auro wannan abin? Ita ɗan kyawun da Nawrah tagani ma ita bata gani ba. Riƙo hannuna gam yayi ina taso na raba hannuna da nasa dan kunyar da nakeji. "Wannan itace matar taka? Mum tafaɗa cikin ɓacin rai. Alokacin taja hankalin matashiyar matar da take zaune akan dining ganin Hammood ya sanyata sauƙowa daga dining ya nufo wajanmu da takun takaminta ɗass-ɗass hakan yasa najuya wajanta ina kallonta. Takamine mai uban tsini a ƙafarta da doguwar riga wacce ta kaɗan ta rufe mazaunanta. Kuma ta kamata tamm-tamm gefe da gefan cikinta a waje suke har zuwa bayanta kusan rabin breast ɗinta a waje suke daga hips ɗinta zuwa breast kamar an hura balan-balan kayane a jikinta amma marabarta da tsirara kaɗanne. baturiya ce tanada kyau sosai dan fuskarta kamar wata ƴar tsana. Ta zuba gashin ta gefe. Na ɗauke kaina dam haka kawai naji takaicin kallonta. Tana zuwa ta shige jikin Hammood tayi hugging ɗinsa tsamm wani baƙin ciki ya sakani sake hannunsa da sauri nan da nan zuciyata tafara bugawa da sauri-sauri." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Ya matuƙar girgiza da jinta jikinsa duk da ba wannan bane karo na farko akoda yaushe idan haɗuwarsu ta kasance hakan take Masa amma wannan karon yasha bam-bam, zuciyarsa tanata zillo daga ƙirjinsa kamar zata faɗo tsoro da fargaba suka samu muhallin zama acikin zuciyarsa. Sida ya juya gefensa sannan yasamu cikekken dalilin tsoronsa nasa. Tsoro yashige saboda kasancewtaa a kusa dashi baisan Yaya zan ɗauki lamarinba dasauri ya juya gareni yan kallona raina yayi masifar ɓaci sai inaji kamar zuciyata zata ɓalle ta faɗo ƙasa dan baƙin ciki. Wata irin harara da sakar masa ga mamakina murmushi yayi kamar wanda yakeson yin dariywa wa hararar tawa. Shikuwa ganin Hararar sai yaji daɗi aransa har yanzu baida tabbacin ina sonsa ko akasin haka amma yanzu yagani koda bana Sonsa yanzu nafara ɗaukar hanyar yin hakan kishi ƙarara yagani cikin ƙwayar idanuwa na. Raba jikinsa yayi da nata ya batareda ya sake bi takanta ba ya dawo bayana ya sanya hannu ya rumguneni. "You look cute when you're jealous" abunda ya raɗamin a kunne kenan fuska sake. Raba jikina nayi da nasa batareda na kulashi ba dan har lokacin raina a ɓace yake wajan Mum na wuce na zaune ƙasa da kujerar da take zaune cikin girmamawa da ladabi na gaisheta. Ta kalleni Bata kulani ba taba ƙaremin kallo. Babu abunda ta hanga face nutsuwa da girmawaa sani darajar Manya a tattare dani. Cike da izza da nuna ƙyanƙyami tafara magana. "Me kike tunanin kanki da zaki auri Hammood? Kinsan matsayinsa a duniya? Ke mecece taki matsayin? Who the hell do you think you are? In banda abun kunya me shiga family ɗinmu da kikayi zai jawo mana? Ko nawa kikeso zan baki amma ki fita a harkar Ɗana kibarshi ya auri dai-dai dashi. Dan baki kai darajar takalmin da yake sakawa ba." matuƙar ɓacin rai Hammood yashiga idonsa har rinewa yayi cike da zafin zuciya yace. "Mum stop, ba laifinta bane ai nine na ganta naji ina sonta bam tsaya ba har saida na mallaketa idan da wanda zaki faɗawa magana ba kowa bane nine" "No Hammood bakina bai taɓa furta mummunan kalma akanka ba kuma a kan wannan abun da bazan faɗa maka ba. Bazan bari tazauna a ahalinmu ba bazan iya gaya maka magana ba, ita dai tunda son dukiya ya kawota kabarta na faɗa mata abunda ya dace na faɗa mata" Ransa a ɓace yazo wajan ya kama hannuna. "Zaynab Zo mutafi baki buƙatar sauraron abunda zatace is okay basia kun gaisa ba" Da hannu biyu nasaka na kama hannunsa ina ƙoƙarin jawoshi baiyi gardama ba ya biyoni na ya zauna a ƙasa yana sauraron abunda dance" "Shhh She's your mother menene laifi akan mun saurari abunda zatace? Munefa muka mata laifi munyi aure batareda izininta ba we should have waited Har sai ta amince kafin ayi auren" "Menene laifinki aciki kema bakisan Anyi auren ba idanda wanda aka yiwa laifi it's you da akayi aurenki ba izininki idan da mai laifi it's me komai za'ayi ayi akaina" "No tunda kayi laifi nima nayi just kayi shiru and listen" Badan ransa yaso ba yayi shiru Mum duk da jikinta yayi sanyi da maganganuna amma bata fasa wankeni ba tass. Ni wallh maganganunta Allah yagani basu ɓatamin rai ba hasalima ni dariya suka bani badan raini ba kawai naga komai opposite da abunda yake faruwa a zahiri. Ita gani take nice wacce na mannewa Hammood bayan ni kaina ina mamakin irin sonda yake min wanda ni kaina bana yiwa kaina irinsa. "Hammood kana kallon kanka madubi? Har menene abun sha'awa jikin wannan?" mutanen ɗakin gabaki ɗaya shiru sukayi suna jin Mummy ko Nawrah wasu maganganun da Mummy tafaɗa basu mata daɗi ba. Ita kuwa Lina mirmushi kawai takeyi dan Mummy ta burgeta. Bayan tagama zage zagenta na ɗago idona fuska babu alamun damuwa nace. "Kiyi hakuri" baki tasake tana kallon ikon Allah ta ɗauka raina zan ɓaci nayi mata maganganu kona mata rashin kunya amma banyi ba bata taɓajin haka ba aciwa mutum mutumci ya bada haƙuri? Ba wannan ba tunda take iya tsawon rayuwarta bata taɓa yiwa Hammood faɗa ya saurareta ba tana farawa yake barmata gidanta shi maganar fatar baki mak tsayi bata shiga tsakaninsu Sai ya shekara baije yanda take ba haka sukan ɗauki lokaci basu haɗu ba idan bawai zaiyi match taje kallo ba. Jikinta yayi sanyi bata ƙara cewa komai ba ganin tayi shieu yasa Hammood ya jani muka bar wajan. Zama nayi bakin gado shima ya zauna. "I'm sorry bari nazo mutafi ɗaki ki ƙwanta kai kawai na gyaɗa masa ya fice. falon ya koma A yanda yabarta ya sameta ya zauna kusa da ita fuska ba yabo ba fallasa. "Mum kin kyauta abunda kikayi? Yanzu ace Nawrah aka yiwa haka zakiji daɗi a ranki? A yanda na sanki ko waye ya faɗawa yaronkk munanan kalamai makamantan wannan you won't seat and watch zaki ɗauki mataki ne. Itama fa Zaynab Haihuwarta akayi kuma iyayenta suna sonta May he fiyeda irin sonda kike yiwa naki yaran, amma suka ɗaukesta suka bani, Mum i thought duk wani abunda nakeso kina sonsa saboda kina sona ashe bahaka bane, You could you insult her like this, Tana ƙoƙarin gyara alaƙar da take tsakanina dake kina ci mata mutumci" dasauri ta riƙo fuskarsa tayi narai-narai da fuska. "Ina sonka Hammood sosai fiyeda duk wani abunda na taɓa so a rayuwata kuma I'm doing this for you. I wants what the best for you, shiyasa na kawo Maka Lina zaka aureta dan ita tafi dacewa da rayuwarka" "No I'm not bazam aureta ba kuma ita bata dace da rayuwata ba, ya juya ga Lina. "I'm sorry lina amma ina son matata sosai karkiyi ƙoƙarin shigowa rayuwarmu dan bazaki samu hanya ba" ya juya ga Mum. "Banason Aikata kuskuren da Kukayi keda Abhi a baya banason yarana suyi irin tashin da mukayi nida Nawrah beside ni inason Matata and ta iya yiwuwa nida Lina sai yafi na ki da Abie worst Saboda naku akwai soyayya a ciki. And Mum you're leaving tomorrow morning yanzu zan saka a haɗa miki komai idan kinason watching match kitafi can ƙasar daga ƙasarki and Mum idan kika sake faɗawa Zaynab wata magana bazaki sake ganin fuskata ba har abada may be sai dai a TV idan kina sona kiso abunda nakeso I mean what i Said kinsanni wajan aikata abunda na faɗa" a tsorace Mum ke kallonsa "Tayaya zan iya rayuwa batareda Kai ba?" "Then kiso matata accept her a yanda take saboda inason kayana sannan karki sake furta mata baƙaƙen maganaganu kasantuwarta tare dani shine zai baki damar kasancewa dani kuma ki samu kusancin da abaya baki sameshi ba" tsorone yakama Mum sosai dan tasan zai aikata abunda yafaɗa dan tsantsar gaskiya take gani akan fuskarsa da tasan haka ransa zai ɓaci a maganar da tayi to da batayi abunda tayi ba saita fito ta wata hanya" Peck yayi mata a goshi haɗeda faɗin "Good night tsantsar damuwa da shiga tashin hankalin da tayi na Hammood dayace zai daina yimata magana yasa takasa tankawa. Miƙewa yayi ya haura sama a yanda ya sameni yabarni na zuba uban tagaumi hannunsa yasaka yacire tagumin. "Is okay Mum bazata sake faɗa miki baƙar magana ba muje mu ƙwanta" "Magana kayi mata?" bai kulani ba dan baisan amsar da zai bani ba." Ɗakinsa muka wuce kai tsaye Muna shiga yayi danna ƙofar tayi locking ko'ina na ƙarasa ciki ya shigo ya sameni. Fridge ɗin dake ɗakin ya buɗe ya ciromin freshmilk da Chocolate dake ciki ya ajiyemin. Ya miƙe yafara rage kayan jikinsa dasauri na kawar da kaina gefe. Saida naga yashiga wanka kafin na ɗauki chocolate ɗin nafara ci. baifi 10minute ba yafito ɗaure da towel a ƙugunsa kansa ya ƙwanta luff saboda jiƙashin da yayi saida gabana yafaɗi ganin yanayin da yafito ko kunya baiji ba. Juya masa baya nayi gabana yanaci gaba da faɗuwa yayinda idanuwana suke azabtuwa da son sake ganin surarasa, wata irin sura Allah yayi masa mai masifar ɗaukan hankali. Packs ɗin cikinsa kamar Wanda aka jerasu dama packs ɗin cikinsa nasan he's an athlete dole a samesu dan wannan kamar yazama ɗaya daga cikin abubuwan da suke shiryawa. Kasa cin chocolate ɗin nayi dan hankalina yana wani wajan daban. a hankali nake juyawa ina sakar kallonsa da ganin zak juyo nayi saurin juyawa Har yagama shiryawa banjuyo ba zallan Boxer yasaka ya nufo gadon. Tun yana shiryawa ya hango yanda na juya baya ta madubi har satar kallonsa danayi ya ganni ni bansan da hakan ba dariya kawai yayi. Ya ƙaraso gadon ya zauna batareda ya kalleni ya ɗauki remote ya danna ya buɗe closet ɗin. "Ki saka kayan bacci it's getting late" miƙewa nayi dasauri batareda na kalli yanda yakeba na duba cikin closet ɗin can naga shashib sleeping wears gabaki ɗaya babu ta arziki daƙyar na iya ɗaukan wata riga a nashiga toilet na shirya. yana zaune a bakin gadon yanajin fitowata ya ɗago yana kallona sai kace wanda ake sanyi na ɗauki kayan bacci mai tsayi rigar cikin iya cinye kuma tanada ƴar kai na wacce ta rufe da cikin suɓuk itakuma har kusan ƙasa takai. Bakin gadon nazo na zauna ina tunanin ko yana nufin tare zamu ƙwana a kan gadon tare dashi? Zama nayi a hankali hankalinsa baya gareni da dukkan alamu akwai damuwa sosai a cikin ransa. Miƙewa yayi ya nufo yanda nake da sauri ƙwanta cikin bargon na jashi har fuska. Zama yayi ya jawoshi ya buɗemin fuska. Kallonsa nayi da ido narai-narai dan bansan abunda ya kawoshi ba. "Meyasa Kike satan kallona? Zaro ido nayi bansan ya ganni ba. "Meyasa bazaki buɗe idanuwanki ki kalleni ba? Nifa mallakinki ne karki cuci kanki ki tsaya ki kalli abunda yake mallakinki. Ko kina tunanin idan na ganki cikin wannan yanayin zan iya ɗauke idona ne? Idan kina tunanin haka toh bakiyi tunani dai-dai ba dan zan tsaya na kalleki son raina saboda kasancewarki mallakina. Hannunna ya riƙe ya ɗaura kan packs ɗin cikinshi a hankali nakebin packs ɗin da kallo ina bi ina shafawa na kalli fuskarshi ina murmushi. Ba ƙarya ina enjoying taɓawar danake dan ba ƙaramin halitta Allah yayi a wajanba. Cire hannun nayi na rufe fuskata wata irin kunyace ta sauƙa ta lulluɓeni ganin na zage inata shafa masa ciki harna manta da cewa cikin Hammood naketa latsawa haka. Dariya yayi mai sauti haɗeda tambayar. "Haka ya isheski? Na nutse bargo nakasa cewa komai. "Chocolate ɗin haka ya isheki? Naga bakici ba" na girgiza kai. "Okay tashi ki amsa" yafaɗa haɗeda miƙewa ya ɗaukomin ya miƙamin robar guda na kai spoon bakina na lumshe ido saboda sanyin da yayi ya ƙara masa daɗi. Shikuwa yana kallona yanajin nishaɗi har yafara manta ɓacin randa yake ciki. "Kana cin chocolate ne?" "No me kika gani?" "Naga ka ajiye fridge ɗinka" "Nasan yau zaki ƙwana ɗakin shiyasa nasa aka zuba, akwai daɗi ne?" "Yes baka taɓa sha bane?" "Its been a while tun ina ƙarami rabona dashi banason zaƙi, Amma idan zaki bani zansha" Na ɗeba a spoon dake hannuna na miƙa masa girgiza kai yayi. "Eat first" nakai bakina sannan yacemin. " na sha?" gyada masa kai nayi batareda nasan abunda yake nufi ba. Saida ya lashe kyawawan madaidaitan lips ɗinsa kafin Naji sauƙan bakinsa akan nawa cikin salo yashiga tsotse chocolates dake bakina har saida ya totse kaf yazamana babu wani alamun zaƙi a bakin, lunshe ido kawai nayi ina amsar saƙonnin dayake aikamin. zare ɗaurin doguwar rigar yayi ta faɗi ƙasa saura iya cinyan zallah. Daƙayr ya sakeni muna maida numfashi jikina har rawa yake ina ƙoƙarin ɗauke chocolate daga jikina na goga akan cinyana ina ƙoƙarin gogewa ya tare hannuna ido ya zubawa lamps ɗina sai wani sheƙi suke ga wani kaushi dayaji a lokacin daya kai hannunsa zuwa kansu. Harshensa yasa yafara lashewa na lumshe idanuwana dan wani sabon yanayi da nakeji yana ziyartar kowace sassa da jikina nakasa zamanma gabaki ɗaya na koma na ƙwanta kawai ina maida numfashi. Bayan yagama da chocolotae dake kan cinyan ya dawo kan lips ɗina yanayi cikin salo yana shafa kowacce sassa na jikina wani irin saƙone mai wuyar fassaruwa baki bazai iya furtashi ba ido bazai iya ɗaukarsa ba. Tun daga kaina har zuwa yatsun kafana nakejin saƙonninsa. Ganin yana shrin rabani da rigar jikina wanda daga ita babu komai ya sanyani ƙanƙameta na fashe da kuka. Saida yaji kansa ya sara saboda yanda zuciyarsa ta buga da ƙarfi yasake kowanne gabbai na jikinsa yana basu hakkinsu yaji kukana kamar a sama. Yasan dole yau bazai samu nutsuwar da yakeda burin samu ba tunda yaji muryar kukana ya gwammaci yashiga kowane irin yanayi dayaji ina irin wannan kukan. Bai iya buɗe idanuwansa ba saboda sunyi masa nauyi bazasu buɗu ba ya ƙanƙameni yana sauƙarda ajiyar zuciya yana shafa bayana da sigar rarrashi. Jin ya tsaya da aikata abunda yakeyi ya sanyani fara tsagaida kukan ina sauƙe ajiyar zuciya." Saida Bacci ya ɗaukeni kafin ya sakeni ya zurma jallabiya dan zuwa namen abunda zaisha ya rage masa azabar da yake ciki. Yakai 30minute a waje kafin yadawo dan aikawa yayi aka siya masa yana zaune harya fara jin dama kafin ya ƙwanta gefena amma bacci ya ƙauracewa kyawawan idanuwansa da suka rine izuwa jaa. Huci kawai yake fitarwa duk da yasamu sauƙi amma bai samu sauƙi gabaki ɗaya ba." Mum suna zaune da Lina abun duniya ya tru yayi nata yawa yanzu ayanda tasan halin Hammood harta tafi bazata sake sanyashi a ido ba ta iya yiwuwa har saita ɗauki lokaci baizo yanda yake ko yabarta tazo yanda yake ba. Nawarha ne taketa bata baki itada Lina. Zata tafi amma zatabar Lina anan kuma Lina tayi mata alƙawarin bazata dawo can ba har sai ta karkato hankalin Hammood zuwa kanta. Tace duk wata hanya daya kamata tabi zatabi har indai zata smu kansa. Idan hata samu kansa ba zatasan yanda zatayi koda ta tsiya ta tsiya da samu cikinsa ta tabbata dole hakan ya karkatoshi gareta. Nawarah taƙi wannan shawarar da cewa tayi Kar Mum ta yarda da wannan zancen kuma Mum tasan idan cewa su awajansu Mum hakan ba laifi bane a wjaansu Hammood laifi ne hakan saɓawa ubangiji ne. Mum tunda tana neman biyan buƙata taƙi sauraronta saida Nawrah tace zata kira Babansu ta shaida masa sannan Mum ta nuna Cewa ta haƙura da zancen cikin bayan Nawrah tabar wajan ta shaidawa Lina sunan akan plan ɗinsu. Tayi amfani da surarata wajan jan hankalins sai dai tasan ba lallai hakan yayi aiki ba tunda taga matarsa ma tanada sura mai kyau da ɗaukar hankali. Idan ta kasa amfani da Surarta wajan jan hankalinsa tayi amfani da Maganin da zai sanya masa sha'awa sannan ya zautar masa da hankali." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Bayan yaji dama-dama ya tashi daƙyar yake ɗaga ƙafafunsa har suka kaishi zuwa gadon. Kafeni da idanuwa yayi yaga yanda nake bacci cikin ƙwanciyar hankali shikuwa yasan baida wannan damar, ƙwanciya yayi gefensa na dama ya mirginoni nadawo jikinsa, Buɗe idanuwana nayi jin mutum ajikina dake baccin ne a idona na mayar na rufe riƙeni yayi gam a jikinsa kamar wanda za'a ƙwaceni, saida dare yaraba kafin bacci ya ɗaukeshi. Nikuwa tunda na koma bacci ko alamun farkawa ban sake yiba har asubahi. Saida ya shirya tafiya masallaci kafin ya tasheni yafice. natashi saida nayi wanka kafin nayi sallah. Na daɗe ina addu'a akan mahaifiyarsa naga alamun bazamu ƙwashe ta daɗi da itaba abune mai wuya ta amsheni batareda ansha wahala ba. A kan sallaya yadawo ya sameni ina ganinsa na sunkuyar dakai dan danasan zai shigo dawuri dana ƙwanta kamar wacce nakoma bacci. Fuska babu walwala ya ƙarasa kusa dani nayi masa barka da safiya ya amsa yana kai hannusa kaina shafa kan yayi yana kallon fiskata nikuma naƙi ɗagowa muhaɗa idanuwa dashi saboda ina matuƙar jin nauyinsa. Muna zaune ahaka har yaga alamun bacci nakeji. Miƙewa tsaye yayi ya nufi wani gefe a ɗakin ya buɗe closet wata ƴar ƙarama itama dai kamar duka closet na gidan baza'a taɓa ɗauka ma'ajiyar kaya bace sai dai ita bata kai girman Wall guda ba kayansa ya canja izuwa na ball ya sanya takalmi ya juyo gareni. "Zanje training ki koma bacci idan na gama zan shigo karki buɗewa kowa ƙofa" kai kawai na gyaɗa masa ya fice yatafi. Sassafe Mum tabar ƙasar batareda ta yarda sun haɗu da Hammood ba kodan tasan zatayi zaman jirane kawai batareda ta ganshi ba. Lina kuwa tana tashi ta ɗauki wanka tasaka ɗan ƙaramin skirt da Half vest wacce ko chest ɗinta bata gama rufewa ba bare ayi maganar cibiya. Tambayan ma'aikatan gidan yanda Hammood yake tayi suka shaida mata yana filin wasa a filin ƙwallon taje tazauna tana kallonsa. Tunda ta isa wajan hankalinsa bai kai kanta ba gabaki ɗaya ya tattara hankalinsa a training ɗinda yakeyi saboda a lokacin ya fara tun fitowarsa yana Gym Ya ɗauki lokaci yanayi Sannnan Ya zauna zai huta ruwa taɗauka a water bottle ta nufeshi tana zuwa babu magana ta miƙa masa kallon ruwan yayi ya kalleta daga ƙasa har sama ta sakar masa murmushi ya amsa haɗeda yimita godiya ta zauna gefensa. "Meyasa baki bi Mum ba?" ya jefa mata tambaya a yayinda ya buɗe bottle ɗin ruwan. "Saboda Ban aiwatarda abunda ya kawoni ba" Yakai bottle ɗin ruean bakinsa Saida yasha ruwan sosai ya kashe ishinsa sannan ya miƙa mata haɗeda sake godiya ya miƙe batareda yasake kulata ba yawuce cikin fili dama coach ɗinsa yana zaune a gefe yana jiran dawowarsa (wannan his personal coach ne bawai na team ba). Sai 10:00am kafin yagama Abunda zaiyi har alokacin tana zaman jiransa a gajiye ya nufi ciki tabishi tanason yin magana dashi. "We'll talk later lina yanzu I'm tired idan nafito zan nemeki" oKay zan jiraka yanzu amma barina rakaka zuwa Sahshinka" "is okay zan tafi dakaina" baijira cewarta ba yaƙara saurin tafiyarsa. Sai tara da mintuna kafin natashi kai tsaye wanka na shiga na daɗe sosai a ciki na haɗa ruwan wanka ina zaune ciki. Sai wajan 10:00am na fito daga ruwan na ɗauki towel gabaki ɗaya towel da suke wajan Medium ne basuda girman da zasu sauka har cinya idan suka rufemin sama bazasu rufe ƙasa mai kyauba idan suka rufe ƙas akuma sama bazai samu rufuwa dakyau ba babu yanda zanyi na ɗaura nafice zuwa cikin ɗakin a hankali nake tafiya saboda tsoron sincewar towel ɗin na isa gaban mirror mai nafara murzawa lallausan fatar jikina sannan na shafa duk wani abun ƙamshin da nafara amfani dasu zuwana nan na gyara kaina na shafa masa shima mayuka da Hair spray. Ina cikin shirys kaina yashigo baibi takaina ba yawuce toilet ajiyar zuciya na sauƙe ganin kamar bai lurada yanda nakeba. Closet na buɗe sai dai babu wani kayan arziki kusan kayan barcin da nasaka jiya yafisu mutumci. Duk wata riga da skirt Skirt ɗin Mini ne sai Bomb-short masu yawa babu dguwar riga ko guda ɗaya. Wancan ɗakinne yakeda dogayen kaya. Daƙayr na iya nemo shashin Riga da long trouser sai dai rigunan suma kaff ɗinsu half ne wasu sun kai kan cibi wasu basu kaiba. Nacire wandon nasaka kamar wanda aka gwadashi da shape ɗin jikina yayi masifar kyau nasaka rigarma sai dai bazan iya zama da rigarda cibi yake wajeba. Dole zan tafi can ɗakin na nemi kayanda zasu suturtamin jiki. Ina fita nasamu yayi locking ko'ina Babu yanda za'ayi na iya buɗe ƙofar, shikuma bayaso lina ta biyoshi ne yasa yayi haka. Bazan iya buɗewa ba hakan yasa na zauna falo na takure kaina. Bayan yafito a wanka sannan ya nemi wajan da nake bai ganni ba hakan yasa yafito palour dan yasan bazan iya fita ba dan bansan pin na ƙofar ba. A zaune ya sameni na takure jikina ya ƙaraso ya zauna cikeda kulawa ya jawoni jikinsa. "Menene yafaru? Ya tambaya. "Banason wannan kayan da yake jikina a dole nake sakasu ka buɗemin ƙofa naje na saka wasu kayan please" cikeda sigar lallashi da tarairaya kamar wanda yake magana da ƙaramar yarinya yafara magana. "Bakison farantamin ne? Inason irin kayanda yake jikinki sosai shiyasa na zubasu a cikin wajan cikeda saka ran zaki sanya danki farantamin wajanki kaɗai nakeda hurumin gani naji daɗi. kece halalliyata da kika halatta gareni, Amma har indai kinji zaki takura muje in rakaki ki canja" kalamansa masu cikeda da hikima da wayo sun karyar mun da zuciya na girgiza kai alamun nafasa canjawa. "Okay toh tashi naga yanda kayan sukayi miki" na maƙe kafaɗa alamun A'a. Ya tattara hankalinsa gareni gabaki ɗaya ya sake matseni jikinsa ya saisaita murya. "Kinga Lina yanzu muka rabu da ita ƙananun kayane jikinta banson ganinta yasa nataho ciki danna ganki" ɓacin rai ya ziyarci zuciyata na haɗe raina sosai ido sukayi narai-narai. "Ni banason zamanka da ita kaga fa irin shigar da takeyi baka hanata ba bayan kasan Babu kyau kuma ranar a idona ba kunya ba tsoron Allah ta rumgumeka gaskiya ni kace mata tatafi" saida yayi ƴar dariya sannan ya amshe. "Yaya zanyi toh kinga ita addininsu baice mata dole saita rufe jikinta ba idan tasaka Kawai hanya guda ɗaya da nake dashi na kalla a jikinki, ana gama worldcup zata tafi she's my cousin yarinyar sistern Mum ce and kuma ranar tayimin unexpected hug ne bansan zatayi ba da zan kaucewa faruwar hakan ranki ya ɓaci ne? Idan kinji babu daɗi I'm sorry. "Yarinyar sistern Mum ce kuma ba addininku ɗaya ba? Kuma kasan dole zanji babu daɗi tunda dai niba dutsi bace da wata zata rumguni mijina a gabana batareda naji wani iri ba, wata frdn ɗina Umm najma dana faɗa mata cewa tayi da itace saita bata Blow a baki" dariya sosai Yayi. "Rouhii kodai kece kikaji kamar kibata blow?" no bani bace Umm najma ce tafaɗa data faɗawa Ameerah tayita zaginta itama harda cewa Allah yasa karta ɗauki hankalinka." "Ni bazata ɗauki hankalina ba koda wasa, amma wai cikin Frnd ɗinnaki babu wacce take bki shawarar yanda zaki kula da miji? Kunyarki tayi yawa" "Akwai dayawansu ma irinsu Aisha ɗalhatu da meelarh gumel kullum zancen kenan" "Okay idan kin ɗauki shawarasu Show me tashi ki nunamin kayan jikinki" A matuƙar kunyace na miƙe ina sunna kaina. Ciff-Cff kayan yayimin kamar wanda aka aunashi a jikina na sanya hannu ina kare cibiya na. Saida yaji tsikar jikinsa ta zuba saboda yanda kayan yayimin kyau ajikina dama kuma sam banda tumbi sai yayi kamar wanda aka zana ƙirar. Hannunsa ya ɗaura akan hips ɗina ya matsa saida na runtse idanuwa. Kyawawan idanuwansa nan da nan suka fara canja launi izuwa kalar namijin dayake cikin buƙata. Jawoni yayi nafaɗa jikinsa ya ƙwantar dani ya yabi yamun rumfa. Cikin sarƙaƙƙiyar murya yafara magana yanaji yanashan iska. "Babe i need you please please kibari nasamu nutsuwa daga gareki, karki yimin kuka domin duk buƙatuwar danake ciki bazan iya jure kukanki ba" yafaɗa har maganar tana ƙaƙarewa. Dasauri na girgiza kaina. Ya rintse ido yanajin wani yanayi a cikin jikinsa" "Why? Meyasa kikaƙi amincewa dani har yanzu? Bakya sona koh?" "No bahaka bane Ina tsorone?" shiru yayi yana auna maganata daga yanda yaga jikina yake rawa ya fahinci a halin yanzu bazai taɓa samun abunda yakeso daga gareni ba, tun baiyi komaiba nafara shirin kuka. Zaiyi haƙuri yajira har ya daidaici lokacin daya dace Kuma yanzuma ko yayane yana buƙatar rage zafi" "Is Okay naji bazan kusnceki yanzu ba amma sai yaushe? When zaki bari musamu farin ciki daga junanmu?" Nayi shiru naƙi bashi amsa saboda bansan yaushe zance masaba. "Idan kin amince nasamu sauƙi daga gareki bawai ina nufin na kusanceki ba, gangar jikinki nakeso ki aramin nasamu nutsuwa batareda na shigarda kaina izuwa jikinki ba" kai kawai na gyaɗa masa. Lokaci guda yafara kissing ɗina jikinsa har rawa yakeyi. Tsayawa yayi cakk yana kallon fuskata da na rufe ko motsi banayi. "Bazaki tayani samun nutsuwar ba?" Idona yana rufe na tura baki. "Kai kace na ara maka gangar jikina" murmushi yayi ya yi kissing kan hancina wasa gaske ya lura wata irin rigima nake dashi. "Toh drama Queen ataimaka a tayani samun nutsuwa" na maƙe kafaɗa yayi murmushi kawai ya tashi ya ɗaukeni cakk izuwa ɗaki dan budirin dayakesonyi kujera tayi masa kaɗan. Mamakin yabda ya ɗagani nake danni kaina nasan zanyi nauyi amma shi kamar bai ɗauki wani abu mai nauyi ba. Muna shiga abunda yafara yi shine rabani da kayan jikina dan yaga alamu akoda yaushe anan ake samun matsala yana farawa nake saka kuka. Yauma yanayi yana tunani da fargabar zan iya saka masa kuka. Saida yaga yacire Half rigar dake jikina banyi kuka ba yasamu ƙwanciyar hankali runtse idanuwana nayi na kare ƙirjina da hannuna lamarin sai yayimin wani iri idan ba hikima irinta ubangiji ba daya halicci Aure ya sanyashi ya zama nutsuwa a tsakani ma'aurata ba tayaya zan iya cire rigata gaban wani ɗa namiji hankali ƙwance babu wani tashin hankali bayan kunya da fargaba. Cire hannun yayi daga ƙirjina yana kallonsju saida yasha yaji kasa ɗauke idonsa yayi yana ƙare musu kallo idonsa har ƙanƙancewa sukeyi dan fitina shidai zaice tunda yake bai taɓa kallon halitta mai kyau irin wanda yake kallo yanzu a ƙirjina ba ya tabbata ba Laifina bane danake suturta jikina na killacesu saboda sun cancanci a killace kuma a ɓoyesu fiye da haka ma. Shiru yayi yana tunanin ta yanda zai fara aiki akansu Najishi shiru amma koda wasa banyi ƙoƙarin buɗe idona ba sai numfashi da nake fitarwa, hannuna ya sake saijin sauƙar hannunsa nayi a ƙirjina a lokacin nunfashina ya nemi barin gangar jikina a lokaci guda da yafara aikamin da saƙon da yafi ƙarfin ƙwaƙwalwata in banda sautin numfashi babu abunda yake tashi a ɗakin. Zuwa Shuɗewar wasu mintun da bazasu gaza cikin wa ɗaya ba babu wani abunda ya saura a jikina wata irin duniya muka lula dani dashi ban dawo hayyacina ba saida naji yana shirin shigewa cikin jikina ga wani zafi mai azaba ya ziyarceni bansan lokacin dana ƙwala ƙara ba Ƙanƙameni yayi alokaci guda na sake wani uban kuka ala dole ya sakeni yabar abunda yakeyi yakoma aikin lallashi ba zallan zafinda naji ya sakani kuka ba harda taɓara da ganin idan nayi zai barni daƙyar nayi shiru nadaina kukan inajin yanda zuciyarsa take bugu da ƙarfi nima tawa da ƙarfin take bugu bayan yaji ma tsagaita kukan ya tashi zaune yana cikin samun nutsuwa nayi wannan ihun da saida kansa ya sara a adaddafe yayi toilet ya haɗa ruwan zafi yashiga ya zauna ya ƙwanta aciki yasan ahalin yanzu abunda zai sama masa nutsuwa kenan. Gabansa har zafi yakeyi saboda abunda yakeji da yasan haka akeji a rage zafin da baiyiba saboda azaba kawai ya tadowa kansa idan haka zaici gaba daji idan baisamu haɗin kai daga wajena ba toh zai jira har lokacin daya ƙudurtawa ransa sannan ya kusanceni dan idan yacigaba da haka baya tunanin zai iya buga match har yayi winning. Yakai 30minute ciki kafin yayi wanka ya fito yanda yabarni ya nufa ina ƙwance naji sauƙar hannunsa a jikina ture hannun nayi dan raina yaɓaci aiba haka mukayi dashi ba. Yana kallona cikin so da ƙauna da yanda zaiyi da yau ya mallakeni saboda ya daina azabtuwa da soyayyata. Yagane fushi nake dashi dan haka yahau aikin rarrashi. "I'm sorry nima bansan nayi ba" na haɗe rai sosai bana kallon fuskarsa dan bazan iyaba nace. "Aiba haka mukayi dakaiba" "I know shiyasa nace kiyi haƙuri i was not in my right sense bansan abunda nake aikatawa ba" nayi shieu ban kulashi ba hakan yasa yayi tunanin nasauƙo kenan ya jawoni jikinsa. "ba laifina bane suraraki ta zautar dani amma da kika tunani baki kalli na saita hanya ba kinajin zafi ne?" ya tambaya. Cikeda shagwaɓa na gyaɗa masa kai kuma babu wani zafinda nakeji. "Sorry tashi muje na taimaka miki kiyi wanka zakiji daɗi" na maƙe kafaɗa. "Kaje zanyi wankana ka nema mana abinci kafin nagama inajin yunwa" duk maganar da nake ban yarda mun haɗa ido ba dan bazan iya hakanba. "Okay" sannan ya raba jikina da nasa yafita dan nema mana abinci saida na shiga cikin ruwan zafi kafin naɗanji wajan yanamun zafi na runtse idanuwa na toh yanzu kenan ma inaga ya shiga wajan gabaki ɗaya. Nayi wanka na fito bai dawo ba harna shirya. Ashe shikam yana palour yana jirana. Ƙananun kaya nasaka nayi plaour idan ƙofar zata buɗi inaso na canja kafin yadawo. Azaune na sameshi da plate a gabansa ganin yana kallon jikina yasa na ɓata rai na isa gefensa na zauna daba ace inajin yunwa ba da fita zanyi abuna. Kasa cin abincin nayi saboda inayi ina tuna abunda yafaru recently. Kaɗan naci naji na ƙoshi shima yau naga cin abincinsan ba kamar yanda ya sababa." Tun daga lokacin har ranar tafiyarmu tazo Hammood bai sake yarda ya tado ta kansa ba ya rage ƙwaƙunemi a jiki kamar yanda yasaba." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA. Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Narasa ta yanda zan shirya kayanda zamuyi tafiya dasu tunda nasan bayan kayan sakawa dole akwai abunda zan buƙata amma saboda kayana babu wani trolley ko akwati a ɗakin danake da nasa. Saura 2hours mu tafi amma zamu fita ana saura 1hour ne zuwa filin jirgi. Nagama shiryawa cikin doguwar riga Abaya na yafa ɗanƙwalinta ina zaune ina jiransa ko zai shigo yace ga yanda zamuyi da kaya lokaci yanata ƙurewa hakan yasa na miƙe zuwa zuwa ɗakinsa. Kai tsaye nasaka pin ɗin shashin na shiga dake yanzu ya sanar dani pin ɗinsa. Babu kowa a palour hakan yasa nawuce kai tsaye zuwa ɗaki nanma babu kowa najira kaman 10minute ko yana wanka amma naji shiru hakan yasa natashi na leƙa toilet ɗin babu kowa. Gabana yafaɗi dana tuno abunda nayi yakan wuce 10minute a toilet yanzu dana tashi na leƙa toh idan yana ciki fa? Baza'a sake yin wannan kasassaɓar dani ba in sha Allahu. Fitowa nayi na nufi palour adai-dai lokacin da nake shirin fita ya sako kansa ciki jaa da baya nayi ina kallonsa. Ƙananun kayane a ajikinsa sunyi matuƙar yimasa kyau si nake ganin kamar bantaɓa ganinsa yamin kyau irinna yauba. Sai dai fuskarsa babu walwala amma a hakan yasamu damar kasarmun Murmushi. "Kinyi kyau sosai Rouhi" "Kaima haka" nafaɗa murmushi yayi. "Rouhi nasan abunda kika faɗa fa" zaro ido nayi ina kallonsa da mamaki. Ya riƙo hannuna Sannan yafara bayanai. "A Kowani lokaci idan nace I mised you kikance nima haka, means kinyi missing ɗina kema ba? Kaima haka kuma i know zai zama like nima nayi miki kyau" na ɓata rai sosai haɗeda girgiza kai. "No ba haka bane" nafaɗa amma kana kallonsa kasan kawai inason waskewa ne" ya jawoni jikinsa ya sanya hannu yayi crossing a bayana yanda bazan iya ƙwacewa ba yayinda numfashinsa da Scent na mouth spray and freshner mai ƙamshin mint suna sauƙa akan hancina na lumshe idanuwana na a lokacin da nake tunanin zai haɗe bakina da nasa dan ina marmarrin haka. "Wanda ya faɗa min ya fiki iya yaren Rouhii meyasa bakya iya fitowa ki nunamin soyayyarki sai da yaranda kike tunanin banaji?" har lokacin ban buɗe idanuwana ba saima samawa kaina naƙwanta da nayi a faffaɗar kafaɗarsa. "Is Okay zaki iya sanar dani abunda yake cikin ranki I'll be glad dan Ina sonki sosai. If you love Someone let them know thats a sahih hadith Narratef by tirmithi. Why are you hesitating wajan nuna soyayyarki? Kodai I'm the one who thinks kina sona Ke a wajanki ba haka bane? May be I'm mistaken" na girgiza kai. "Okay toh yayane? Tell me kina sona?" yayi tambayar idonsa nakan lips ɗina yanaso yaji abunda zan faɗa, ciza lips ɗin nayi saboda nakasa furta komai saida tsikar jikinsa ta zuba ya runtse ido ya buɗesu akaina a lokacinda nake tsotsan lips ɗina na ƙasa duk a rashin abun faɗa bazai iya jurewa ba dan sai yake ganin kamar inayine da gayya kuma dama sun ƙwana biyu basu haɗu ba ya kamo haɓata na buɗe ido ina kallonsa yau shine karo na 4-5 dana taɓa zagewa na kalli cikin idonsa babu abunda na gano face soyayya da tsantsar kewa da buƙatuwa da yake ciki ƙarancin shekaruna bai hanani gano hakan daga gareshi ba. Lips ɗinsa ya ɗaura akan nawa bai kaiga fara aikata komai ba mukaji an danna door bell saida ya furzar da iska bai kula ba ya ƙarasa ɗaura lips ɗinsa akan nawa. Wani irin dannawa da aka farayi babu shiri ya sanyashi raba lips ɗinsa da nawa gabaki ɗaya fuskarsa ta canja wani irin malolon baƙin ciki naji koma waye mai danna bell ɗinnan ya shiga rayuwata na rigada na ƙwallafa rai akan wannan kiss za'azo ayimin baƙin hali? A lokacin daya ɗaga lips ɗinsa saida na haɗiyi wani dan iskan yawu wannan wane irin shiga hakkine da wannnan masu danna bell ɗin sukayi? Allah yagani bazan yafe ba sai Allah ya saka min. Lina ce take bugun ƙofar kamar hauka intercom ya kunna nann da nan hotonta ya bayyana a jiki tana tsaye ta saka hannu zata ƙara dannan ya kunna magana. "Menene yafaru Lina?" "Inasn magana dakaine Swthrt please?" "Swthrt na maimaita afili saida yajuyo ya kalleni na ɓata rai sosai hawaye ya cikamun ido. "Okay just Go, zan fito We'll talk idan nafito ina tare da matana yanzu" yana faɗin haka ya kashe gabaki ɗaya harda bell ɗin yanda kota danna baza'a jiba. Kallona yakeyi cikeda sha'awar rikici da shagwaɓa irin tawa tura baki kawai nakeyi naƙi kulashi. "Me kuma yafaru?" "Swthrt fa tace maka" "To menene a cikin hakan" hawayen dake idona suka ziraro kamar zanyi ihu haka nakejin raina yanamin ɗaci wannan wace irin al'adace haka? Kawai saita kirashi da Swthrt sannan ace bazanji zafi ba saboda inada zuciyar dutse?" "Kuka? Meyasa? Ba nace miki banason kukanki ba? Akan abu kaɗan sai kifara zubda hawaye" "Abu kaɗan koh? Cewa ba kayi babu komai acikin abunda tayi kuma kasan duk wannan abun tanayine kawai danta sameka shin zakace babu komai" ya mannani da jikinsa sosai yana shafa bayana sannan yafara rarrashi. "Is Okay let her call me whatsoever she wants ai ba hakan yana nufin ta mallekeni nazama nata kenan bakoh? I'm yours naki ke kaɗai, kidaina tada hankalinki akan Lina da ace Lina zataja hankalina ko ta mallakeni may be 5-7years backs ta mallakeni you don't need to worry about her Okay?" na gyada kaina. "We're late yakamata mutafi yanzu" cikeda shagwaɓa nafara magana. "Nifa bann shirya komai na tafiya ba nazo ina nemanka baka nan har zan fita shine ka shigo" "Is okay Babu abunda zamu tafi dashi nasaka an shirya mana komai a masauƙinmu duk abunda kikeso ki saka ciki handbag ɗinki thats all you'll need" na raba jikina da nasa. "Barina ɗauko bag da phone ɗina" "Rouhi" ya kirani na kalleshi. Yakai idonsa kan breast ɗina wanda suna cikin riga ne amma sunyi Tum-tum tunda ya rumgumeni yaji suna tokarinsa hankalinsa yatashi badai ahaka zan fita ba? Allah yagani shiko tudunsu bayaso agani saboda yanda yaga kyawunsu bayaso ko a cikin riga wani ya kalla har yayi la'akari da shape ɗinsu. Ganin ina kallonsa ina jiran abunda zaice yasa yafara magana. "Change your Outfits Rouhi" na kalli kayan jikina babu abunda yayi na kalleshi yacigaba da magana. "Ta fitarda shape fa tudun breast ɗinki bazan iya jure wasu sh kalli abunda yake mallakina ba ko yayane duk da kuwa yasan suna killace amma ba irin wannan killacewar yakeso ba. "Wait I'm coming yafaɗa haɗeda shigewa ciki phone ɗinsa kawai ya ɗauka da ya zura alijhu dubawa yayi duk wani abunda yakamata yayi plug-out yayi sannan muka fita, ɗakina muka fita kai tsaye dakansa ya buɗe ya ɗauka wata riga yabani Saida nabar wajan sannan na canja rigar bayan nasaka itama yace ba ita saida nasaka riguna morethan 10 duk basuyi ba daga ƙarshe Half Vest wanda tayi tighting jikina nasaka kan bra sannan na ƙara wata full vest akai dakyar a hakan yayarda amma hankalinsa bai gama ƙwanciya ba. Munsamu Lina da Nawrah suna jiran fitowarmu Nawrah riga da wando tasaka sai wani mini veil datayi rolling. Lina kuwa kayan gadone a ajikinta wato iya cinya sai dai wannan karo cikinta a rufe yake. Na kalli kayanda suka saka na ƙara ko ajiki sa amma ni shine zai matsa saina kammala jikina waje ɗaya. Lallai Hammood rayuwarsa da gyara ai Nawrah ma yakamata yayi kishinta tunda ƙanwarsace akwai hakkinta a kansa wato shi yanda na lura dashi matarshi kaɗai yasani. Dagani harsu Babu wanda ya kula wani banbi takansu ba danaga nima batani sukeyi ba. Mota ɗaya muka shiga da Hammood Nawrah da Lina suna mota ɗaya. A jirgi ma waje ɗaya muka zauna dashi Suma suna wajansu. Dake ƙasar sun snaarda lokacin isowarsa yasa airport ke cike da cincirin doma jama'a tako'ina hasken camera kawai nake kallo yau Sunga abunda suke nema wato masu labarai Matar Hammod yau A idonsu bayan lokaci daya ɗauka yana ɓoyeta. lina da suna bayanmu amma saida dawo ɗaya gefenshi ta riƙe hannunsa sai zuba murmushi take ma nema labarai sun samu abun nema sai ɗauka kawai suke cikin mutane kawai yasa ban mata rashin mutumci ba dama inaji da haushin ɗatsu. Kallona yayi naci magani yasan za'a. "Menene?" yayi magana a yanayin son shagwaɓa mutum. Idea ce mai mugun zafi ta faɗomin dan haka na kalli ƙafata shima kallon ƙfar yayi sannan ya dago gareni. "Ya kama miki ƙafa? Dasauri na ɗaga kai,"Kina buƙatar na sassauta miki?" nanma kai na gyaɗa masa. Ya zare hannunsa cikin nata a wajan ya durƙusa Akan gauiwarsa guda ɗaya a gabana batareda damuwa da matsayi ko cincirindon mutane da suke wajanba. Hannuna yasa yafara gyaramun igiyar takamin. Wani irin rikitaccen ihune kawai yake tashi a wajan fans ɗinsa mata kuwa ji suke inama ace sune masu wannan sa'ar. Bayan yagama ta ɗaya ƙafar na miƙa masa ɗayarma ya gyara. A zahirin gaskiya fa babu wani kamani da takalmin yayi kawai dai inaso na nuna matsayina a wajansa ne. Ya miƙe haɗeda sakarmin murmushi nima murmushin nayi masa. "Yayi miki? Na gyaɗa kai alamun yayi kuma fa ya ɗan yimin ruwa amma tunda buƙata tabiya komai yayi dai-dai. Shida kansa ya buɗemin ƙofar mota na zauna ya rufe kafin ya isa an buɗe masa yashugo muka tafi. Wani tangamemen hotel ne wanda aka sauƙi palyers na team ɗinsu kusan gaba ɗayansu sun iso Hammood na ɗaya daga cikin wanda sukazo late. Kowane player apartment yake dashi shida family ɗinsa sannan duk wani expenses both nasa dana family ɗinsa an ɗauke. Su kansu naga alamun wajan ya burgesu bare ni wacce inbanda Abu dhabi danaje shima hakan ina ƙwance zazzaɓi banga ko'ina ba sai wannan ƙasar. Apartment ɗinmu yana ɗaya daga cikin apartment na musamman a gajiya muka ƙarasa ciki ni dashi Dama ɗaki ɗaya muka zauna Nwarh da Lina kowacce takama ɗakinta. Ana gobe za'a fara buga worldcup washe garin ranarda mukaje kenan saiga Yaya Ahmad da Yaya habibu harda matan Ya Ahamd wacce cikinta ya fito sosai Bansan da zuwansu ba sai ganinsu kawai nayi babu wanda ya sanar dani ko Hammood bai faɗamin ba ashe shiya shirya tafiyar. Baisan Matar Ya Ahmad nada juna biyu ba ya haɗa harda ita da Mummy tace tazauna Baba yace tataho kawai duk wnai kula zata sameshi acan kusa da mijinta. Mum ma aranar ta iso ni ina wajansu Yaya Ahmad banmasan ta iso ba a wajansu na raba dare saboda Hammood bai dawoba kuma ya shaidamin ba lallai ya dawo ba zai iya kaiwa safiya." Nagama exam Please kuyimin addu'ar fitowa da kyakkyawan sakamako." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Ranarda za'a fara buga worldcup bansaka Hammood a idona ba motocine sukazo har yanda muke ɗaukanmu Sai alokacin naga Mum na gaisheta ko kallon yanda nake batayiba Gabaki ɗaya muka shiga mota Ya Habibu ba mota ɗaya mukaje dashiba bansan yaya akayi ba nidai naga bayan mun isa suna magana da Nawarh bansan ko ɗan zamansu da baifi 30minute a mota bane har suka saba. Bata yanda kowa yakebi ba mukabi ta wani waje daban muka shiga ciki. Fili yacika da ƴan kallo tamƙam da ƴan kallo amma sai da mu ba cikin wannan wajan muke ba wani wajene da ake kira da VIP suit daga cikin wajan kallon duk wani abunda yake gudana a cikin filin da glass aka rufe wajan sannan akwai set na Sopa a ciki da table na drink da komai a takaice dai wani ƙayataccen living room akayi a wajan. Nida Nawrah da Lina sa Ya Ahmad ta matarsa da Mum Da Yaya habibu. Wajan ya tsaru sosai banajin wannan wajan Hukumar worldcup ne suka ɗauki nauyin biyansa tunanina yafi karkata akan Hammood ne ya kama mana dakansa wanda suke cikin fili suna iya ganinsu da duk abunda mukeyi. Muna kallo ƴan wasa suka fara shigowa har suka gama idona yanakan Hammood yayi kyau sosai cikin kayan ball ɗin bayan angama duk wasu ɗabi'a da ake gudanarwa kafin fara ball Juyowa Hammood yayi ya kalli wajan da muke murmushi na sakar mas adake da wajanda muke babi wani nisa sosai shima ya maidomin. Ana shirin fara wasa yaya habibu yamin magana cikin harshen hausa. "Marmeeyy bani wayarki nakira Maryam tace nakirata video call da zarar anfara" miƙa masa wayar nayi ya ya amsa ya kirata mamaki da al'ajabi yagaza ɓoyuwa a fuskar Nawrah bata taɓa tunanin Yaya Habibu ɗan uwana bane sai a yanzu dataga munyi magana da yare ɗaya sannan ta ƙare mana kallo. Har ɗan kama mukeyi. Aranta tana faɗin aida nayi kama da Yaya habibu toda komai zaizo da sauƙi ko Mum ɗinsu zata ɗauki abun dasauki akan yanda ta ɗauka yanzu. Duk da Yaya habibu Bai kaisu haske ma amma tsakanin haskensa da nawa akwai bambamci sosai kuma suma a cikinsu ana iya samun masu madaidaicin haske kamar nasa Kuma gashi kyakyawa ni mace dayakamata ace nice nayi kyau sai shi namiji yayi kalar kyau sosai. Saida na ɗago na kamata tana kallonmu sannan ta kauda kanta mamaki yaƙi barin ranta Ba ita kaɗai ba ashe har Mum da Lina sunyi mamaki amma babu wanda yafito ya nuna mamakinsa a fili. Kiran maryam Yayi suka fara waya tana kallon abunda yake faruwa. Cikin ƙwraancewa da salo haɗeda son burgeni Hammood yake buga wasa. Wannan wasan da zaiyi yasan zai sake taka muhimmiyar rawa a jawo hankalina gareshi. Duk wani salonda yasan idan yayi a wasan zai burgeni shi yakeyi. Shi awajansa hakanma rahama ne tunda Allah ya bashi baiwa sannan yasaka baiwar tazama abunda matarsa takeso da muradin gani a rayuwarta a ganinsa wannan wata dama ce da ubangiji yabashi tun kafin atafi Fisrt half Hammood yaci ball ɗaya celebaration muka fara anata murna da ihu. A idona Nawrah Da yaya habibu suka rungume juna da alamu basusan sunyi hakan bama saida suka ankara da abunda suka aiakata sannan ya saketa su duka sauka shiga taytayinsu. Ni kaɗai na lura da abunda yafaru Maryam kuwa baiwar Allah anjuya camerarta zuwa fili can kawai take kallo batasan wata na shirin iskantar mata da masoyi ba. Sa'i-Sa'i suke kallon juna sai suyi murmushi duk ina ankare dasu. Ana dawowa daga first half suka rama cin da Hammood yayi musu baƙin ciki raina kamar nayi kuka har wani ɗaci nakeji. Ana cikin wasa team ɗin su Hammood suka ƙara ɗaya. Angama wasa Su Hammood sunada 2 sukuma 1 aka tashi wasa akayi declaring su Hammood winners. munkoma gida batare dasu ba sai wajan 12yashugo idona biyu dan dawowata daga wajansu Ya Ahmad kenan. Inajin buɗe ƙofarsa da gudu na tashi na nufi ƙofa yana kallona ya buɗemin hannu na ƙarasa na ɗaleshi gabaki ɗaya da. "I made it Rouhi" "Nasani I know You'll" مبروك إليك أحسنت عملاً (Natayaka murna Job weeldone)" "Dagaske nayi?" "Yes ka iya buga wasa sosai bantaɓa kallon ɗan wasan ƙallo kamarka a tarihin wasa gabaki ɗaya ba" murmushi yayi yaji daɗin maganata sosai. Sauƙa nayi daga jikinasa naja hannunsa har zuwa ciki. Saida yazauna sannan na kaleshi fuska cikeda murmushi da kuma zullimun abunda nakeson aikatawa nace. "اسمح لي أن أهنيك" (Let me offer you my congratulations). Yatsaya yana kallon abunda zan bashi. Murmushi nayi na sunkuyar dakai sai inajin bazan iya ba. Ya miƙe haɗeda riƙe hannuna yana kallon fuskata. "Ina sauraronki Rouhi I'm eager naji abunda zai fito daga bakinki please say it" shi duk tunaninsa zan faɗa masa irin soyayyar da nake masa ne. Saida na runtse idanuwa na sannan na buɗesu akansa ƙara tsayina nayi yanda bakina zai iya sauƙa a dai-dai nasa saida na rufe ido sannan na sada Lips ɗina da nasa na kama lip ɗinsa na ƙasa nashiga tsosa rikicewa yayi dasauri ya mannani da jikinsa baiyi zaton abunda zanyi ba kenan. riƙe waist ɗina yayi ya ƙarfafamun tsayuwata yayinda ƙarfina yazama duk ajikinsa saboda akan yatsuna na tsaya yasan zan gaji. Sosai yake tayani muna kissing juna munji daɗinsa fiyeda wancan karo na baya dan wannna karo ana yinsa ne cikin shauki saboda duk rai sunason abunda suke aikatawa tsawon lokaci muka ɗauka a haka banja jiki ba har saida naji ni kaina ya isheni. Shikuwa maimaikon yaji yagaji saima wani kaimi dayake ƙara samu dukda nagaji amma ban daina bashi ƙwarin guiwa ba har yazare lips ɗins dakansa. yayi taking deep breath sannan ya sake manneni yana neman bakina zai sake mayarwa yatsuna nasaka akan lips ɗinsa ya tsaya yana kallona da kyawawan idanuwansa wanda suka fara canjawa. Saida na tsotse damshin dayake kan lips ɗina sannan nafara magana "Is okay ya isa haka thats your reward dakayi wanning wannan match ɗin. You only scored 1." Yana rumgume dani batareda ya sakeni ba yace. "Thank you thats a huge gift da na taɓa receiving alokacin danaci ball" "أنت تستحق ذلك" (You deserve it) nafaɗa ina sunna kaina. "Nayi scroring 1 You kissed me sau 1 What if I scored 2 next time?" Da yatsuna nayi alamun 2 sannan nace. "Then You'll have 2" "dagaske" batareda na kalleshi ba na ɗaga kai. "Zan bakai mamaki next match" "I'll be waiting" nafaɗa ina ɓoye kaina cikin jikinsa. "kedai kawai Keep your Words kinyimin alƙawari dayawa remember?" na gyaɗa kai. "Yeah ban mantaba" "Muyi bacci koh? I'm tied amma kafin mu ƙwanta kinci abinci" kai na gyaɗa masa. "Naci kaifa?" "Ina jin yunwa amma ba abinci nakeson ci ba" shieu nayi kamar bansan abunda yace ba na raba jikina da nasa. Kwanciya mukayi saboda shi kansa yace gajiye yake." A match na biyu Hammood saida yayi scoring 3 each one yaci saiya ɗago hannunsa yayi kiss ajiki ya nunamin nafarko yatsa 1 yaɗaga na biyu ma haka. Haka na 3 mutane sai kallon al'ajabi suke dake akwai camera tako'ina kuma ansan matarsa ke wajan sai akayi tunanin kawai yana nunamin abunda yayi scoring ne ni dashi kawai muka san ma'anar kayanmu, wannan karonma haka aka gama cikeda nasara har yafi karon baya ma. Yana wajan ɗan ƙaramin celebration da suka haɗa na winning match ɗinda sukayi amma gabaki ɗaya hankalinsa yana wajena Allah-Allah yakeyi ya dawo yasamu kyautar danayi alƙawarin bashi. Muna zaune Da matar Ya Ahmad shikuma da yaya habibu sun fita ta dubeni. "Marmeeyy kekam Allah yabaki wallh kinyi sa'ar miji mijinda kowace mace take fatan samu abun kamar wani mafarki Allah yabarku tare mijinki yana sonki sosai" na amsa da. "Amin" sannan na ɗaura da faɗin. "Kema ai kinyi sa'a Ya Ahmad mutumin kirki ne" tayi murmushi. "Sosai ma yayanki yanada kirki sosai. Yawwa kinga wannan Lina take koh Wallh kiyi hankali da ita hatsabibiya ce duk wata hanya da zataja hankalinsa na lura abunda takeyi kenan. Ranar mun fita da yayanki inaso naɗan taka ƙafata dake kinaan ai duk dare muna zaga waja koh? Tana tsaye ta sanya wasu mugayem kaya tana jiransa ya dawo mu munganta zaune ashe shugowarsa take jira. Yana zuwa ta miƙe da gudu ta rumgumeshi ƙoƙarinta ta haɗa bakinta da nasa wai adole tana masa murna. Dake shiɗin tsayayye ne kuma yana sonki yaraba jikinta da nasa bai bari tasanu nasarar abunda takeson yiba ya ɓata rai sosai yanayi mata magana akan bayson haka karta sake ƙoƙarin yimasa haka yanada mata kuma yanason matarsa baice mata yana neman komai a wajanta ba, ke dagani har Yayanki tsayawa mukayi muna kallon ikon Allah. Ba ita kaɗaiba kafin ya isa zuwa wajanmu mata nawa sun tsareshi? Kedai ki riƙe abunki Ki kalallameshi kinayin sake zakiji wuff irin wannan mazan ba ƙaramin riƙo akeyi musu ba Kiyi masa biyayya sosai yanda zaiji babu wata sai ke idan kikayi masa riƙon gaske shima zaiyi miki na gaske kinsan larabawa akwaisu akwai riƙon mata" murmushi kawai nakeyi amma araina inajin zafin cewa wai Lina na jiramsa yadawo. Banajin bacci amma nayi mata sallama na fita dan inaso naga marassa kunyan da suke taremin miji." ______________ Da sallama yashugo ɗakin ta amsa daga ƙwance yanda take. Ya zauna bakin gado. "Sannu ko zamuje asibiti? Zazzaɓi tun jiya amma yaƙi sauƙa kekuma kinki muje asibitin banga mai son zama da ciwo ba sai ke" Turo baki tayi zatayi magana tunoda wanenne Hamma ya sanya tayi saurin maida bakinta. "Hamma Nifa banason asibitin nan wallh koda yaushe cikin zuwansa muke daga wannan sai wannan gara kawai na ƙwanta har naji sauƙi" ɗan siririn tsaki yaja saboda wani lokaci taurin kan Aysha na damunsa" "Bari naje nazo ki shirya Nima zanje na shirya idan kuma kin warke idan nazo saiki sanar dani zaki kama duk wata hidimar da take kanki saboda na ɗaga miki ƙafa ƙwana biyu bakida lafiya amma tunda kin gwadamin bazakije asibiti ba kin warke shikenan saiki cigaba da duk wani abunda yake kanki" Sarai Aysha tasan abunda yake nufi tayi ƙoƙari tamiƙe duk da zazaaɓin dayake jikinta. "A'a Hamma bari na shirya kawai kaje ka shirya mutafi" saida yayi dariya ganin yanda tayi reacting lokaci guda. "Okay Toh kona taimaka miki? Naga jikin babu ƙarfi" "No kaje ka shirya kawai zn iya" miƙewa yayi yafice 10minute gabaki ɗaya sub shirya kashe abubuwan wutan gidan kawai yayi ya ɗauki wayoyinsu suka wuce asibiti. Bayan wasu ƴan gwaje-gwaje ya nuna tana ɗauke da ciki na sati 7. Dagashi har ita sunyu murna likitar tayita jan hankalinsu da bayani akan yanda zasu tafiyarda lafiyar ta sannan tace idanda hali ya ɗaga mata ƙafa har na wani lokaci zuwa cikin yayi ƙwari. Bayan ya biya kuɗin ganin likita dana test dana magani suka tafi gida. Yana zuwa ya kira Ummi akan Taturo masa maryam tazo Aysha babu lafiya Ummi ashe Likitar takira ta gaya mata tun bayan fitarsa toh kawai ta amsa masa sukayi sallama. Bayan wajan 2hours dayin wayarsu sukaji sallamar Maryam hamma yatashi yaje ya buɗe ƙofa a tsaye yaga Ummi da Maryam Suna jiran abuɗe. "Bismillahi Ummi kushigo ai bansan har dake za'azo ba Mun ɗagoku" ummi bata kulaba suja shuga palourn dake Aysha na palour basukai ga shiga ciki ba ta miƙe zata taryi Ummi. "Aah aida kinyi zamanki jiki babu ƙwari zauna abinki zan ƙaraso har wajan" kanta yana ƙasa takoma ta zauna bayan sun gaisa Ummii ta tambayi ya jiki tana ƙare mata kallo duk da rame ta ƙara wani haske tayi fatt bayan jinya harda jarabar Hamma. Cikin tausayawa Ummij ta dubi Hamma. "Haɗo mana kayanta tare zamu tafi idan cikin yayi ƙwari lokacin ta daina laulayi saita dawo" "Ummii tafiya da ita kuma? Dan Allah da kin barta anan sai Maryam tazauna Ta kuka da ita" "Maryam ai yarinyace bazata iya kula da mai laulayi ba haɗo kayanta ƙwana biyu kawai zatayi nadawo da ita" Hamma badon ransa yasoba yashiga ciki ya haɗo mata kaya itakuwa Aysha kamar ta goya Ummi dan daɗi zata samu sauƙi kenan farin ciki har a fuskarta saida ya nuna. Ummi dama duk halin da suke ciki yarinyar brother ɗinta tana sanar da ita dan itake duba Aysha tun kwanaki da tayi ɓari sau biyu tabada shawarar ta ɗauketa dama tana jira saita sake samun ciki saboda ta ɗauketa da Hujja." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Bayan ya haɗa kayayyakin ya fito dasu palour Ummi ta dubeshi. "ƙarasa dasu waje ina zuwa" "Ummmi kuɗan huta mana yanzu kukazo fa Saina maidaku." "Bada driver nafito ba Nida kaina na ɗauko mota yanzu zamu tafi karka wahalar da kanka ka huta" suna magana ne cikin harshen Fulatanci. Yayi waje da kayan Ummi tadubi Aysha. "Zan tafi dake saboda laulayi idan kika warwaee saiki dawo na yanke shawara batareda izininku ba amma idan kinji zaki zauna gidanki saina bar muku maryam tazauna daku" dasauri ta girgiza kai. "Zan biki mutafi Ummi nima zanfi jin daɗin zaman can" "Toh saka mayafinki Maryam taimaka mata naga jikkn babu ƙarfi inaga idan munkoma gida ma sai an ɗaura mata ruwa" Maryam ta taimaka mata suka fito Hamma na tsaye jikin motar data ƙaraso ta buɗe suka sshige Shidai Hamma kawai faɗan dayafi ƙarfinsa ne babu yanda zaiyi amma baiso tafiya da ita da Ummi tayi ba har wane laulayi takeyi da za'ace bazata zauna a ɗakinta ba?" Asama su Mama sukaji zancen komawar Aysha gidan Ummi harga Allah hakan yayi musu sosai Kuma Ummi tayi dattako. ________ A kan wasu kujeru na zauna wanda suke kallon ƙofar shigowa harabar wajanda nake ina zauna Lina da Nawrah suka fito da alamu akwai yanda Nawrah zatace ko ima zata a wannan daren? Koda yake nagasu Awajansu babu wani dare da rana aduk lokacin da mutum yakeso zaije yanda yakeso tunda na kallesu sau ɗaya na ɗauke kaina Lina har tayi nisa ta juya ta dubeni tanamun wani kallon ƙasƙanci wanda bata taɓa samun damar kwatantamin hakanba sai yau data ganni mi kaɗai. Harararta nayi na jaa tsaki haɗeda kauda kana gefe wani irin haushin ya ziyarci zuciya ta dama inaji da Haushinta. Tana ganin kallon da nayi mata yafi nata zafi sai tayi saurin kauda ganta ya ƙara saurin tafiyarta taji tsoron Hararar danayi mata kuma dama da alamu itaɗin matsoraciya ce dan ko sau ɗaya bata taɓa tunkarata taba. Itama fitowa tayi zata zauna tajira dawowarsa amma ganina zauna yasa tafasa ta juya ciki taje ta sanarwa Mummy ina zaune a wajen. " Ya Ahmad yashigo shi kaɗsi ganina anan wajan yasa ya ƙaraso. "Marmeeyy me kikeyi anan?" "Kawai ina zaune ne ina shan iska" "Antynki fa?" "Tana ciki nabarta. Ina Yaya habibu?" "Okay barina ƙarasa wajanta Habibu yace akwai wajanda zaije na gyaɗa kai kawai yawuce ciki" "Nasamu Marmeeyy waje meyasa baki bita wajanba kunje taka ƙafar? Da baki jira dawowata ba tunda kinsamu mai tayaki" "Oh wai Marmeeyy waje tayi? Nida tacemin tanajin bacci zata ƙwanta" "Tana waje zaune wajan shugowa wannan part ɗin" Dariya Anty tayi tabashi labarin yanda mukayi saida yayi dariya. "Marmeeyy anfara kishi kenan? Gara tayi ai dan ni kaina ranar nasha jinin jikina danaga yanda wancan hatsabibiyar take manne masa. Gara tayi hankali tasan abunda yakeyi mata ciwo saboda na lura ba wata shaƙuwa tsakaninda Da hammood ɗinta" "Tunda aka fara kishi kasan ai soyayya tashigo ciki lamari" "Hakane Sako Mayafi mufita basaina zaunaba" dake a tsaye take kawai ta yafa mayafin abaya tafito Suka fita" Daga zamana a wajan Aƙalla mata sunkai 10-12 suka zauna amma ba wajanda nake ba kowanennsu da yanda suke zauna dama akwai wanda nasamu a zaune a wajan. "Shigowarsu kenan tare da Bodyguard da sauran footballers gabaki ɗaya hankalinsa na wani waje suna magana da abokansa cikin fara'a da annashuwa ina kallonsa amma shi har lokacin bai lurada yanda nake ba Shigowarsu keda Wuya ƴan matan suka Mimmiƙe gabaki ɗaya sukayi wajanda suke harɗe hannayena nayi na ɗaura ƙafa ɗaya akan ɗaya ina kallon Hammood da yanda zai amshi ƴan matan da suka nufesu Hammood jikinshi kawai yabashi ana kallonsa juyawa yayi yana dubawa. Dai-dai isowar ƴan matan wajansu Yayi dai-dai ta ɗaura idanuwansa akaina na ɓata rai ina kallonsa. Kasancwewarsa Best player yasa daga cikin ƴan matan dayawa shi suka hara baiyi takansu ba Ya ratsa ya taho wajanda nake kafin ya ƙaraso na miƙe tsaye najuya zanbar wajan. Dasauri ya ƙaraso yayi hugging ɗina ta baya. Na tsaya cakk na runtse idanuwana shima yarufe idanuwa yana shaƙar ƙamshin jikina. "I miss you rouhi" "Nima haka" shine Abunda nafaɗi. Buɗe idonsa yayi ya sakeni haɗeda juyo dani muna kallon juna. Dai-dai fitowarsu Ya Ahmad kenan ina kallonsu nayi saurin kaucewa daga jikinsa. Ya Ahmad suka ƙaraso wajan sunayi masa murna ya amsa fuska cikeda fara'a. Suka wuce mukuma muka shiga muna shiga yaaida ƙofa ya jawoni jikinsa. "Rouhii ina alƙawarina?" ban kaiga yin magana ba wayarshi tafara ruri Mum ce take kira amsa kiran ina jikinsa yana ƙare matseni suna magana nemansa takeyi shine abunda ta faɗa masa inaji saboda a handsfree yasaka kiran bayan sun gama yasake riƙoni. "No kaje Kiran da Mum take maka I'll be ready by then zaka dawo ka sameni ko ayanda kabarni ko ƙofa bazan leƙaba daƙayr na matsashi dole saida yatafi wajanta. Yana fita nashiga nasake yin wanka na zauna nafara danna waya saboda bansaka ran dawowarsa kusa ba. Mum tace kawai ta kirashi suyi celebration ne dan yau yayi wasa mai kyau shi baisan shirinsu ba ta zuba masa drinks tun kafin yazo daga Mum sai Lina ya tambayi ina Nawrah Mum tace tafita ta miƙa masa ya amsa yasha zuciya ɗaya tunda dai a rayuwa ko kana tunani kowa zai iya cutar dakai banda mahaifiya ita zuciya ta kafu da yarda da mahaifi duk munin halin uwa zuciyar ɗanta tana iya yarda da ita ɗari bisa ɗari. Tun daga lokacin suke ta jansa da hirarraki kala-kala. Jininsa yanada ƙarfi da yawa shiyasa maganin baiyi aiki akansa ba da Fill ɗaya sukayi amfani cikin drink ɗin may be da 2 ko 3 zai ɗanji wani abun amma banda 1 kawai yaji jikinsa yaɗan sake wanda bai saba jin hakanba alokacin jikinsa yabashi akwai wani abu a miƙewa kawai yayi maman tayi-tayi yazauna yaƙi yaɓata kusan 1hour a wajan Mum. Kai tsaye ɗakinmu yawuce yabuɗe yashiga. Tun tafiyarsa baifi da 30minute ba bacci ya ɗaukeni akan kujera ya sanemi nayi bacci ya ɗaukeni ya maidani kan gado shima kwanciya kawai yayi dan yanajin Bacci. Saƙone Yashigo wayarsa daga Nawrah tun 2hours back kamar haka. "Mood Habiby daga yanzu har zuwa tafiyar Mum duk abunda tabaka kar kaci idan nashane karka sha please" lallai biri yayi kama da mutum tabbas yaji jikinsa yasaki tun alokacin yayi tunanin wani abun aka saka ciki drink ɗin alokacin ya kauda tunanin saboda yasan Mum nasonsa bazata taɓa cutar dashi ba yasan Nawrah tasan wani abu tunda ta tura masa message na gargaɗi." Da asubahi Ya tasheni nayi sallah na koma na ƙwanta shikam fita yayi bashi ya dawo ba sai 10 tawuce lokacin natashi nashiga wanka fitowa ta kenan ɗaure ta towel a ƙirjina yashigo. Dasauri najuya zan koma cikin toileta taku biyu zuwa uku ya kamoni ya mannani da jikinsa sosai. "Ina zakije?" ya raɗamin a kunne nakasa magana na ɓoye kaina cikin jikinsa. "Rouhii jiya kinyi bacci baki bani Alƙawarina ba" ina cikin jikknsa nake magana. "Jiya ai baka dawo da wuri ba bansan nayi bacci ba yanzu ka sakeni nasaka kaya tukunna" "No ni ahaka nakeso" na maƙe kafaɗa ya riƙo towel ɗin yana shirin cire ɗaurin daga jikina. Na ƙanƙame sosai amma nasan baza'a haɗa ƙarfina da nasa ba ko yaya yaja zai since. Nayi narai-narai da idanuwana. "Ina buƙatar karsashin buga next match shine kikeson yimin gardama bayan ke kikayi alƙawari?" na tura baki. "Nifa bance bazan yiba kawai dai inason saka kaya ne" ya tsurawa lips ɗin ido a zahirin gaskiya baisan abunda nake faɗa ba danya lula tunani wata duniya daban. ɗaukata yayi zuwa gado ya ajiye ban kaiga tashiba ya biyoni yamun rumfa. "Rouhii idan nace zanyi kissing ɗinki a tsaye ƙafofina bazaku iya ɗaukata ba" ban kaiga yin wata magana ba yafara kissing ɗina. Kamar yanda yakeyi cike da salo haka nima nake amsashi cike da salo kamar yanda an alƙawarunta saida akayi sau 3 kafin ya dakata towel ɗin jikina gabaki ɗaya yakoma ƙasa a lokacin da yayi arba da ƙirjina gabaki ɗaya yagama fita hayyacinsa kawai wasa yake da jikina yana samun nutsuwa kamar yanda nima yake sauƙarmin da nutsuwa neman wani abun yake daban ban hanashi abunda yakeyi ba a tunanina akwai limit da idan yazo zai dakata amma bai dakatan ba wannan karo da gwarin guiwa nabarshi yake shiga jikina a tunanina zan iya jure duk wani zafin da zanji bansan cewa zafin bamai jurewa bane saida naji wata irin azaba tana shigata har ƙwaƙwalar kaina jiki na rawa nafara magama. "Hammood stop. Stop please kabari zaka cutar dani kamar baiji abunda nake faɗi ba sai ƙara shigarda kansa yake ciki. Lokaci guda nafara tureshi ina kuka. sama-sama yakejin kukana daƙayr ya iya buɗe idanuwansa ya ɗaurasu akan fuskata data fara canja kala saboda kuka har lokacin kuwa bai samu damar shigewa jikina ba tunda yake a rayuwarsa bai taɓa sanin wata mace matsayin ƴa mace ba sai akaina da yanzu yafara sani amma rashin sani bai hanashi ganewa cewa ƙarancin wajan da yake shiga har yayi yawa ba ya tabbata idan yacigaba da cusa kansa zai jimin ciwo hakan yasa ya ƙanƙanemi a jikinsa muryarsa na rawa yake magana. "Shhh is okay Na tsaya daga haka bazan ƙara gababa please ki taimaka kibar kukan inaso nasamu nutsuwa adai-dai wajanda nake bazan ƙara ciki ba idan kina kuka kuma bazan iyaba idan kuma ban samu nutsuwa ba zan shiga wani hali" jin maganarsa kuma na tabbata zai cika kalamansa yasa nayi shiru bawai dan wajan yadaina yimun zafi ba wani irin raɗaɗin azaba nakeji yana tasowa daga ƙasana na rintse ido kawai na haɗiye kukan ina jinsa yanata budirinsa gabaki ɗaya naɓata gadon da ruwan dake zuba daga ƙasana wanda ina kyautata zaton shine ake kira da ni'ima ina tunanin hakanne yasake bashi kaimi yasa yaɗauki tsawon lokaci yana abu ɗaya Kafin zuwa lokacin dana fahinci yasamu nutsuwa yadawo bayana ya ƙwanta ya shigar dani jikinsa Bacci yana shirin ɗaukana inaji yana yimin godiya banbi takansa ba bacci ya ɗaukeni. Miƙewa yayi yashiga toilet yana jinsa wasai koda bai kaiga Cimma babban buriba yau ya tabbata akwai rahama dake ƙunshe acikin aure wanka yayi yafito a bakin gadon ya zauna yana kallom fuskata yana murmushi bai taɓa tunanin akwai wata rana da zatazo yaji makamancin abunda yaji Yau a jikina ba. He's looking forward to ranarda za'ace ya mallakeni gabaki ɗaya Allah yasa ƙwaƙwalwarsa da tawa sunada Ƙarfin da zasu iya ɗaukan wannan lamari. Hannunsa yasa yana shafa fuskata yanaji kamar ya maidani ciki danso da ƙauna. Sanyin hannunsa yasani fara buɗe ido a hankali dake baccin ba nisa yayi ba nasauƙe idona akansa dasauri na maidasu na rufe saboda wani irin nauyinsa da nakeji. Miƙar dani zaune yayi. "Tashi kiyi wanka kar bacci yayi nisa ahaka ki tsaftace jikinki tukunna. Kai na gyaɗa masa idona yana rufe ya zaunar dani ƴar ƙara nasaka saboda naji zafi dana zauna. Dasauri ya ɗaukeni zuwa toilet dama ya rigada ya haɗa ruwan zafi barina yayi nashiga dakaina yadawo ɗakin. Yaduba gadon ya canja colour fari-fari saida kalan jini kaɗan wanda sai an lura agane jinine dasauri ya cire zanin gadon dan yasan kalar fitina ta a wannan abun kawai idan nagani saina ɗaga masa hankali na hanashi sukuni. Kafin na fito ya buɗe Wajanda aka ajiye extra bedsheet ya ɗauko wani ya cnja Ya jefa wannan cikin wajan wanki. Tsawon lokaci yajini shiru ban fitoba hakan yasa ya tashi ya nufi toilet ɗin." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA A cikin bathtub ɗin ya sameni na haɗa kai da guiwa ina riskar kuka da sauri ya ƙarasa ciki. "Rouhii meya faru wani wajen yake miki ciwo?" yafara magana a rikice ko kulashi banyiba yacigaba da magana. "Rouhi is okah kiyi shiru ki saurareni" naƙiyin shirun kuma naƙi saurararsa" ya shugo ciki shima ya kamoni jikinsa. "I'm sorry kinji? nayi laifi nakasa controlling kainane Amma ai na nemi izininki shirun da kikayi yabani damar aikata koma i thought kin amince dani" maƙe kafaɗa mayi na sake sakin sabon kuka" "Shikenan-Shikenan laifinane naji kiyi hakuri" yaɗauki tsawon lokaci yana rarrashina daƙyar nayi shiru ya taimakamin nayi wankan naƙi Babu yanda baiyi ba idan yakai hannu jikina saina fasa kuka daga ƙarshe kawai barina yayi nayi wankan da kaina ina saka ƙafata ƙasa na fasa ihu ni adole inajin zafi kuma taɓara tafi zafin yawa hankali tashe yashugo ciki ganina tsaye inata matsar ƙwalla ya ƙaraso dasauri ya rabani da ƙasa dan dama yayi tunani zanji zafi natashi tafiya akan bed ya ajiyeni ya taimakamin na shirya komai yana yinsane cike da kulawa dakuma tausayawa shi a wjansa yayi tunanin taɓarar da zanyi masa sai tafi haka kaya ya bayan nagama shiryawa nakoma na ƙwanta. Ya kira waya aka kawo abinci daga bakin ƙofa ya sallamei mai kawo abincin dukda macece tajuya ya ƙaraso dashi ciki abaki yabani abincin inaji ina zuba taɓara bayan na ƙoshi ma ban sanar dashi da baki ba kawai kauda kaina nayi gefe ya fahinci abunda nake nufi sai ya maida spoon ɗin zuwa bakinsa sai alokacin yasamu damar cin abinci nikuma na ƙwanta luff tun inajin motsinsa har bacci ya ɗaukeni nadaina jinsa gabaki ɗaya Saida yaga baccina yayi nisa sannan yasamu damar fita. Sai wajan 2 na faraka babu kowa aɗakin nashige ciki nasake wanka na dawo na shirya. Wayar matar Ya Ahamd nakira ta shaidamin basanan sunfita sai kawai na zauna aɗaki abina ban fita ko'ina ba. Sau biyu Hammood yana kirana ƙiri-ƙiri ina kallo naƙi amsawa bayan kaman 1hour sai gashi yashigo fuska ɗauke da damuwa daga kallo a rikice yake dayaga banyi picking ba yaɗauka wani abunne ya sameni. Dasauri ya ƙaraso yanda nake ya zauna. Ɓata rai nayi sosai na haɗe girar sama da ƙasa na turo baki." "Rouhii nakiraki bakiyi picking ba naɗauka ko jikinne Alhamdulillhi tunda kina lafiya" nayi narai-narai da ido ina shirin saka kuka. "Akwai yanda yake miki ciwo ne?" ya tambaya. "Inane? Ya tambaya, Shiru bayi bakasa bashi amsa Narasa abunda zanje, yanzu ina meeting ne nataso nazo saboda nayi tunanin jikinne zan koma Yanzu I'll be back soon saimu fita koh? Inason jikinki ya warware" na gyaɗa masa kai kawai yayimin peck a goshi yafice. Bashi yadawo ba sai bayan isha'i lokacin su Ya Ahmad sun dawo na tattaka na fita zuwa wajansu muna hira bayan yashiga wajanmu bai sameni ba kai tsaye wajansu ya wuce dama shika sun haɗu da safe yana zuwa kaina yayi kai tsaye. "Rouhii Yaya jikin naki bakyajin komai yanzu?" ya tambaya batareda damuwarsa da mutanen wajan ko zasu iya gano wani abunba. Ɓata rai nayi. "Na warke" nace atakaice. "Marmeeyy bakiji daɗi ba kenan? Cewar matar ya Ahamda. "Uhmm naan bige ƙafana ne amma yanzu da dama. "Ayya sannu ko shiyasa naga tafiyarki ba dai-dai ba Allah yasauwake" na amsa da amin amma duk jikina yagama yin sanyi ashe har sun lurada yanayin tafiyata yanzu hakama gani nake koda wasu daga cikinsu basu gano komai ba wasu zasu gano. Zama yayi kusa dani. "Rouhi zamu fitan kuwa?" Inason fita amma saina girgiza masa kai. "Inaga Marmeeyy ai gara kuje koh? Karmu fita mubarki ke ɗaya dukanmu haka fita zamuyi yanzu kinga Habibu kam dama baya zama yanzu" yaya Ahmad yayi magana nakasa juyawa na kallesshi tun faruwar wannan abun har yanzu ban saka fuskata akan nasa ba nauyi da kunyarsa nakeji amma shi ko'ajikinsa wata irin tarayraya yakemin ko agaban mutane babu ruwansa. Nakai 10minute ban tashi ba saida Ya Ahmad ya bankamin harara dasauri na miƙe yanyin yanda na miƙe yasa naji zafi sosai Komawa nayi nazauna nafara hawaye. Da sauri Hammood ya zube kan guiwowinsa gabana yafara lallashi. "Asiff rouhi idan bazaki iya tafiya ba na ɗaukeki?" na girgiza kai hawaye yana bin kumatuna hannu yasa ya sharemin hawayena ya rungumoni jikinsa yana rarrashi. "Kin sake shiga ruwan zafi bayan natafi" ƙin kulashi nayi duk da yayi maganar a hankali nasan ba lallai kowa yaji abunda yace ba. Tashi mukayi babu kowa a wajan ya taimakamin muka fice shida kansa yaja motan muka tafi. Wajaje dayawa mukaje na buɗe idanuwa tarr abuna ina kallon abubuwan da bantaɓa kallonsu ba naji daɗin fitar da mukayi sosai harna wartsake nabar zuba masa rikici da nakeyi har dare yaraba bamuda niyyar dawowa gida." Asibiti muke yini wallh dawowata kenan ko hutu babu nazauna typing in sha Allah gobe zaku samu mai yawa jiki Alhamdulillhi yanata samun sauƙi nagode sosia da addu'oinku wanda suka kira nagode wanda sukayi message basu samu reply ba nagode zan amsa soon in sha Allah Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya Ajiye motar mukayi muka fara takawa a ƙafa hannunsa na saƙale a cikin nawa da wayarshi a hannunsa yana mana video saida mukayi tafiya mai nisa sannan muka samu waje mai kyau da wadatuwar furanni Mai ƙarancin haske muka zauna Miƙewa yayi ya ƙwantarda kansa akan cinyata haɗeda lumshe idanuwansa kamar maiyin bacci. Kaina na kauda gefe naƙi kallonsa a hankali yake sauƙarda numfashi jin sauƙar numfashinsa kamar mai bacci ya sanya na juyo ina kallon kyakkyawar fuskarsa a hankali nakai hannuna kan kyakkyawar girarsa mai sheƙi ina shafawa naɗauki tsawon lokaci ina shafa girar kafin idona yakai kan lips ɗinsa saida na lashi lips ɗina na haɗiye miyau Inaji kamar na haɗe lips ɗina da nasa na maida mugun miyau daya tsinkemin dasauri na maida tunanina tunoda azabar danasha awannanin baya da suka wuce yafi 30minute ahaka ina sauraron sauƙar nunfashinsa dagaske Bacci yakeyi cikin ƙwanciyar hankali a hankali ya buɗe idanuwansa akaina nayi saurin kauda kaina gefe yayi murmushi kawai. Batareda ya tashi daga cinyana ba yafara magana. "Rouhi wajannan yayi daɗi haka mu biyu babu kowa idan angama wasa zamu tafi wani waje mu biyu? Zallan mu biyunmu i want us to be alone" kai kawai na gyaɗa masa alamun na amince. "Nagaji sosai Rouhi ina buƙatar hutu shiyasa na huta a jikinki inason na samu ƙwarin guiwa sosai daga wajanki thank you" bance komai ba yacigaba da magana. "Kin farantamin sosai yau ɗinnan kema Allah ya faranta miki fiyeda yanda kikayimin Tun lokacin dana faɗa soyayyarki nasaka yaƙini araina cewa nasamu macen data dace dani mai kamun kai gashi kin tabbatar da hakan" na rufe ido banason jin kalamansa suna sanyani jin kunya yana kallon na rufe ido yayi murmushi. "Rouhi zamu koma gida yanzu koh? Na gyaɗa masa kai dasauri dan ƙafafuna sun gaji shikuna yaƙi tashi" tashi yayi daga cinyana yana kallona. "Mutafi?" na gyaɗa kai sannan natashi zan miƙe ƙafafuwana sunyi tsami dama yasan za'ayi hakan kusan 1hour yana kwance akai ɗagani yayi cakk yafara tafiya muna tafiya nace ya sauƙar dani zan tafi ƙin sauƙar dani yayi wai yana excercise har yakaini mota ahaka yanaso yamun sayayayya abubuwan cii haka amma bayason shiga super market dan yasan abunda zai biyo baya. Kafin mu isa ya tura saƙo a masauƙinmu muna isa an ajiye komai mukaje muka sameshi dake asubhai takusa yasa bamu ƙwanta ba saida mukayi sallah sannan muka ƙwanta shina bacci yayi sosai bai fitaba da alamu zai huta kwana biyu bazai buga match ba. Kowanne match haka Hammood yake bugashi cikeda nasara har aka kaiga final. Tun daga wannan lokacin har iya tsawon kwanakin da suka gabata Hammood bai sake ƙoƙarin aikata komai agareni ba. Randa Muka cika 28days a Garin ranar za'a buga final kuma da dare za'ayi tun safiya Hammood yabar gida ko ganinsa banyiba ana saura 1hour afara match muka hallara a cikin fili gabaki ɗayanmu kamar kullum wajan kallon match ɗinmu na musamman ne muna zaune anata shiga fili match saura 30minute za'a dakata da shiga. Wani labarabe yashugo wajanda muke bayan ya nemi izini ya shugo kai tsaye wajena yaje yabani waya na amsa ina karawa a kunne nayi shiru daga cikin wayar Hammood yace. "Rouhii kina jina?" dasauri na amsa. "Kibi wannan mutumin kizo wajena yanzu ina jiranki kinji?" kamar yana kallona nayi nodding head ya kashe wayar na miƙa masa wayar ya amsa matar Ya Ahmad kawai nayiwa sallama kuma da hausa itama ban faɗa mata yanda zanje ba. Bana takura kaina idan su mum suna waje nace sai nayi yaren da sukeji yaranda nafiki kawai nakeyi. Sunaso susan yanda zanje amma babu halin tambaya barinma Lina da Mum wanda sunada tabbacin wajan Hammood zanje. Ƙyerarren wajena wanda aka yishi dan zallan players wajen wanda aka musu kamar na hutawa temporary accommodation ne mai tsarin gaske bayida Girma mutumin yana kaini bakin wajan ya juya nikuma nashiga ɗan ƙaramin bed ne aciki kuma anyi musu shine dan hutawa. Yana tsaye Yarigada ya shirya cikin kayan ball har takalmi akwai a ƙafarsa. Na ƙarasa na zauna jikin gadon. "Bakayi late ba kuwa? Baifi saura 55minute ba afara wasa naga kuna halarta dawuri" ya kalli agogon dake jikin bango sannan ya juyo gareni. "Eh nayi latti Atleast yanzu saina sake ɓata wani 15minute tareda Abun ƙaunata" nayi murmushi kawai nima inajin sonsa araina. Tsawon 2minute muna zaune babu wanda ysake cewa komai kuma dama hakan sabonmune ni ina kallon bambamcin yare dake tsakaninmu ne yajawo hakan. "Rouhii kinyi shiru kina shiga lokacina bazan samu Goodluck kiss bane?" kaina yana ƙasa nace zaka samu" "Okay kiss me" na maƙe kafaɗa, "No kai kayi" "nafiso kiyi da kanki naki yafi daɗi" Murmushi kawai nayi na sake yin ƙasa da kaina. Hannuna yakama ya ɗagoni ya manna jikina da nasa wuyana yasanya hancinsa yana shaƙar kamshin dake fita alokaci guda kuma naji sauƙan lips ɗinsa akan wuyana dasauri na maƙale wuyan saida naji tsikar jikina ta zuba ya sanya hannu ya kama waist ɗin ya haɗe fuskata da tasa saida na tattaro jarumtata kafin na ƙarasa masa abunda yake shirin yi, cikin nutsuwa nafara kissing dinsa dafarko tsayawa yayi kawai yana ƙarɓan saƙon danake aika masa sai daga baya sannan yafara maida mun martani mun ɗauki tsawon lokaci ahaka kafin muka daina kissing juna amma har lokacin lips ɗinmi na manne dana juna muna sauƙe numfashi. Wani irin sonsa da ƙaunarsa yake yawo a cikin jikina wanda yasa tsikar jikina sai zubawa takeyi zuciyata tana bugawa da ƙarfi laɓɓana sun kasa ɓoye abunda yake cikin zuciyata da gangar jikinsa saida suka wanzar dashi izuwa kunnuwan Hammood. "Ina sonka Hammood, أحبك, I love you" duk yaranda na tabbatar yanaji saida na bayyana masa soyayyata dashi" a bazata yaji waɗannan kalmomin da baiyi zaton samunsu da sauƙi hakaba ya ɗago haɓana yana ƙarewa fuskata kallo yanaso ya tabhatar cewa nice na faɗi hakan batareda ya nema koya tilastamin ba dan raɗin kaina kawai na faɗa" "Zaynab" ya kira sunanna ayayinda yakasa ɗauke ido daga kaina, a hankali na buɗe idanuwana akansa yasaka ƙwayar idanuwansa cikin nawa ya tabbatar da abunda nake faɗa daga zuciyata yake lips ɗinsa ya ɗaura akan nawa amma ba kissing ɗina yakeyi ba kawai yana motsasu ne ahaka nagane abubda yake faɗa sakeni yayi ya rumgumeni a jikinsa batareda yace komai ba sai dai bugun zuciyarsa ya tabbatarmin da halinda yake ciki. Mun ɗauki tsawon lokaci ahaka munwuce 15minute dayace saida akayi knocking anzo nemansa sannan ya sakeni har bakin ƙofar yanda muke ya rakani sannan ya juya yakoma zuwa ɗakin da suke taruwa kafin afara wasa. Muna zaune har aka fara shugowa filin Aka fara wasa. Cikeda ƙwarin guiwa Hammood yakw buga wasa kana ganinsa za'a fahimci tsantsar farin ciki da nishaɗi dayake ciki Final ce wasan amma zance kusan kaff match ɗinda yabuga a worldcup itace tazo masa dasauƙi. Cikin lokaci ƙalilan sukayiwa wanda suke wasa fintinkau tun alokacin aka fahimci wanda zasuci cup ɗin wannan tun kafin atafi Fisrthalf kenan. Bayan andawo ana tunanin wasa zata canja salo sai zafi da salon su Hammood da ƙara ya riƙe wuta yaƙi basu damar da zasu samu taɓuka wani abun haka kawaima Hammood ɗan wasane na gaske bare da dalili. Ba ana tashi muka dawo gida ba saida muka tsaya mukaga Hammood ya amshi cup ɗinsu da Hannunsa Yau muda su Mum gabaki ɗaya babu bambamci kowa murnarsa yake batareda damuwa da wanda yake kusa dashi ba. Muna zaune ciki Hammood yasamu ya suɓule yazo cikinmu muna zaune muka nemeshi cikin ƴan uwansa players muka rasa saijin shigowarsa muka wajan Mum ya fara wucewa ya rumgumeta cikeda murna Nawarah ma tabishige cikinsu suna rumgume da juna saida ya sakesu sannan yayiwo wajena Lina bata bari ya ƙaraso ba ta rumguneshi tana ihun murna bansan sanda tsaki ya suɓucemin ba na haɗe girar sama da ƙasa raina yayi bala'in ɓaci hankalin Hammood yana kaina yayi saurin raba jikinsa da nata yana yaƙe bayaso yabata kunya cikin mutane. Yayi wajan da nake dasauri na juya baya hawaye na shirin zubamin kamoni yayi ta baya ya rumgume yana bani haƙuri ƙin kulashi nayi naƙi juyowa kuma saida ya sakeni ya juyo dani Gareshi har lokacin fuskata tana turɓune. "Banace kiyi haƙuri ba Rouhi?" "Kullum haka kake faɗa kace bazaka ƙara ba kuma kana ƙarawa kasanfa abunda kakeyi babu kyau" "I know in sha Allah daga yanzu bazan ƙaraba" murmushi nayi ya mannani jikinsa ashe duk abunda akeyi Yaya Habibu na video dayake wayata tana hannunsa har indai za'ayi match ita yake amsa suna Video call da Maryam. Mum taɓe baki kawai takeyi ranta yaɓaci tana ganin abun takaici tsaki taja. Pictures kawai muka ɗauka da Hammood yabar cikin wajan yakoma wajan players ƴan uwansa duk da haka mun ƙara kusan 1hour wajan har saida aka kusa kiran asubahi kafin muka tafi najira saita nayi sallah sannan na ƙwanta bacci mai daɗi ya ɗaukeni inajin yau nacika burina. Kiran Sallah azahar ya tasheni a bacci banyi nayi wanka kafin nayi alwala nayi sallah nafito wajansu Ya Ahmad nasamu har suna shirya kayansu hankalina yatashi sosai. "Ya Ahmad yanzu tafiya zakuyi?" "Me zamu jira Marmeeyy in sha Allah gobe zamu tafi tunda abunda ya kawomu angama sai gida kinga cikinta girma yakeyi sosai karta haihu ƙasarda batamu ba gara gobe mukama Hanya dama visa ɗinmu ta 30days ce. Kamar zanyi kuka inata roƙonsu. Matar Ya Ahmad dake zaune tana jinmu sai alokacin ta amshi zancen. "Me zamu zauna muyi toh marmeeyy saimu baku space keda mijinki kusamu lokacin juna kinga dama bakya bashi kulawarda ta dace yanzu yanda akayi tsawon lokaci ana abu ɗaya kulawarki kawai yake buƙata domin jiki yayi tsami ya huta da matarsa sai wani zubin kuma" "Anty dan Allah menene hakan? Keda zaki bawa Yaya shawara ku ƙara ƙwana biyu kece kike zancen tafiya yanzu?" "Kefa marmeeyy na lura sam bakyaso ma ayi zancem kibawa mijinki kulawa koni nan mai tsaohon ciki babu abunda na ragi mijina dashi wallh gara ki ware a idonki ma kai masa hari ake bare, idan kika lailaye kayanki yanda yake sonki nan ko kallo basu isheshi ba wallh" Ya Ahmad yayi shiru yana jinmu yanajin daɗin faɗan da takemun ya lura lamarina saida jan kunne sosai. Yana gama haɗa musu kayan ya fice yabarmu zaune tana tamun faɗa. Ganin yafita yabata damar yin zurfi cikin maganar duk da dama shiya faɗa mata view ɗinsa akana zamanmu. "Bansaniba amma jikina yana bani kamar baki sakewa Hammood jiki ya mallakeki matsayin matarsa ba idan Hakane kuwa kina gabb da tafka asara idan kina tunanin ta yanda nagane Marmeeyy kwata-kwata babu shaƙuwar ma'aurata a tsakaninmu ko hannunki ya taɓa saiki riƙe ƙwacewa wani lokaci ma ki buge duk abunda kike muna hankalce dake, gara ki gyara idan wannan labarin yaje gida ba Mama ba Har Mummy da kike kallon tana lallaɓaki ƙaniyarki zataci. Bari kiji ba ina fallasa miki asirin aure bane wani lokaci yazama dole afaɗa miki danki gane wallh tsufan ciki baisa nadaina bawa yayan ki hakkinsa ba koda sau ɗaya kuwa ko raina bayason hakan. Yakamata ace yanzu kigane yanda rayuwa ta dosa Hammood fa ba dutse bane namijine shi idan kikaƙi barinsa samin nutsuwa tattare dake bakisan halin da kike jefa shi ba bakisan wace irin wahala yake sha jafin ya iya jurewa ba bakisan kema kanki kina jefa kanki a cikin wani haline idan baki saniba" Idona na ciko da hawaye nace "toh ni Anty waini nace miki haka?" Tayi murmushi. "Marmeeyy wanda ya rigaka ƙwana ai zai rigaka tashi kedai ki gyara" miƙewa nayi nakoma ɗakina nayi la'asar daganan nakoma bacci sai daff magrib natashi ina zuwa ɗakimsu Wayam babu kowa babu kayansu nakira layin da ake samunsu yaƙi shiga. Kiran Hammood nayi wanda alokacin yake shiga bai amsaba ya ƙaraso ciki. "Yaya Ahmad basanan kuma kayansu ma bayanan shine abunda na faɗa masa daga shigowarsa ina shirin fashewa da kuka. Shi yasan sun tafi kuma yasan basu faɗaminba Ya Ahmad ya buƙaci hakan domin yasan zanyi rikici idan suka tashi tafiya. Daƙayr Hammood ya rarrasheni nayi shiru bayan naaan cewa suntafi ne. Cikin rarrashin yacemun sunada dinner na celebration zanje? Nace bazanje ba babu yanda baiyiba nace bazan jeba. Shima dan yazama masa dolena amma da fasa zuwan zaiyi. Tun 9 yashirya yafita bashi yadawo ba sai 2am lokacin ina bacci bai tasheni ba shima ya ƙwanta yagama da ticket da komai kafin yashugo da Sassafe zmaubar ƙasar." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. 7:00am jirginmu zai ɗaga. tun kafin akira sallah yatashi shida kansa ya shirya abunda muke buƙata wanda zamuyi tafiya dashi sannan yayi raka'atanil fijr bayan ankira sallah ya tasheni yawuce Masallaci yayi sallah yadawo har lokacin ina ƙwance kuma bayan yatasheni kafin yafita amma baccin da nakeji ya hanani tashi. Zama yayi gefen yanda nake ƙwance cikin sanyayyar murya yafara magana. "Rouhii tashi kiyi sallah kinji saiki koma idan lokacin tafiyarmu yayi ni zan tasheki" a hankali na buɗe idona na sauƙesu akansa. Na maida na lumshe lokacin kusan 6:00am na buɗe ido dakyar nayj toilet saida nayi wanka sannan nayi alwala nafito na gabatar da sallah. Ina kan sallah yafice bayan na idar Ban koma bacci ba saboda lokaci yaja ina tunanin koda na ƙwanta bazan wuce 30minute ba lokaci zaiyi. shashinsu Mummy ya nufa kai tsaye suna zaune su uku harda Lina. Ticket da passport ɗinsi ya kai musu dake suna Hannunsa ya Mum da Lina su UK Zasu wuce kai tsaye Nawrah kuma Kuwait. Mum ta dubeshi. "Lina da Nawrah zasu bika Ba gida kowannensu zai koma ba" Nawrah tayi saurin cafewa. "No Mum nidai I'm going Home nayi missing Abie ninace ya yankemin ticket na can" Mum ta kalleshi "Tunda Nawrah zata tafi kutafi da Lina" "No Mum please, dan Allah kibar wannan abunda kikeyi Babu yanda Lina zata bimu ni bama gida zan wuce ba zan kai matata gidane taga Mahaifanta and Mum dan Allah kidaina ƙoƙarin ala dole saikin haɗani da Lina ni bana sonta sonda nake mata kawai na kasancewarta ƴar uwata Mum ni banason irin wannan abubuwanda kikeyi. kwanakin baya abu kika sakamin cikin drinks saboda Lina a sonki da ita kinaso ki cutar da ɗanki, Mum ki tsaya daganan dan Allah idan so kike ki sameni ki samu kusanci dani nayi miki alƙawarin daga yanzu zaki samu kusanci dani fiye da kowane irin lokaci a rayuwarmu idan kinaso nazo yanda kike akai-akai zanna zuwa idan kinason abu kawai ki faɗanun zanyi amma abun bazai shafi matata ba zai tsayane a zallan kaina nine ɗanki please Mum kibarmu muyi rayuwarmu" yafaɗa fuskarsa Babu alamun wasa. Mum me take buƙata Banda wannan? Iyakacin abunda takeso kenan samun kusanci da ɗanta amma tayaya zuciyarta zata amince da wannan zaɓin nasa a matsayin matar ɗanta? Bayan tasan sam wannan zaɓin bai dace dashi ba. Saida tayi tunani ta auna ta murza sannan tayi magana. "Is okay zan tafi da Lina kuma bazata sake shiga rayuwarka ba Just keep your words nima zanyi keeping nawa" murmushi yayi ya rumguneta yana mata godiya. Yana fita lina ta dubeta. "Mum me kike nufi da zaki tafi dani bazan sake shiga rayuwarsa ba? Ko kin faɗi hakanne saboda ganin idonsa?" ""No lina abunda nakeso daga gareshi shine kusanci kuma yayimin alƙawarin sanun hakan" dariya Lina tayi. "Hakan bazata yiwuba saboda yanzu nakejin ina ƙara son Hammood" "Lina Umarni nake baki dole zaki barshi zuwa lokacin da zamuga gudun ruwansa duk da nasan Hammood keeps his words baya saɓa alƙawari" tsawa Lina da dakawa Mum. "Dama na nemi izininki kafin nafara sonsa? Bana bukatarsa domin dainawa saboda ban nemeshi da zan fara ba dama ba komai zaki iyamunba danna mallakeshi You're useless i dnt need you anymore, I'll find my way" Nawrah ranta ya ɓaci ta dakawa Lina tsawa lina ta mata kallon banza ta tattara kayanta ta ɗauki passport ɗinta tabar wajansu. Dama Lina ba kunya gareta ba kuma Mum tasan da hakan amma a ƙoƙarinta na sai lallai ta sanya Hammood yadawo gareta ta yarda da Lina gashi tun ba'aje ko'inaba tafara nuna mata hali. A zaune yasameni akan sallaya ya ƙaraso ya zauna shima akan sallayan ya jawoni jikinsa. "Mutafi koh rouhi? Time ɗin tashinmu yakusa. Kai kawai na gyaɗa masa yayi magana akazo aka fitarda kayanmu duk ina ƙwance a ajikinsa. Hijab ne ajikina Jalbab wanda na samesu a ɗakin kuma inajin daɗin sakasu. Yace natashi mutafi ahaka muka fita da wananan Hijab ɗin domin ɗinkin yayi masa baya nuna kowane shape na jikina. Tunda yaga yanda sukayimin kyau ahaka kuma suka suturta haliytar jikina ya sanyawa ransa sune abunda zan saka aduk lokacinda zamu fita dashi. Tun daga ƙofar Masauƙinmu ƴan jarida ne damƙam tun kafin na ƙarasa wajansu naja jalbab na rufe fuskata zallan idona ake kallo dan banason camera ɗinnan. Da jami'an tsaro aka rakamu filin jirgi bansan ina zamuje ba nidai kawai ina biye dashi. Saida muka sauƙa wata ƙasa mukayi hutun 3hours sannan muka wuce wajanda zamuje Da baodygyrds ɗinsa a bayanmu ko'ina muka tsaya saboda tsaro naga har wasuma aka ƙaro dayawa yanda aka buga worldcup ɗinnan yayi winning dole a tsaurara masa tsaro. Har P.A ma bansan yaya akayi ba bayan sauƙarmu a garin farko naganshi acan sai muka cigaba da tafiya dashi Wata ƙasace bansan sunanta ba dake komai nawa yana wajansa bare na karanta ajiki kuma hawai mun tsaya a ƙasar da muka fara sauƙa bane saida muka ɗauki ƙaramin jirgi kafin muka wuce can Wani island mai masifar kyau da ɗaukar hankali ruwan dake wajanma kawai abun kallo ne ya subhanallah kamar wajanne ake kira Maldive Island amma banda tabbaci tunda ban taɓa gani banda a hoto ba Zagewa nayi ina zuba ƙauyancina a wajan son raina har tsayawa nakeyi sai Hammood ya zauna ya jirani nagama kalle-kalle kafin muƙara gaba. wata hanya mukabi muka fara tafiya kawai sai gamu a ƙasan ruwa Ƙanƙame Hammood nayi sosai sabod tsoro daya kamani ganin kifi suna shawagi a samansmu murmushi kawai yayi ya ɗaukeni domin naƙi buɗe idanuwana suna kulle Gamm. Masauƙinmu anan yake Bodyguards suna ƙarasawa damu kowannensu yakama nasa wajan amma akwai guda biyu wanda suke tare damu sai dai ba'a cikin wajanmu ba. A kan bed ya sauƙeni ya zauna yana kallona a hankali nafara buɗe idona ajiyar zuciya na sauƙe kamar ance na kalli sama naga kifi suna shawagi a samanmu ihu nasake sakawa na kamashi Dariya kawai yake yana shafa bayana naƙi buɗe idona na kalli sama sai ahankali-ahankali nake buɗewa ahaka harna samu na buɗesu gabaki ɗaya. Dake lokacin garin da yanda muka baro akwai bambamci sai kawai mukayi saloloin da suka wucemu. Alokacin aka kawo mana abinci babu abunda na iyaci aciki dama yayi tunanin hakan shiyasa yayiwa P.A list na abubuwan da zai sayamin a wancan ƙasar friuts kawai nasha nakoma na ƙwanta saida aka kawo kayanmu kafin naci wani abun. Babu yanda Hammood yafita yana tare dani dagashi sai gajeren wando ko arzikin Singlet bai samu sakawa ba. Wayarshi ya kunna yana kallo inason zuwa kusa dashi nima nayi amma banaso naje kusa dashi a yanda yake haka gashi ba Volume banajin abunda yake kallo raina kawai yanata azalzalata inaji kamar pics ɗin ƴan mata yake kallo da yayi shiru haka na saƙa na warware yafi abunda yafi shikuna ya maida hankalinsa kan waya haushi da takaici yanata damuna, Ashe sama ba keɓewa mu kaɗai yazo muyiba yazone ya maida hankali akan wayarsa. Zuciya ta ɗebeni na tashi zuwa wajanda yake na fauce wayar. Nakai Kallona akan abunda yake kallo. Pictures ɗinmu ne wanda muka ɗauka jiya Yaya habibu ya tura masa yake kallo yana tsaye akan pictures ɗina kusan dance ma ni yake kallo. Murmushine ya suɓucemin na kalleshi inason na dake na ɓata rai amma murmushin yaƙi barin fuskata kallon Fuskata yake shima amma nakasa gane yanayin da ke kan fuskar dakuma abunda yake tunani. miƙa masa wayar nayi ina cin magani ina magana. "Meyasa bazaka kalleni ba tunda gani kusa dake kake kallon hotona" "Kin amince na kalleski kenan? Kece Rouhii rikicinki yayi yawa yanzu zan iya kallonki kice nayi laifi gara na kashe ishirwata akan pictures ɗinki" na girgiza kai. "No bazaka yi kaifi ba" murmushi yayi yana kallona tun daga kalamanda yanzu nake masa amfani dasu sun canja ba irinna baya ba nakanyi maganane yanzu cikeda kulawa. Waist ɗina ya kama ya rakitoni na faɗo jikinsa. Ya gyaramin zama akan cinyarsa sannan yafara magana "Rouhi kinyi alƙawarin cewa duk abunda na tambaya bayan naci cup zaki cikamin ba?" na jijjiga kai alamun dan na tabbatar masa. "Eh nafaɗi haka amma ina tunanin kusan duk abunda zaka nema na cika makasu ba? Ya girgiza kai No. Na kalleshi ina mamakin to menene zai tambaya haka bayan nasan bazai wuce soyayyata ba kuma ajiya batareda ya nemaba nabashi. "Rouhii inaso Ki haifamin yara 10" zaro ido nayi na kalleshi da mamaki. "Yara 10 fa kace?" ya jijjiga kai alamun eh hakan yake nufi. Na girgiza kai A'a gaskiya bazai yiwu ba tayaya? Ko babanmu Mai mata 3 bai haifi yara 10 ba shi baƙin fatama kenan bare kai gaskiya A'a nidai" ya ɓata rai yace. "You promised duk wani abunda nakeso zaki bani" idona yayi laƙwai danasan abunda zai tambaya kenan daban fara yarda masa ba. "Rouhi you have no choice banda ki haufamin yara tunda kinyi alƙawari sai dai idan bazaki cikaba" Hawayene ya cika idona. "Dama ka aurenine dan na haifa maka yara saboda mu muna haihuwar yara dayawa koh?" ya girgiza kai. "Ko kaɗan rouhi ina sonki ne sosai shiyasa nakeson tara zuri'a dake idan ace na auri wacce bana mata irin sonda nake miki bazanso tara yara da itaba ba" "Nidai gaskiya arage 10sunyi yawa" "Shikenan toh zamuga yanda Allah zaiyi damu yanzu amma inason yara dayawa, na biyu Kuma Inaso na malleki Rouhi" na turo baki. "Cewa kayi fa zaka tambayeni abu na cika maka ba yanzu ka tambaya ba kuma wannan kam ai anrigada anwuce wannan wajan" " You said all i need zaki cimamin idan naci cup ba'a ƙaidance ba kuma daganan zuwata wata shekara a sake buga wani cuo inada right nayita tambayarki komak nakeso kekuma saiki cika alƙawari and ba'a wuce ba Rouhi dasauranmu sosai nida na shiga wajan nasan akwai saura sosai kekuma bazaki barni na wuce ba idan bawai keda kanki kikayi alƙawarin zaki bari kuma kika cika alƙawarin ba kukanki bazai bari na mallakeki gabaki ɗaya ba nikuma yanzu babu abunda ya tsayamin arai irin naga ni dake munzama abu ɗaya, Duk da alƙawarin da kikayi na cewa zakiyi duk wani abunda nakeso bazaisa na takura lallai saina amshi hakkina a wajanki ba dole da amincewarki zanyi. Rouhi idan kin amince inaso zan mallakeki Matsayin matata" Gabana yana dukan uku-uku amma banida wani zaɓi face na animce saboda jikina ya mutu muɗuɗis da kalamansa. Kai kawai na gyaɗa masa yayi murmushi haɗeda faɗin. "شكران" (Thank you). Akwai sleeping wears cikin wancan trolly ɗin ki ɗauki ɗaya kisaka" babu musu na miƙe na buɗe ta gabaki ɗaya ƙananun kayane a cikinta daƙayr na iya samun wata riga iya cinya mai Hannun vest na na shiga Bathroom na tsaftace jikina kafin nasaka nafito gabana sai faɗuwa yakeyi amma babu yanda zanyi dole haka zan daure yau dai awuce wajan. Saida yasake wayar Hannunsa a lokacin dana fito da kayan jikina. Abunda bansaniba shine kaff halittar jikina ana iya kallo a cikin kayan ni ahaka bazan lura ba amma mai kallona yasan da hakan. Ganin irin kallonda yakemin kamar zai haɗiyeni ya sanyani ƙarasawa gaban gado ina shirin ƙwanciya kawai najishi a jikina. Rumtse idona nayi saboda yanda yake manna jikina da nasa yana sauƙarmin da kasala a hankali yake bin jikina yana shaƙar ƙamshin turare wanda ya gauraye dana khumra da kullacam yake bada wani ƙayataccen ƙamshi. A hankali yake sumbatar wuyana yana sake sauƙarmun da kasala jin sauƙar harshensa cikin kunnena yasani sakin ƙara ƴar ƙarama nan da nan jikina ya saki kamar wanda aka zaremin laka na sake jikina na faɗi akan gado hayewa kaina yayi yacigaba da Romancing ɗina sosai ina bashi haɗin kai yanda ya kamata alokacin daya rabani da rijar jikina yayi arba da ƙirjina yasake rikicewa. Babu wata gaɓa a jikina wanda Hammood bai sanya bakinsa ya tsotsa ba gabaki ɗaya ya fitar dani daga hayyacina. Ni kaina a wannan karo babu abunda nake buƙata irin mu mallaki juna. Bayan lokaci Hammood yafara ƙoƙarin saita kansa zuwa cikin jikina kamar wacce ƙofar takoma ta rufe tun daga farko nafara jin zafi wananna karon na sakawa raina cewa zan daure kwane irin zafi nakeji. A hankali yake bina kamar wata ƙwai amma gani yayi hakan bazai bashi damar kaiwa yanda yakesoba domin ƙofar tayi ƙarama dayawa runtse idanuwansa yayi yana mai cike da tausayina ya sanya ƙarfinsa kawai yanaso ayi awuce wajan. Wata irin ƙara nasaka a yayinda naji kamar an yankani tun yana iya jiyo kukana harya daina gabaki ɗaya kamar wanda baya cikin hayyacinsa har yasamu nutsuwa tukunna ya dakata lokacin harna daina kuka muryata ta dishe kukan sama-sama akeji ashe azabar danaji abaya ba komai bace. Yanaji ina kuka amma shi kansa baida courage ɗin rarrashin ahaka bacci ya ɗaukeni fuska shaɓe-shaɓe da hawaye. Saida ya wartsake sannan ya tashi ya tsaftace jikinsa yadawo wajena yana kallon fuskata yanda nake bacci cikeda wahala. Wani irin so da ƙauna tana shigansa ga tausayina da yakeji gabaki ɗaya sai yanajin haushin kansa naƙin sararamin da yayi duk da shima ba laifinsa bane. Wasai yake jikinsa haɗe da wani ƙarfi da tunda yazo duniya bai taɓa jin makamancinsa ba." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Yana zaune yakasa bacci ya tsuramin ido kawai yanda nake bacci cikeda tausayawa. Ko sau ɗaya bai ɗauke idonsa daga kaina ba jira kawai yake yaga nafarka. Nayi baccin kusan 2hours amma a wahalce domin duk jikina ciwo yakeyi. Da kukan sakalci nafarka daga baccin dasauri ya ɗagoni zuwa jikinsa a hankali yake shafa bayana yana rarrashina shiru nayi a lokacin danaji yana huramin iska cikin kunnena na lumshe idanuwa ina sauƙe ajiyar zuciya. "Shh kina sanyani inajin babu daɗi Rouhi idan kina kuka kin sanyani farin ciki maras misaltuwa a ranar yau idan kuma ke kina kuka sai inji kamar wannan farin cikin da kika bani bai cancanceni bane" Muryata na rawa nace. "Duk duniya babu wanda ya cancanci samun wannan farin cikin daga wajena sai kai koda bayau ba nasan wata rana dole na cika makashi amma ai da zafi kayimin kanaji ina kuka baka ƙayleni ba" nayi magana cikin shagwaɓa. matseni yayi gam a jikinsa yana murmushi mai sauti. "Thank you rouhi Ayi haƙuri nayi laifi ni kaina bansan yanda kaina yake bane kin zautar danine your sw.... Dasauri na ɗago Hannuna na rufe bakinsa dan naga alamun kasassaɓa zaiyi, dariya yakeyi sosai na turo bakina ganin bai daina dariyar ba yasa na cijeshi akan nipples ɗinsa dama bakina yana dai-dai wajanne. Auchh yace amma har lokacin yana dariyar na zame jikina na ƙwanta inajin wani irin yanayi. "Rouhi muje kiyi wanka koh? Saiki samu kiyi bacci mai kyau" na gyaɗa masa kai na miƙe zaune batareda na kalli yanda yake ba. Idona yakai kan bedsheet daya ɓaci lokaci guda nasaki ƙara yana kaiwa idonsa yanda nake kallo yayi saurin jaan wani bedsheet ɗin ya rufe. Ɓata rai nayi nafara yimasa taɓara shidai duk yanda nayi haka yake bina a rabu lafiya ya taimakamin nayi wanka Ina ciki yabarni a ciki yafito ya gyara mana wajan kwanciya ina Fitowa ƙwanciya nayi bacci mai daɗi ya ɗaukeni bani nafarka ba sai asubahi tunda muke ban taɓa riga Hammood tashi da asubahi ba sai yau. Bacci mai nauyi yayi cikeda Jin daɗi saida yaji farkawata kafin shima yatashi tare mukayi sallah muka sake komawa bacci. kamar a mafarki naji hannunsa cikin rigata yana wasa da ƙirjina lumshe ido nayi sia nakejin kuma kamar agaskiya dasauri na farka a tsorace yanaji nafarka bai bari na miƙe zaune ba ya ƙanƙameni idona ya ciko da ƙwalla ina shirin yin kuka domin ban manta walahar danasha jiya da dare ba har yanzu tana yawo a ƙwaƙwalwata. Cikin muryar kuka nace. "Hammood please kabari inajin tsoro kaga har yanzu ban daina jin zafi ba" cikin sigar lallama dakuma son amfani da salon wayo da dabara wame ƙarancin shekaru yafara magana. "Rouhi I know nasan bazaki daina jin zafi da garaje ba kuma nima ina tausayinki amma baza'ace saikin warke ba saboda wajan zai sake komawa ya rufe bakiji jiya yakoma ya rufe kamar ba'a taɓa ƙoƙarin shiga wajanba?" na gyaɗa masa kai alamun hakane. "Banason ace duk lokacinda zan kusanceki saina baki wahala kusantarki akai-akai shine zaisa jikinki yasaba Kuma yanzu bazakiji zafi irinna jiya ba kin amince?" na gyaɗa ka. "amma idan nayi kuka zaka rabu dani? Yayi dariya. "Toh karkiyi kukan kawai sai muji daɗin samun nutsuwa" bai bari wata magana tasake shiga tsakani ba ya fara shafa duk illahirin jikina alokaci guda nadauki chargy nafara maida masa da saƙo sai dai inayi ina tsoro, saida yagama gigitani sannan tafara neman hanya inajin yafara addu'a ya tabbatarmin zai shiga cikin jikina ƙamƙameshi nayi ina shirin sakin ihu sai naji babu ciwo sosai ciwon baza'a ƙwatantashi da wanda naji adaren jiya ba. Nutsuwa nayi ina amsan saƙo biyu a lokaci guda yayinda ƙwaƙwalwata takasa raja'a a guda ɗaya takasa tantance wanne takeji bare ta tsaya a muhalli ɗaya daɗine mai cikeda wahala wanda ƙwaƙwalwa takasa ɗaukan lamarin. Duk yanda naso daurewa saida na saka kuka babu ƙoƙarinda banyiba danya rabu dani amma bai bari ba har cizonsa saida nayi bai ɗaura niyyar barina ba dana ƙara ƙarfin kukan ma sai nakeji kamar wanda yake ƙara kaimi akan abunda yakeyi ina kuka yana ƙara Himma kamar abun kamar mugunta shiru nayi kawai danna lura yanzu baima damu da kukan nawa ba kamar wanda kukan ya dawo masa energy booster. Hammood kamar wanda ya samu tsohuwar Hannu ya manta cewa jiyannan yafara shiga wajan babu tausayi yake kai komo. Da abun yayi yawa nafara kuka inajan Allah ya isa gashi ƙarfina babu ƙwatanƙwaci danasa bare da tureshi riƙo ɗaya kawai yayimin ko motsin arziki bana iyayi ko a ido ma zanyi shaidar Hammood mai ƙarfine bare yanzu dana shiga Hannunsa zan iya cewa kaff duniya babu wanda yakaishi ƙarfi(😂😂😂 kubarni nayi dariyar marmeyy dan Allah jiki yaji maza) surutai nafara yi kamar wata mai aljanu. "Wallh Allah ya isa kuma komai zakace bazan bari kasake taɓani ba tunda kai mugune dama ashe tausayin da kakeji ina fara kuka kake ƙyaleni duk na ƙaryane" duk maganar da naks da Hausa nakeyi kuma koda da yaranda zaiji nayi bana tunanin zaiji bare yabarni" duk wata gajiya da Hammood ya ɗebo na worldcup saida ya sauƙeta akaina saida numfashina yafara seizing yazamana bana iya ɗaga koda yatsata sannan yabarni. Alokacin yaso yaje ya tsaftace jikinsa amma shikansa ƙafofinsa rawa suke saida ya samu nutsuwa kafin ya miƙe wannan karon bai bari nayi bacci ba mukayi wanka gabaki ɗaya. Daƙyar na yarda naci abinci Hammood dake yasan abunda ya aikata yasa ko ƙofa baiyi ƙoƙarin fita ba zaman rarrashi kawai yakeyi ko kallon yanda yake naƙiyi bare na kulsashi babu yanda baiyiba amma ban kulashi ba ƙarshe dai ido ya zubamin yana jiran na sauƙo daga fushinda nakeyi. Kwana biyu da faruwar lamarin amma banbari Hammood ya sake samun wani abun daga wjena ba na sauƙo daga fushin da nakeyi amma da zarar ya taɓani saina ƙwala ihu mai ƙara dasauri yake sakeni akwana biyunnana yazama dani dashi sai kallo sai hange ko hira mukeyi da zarar naga ya ƙuramin ido ƙurr har indai na fahimci abunda yake nufi saina ɓata rai na tashi nabar masa wajan. Aƙwana na uku kuwa yaga yana shirin cutuwa domin idan muna zaune kamar yaci babu yakeji idan yana kallona gashi yanzu nafara koyon saka ƙananun kaya kusan koda yaushe hankalinsa atashe yake wani lokacin kawai bacci yake tsira bawai dan yanaji ba saidan ya samu ya kaucewa kallona da hankalinsa yake tashi yanaji yazama dole ya nemawa kansa mafitar yanda zaiyi na sake amincewa dashi bai kaiga samun mafita ba ciwon mara ya tasar mai tunda yatashi da safe yake riƙe-riƙen mara duk ni bangane abunda yake damunsa ba sai bayan yayi sallar la'asar ya nemi waje ya ƙwanta baicemin komaiba nima bance masa komaiba. Ina danne-danne a waya naji nishinsa dafarko na share saida naji ya yawaita dasauri na miƙe zuwa wajanda yake. Ganinshi dafe da mararshi ya sanyani zaunawa hawaye yafara gangara akan kumatuna dan ganin yanda yake shan wahala a ruɗe nake tambayarshi Abunda ya sameshi yake riƙe da mara, cikin muryar maijin azabar ciwo ya shaidamn abinda yake damunsa Fashewa nayi da kuka inajin haushin kaina na cutar dashi da nayi ko kashe wutar ɗakin banyiba na rage kayan jikina nafara aika masa da saƙo abun nema ya samu yabar zancen ciwon ciki yaji da abunda yake gabansa. Dake anyi kwanakk ba'ayiba wajan kamar wanda ya rufe Duk walahar danasha ban nuna masa ba ban kuma yi ƙorafi ba saboda damuwata kawai yasamu nutsuwa yadawo dai-dai najure duk wata wahala har muka samu nutsuwa gabaki ɗayanmu. Bayan wucewar wannan lokaci ina ƙwance a jikinsa har yanzu hawaye nakeyi halinda naganshi ɗatsu ya ɗagamin hankali shiyasa hawayena yakasa tsayuwa barinma idanna tuna cewa nice silar shigansa tashin hankali. Jin sauƙar ɗumi a jikinsa ya sanya ya ɗagoni a tsorace yana tambayata abunda yafaru. Cikin kuka nake bashi haƙuri. "آسف Hammood kashiga wani hali ta dalilin taurin kaina kayi hakuri bazan sake ba dan Allah konan gaba kada kasake barina ka cutar da kanka ai kafini ƙarfi mai ya hanaka danneki ka ƙwaci hakkinka da ƙarfi? Dariya kawai yayi baice komaiaba yana shafa bayana a hankali, "Hammood wane irin so kakemin da ka gwammaci ka cutar da kanka akaina? Danasan cewa haka kake azabatuwa aduk lokacin dana hanaka kusantata da ban taɓa koƙarin hanaka kusanci dani ba ban fahimci cewa ina sonka sosai ba sai yau dana ganka cikin wani hali kaman zan haɗiyi zuciya haka nakeji" Idanuwansa a lumshe baice komaiba kawai yana sauraron kalamaina har alokacin yana shafa bayana. "Ina sonka Hammood ina sonka sosai idan kasake ƙoƙarin cutar da kanka akaina bazan taɓa yafewa kainaba" na ƙarashe maganar kuka yana ƙoƙarin ƙwacemin Allah kaɗai yasan halinda nashiga dana ganshi a ɗatsu. Na ɗago kaina ina kallon kyakkyawar fuskarsa. "Bakajin komai yanzu?" kai kawai ya gyaɗamin jikina duk yayi sanyi danaga ko magana bayayi. Dama kuka nacina aikiwa na fashe dashi dasauri ya buɗe idanuwansa. "Rouhii banajin komaifa na faɗa miki na ajiye abunda ya sakani ciwon a muhallinsa thanks to you yanzu banajin komai" komawa ƙirjinsa nayi na ƙwanta raina duk babu daɗi ko ayanzu da yake magana Hammood bayajin daɗi sosai. Inaji duk wani abunda ya sameshi nice sila." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Rayuwa mukeyi a wajan mai cikeda daɗi tun daga wannan lokaci bansake ƙoƙarin hana Hammood hakkinsa ba. Koda wahala nasha a wurinsa da zarar nayi niyyar hanawa idan natuno halinda yashiga wancan lokacin sai naga i have no other way than to miƙa masa kaina yayi yanda yaso amma a zahirin gaskiya lokuta dayawa inashan wahala a hannunsa sai dai babu yanda na iya akwana atashi harna fara sabo da yanayin yanda yakebi dani. Shikansa sau dayawa yana ɗagamun ƙafa hawai dan bayada buƙata ba sai dan yanajin tausayina. Yanayin wajan ya amsheni sosai nayi wanj iron haske dau sai kace wacce nayi allurar fari, shikansa har mamakin hasken da nakeyi kwana biyu yakeyi, dan dai kawai yanayin haskenmu ya bambamta ne da sai ace nima nakusa dawowa Balarabiyar. Rayuwa tsaftacecciya mai cikeda Kulawa da soyayya muke gudanarwa a zamanmu a wannan Waje yanzu gabaki ɗayama mun daina zama a ɗaki dare kawai ke dawo damu ciki Mutane ne kala-kala masu al'adu kala-kala suke shaƙatawa a wajan shiga kuwa babu irin wacce bama gani amma duk da haka ko sau ɗaya Hammood bai taɓa barina na saka kayan daya fitar fa shape ɗin jikina ba bare nasaka kaya mai rabi da rabi koda yaushe jikina yana suturce ko'ina zamuje. Duk yanda mukaje kuwa da zarar an gane cewa Hammood ne a wajan shikenan za'a ɗaga mana hankali sai dai mu sake waje canma idan aka gane hakanne take faruwa lokaci guda kusan labari ya zaga tako'ina da kowa da yake wajan cewa akwai Hammood da matarsa sunzo cin amarci a wannan wajan shiyasa idan muka fita an dinga mana Videos da pictures kenan pictures da Vidoes ɗinmu suka zama viral a kowace kafar sata zumunta gabaki ɗaya month ɗin topic ɗinmu ke yawo a kowace kafa. Bahaka Hammood yaso ba dan baitaɓa son Pictures ɗina du zaga kafar sada zumunta ba amma babu yanda zaiyi amma yana ganin abunda mutane suke masa kamar wuce gona da iri shi bai ɗaura pics ɗin matarsa ba thats meas bayaso aɗaura masa rufin asirinsa guda ɗaya kowane picture da zaiyi yawo jikina yana suturce idan ya tuna hakan sai hankalinsa yaɗan ƙwanta shiyasa yasake ƙaurara tsaro wajan shigar da nakeyi dan sakarcin mutane bazai hanashi samun farin ciki da iyalansa ba. Babu irin maganganun da ba'a faɗa gameda ni da Hammood ya aura ba kashi 70% cikin ɗari suna ganin bandace da zamowa matar Hammood ba yayinda kashi 30% suke ganin shi so baya duban cancanta. Hammood idan yaga Posting ɗin mutane wani lokaci dariya kawai yakeyi idan yaga post makamancin cewa Tayaya akayi na shawo hankalinsa har yafara kulani nasamu soyayyarsa? Yakanyi dariya idan ya tuna shine wanda yake neman soyayya gareni ba niba wani lokacin yakanyi dariya ne idan yaga har izuwa yanzu idan ƴan borina suka tashi nakanyi masa koda ta rana guda ce. Ya lura mutane yanzu suna amfani da abunda idonsu yaganine kawai ba wanda yake a zahiri ba. Lokaci ɗaya Yaya Habibu ya shata ya ɗaura videon da yayi mana ranarda Hammood yaci worldcup inata zuba masa rigimi shikuma yana bani haƙuri fuskata bata fito ba baya nane kawai ya fito a lokacin kuma hakanma ya rumgume a jikinaa gabaki ɗaya. A cikin Comment section Hammood yayi comment da Drama Queen da fuska mai nina tsantsar soyayya abun yaja hankalin mutanen media kowa da abunda yake faɗa yayinda wasu suke ganinma kamar ba niɗin bace tayaya namiji kamr Hammood zai tsaya yana rarrashin duk da basusan akan abunda yake rarrashin ba, a zahiri za'aga kamar yaya Habib ne ya saci lokaci kawai a ɗaura amma a baɗini ba hakan bane domin Hammood ya sakashi." Idan nayi kewar ƴan gidanmu nakan ɓata lokaci muna waya dasu Shima Wasu lokuta inajinsa sa'i-sa'i suna waya da mahaifinsa da Mum harda Nawrah amma ko sau ɗaya bai taɓa bani mungaisa ba nima bantaɓa tambaya ba amma inaso wata rana yakaini wajan mahaifinsa sai dai shi bansam yanda zai karɓeni ba ba ban taɓa yi masa zancen inason ganin mahaifinsa ba amma zancen yana raina ina jirar ranarda ta dace sai nayi. Yau saida magrib ta kusan riskarmu awaje muna muka gabatarda sallah saboda kafin mu isa magrib ta rigada tayi. Aka kawo mana abinci yanzu ya samamun abincin da zan rigaci hankali ƙwance, naci iya yanda zan iya nabarshi yana aikinci na jawo jaka naɗauki biscuit nafara ci. "Masoyi" na faɗi kamar yanda nake kiransa yanzu, ya kalleni yanacin abincinsa batareda ya amsa ba yana jira nafaɗi abunda zan faɗa. "Yaushe zamuje gaida Abie? Kullum inaji kuna waya dashi inaso naganshi amma bantaɓa kallonsa ba gidansu ɗaya da mum ne? Nayi tunanin zaizo lokacin da kake buga worldcup amma baizoba, baiyi magana ba har ya ƙarasa cin abincinsa nima ban damuba saboda nasan halinsa lokuta dayawa haka yake sai an daɗe dayi masa magana kafin yabada amsa. Saida yagama cin abincin yatashi yashiga toilet yagyara bakinsa sannan yafito ya zauna harna manta da nayi masa tambaya saiya miƙomin Hannu alamun nazo babu musu na isa gareshi na zauna kusa dashi kamar zan shige jikinsa ya sanya hannu yayi crossing ɗina ya mannai sosai munajin ɗumin jikin juna kafin yafara magana. "Zamuje muga Abbie soon in sha Allah, Kuma abbie ba gidansu ɗaya da Mum ba bama ƙasarsu ɗaya ba abbie yana Kuwait Mum tana UK, Mum ƴar ƙasar England ne Abie kuma asalin balaraben Ƙasar kuwait ne, My Mum is christian and Abie musulmi ne sun haɗu a school suka fara soyayya har takaiga maganan aure familyn abbie sun basu ciwon kai amma familyn Mum tashi ɗaya suka amince da auren (itama familynta sun amincene saboda a ashekarun baya familyn Abbie is super rich and suna among the richest family in the world wanda shi Hammood ba lallai yasan hakanba amma Ku makaranta yakamata ku sani) daga baya familyn abbie suka amince amma da sharaɗin zai sake auren musulma bayan aurensu saboda yanason Mum yanaso ya aureta ya amince amma abbie bai sanarwa Mum yanda sukayi da family ɗinsa ba, saida yagama karatu yazama ciekkken soja sannan aka taso da maganar aure bayan wasu lokuta da aurensu suka haifeni dake Mum tasan familynsu Abbie sunfisu ƙarfi sosai yasa batayi maganar addini akaina ba sai bayan 5years tasake haifan Nawrah sannan ta nemi Abbie yabata dama Nawrah ta tashi a christian abbie yaƙi tunda tun farko basuyi haka ba yace kada tasake tada wannan zancen har wanima yaji saboda family ɗinsa zasu iya tuno da zancen baya na ƙara aure, Mum batajiba ta tada zance zancenda ya jawowa Abbie ƙara aure kenan daga family ɗinsa mum tayi fushi tatafi Dad yabita taƙi amincewa sai dai ya rabuda matarda ya aura sannan Nawrah tabi addininta Dad yace bazai iya ko guda ɗaya ba, daga ƙarshe familyn Mum suka nemi saki da cewar Abbie yabasu 70% of his dukiya saboda ta haifa masa yara biyu a tunaninsu zai saka Abbie yayi abunda sukeso idan kuma baiyiba yabasu kuɗin toh hakan gaba takaisu. Abbie babu ɓata lokaci yabasu kamar yanda sukayi demanding su suna murna suna ganin cewa sun gama tagayyara abbie Not knowing that abbie yanada dukiya may be za'a iya cewa 10% kawai suka sanda ita toh acikin wannan 10% ɗin yabasu 7 so ko'a jikinsa. Tun daga lokacin ko hutu abbie bai barni nida Nawrah munje wajan Mum ba har muka girma a tunaninsa zata iya canja mana tunani zuwa addininta Mum ma bata nemeni ba har saida na girma na sanu a duniya tukunna sai alokacin muka fara zuwa wajanta harda Nawrah. har yanzu Mum bata sake aure ba bansan dalili ba tunda bantaɓa tambayarta ba Abbie yanda mata biyu, Abbie ba kamar Mum bane dan Abbie nasonki sosai alokacin dana shaida masa ina sonki shine yafara bani ƙwarin guiwa gameda soyayyarki. kuma shi yataka ya nemamin auranki har wajan Baba yanzu ina cikin hutu zan kaiki wajansa" nayi luff a jikinsa nagama sauraron abunda yake faɗi. Sai yabani tausayi tabbas Hammood abun tausayine ace uwa da uba kowa addininsa daban? To amma yaya zaiyi? Yanda ubangiji ya rubutawa rayuwarsa kenan. Cikin tausayawa nace. "Kanaso Mum ta koma gidan Abbie sucigaba da zama matsayin ma'aurata? Ban bari yayi maanaba nacigana da magana. Dalilin da yasa Mum bata sake aure ba shine tanason Abbie har yanzu kuma ayanda na fahimci zancenka Familyn Mum dukiyar abbie sukeso yayinda Mum abbie takeso amma batada zaɓi face tabi abunda danginta sukace. Mum ba shahararka takeso ba kamar yanda kake tunani Abbie bai bata damar da zata kasance daku ba na tsawon girmanku sannan kuma hakan da yayi bawak laifi bane saboda yanayin bambamcin addini dake tsakani dama koda bata nemeku ba ku zaku nemeta sannan Mum kusanci kawai take nema daki tanaso ka ɗauketa matsayin uwa kamar yanda kowane ɗaa yake ɗaukar mahaifiyarsa. Tanaso da samu kulawa da soyayya ta uwa a wajanka" kadaina pushing mum away from you Masoyi Allah zai tambayeka baka yiwa Mum biyayya kana mata magana yanda kaso saboda kaga tana ƙaunarka sosai kamata yayi ace ƙaunarka tafi tata yawa tunda kaine yanzu wanda tafi kowa kusanci dashi dan Allah kayiwa Mum biyayya ko zata samu sauƙi daga wajanka koda kai ɗayane, kada bambamcin addinin dake tsakaninku yasa ka saɓawa mahaifiyarka ko kana mata kallon bata isaba shi musulumci babu ruwansa da wannan sai kaga Allah ya tambayeka akan hakan sannan idanma kanaso ta canja zuwa addininka haka yakamata ka tarɓeta? Yaushe har zataji sha'awar ta zama kamarka? Dan Allah masoyi ka gyara idan kanson muma yaranmu suyi mana biyayya" Idanuwansa sun canja launi baice komaiba amma shi kaɗai yasan zafinda akeji idan addinin iyaye ya bambamta kuma kana kallonsu Babu yanda ka iya dasu. Tallafo fuskarshi nayi da hannuna ina kallon yanda ta canja gabaki ɗaya tayi wani jaaa da alamu yana tafasa ta ciki. "Is Okay kayi hakuri Komai zaizo dai-dai da yardar Allah" kai kawai ya gyaɗamin na tallafo fuskarsa na ɗaura lips ɗina akan nasa batareda na aikata komaiba numfashinmu na dukan na juna a hankali nafara motsa lips ɗina ina tsotsan nasa kamar bazaiyi reacting ba sai kuma ya biyeni muka fara kissing juna bakinmu na cikin na juna yaja zip ɗin rigana ya zugeta ya ɓalle bra sannan ya juyani yakai hannunsa kan ƙirjina saida na runtse idanuwa saboda yanda tsikar jikina ta zuba alokaci guda yashiga wasa dasu ina samun pleasure sosai idan yana wasa da ƙirjina da baki koda Hannu saidai wasu lokuta har banaso ya riƙesu saboda idan ya riƙe sai naji sun fara zafi kafin yake sakewa. Cire kunya yau nayi duk wata hanyar da nasan idan nayi zan bashi farin ciki saida nabita gabaki ɗaya ya gigice wani irin sauti kawai yake fitarwa har akayi isha'i bamu sani ba saboda bama cikin yanayin da zamu san anyi Sallah. Ban barshi ba saidanna tabbatar duk wata damuwa dake ransa ta kauce a lokacin, bayan komai ya lafa ina ƙwance akan ƙirjinsa yana shafa bayana yafara magana. "Rouhi" na amsa. "Yau kaman an canja minke baki taɓa sakewa dani irinna yau ba Ashe kin iya abubuwa dayawa baki amfani dashi mu farantawa juna?" "Idona yana rufe nake bashi amsa mi ban iya komaiba nima yanzu kawai naji inayi naganka cikin tashin hankali ne shiyasa nayi amfani da tunani saboda inaso ka sauƙa daga yanayin da kake ciki" "Thank you" shine kawai abunda yafaɗa, muka tashi mukayi wanka mukayi sallah muka zauna hira saida dare yayi sosai kafin muka ƙwanta. Washe gari sassafe muka tashi saboda akwai wajanda zamuje Ɗan madaidaicin jirgin ruwane yazo ya ɗaukemu dagani saishi sai ma'akatansa suma can ƙarshen jirgin suke kusan wunin ranar akan ruwa muka wuni muna buɗe ido ko ince ina buɗe ido. Sai yamma muka dawo ahakanma bamu shiga gida ba saboda nace masa yau muzauna muga yanda dare yake a wajan. Keɓaɓɓen waje muka zaune amma daga yanda muke muna iya hango ɗawainiyar mutane. Ba ƙaramin mamaki bane ya kamani ganin Lina a yanda muke ta biyomu kenan? Harna fara tunanin yanda akayi tasan yanda muke saina tuna yanda muka shahara kwanakinnan a social media. Shi kansa Hammood ya ɓata rai sosai da ganinta nikiwa ko ƙala bance mataba saboda takaici. Itada ƙawayenta ne suka iso wajan sai Gabaki ɗayansu da wasu ƴan iskan pant an bra masu rabi da rabi kusan kaff igiyane suka riƙesu. Munsaba ganin masu irin wannan shigar amma dake su Lina ne sai nakejin zafin abun toh wasu matanma Yaya aka ƙare dasu ina kallonsu a wajan da irin shigar muke canja direction bare Lina danasan batada ƙulafuci sai akansa. Bodyguards ɗin basu tsareta daga zuwa garemu ba saboda sun santa tunda sunga tafiyar ma da ita mukayi saida zamu ƙaraso nan muka rabu. Ina kallon yanayin tahowarta nasan rumgumeshi takeda niyyar ni dasauri natashi daga yanda nake nazauna akan cinyarsa tana ganin haka saita haɗe rai nima ran nawa yana haɗe shikuwa mirmushi kawai yakeyi. Ta zauna a kujerar dana tashi tana sakin masa murmushi. "Mood Sweety ashe kaima kananan?" kai kawai ya gyaɗa mata dan yana tsoron magana yayi laifi wajena, tacigaba da magana. "Is good to see you munzo bikin Birthdayn Nisha ne ta nuna frnd ɗin da take tsaye, zakazo please?" ya girgiza mata kai, please, please. Na ɓata rai sosai nace. "Bazaizo ba garama ki wank daina roƙonsa" ta kallenk ta dallamin harara raina yayi masifar ɓaci nace. "Barnan da'Allah malama muna zamanmu zakizo ki wani ɓata mana lokaci" yaculculi Hammood yayimin na saka dariya ina ƙara shigewa jikinsa yana kallon nafara masifa ya tsarenj da kaculculi dan shi har mamakin masifata yakeyi koshi idan tagama nakanyi masa kuma banayi da yaran da za'aji ya lura nafi iya masifar da yaren Hausa" Lina ta miƙe ranta a matuƙar ɓace tabar wajan. Sai dare muka koma gida a Ɗaki muka samu cakes da sauran snacks shidai Hammood baiyi ordernsu ba amma dayake masauƙin sun saba kawo abu batareda annema ba dan faranta ran visitors nasu yasa bai kawo komai aransa ba shi ba ma'abocin shan zaƙi bane yasa ko taɓawa baiyiba nikam nazauna naci sosai muna hira inaci saida naci zaƙin yafara hawamin kai sannan na ajiye gefe wanka nayi da brush sannan muka kwanta cikin dare ina cikin bacci naji marata da cikina suna murɗawa natashi saboda banson na tashi Hammood yasa na bar gadon nakoma gefe ina murƙususu." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Nishin da nakeyi ne ya tasheshi a bacci ya duba gadon yaga bana zaune dasauri ya kalli yanda yakejin nishin yaganni ɗurkushe aƙasa ina riƙe da cikina dasauri yatashi yayiwo kaina yana tambayar abunda yafaru bankaiga bashi amsaba numfashina yafara sama-sama a lokaci guda jini ya ɓalle kamar fanfo yake zuba jiri ya ɗebeni bayi ƙas aluuuu kafin nakai ya tareni irin masifaffen ihun kiran guards da yakeyi ya sanyasu faɗowa ɗakin babu shiri da wayar emergency a ɗakin amma hankalinsa baiyi da kanta ba wani a cikinsu yana zuwa ya danna yayi kira a ƙanƙanin lokaci masu bada taimakon gaggawa sukazo kafin mu ƙarasa asibitin dake wajan sunyimin taimakon daya kamata muna zuwa suka shiga dani. Cikin ƙanƙanin lokaci da ƙwarewa irinta likitocin sannan babban taimakon ubangiji dayasa lamarin yazo da sauƙi suka gama abunda zasuyi akaina suka fito. Jini Hammood suka ɗeba aka sakamin saboda jininsa O- ne zak iya badawa kowa, bayan sun ɗaura sunga komai ya dai-daita likitan yafito. Hammod yana zaune da jallabiyarsa data ɓaci da jini ya haɗe kai ta hannu kwaƙwalwaraa ta tsaya baya tunanin komai suna fitowa ya nufesu. Likitan yafara magana "muje office muyi magana" Hammood ya girgiza kai, No inaso nasan halinda take ciki first please" "Bata cikin hatsari ka kwantarda hankalinka mu ƙarasa daga ciki" Hammood yabi bayansa suka shiga office saida yafara ƙwantar masa da hankali da faɗin. "Babu komai we saved her Tafita daga cikin hatsari sannan jinin yatsaya amma cikin dayake jikinta ya rigada ya faɗi sai dai kayi haƙuri ba laifinmu bane tun kafin a kawota yafita daga cikin mahaifa" cikefa tashin hankalin da Hammood yanaji baitaɓa shiga irinsa ba yace. "What? Tanada ciki? Kuma ya zube?" likitan ya jijjiga kai. "Eh tanada cikin 6weeks baiyi ƙwari ba yafita saboda abunda taco kafin ta ƙwanta bacci akwai guba aciki Hammood idonsa har rufewa yakeyi dan tashin hankali yace. "Guba? Guba kuma a abunta taci? Yaya akayi haka?" Hammood lokaci guda ya rikice musu shi kansa baisan yanada zafi haka ba likitan haƙuri kawai yake bashi shikuma yace sai an faɗa masa tayaya akayi matarsa taci guba. Cikin sigar lallashi likitan yake magana. "Bansaniba Saboda bamu taɓa samun matsalar Guba ananba amma yanzu dole case ɗin zai koma wajan hukuma ne dan suyi bincike har mun kirasu ba da muka fahimci abunda yake jikinta bazai yiwu muyi aiki kai tsaye ba yanzu haka hukuma zasuzo suji abunda yafaru sannan abi ma'aikatan wajan duka da bincike abunda taci na ƙarshe har indai bata cinyeba a kawo mana idanma babu saura zamuyi amfani da plate wajan gwaji da tabbatarwa kuma gubar batayi tasiri a jikinta ba kai tsaye cikin dake jikinta kawai ta illata ta fice. Miƙewa Hammood yayi yafice ɗakin danake kawai ya wuce yazauna yana kallon fuskata baisan lokacin da hawaye yafara gangara akan fuskarsa ba. Babu abunda yake cimasa rai kamar ganina ina numfashi idona a rufe duk da yakama hannuna amma ko motsi banyiba. Gashi wai ashe akwa ƙoyinsa a cikin mahaifata wanda baisan dashiba har yafice, idan yayi lissafi dai-dai tun zuwansa gareni na farko ranarda bai samu yashiga jikina ba ahaka ya samu nutsuwa cikin yashiga, tunda shi Ƙoyin haihuwa babu ruwanshi da hanya da zarar an saitashi wucewa ciki yake. Sai yakejin kamar wanda aka kashe masa rai, ransa yana ƙuna yasan koma waye yasa gubarnan dashi yakeyi bada niba menene zaisa abun ya shafi matarsa da ɗansa da baisan yanama cikin mahaifa ba. Cikim ƙanƙanim lokaci police suka gama bincike abunka da abu ya haɗa da Shahararru kuma masu Hannu da Shuni. Likitoci suka gano wannan gubar tana jikin cake da naci ma'aikata aka tara gabaki ɗaya aka ciro wanda yakai cake ɗin yace shima saƙo aka bashi akan yakai a matsayin kyauta. An kamashi aka tafi tashi ya nuna wacce ta kawo saƙon Lina ce amma sun gudu basa Masauƙinsu gabaki ɗaya da akazo aka sanarwa Hammood har tafasa yakeyi ya kira Mum ya shaida mata duk da Mum bata sona amma taji zafin zubewar cikin saboda jininta ne. Addu'a kawai Hammood yakeyi idan yariƙeni sai yafara karanta "BISMILLAHI TURBATI ARDHINAA BAREEQATU BA’ADHUNAA YASHFAA SAQEEMANA BI’IZNI RABBINA" wannan itace addu'ar da manzon Allah yakeyi idan yaje gaida maras lafiya. Sannan ya karanta. "A’UZU BI’IZZATILLAHI WA QUDRATIHI MIN SHARRI MAA UJIDU WA UHAAZIR" sau bakwai cikin yardar ubangiji Zuwa asubahi nafarka Kuma banajin ciwon ko'ina sai dai rashin ƙarfi kansa yana kaina ido kawai yake ƙiftawa yana sauƙarda numfashi fuskarsa tayi jajazir murmushi na sakar masa bayan buɗe idona ya sauƙe ajiyar zuciya ya kamo hannuna har lokacin jinin bai ƙareba. "Yaya jikin? Dasauƙi" nabashi amsa. "Sannu Allah yabaki lafiya" na gyaɗa kaina Sai rana kafin suka sallamemu lokacin jikin ya warke jini kawai nakeyi a hankali shima yake zuba. ancanja. Mana ɗaki yanzu ɗakimmu a waje yake harda ruwa a jikin ɗakin wanda akayi gini a jiki ya zamana kamar shi daban amma a zahirin gaskiya a haɗe yake da main ruwan dayake wajan sai dai an ɗan keɓance wannan. Koda Muka tafi Hammood bai sanar dani kan cewa nayi miscarriage ba lokacin kwanana biyu jinin harya ɗauke gabaki ɗaya. Lina kuwa kafin 2days ɗinnan an kamata tana hannu bata samu barin ƙasar ba ma'aikacin data saka yakai saƙon an koreshi duk da angane bayida laifi amma yanzu yazo dasuaki gaba idan yasake irin wannan shirmen ba'asan yaya zata kasance ba. Muna zaune Hammood ya kalleni yanaso ya faɗamin amma yana taraddadin yanda zan ɗauki zancen shi namiji ma ya zubda hawaye bare ni mace. Saida Ya dai-daici mun kwanta na lumshe idona a jikina yafara magana. Saida yayi nasiha sosai sannan ya sanar dani. "Rouhii abunda yafaru dake ranar ba haka kawai bane shirine Poison aka saka cikin cake ɗin da kikaci a ranar kuma Lina ce yanzu haka tana hannun kuma sannan kuma kin samu miscarriage cikib yana cikin 6weeks" nayi shiru ina sauraronsa saida yagama na ɗago da murmushi da dubeshi. "Nasani ai masoyi saboda nayi zubar jini sai jiya cikin dare ya ɗauke idanba miscarriage ba mai zai kawomin zubar jini? Kawai danaga bakayi maganaba yasa ban tanka ba i thought ko bakason magana akaine kaji zafin miscarriage da nayine? Ya jijjiga kai dole zanji zafi mana koƴi nane fa kuma ina sonsa abu mai ciwonma shine bansan da cewa yana rayuwa a mahaifarki ba harya fita" na sake murmushi menene abun jin babu daɗi masoyi? Imagine idan kuma ace mutumne an haifeshi yazo duniya fa?" yaja numfashi. "Bazan iya kwatantawa ba Rouhi bansan yaya zanji ba Allan kaɗai zai iya sakamin haƙuri a zuciyata" na sake murmushi ina kallonsa. "Toh kaga? Yanda kakeji ɗinnana bai kai kwatanƙwacin yanda iyayenmu sukeji akanmu ba tunda su sunrigada sun ganmu sun ɗaura idonsu akanmu, kai kaga yanzu akwatance kawai kake tunanin yanda zakaji, Dan Allah masoyi kazama mai kyautatawa ga mahaifiyarka" Murmushi yayi yace. "In sha Allah bakiga yanzu kullum muna magana da itaba? Ko bata kirani ba ina kiranta amma da mukanyi 2-3-4month ko gaisawa bamuyiba. Na shafo kansa ina faɗin. "Yaron kirki, Sannan Masoyi please kabar Lina tatafi karka hukuntata idan tana tunanin ta cutar dani Allah yafita tunda gani araye lafiya garau kaine takeso kuma bazata samuba har abada sannan kuma idanma kana tunanin ciki da tayi sanadiyayyar zubewarsa tayiwa kanta tunda idan Allah yaga dama ayau sai asake maida wani tunda gani gaka lafiya ƙalau duka muke mai yarage mana? Banda musake haƙilon neman wani cikin yayi dariya ya jawo hancina. "Shikenan tunda keda bakinki kima faɗi haka yanzu idanna riƙeki bazan sakeki ba saina tabbatar kin kamu" nayi dariya. "Masoyi bafa saika wahalarda kanka ba ka manta wancan cikin idan lissafi yabada dai-dai ko shiga jikina baka gama yiba yashiga wannan karonma idan Allah yakawo sai kaga basai ansha wahala ba" "Toh menen abin wahala a ciki? Ai wannan aikin ladane koda kedai kice basaina baki wahala ba" muna ƙasar aka kiramu matar Ya Ahmad ta haihu ta haifi yarinya. Ji nayi kamar nayi tsuntsu naje gida. Kwana biyu da wannan maganar Hammood yasa aka sake Lina amma bai kashe ƙarar ba yace ko bayan wasu shekaru tasake taka yanda yake ko matarsa zaisa a kamata dake ta tsorata sosai ko baiyi mata wannan gargaɗin bama banaji zata yarda tasake zuwa yanda muke saboda jami'an tsaron ƙasar cewa sukayk sai tayi prison. 2weeks kawai muka ƙara a ƙasar daganan muka ɗauki hanyar Komawa da mamakina ga abu-dhabi zamu koma ba naija muka nufa kai tsaye. Banyi tunanin Hammood yasan da C.O dake kaina ba ni soyayya tasaka nama manta da ita gabaki ɗaya. Sauƙar dare mukayi saboda haka muka ƙwanana a abuja asubahin fari jirginmu ya ɗaga zuwa bauchi. Dake tafiyace wacce akayi babu wanda ya sani yasa ƴan gidanmu ma gabaki ɗaya ban sanar musu ina zuwa ba ko Ɓarin cikin danayi ma ban sanar dasuba bare na sanar dasu dalilin ɓarin nasan hankalinsu zai tashi idan sukaji guba aka sakamin zasuce tun daga yanzuma anfara harata. Nakasa zama A masauƙin Hammood yana ganin irin murnarda nake ciki da zumuɗi yasa a lokacin yasa muka tafi gida a ƙofa ya sauƙeni sannan yasa akayita shiga da tsarabar da ya saya ni banbi takansu ba tsarabar muna isa nayi cikin gida nasauƙa ko sallama banyi masaba na fice babu kowa a harabar gida nashige ciki kai tsaye mama nafara cin karo da ita na isa ta gudu na ƙanƙanmeta ina ihu. Salati tasaki saboda ta tsorata saida ta tsaya ta kalleni dakyai sannan ta tureni. "Marmeyy wa nake gani kamar marmeeyy?" "Wacw marmeeyy fa? Anty tafaɗi tana fitowa" "Fito ki ganewa idonki Marmeyy ƴarki nake kallo na turo baki nasake rumgume Mama ina ihu tasake tureni. "Ke ni rabani da wannan shashancin meye hakan?" dai-dai lokacin antu tafito nayi kanta itama ita bata tureni kamar mama ba ta tsaya tana kallon yanda na canja. Ta riƙe baki. "Marmeeyy a wata uku kika dawo haka kamar wata balarabiyar kema? Idan kikayi shekara ai bazamu ganeki ba" Mama tace. "Au wata uku? Wata uku shine kika kamo hanyar gida daga wata ƙasa Marmeeyy anya kanki ƙalau?" nayi narai-narai idona yacika da hawaye. "Haba mama, dan Allah nayi tsawon lokaci bana gida amma da masifa zaki tareni? Ni wallh saina koma yanda na fito dama bai tafi sai nace ya jirani mukoma nabi mijina" kama baki mama tayi. "Kaji maras kunya marmeeyy? Toh Allah ya shiryaki dama babu wanda ya gayyaceki ki koma kiga loda wanda zai damu" "Tabbas ni zan damu Mummy tafaɗa da take fitowa daga shashinta" nayi kanta ta gudu ina ihu. "Mummyna" tayi saurin dakatar dani rufa mana asiri Marmeeyy naga kamar bake kaɗai bace irin wannan gudu idan baiyi ƙwari ba ai saiki zubdashi" inajin haka na taƙaita guduna. Na ƙarasa na shige jikinta da Murma ta kamani itama. Barinsu Mama mukayi aciki muka wuce wajan Mummy. Muna shiga nace. "Mummy ƙamshin cincin da dublan kayan biki nakeji dan Allah mummy bani naci" tayi murmushi ta shige extra room wanda ko ada baba baya amfani dashi da yake cike da kayan toye-toye ta ɗebomin na zauna muka fara hira ta tambayeni abunda yasa nazo na sanar da ita. "Anya kuwa marmeeyy bakiyi latti ba? Kinga fa yanzu kusan wata uku da tafiyarki kuma tun kafin tafiyarki baifi saura 1month da wani abu ayi exam ɗinba" "Mummy nidai bansaniba haka yacemin amma zan tambayeshi naji, Mummy me za'ayi naga anyi kayan biki dayawa? Cikin ɗaki guda" Mummy ta murmusa. "Auren fadeelah" na zaro ido. "Anty fadeelah zatayi aure shine bazaku sanar daniba Mummy" "Babanku ya hana a sanar dake amma da allah yayi bazakiyi missing ba gashi kinzo biki saura 6days ba? Na jijjiga kai kawai ina jin babu daɗi wato auren nesa shi haka yake sai ayi tayi babu kai." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Wayar Mummy na amsa na sanarwa Maryam ina gari 30minute kawai ya bayar sai gata agida ihu mukayita kamar wasu ƙananun yara muka cika gidan da ƙara hira muka zauna munayi babu kama ƙafa kaman wanda bamayi a waya. Baba bai dawo gidanba sai Yamma liƙis yasha mamakin ganin baiyi zaton munzoba ko awaya ban faɗa ba sannan kuma shima Hammood bai fɗa ba. Anty fadeealah ma sai Yamma tadawo gidan har ƙwalla saida tayi na murna tace daa tana tunanin cewa za'ayi bikinta bananan." Saida akazo ana buɗe tsaraba Kafin naga abubuwan daya sayo wanda inaga shi kansa baisan wash abubuwan ba kawai ya bada asiya abunda ya dace ne, Har dare yayi bamu samu lokaci nida mama munyi hira ba, ina shirin ƙwanciya baba yace Yaya Habibu yazo yakaini wajan mijina Har ƙwalla sanda nayi Baba yace bazan kwana gida ba waya sani ƙasar da zan barshi shi kaɗai. Natafi raina baisoba kawai ina kallon yanda Baba ya ɗaurewa ƙarya gindi ko daa ina yake zama idan yazo?" A bakin Hotel ɗin Ya Habibu ya sauƙeni dayake nasan Shi kaɗai yake kama Hotel ɗin gabaki ɗaya nashiga kaina tsaye a tun a ƙofa na haɗu da Bodyguards ɗinsa wani daga ciki ya rakoni har zuwa ƙofar ɗakin Hammood yajaa can gefe ya tsaya na danna Bell kusan 5minute ina tsaye ba'azo buɗewa ba da ƙarfi nafara dannawa dama a ƙule nazo gashi yanason yasake ƙular dani. Yanajin yanda ake danna bell ɗin ya tabbatar wannan aikina ne dan babu wanda yaga wajan kwanasa saini yasan cikin ma'aikatansa ko giyar wake suke sha bazasu fara masa wannan aikin ba, murmushi ne ya suɓuce masa har yana tunanin yanda zaiyi bacci yau batareda dani ba naturo baki jira kawai nake ya buɗe yana buɗewa ya sakarmin murmushi banbi takansa ba nawuce ciki yasaki murmushi yana girgiza kai ya rufe ƙofar ya biyo bayana banyi auneba naji ya ɗagani cakk tabaya yafara juyi dani. Ƙara nasaka inaso ya sauƙeni yaƙi saida shi kanshi ya gaji kafin ya sauƙeni akan gado na kwanta luff ina maida numfashi ya biyoni shima ya ƙwanta yamun rumfa numfashinsa yana dukan nawa yana kallon fuskata yace. "I missed you Rouhii" banyi magana ha har lokacin idona kawai yana rufe sakarmin nauyinsa yayi saida nayi ƙara Yaƙi ɗagani banfara ƙoƙarin ƙwacewa ba dan nasan bazan iyaba yace. "Nace nayi missing ɗinki bakiji ba?" "Naji menene yafaru?" "bakice nima kinyi missing ɗina ba toh" "Ai banyiba nikuma ban iya ƙaryaba shiyasa bance komaiba" yaja hancina ya miƙe zaune yana faɗin. "Ba yanzu zaki gane bakiyi Missing ɗina ba kibari idan nazo garrki bakiyi sumbatu ba zan yarda" narai-narai nayi da idanuwana ina shirin yin kuka yafiya zolaya abu kaɗan sai yaɗauko wani abunda nayi ko nafaɗa a lokacin da muka kasance a tare muna farantawa juna yana tsokanata na juyarda kaina gefe. " idan kasamu nabaka haɗin kai ba saika samu abun faɗa" "Rouhi wane mutum waya isa ya Hanani shiga Gonata" Natashi ina cire Hijabin jikina. "Mutum kuwa shi ya'isa ai koh kasan kuma zan rina ba?" ya jijjiga kai. "No bazaki iyaba Rouhi" na isa zuwa wajanda muka aka ajiye kaya na ɗauki rigar bacci na ajiye a gefen gado nashiga wanka ban daɗe ba nafito ɗaure da towel a jikina na isa nagyara jikina na shafa mai na jawo rigar nasaka ina gaban madubi arazane nake kallon rigar dake jikina Babu abunda ha'a kallo sunanta Fam ɗarinka tsirara wannan rigar ina yawan saka irinta dan kusan yawanci kayan baccin daya zubamin mukayi tafiya dasu irinta ne bantaɓa tunanim haka takeba saida na kalleta yau a madubi kuma haka nake sakata nayita yawo a gabansa ban damuba ashe shi ganta sarai yake kallona, jiki a sanyaye na tako zuwa bakin gado na shige bargo duk abunda nakeyi yana kallona baice komaiba yagano abunda nagani dama yasan hansan haka rigar takeba da bazan sakaba yanzu damuwarsa karnace zan daina saka irinsu suna sanyashi nishaɗi kuma. Dama shi yayi shirin ƙwanciyarsa tun kafin nazo shima yabi bayana ya ƙwanta ya rumgumoni a jikinsa Har muka fara shirin bacci banji yana shirin laluɓata ba na ɗauki Hannunshi na ɗaura akan ƙirjina da wayo sai naga ya kauda hannun cire kunya nayi na juyo muna facing juna. "Masoyi wai yau baza'ayi komai bane? Yayi shiru kamar baijini ba na harzuƙa nakaiwa cikinsa duka" "ina maka magana?" "Banyi missing ɗinki bane shiyasa banyi komaiba da kika tambaya kuma bana ƙarya shiyasa nayi shiru" nagano so yake ya rainamin hankali da maganata ta ɗazu. "Kafara shafani mana kaji zaka gane kayi missing ɗina ko bakayiba" "A'a wane mutum" yafaɗi shima nagane kawai yana mayarmun ma maganganunane na raba jikina danasa naje can gefe na ƙwanta. Can naji yana faɗin. "Rouhi zo kiji" yi nayi kamar banjishi ba na share amma a zuciyata inata Allah-Allah yasake magana wuf zan wuce natafi" ya sanya hannu ya jawoni zuwa jikinsa yafara magana a kunnena. "Bake kikace bakiyi missing ɗina ba? Nima ramawa nayi shiyasa kinsan kuma wasa nake amma kikaji babu daɗi toh nifa danasan da gaske kikeyi?" na sake shigewa jikinsa. "Nima ai wasa nakeyi na isa nace banyi missing ɗinka ba? Kai kasan irin sonda nake maka ai idan wasune ma suka faɗa yakamata ka ƙaryatasu" "Yeah i know kina sona amma bai kai ƙwatankwacin wanda nake miki ba. "Masoyi" na kirashi. "Na'amm Rouhii" Masoyi kace duk ranarda nacika maka alƙawarinka zaka faɗamin yanda kaganni kafara sona amma baka sanar dani ba kuma nacika maka alƙawarinka" "No rouhi alƙawari bai cika ba akwai yara 10agaba" "Masoyi waida gaske kake? Wacece zata iya haifan yara 10 awannan zamanin? Kawai kabar wannan zancen idanma kuma hakane yara 10 aina mai nisan kwanane yafaɗamin yanda zan bawa yaranmu labarin yanda mahaifinsu yaga mahaifiyars.... Maganarce ta tsayamin a maƙoshi naja wani dogon numfashi na sauƙe sanadiyyar Harshensa daya zura cikin kunnena kuka kawai nasaka masa saboda daɗin abunda yakemin ya rigada yagama gano loggo na idan yanaso ya fitar dani hayyaci lokaci guda ban ankara ba sai dai naji harshensa cikin kunnena sauƙe komai mukayia a gefe saida muka faranta ran junanmu tukunna ya samu ƙwarin guiwar sanr dani yanda ya ganni. "Rouhi kinason sanin yanda na fara ganinki har nakamu da soyayyarki?" na gyaɗa masa kai alamun eh inaso. "Okay listen." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Bayan nagama buga worldcup kamar wannan lokaci ina hutawa naɗauki hutun lokaci, kamar yanda kika gani mafi akasarin lokuta bani nake gudanarda account's ɗina na social media ba ke kinsan komai akwai masu tafiyar dashi amma lokaci zuwa lokaci idan naji ina cikin kaɗaici kuma ina zaune babu abunda nakeyi Nakan ɗauki wayata nayi logging accounts ɗina aranar ma ina zaune naji sha'awar hakan ashe da rabon zan haɗu da Sanyin idaniyata wank ɗumbin alkhairi krmin maraba ina cikin Instagram notification ya shugomin kamar Haka Marmeeyy and 95677 others started following you ban kulaba ban duba ba duk da sunan marmeeyy yaɗauki hankali na, ina samun Likes babu adadi kowani seconds amma bantaɓa damuwa dana duba wanda suke bani saƙonni da likes ba Tsawon wasu minutes da shigowar notification saiga notification na likes sun fara shigowa picture dake jikin profile shiya ɗauki Hankali na amma ban dubaba na ajiye wayar bayan wani lokaci hankalina yakasa kwanciya na tsinci kaina dason shiga Wannant account ɗin danaga an rubuta Marmeeyy na daure banshiga ba aranar amma sam nakasa samun nutsuwa saida na shiga account na duba, Uniform ne ajikinki da niqab an ɗauki picture ɗin zallan kwayar idonki kawai yake waje Bansan dalili ba kika hanani kwanciyar hankali kika ɗauke min duk wata nutsuwa ta nidai kawai abunda zan iya cewa shine wannan wani lamarine daga wajan ubangiji wanda shi kaɗai yasan abunda ya tsara a kanmu shi kaɗai yasan irin albarkar daya shiryawa rayuwarmu har takaiga ya haɗamu haɗuwarda ba'a taɓa zatonta ba Allah kaɗai yasan me zamu haifa a duniya may be ma sai mun haifi sama da 10 ɗin danake faɗa" duka nakai masa ina faɗin. "Masoyi kaifa sai ana labari saika canja ka ɗauƙo wani ka ƙarasamun abunda kafara please" "Okay toh kina jina? Bayan ƙwana biyu naɗauki abun kamar wasa ban ɗauka soyayya bace ta kamani ashe itace nayita daure zuciyata ina tausar kaina amma bansamu sauƙi ba Ganin tana neman zautani yasa Na shiga neman ko wacece ke kinsan samunki bazai yimun wahala ba lokaci guda nasa aka nemaminke a lokaci na farko da aka kawomin picture ɗinki cikin kayan school na ganki a tunanina Zanji soyayyar taragu amma batayiba saima ta ƙaru toh ƙwayar idanuwanki kawai ta sanya na afka soyayyarki barega naganki gabaki ɗaya tun dana fahimci sone nake miki wanda abune mai wahala nasake yiwa wata mace irinsa saina sakawa raina bazanyi haƙuri dake ba lokaci guda na ɗaura niyyar mallakarki na sakawa raina bazan sarara ba har sai ranarda kika zama mallaki agareni ni bana cikin mutanen da suke ƙwallafa rai sai sun samu komai da sukeso na rayuwa ba amma akanki na sake ilimin rayuwa har indai zan so abu kuma inada Hali da ikon da zan mallakeshi yazamamin kamar dole saina mallakeshi. Abu nafarko dana farayi shine na Sayi layin wayarki gabaki ɗaya karkice duk wani saƙo da zai shigo wayarki tawa yake fara shigowa Naga rashin dacewar hakan saboda kamar ina buɗa miki sirrin Kine duk da kusan duk yarinta ce aka cikata a wayar" harara na wulla masa a lokacin nafara aika miki da saƙo kullim saboda inason kisan da kasantuwata, campanyn layinki dakansu suke alerting ɗina aduk sanda sƙon soyayya yashiga ko baƙuwar lamba data kasance kuma na mijine wanda bakuda dangantaka dashi karkiga laifina ina sonki ina da kishi sosai hatta da idan kina gida kaɗai Hankalina ke kwanciya idan kika fita har kidawo baja samin kwanciyar hankali hakan yasa na nemi wanda suke bibiyar rayuwarki nasan alokacin zakice wannan mutumin BIBIYATA YAKEYI kuma WAYE SHI, amma baki samu amsaba kin saka ayi miki bincike akan layina nikuma saina saka aka rufe campanyn layin gabaki ɗaya bawai dan ina tsoron ki gane ba saboda nasan cewa bazaki gano ni waye ba har abada idanba nine na nuna miki kaina ba kosu gidan layin basusan ni waye ba saboda akwai hannun danabi ya tsaya a matsayina. alokacin da kika sauƙe Qur'ani na aiko miki da saƙo wannan zoben ya daga hannuna yana nunamin, banyi tunanin zaki saka ba da kika saka nasamu ƙwarin guiwa sosai nasake samun kaimi wajan bibiyar rayuwarki ranar da kika ɗaura pictures ɗinki Jinayi kamar zuciyata zata fashe shiyasa nasa aka sauƙesu A lokacin bayan wasu A lokacina shirya bayyana miki kaina kuma nayi ƙoƙari wajan yin hakan sai dai nakasa kawai na fata tunkarar baba, nasan Baba bazai kasa sanar dake yanda lamarin ya kasance ba bayan wannan nafara fahimtar akwai wani abu tsakaninki da Brothern frnd ɗinki amma wannan abaya kenan ban nemi rabaki dashi ba sai kawai naƙara kaimi wajan mallakarki nasan banyi miki dai-dai ba saboda ban fara neman soyayya agareki ba amma nasakawa raina idan na aureki zan yi iya ƙoƙarina na sanyaki ki soni saboda kuma it works a ƙaramin lokaci kika fara sona duk wani abu a rayuwarki da kikaji kamar akwai Hannuna afaruwar hakan Yes akwai school ɗinku da komai nasan komaj a kanki Rouhi ina nufin everything" Na jijjiga kai. "Kai kaɗai ka isa aikata haka masoyi kuma naji daɗi daya kasance baka barniba saida ka mallakeni ka koyar dani soyayyarka kuma ka fahimtar cewa ina sonka, ina sonka sosai" "Nima inasonKi Rouhi kiyi bacci kinji?" "Toh masoyi amma kace school ɗinmu zamuyi exam kuma lokacin exam yawuce yaya za'ayi kenan?" School sun shirya miki exam karki damu you'll write your exam in 3days kada kiyi wasa" na gyaɗa kai. "Zamu tafi idan kingama exam koh? Na girgiza kai ina zaro ido. "A'a kayi tafiyarka kawai daga baya saina tafi kaga yanzuma akwai bikin Anty fadeelah this week sai idan angama biki da wani lokaci nida kabarni ma nayi wata" ya ɓata rai. "No shekara zakiyi iyakacin yanda zan iya barinki shine 10days kuma hakanma saboda akwai Auren sister ɗinkine shiyasa yanzu fa lokacin hutu nane kibari mu kasance atare idan hutun ya ƙare saiki dawo" ba haka dai naso ba amma yaya zanyi?' nikuma zan tafi gobe in sh Allah, ranarda kika cika 10days zamu tafi" kai kawai na gyaɗa masa. Muka tsaida magana washe gari da safe zaije ya gaishe da su Mama da dare zai wuce washe gari kuwa tunda muka koma bacci bamu tashi ba sai 9 Maryam tun sassafe ta iso gida bananan harda ƙawayena sun cika gida gashi babu wayarda zasu kirani da ita. PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya.. Sauri-Sauri nake shiryawa saboda hankalina kuma yayi gida daƙayr na tsaya nayi breakfast sannan muka kama hanya dake babu wanda yasan da zuwannasa haka muka shiga gari hankalinmu ƙwance muka har cikin gida gabaki ɗaya motocinsa suka shiga ban jira ya buɗemin ƙofa kamar yanda yasababa muka fito mukayi ciki saida nayi masa iso wajan Baba sannan yashiga muka zaune gaisawa mukayi da Baba nabarsu suna magana nashig ciki. A ɗakin Mama ma samu su Maryam ina shiga suka sake ihu nashiga nazauna Cikinsu amma hankalina baya garesu tunda nashiga palourn Baba naji ƙamshin kayan soye-soye naso naci banbari mun gaisa ba nace ina zuwa na cire Hijabin jikina na fice, ƙaton tray na ɗauka zan wuce muka haɗu da Mummy da alamu tafita yanzu shugowarta danna ganta da Mayafi da jaka, Muna gaisawa ina tafiya. "A'a Marmeeyy ina zakije ne haka sai sauri kike" ta faɗi tana tahowa yanda nake. "Mummy Cin-cin zani ɗeba Wallh ina shiga palourn naji kamar zanji babu duk abincin dayake cikina naji kamar banci komaiba shine zanje na ɗebo" Mummy ta jijjiga kai. "Eh lallai Toh Allah ya kyauta inaga idan zaki tafi za'ayi miki kitafi dashi saboda zaki iya hana bawan Allah zama kice sai yazo nan ya amsa miki ko ya kawoki kaɗan daga aikinki shiyasa gara atari lamarin kitafi dashi tun kafin ki aika ɗanyen kai" ko kulawa banyiba nawuce ciki na sameshi suna hira Jifa-Jifa da Baba, Ina shiga Baba ya waigo zuwa gareni. "Marmeeyy inasu maman naki? Ai ki kirasu Su gaisa koh? Mummynku kam tafita duk da tace ba daɗewa zatayi ba" "Toh ina zuwa" shine abunda nafaɗa nayi can ɗakin ina murɗawa naji a kulle na juyo,"Baba bani key ɗin can ɗakin zan ɗebi abune" "Yana wajan Mummynku kuma tafita" najuya nafice na amso key ɗin nazo na buɗe" na ciko trays Damm da Dublan da tayota dama nafi sonsu daga yanda yake zaune ya hangi yanda na ciko abu tamm yatashi dasauri ya ƙaraso gareni ya amsa, turo baki nayi "Babu nauyi fa" Baba ya kauda kansa gefe kamar baya wajan nasa Hannu na ashe kayana ina faɗin "Zakaci?" ya girgiza min ka Banacin zaƙi ai kinsani, da hausa nace "Kabar daɗi" nasa kai nafice, Mummy ta fahimci cewa yana ɗakin Baba yasa bata ƙarasa ba. A corridor na wuceta nace. "Wai kije ku gaisa inji Baba". "Toh marmeeyy kiyiwa su Mamanki magana saimu shiga gabaki ɗaya" na gyada kaina nawuce saboda bakina yacika da Dublan bazan iya magana ba. Kaiwa palourn Mama nayi na dire maryam ta fara saka Hannu. "Babe idan kikacimin kin shiga hakkina dan ban bayarba" ko takaina batabi ba taɗauka tana faɗin idan akayi na aurena ki faɗamin zan biyaki kayanki" su duka suka saka Hannu suna maimaita abunda tafaɗa, Mama ce tafito daga ɗaki ni sai alokacinma na ganta. "Marmeeyy kinzo shine koki leƙani ki duba yaya nake anya kuwa marmeeyy yaushe zakiyi hankali?" na curo baki. "Mama ko mutum ya gwada yayi kewarki shareshi kikeyi ko awaya na kiraki saiki ƙi ɗauka ko muna gaisawa kice kina wani aiki jiyafa kiga watanmu nawa ban ganki ba amma ina zuwa jikinki kika tureni shiyasa nima yau ina zuwa na nemi Mummy saboda itake nunamin soyayya" Hannu Mama takai ta ƙwaɗe bakina tana faɗin "maras kunya" tawuce cikin gida anan tasamu Mummy, Mummy ta shaida mata zancen Baba. Mama tace ban faɗa mataba ta sanarwa Anty suka shiga. Bayan Mama tafita Maryam ta dubeni. "Kekam dai marmeeyy anyi banza wallh baka tauna magana idan zaki faɗeta jikifa abunda kika faɗawa Mama" na harareta ke ai kina tauna magana idan zaki faɗa tunda yanzu naji kina cewa Idan akayi cin-cin na aurenki zaki biyani wanda kikaci kokin manta cewa mama surukarkice saiki yita sakin baki ko tana wajan baki damu ba" "Kedai Marmeeyy bakida hankali wallhy amma kici gaba naga kafin nasan Yaya Habibun Mama nafara sani kedai ki gyara halinki in sha Allah ni zan sharewa Mama hawaye tunda ke baki tunani baka binta sau da ƙafa" na harareta "Sai ki share ai nima batace miki ina sakata Kuka ba ta'iya yiwuwa idan kece Hala mamanma tasake dake amma ni? Ko nice ƴar farinta iya kaci sai ta dinga shareni tana basarwa shiyasa na tarkata wajan Mummy nima" "Barka" Mukaci gaba da Hirarmu ƙawayena sunamin kallo kamar wata waliyyiya gani suke kaff cikinsu nafi kowa sa'a kuma a zahirin gaskiya hakanne. Muna zaune su Mama suka shigo harda Mummy. Mama ta dubeni Kijeki zai tafi Na miƙe ina shirin fita fadeelah ƙawarmu tace, "Marmeeyy rowarshi ake haka da baza'ace muzo mu gaisa ba?" na taɓe baki "Akanme zanyi rowarsa? Ashi ba irin mijinda sai mace tayi rowarsa bane shida kansa ke rowar kansa" "Uhmm Uhmm fa Marmeeyy ba'a shaidar maza wallh a idonki zai iya nuna Miki a duniya dagake babu kowa kuma ba hakan bane" "Au waike wannan shaidar da akayiwa maza ta zauna a ƙwaƙwalwar kanki kenan? Nikam zanyi shaidarsa kuma na yarda dashi sai kije can ke karkiyi naki idan kinyi auren, kuma ni mijina a duniya a nunawa dagani babu kowa ba a idona ya nunamim a duniya dagani babu kowa ba idan zakuje ku tashi please muna ɓata masa lokaci" "waike Marmeeyy mutumin da kikayi watanni jall dashi kikewa wannan shaidar?" "Ko kwana ɗaya mukayi ba watanni ba nayi masa" Maryam ta amshe "Faɗa musu dai wallh koni zanyi shaidar Yaya habib ɗari bisa ɗari" Dariya nasaka araina ina faɗin "lallai maryam baki kama dahir ba Yaya habibun? Wanda naga wani shaƙuwae da sukayi da Nawrah nidai nayi nauyin bakine amma nasan akwai wata aƙasa" mama da Mummy tsayawa kawai sukayi suna kallonmu baki sake suna kallon yaranda suka haifa a cikinsu suna zarar zancen da su kansu sai sunji nauyin sakewa a bakinsu. "Yau naga yara Marmeeyy zaki wucene kokuwa?" bansake magana ba na wuce abuna suna biye dani da Sallama nashiga yana zaune shi kaɗai yana kallonsa ya sakarmun murmushi nima na maida masa na ƙaraso na zauna daff dashi. "Masoyi wai zaka tafi yanzu? I thougt sai zuwa dare jirginka zak tashi" "Yes zan tafi na yanke shawara idan na zauna ananma I'll just be missinh you bazan iya komai ba sai dai idan zaki biyoni mutafi idan zan tafi saiki dawo" ban kaiga bashi amsaba suka shugo ciki suka gaisheshi ya amsa idonsa yan kaina yana jiran amsata dama yasan bazan bishi ba" intafi?" na girgiza kai "Toh zamu tafi?" nanma na girgiza kai , yayi murmushi ya shafo kaina. Kiyi zamanki amma zanyi kewarki nayi murmushi inajin nima kaina zanyi kewar tasa. miƙewa yayi na rakashi har bakin mota ya rage tsayinsa ya sumbaci lips ɗina kawai naji hawaye yana gangara akan fuskata kamar wanda zamuyi shekara bamu haɗuba Jikinshi shima yayi sanyi ganin yanda nayi laƙwai ina son yin kuka ya jawoni jikinsa yafara shafa bayana bai iya furta kosa kalma ɗaya ba sannan daga bisani ya sakeni saida yaga nashiga gida sannan yatafi. Bayan nakoma saida naɗauki tsawon lokaci ban dawo dai-dai ba daga bisani na ware akaci gaba da hidimar biki. Tun amota muke waya dashi har zuwa da jirginsu zai tashi, bayan ya sauƙa ma haka Video call muka dingayi kusan ranar raba dare mukayi muna waya saida bacci ya ɗaukeni kafin ya kashe." Bayan 2days ta tafiyarsa naje na zana Exam ɗina kai tsaye daga school ɗin gidansu Maryam na wuce tunda nazo dama inbanda gidan Hajiya sai gidan Baba Alhaji Habibu naje." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Cike da gajiya da takecin jikina na shiga ciki inajin wayata tana ruri dake ina cikin yanayi na gajiya da jin yunwa yasa bazan iya amsawa ba bakina ɗauke da Sallama nashiga ciki a plaour na samu Ummi da Aysha suna suna zaune Aysha har tayi kumari akan lokacin tafiyata. Ummi ta washe baki tana faɗin. "A'a Marmeeyy Ashe kina tafe?" na zauna kusada Aysha ina maida numfashi "Wallh Ummi tun jiya nakeso nazo nace barina bari idan naje exam sai nabiyo" Ummi fuskarta da fara'a sosai. "Shiyasa naga mutuniyarki yau bata fita wajanki ba ashe kina hanya ne". "Munyi waya da ita na sanar mata ai tun sassafe" Ummi tana kallo na cikeda sha'awa She can't help it haka kawai Allah yasaka mata son Marmeeyy taso marmeeyy tazaka surukarta sai dai Allah baiyiba yanzu data zauna da Aysha itama har sunyi sabo ta fahimci itama batada matsala. "Ina wuni Ummi?" "Lafiya ƙalau Marmeeyy Ya hanya da mijinki?" cikeda kunya na ams ada faɗin "yana Lafiya" najuya ga Aysha "Matar Hamma Ina wuni" ta kalleni kerere "Marmeeyy banason rashin mutumci menene kuma wani matar Hamma bakisan sunana bane?" "Au sorry wai naga bai dace bakira sunan kai tsaye bane shine na miki inkiya Aysha ina wuni?" Ummi ta buɗe baki "Kai marmeeyy babu dama ayi hakuri ace mata Anty mana" saida na yatsina fuska "Ummi tsakanina da itafa Babu wani nisa shiyasa wai nabata karramawar matar Hamma" rangwashi Aysha ta sakemin akayi saida nayi ƙara afili nace. "Wallh Allah ya isa kuma bazan yafe ba haka kawai kinga jiki duk madara kikai Hannu ki wani zubamin duka" Ummi tace. "Toh kowa yayi haƙuri dama tsakanin mabiyi da mabiyi sai haƙuri" Aysha tayi ƙwafa "Ummi nifa ba ita take binaba Habib yake bina zallan rashin kunya ke damunta" maryam dake shigowa a lokacin tace. "Yaya naji kuna ambatar Habibu? Ni banason rashin kunya" naja tsaki na kalli Ummi, "Ummi Yunwa nakeji" "Toh marmeeyy na ga alamun kin gajima shiga ciki ki huta za'a kawo miki abincin" na miƙe na zan shige tace. "Au na mantama Marmeeyy naga Aika Allah yasaka da alkhairi" nayi murmushi kawai na shige wajan maryam, miƙewa Maryam tayi tabi Bayana Ummi tadubi Aysha"Kema kibisu koh" Aysha ta miƙe ina zuwa na zube akan gadon Maryam "Wash Allah wallh nagaji" Maraym tashugo "Yaya Exam ɗin dai Babe?" "Alhamdulillhi Exam in sha Allah tatafi kenan" "Ai dolenta tafafi Babe kin manta yanzu ke wacece matar Hammood cefa ni nayi mamakin ma da baki yawa da Bodyguard" nayi murmushi gashican a waje shiba Bodyguard ba shiba Driver ba yabarshi wai duk yanda zanje muje tare, ina exam yana tsaye akaina kamar wani saƙago" Dariya maryam ta fashe dashi,"Babe bakida daɗi amma yaya zamanki acan? Hope komai yana tafiya normal" "Eh amma kinsan kwanakin nan wani abu yafaru Har nayi miscarriage ban sanarwa kowa bane saboda bansan Hankalinku yatashi" Shigowar Aysha ya hanamu hirar da muke shirin yi, Tashigo ta zauna na dubeta."Matar Hamma ashe kina wajan Ummi" ta ɓata rai "kefa bakida daɗi ba yanzu nagama cemiki kidaina cemin Matar Hamma ba?" Nayi murmushi, "Na rantse da Allah bazan daina ba ƙarya keba matar Hamman bace? Ni kicemin matar Hammood kigani idan banyi miki kyauta ba, kowa yan..., shigowar Mummy ya sanyani yin shiru na miƙe dasauri na amshi plate A hannunta adaidai lokacin kira yashugo wayata na ajiye plate ɗin gefe dani ina mata sannu sannan nabuɗe buɗe gamida zaunawa ina amsa kiran na saitata akan table tayi facing ɗina. "كيف كان امتحانك" (How was your exam) "Alhamdulillhi" "Rouhi please kidawo tunda kingama exam kinji? I missed you gidan kaman Babu kowa haka nakejinsa" na haɗe girar sama da ƙasa. "Masoyi kwana goman saika rage wasu aciki? Ni gaskiya bazan dawo ba sai lokacin daka ɗaukamin ahakanma ina roƙonka ka ƙaramin zakace wani nadawo lallaima" duk maganar danayi da hausa nayita cikin sigar shagwaɓa. "Rouhi nifa banji abunda kikace ba amma nasan kina nufin bazaki dawo ba Koh? Shikenan duk ranarda kika dawo zanyi tafiya nabarki ke kaɗai kiji yanda nakeji" na ɓata rai. "Wane mutum Masoyi ai bazan yardaba" yayi dariya "Toh zamu gani ai" muna hira harna cinye abincin kafin mukayi sallama da zummar da dare zamuyi waya. Najuya wajansu mukaci gaba da hira, har Aysha ma hira muka ske munayi sosai sai dai magana ɗaya biyi sai anyi faɗa, sallama Hamma yayi yashigo ciki bai zauna ba ya dubi Aysha. "Yaya jikin naki?" "Dasauki sosai" "Allah yabaki lafiya" ta amsa da Amin, Cikin yanayin walwala na gaisheshi ya amsa cikeda kulawa. "Marmeeyy Yagd ya kwana biyu?" "Alhamdulillahi komai lafiya" sannan yajuya ga Aysha "Kince zakije wajan biki koh?" Ta gyaɗa masa kai "Toh kunyi maganar da Ummi?" "Eh tarema da ita zamu tafi event ɗin yau" "Toh ko zaki zauna acan kawai saboda zirga-zirga idan angama bikin saiki dawo?" Yafaɗa yana shafa zajen fuskarsa haɗeda yi mata wani mayen kallo, daga kallo akwai abunda yake nufi da zuwanta gidannan" ita kuwa da batasan akwai wata a ƙasa ba ta washe baki. "Hakan yayi Hamma nima nayi tunanin hakan amma da bakayi magana ba shiyasa banyiba" "Shikenan kije ɗin kawai saiki sanar da Ummi" tayi godiya ya ciro kyɗi yabata ko akwai abunda zata buƙata sannan yafice. Bayan azahar muka shirya muka fice, Ummi sai daga baya zatazo dagani sai Aysha sai Maryam. Gabaki ɗayanmu anko muka saka nima ina zuwa dama aka saya duka aka ɗinkamin. Sai dai nayafa ƙaton gyale saboda nasan halin Hammood." Cikin 3days akayi biki gabaki ɗaya aka gama aka kai amarya ɗakinta duk kayan dana saka a biki saina ɗauki pictures masu yawa na turawa Hammood, wani lokacinma jaa gefe nake daga wajan bikin nayita waya dashi." Bayan biki da ƙwana ɗaya Hamma yazo ɗaukan Aysha amma maimakob ya maida ita gidan Ummi sai yawuce can gidansu da ita. Aysha har kuka saida tayi yace bazai maidata ba. Nima cikin kwanakin nagama shirin tafiya saboda Hammood ya matsa kusan kullum sai yayi magana aranar dana cika 10days kuwa yace aranar zan koma akwai abunda ya tsareshi amma zan tafi aranar" daƙyar na roƙeshi ya ƙaramin 4days Zan cika 2weeks kenan ganin ta iya yiwuwa yasamu time yazo ɗaukana a lokacin yasa yayi haƙuri yabarni. ana gobe zai iso.na shirya zuwa gidan Anty fadeelah Maryam ta rakani mukaje tun 12am sai wajan la'asar Mukabar gidan zuwa gidan Aysha. akwance muka sameta itaba zazzaɓiba amma wai batajin daɗi anan mukayi la'asar Maryam tashiga kitchen tayi mana girki Hamma daya shigo ya samemu sake fita ma yayi. Asyah taci abinci firr taƙi wai bazataci ba na dubeta. "Wai ke Aysha meyake damunki ne? Kince babu yanda yake miki ciwo amma bazakici abinci ba" "Kamar zatayi kuka tace wallh ni Marmeeyy aurenne yafita akaina zan koma gida kawai abu yaƙici yaƙi ƙarewa kullum aiki guda ɗaya" nagane abunda take nufi sai tabani tausayi cikin sigar lallashi nafara bata shawara. "Kiyi haƙuri amma ni inaga kamar harda tsanar abun da kika sakawa ranki kinƙi sake jikinki kullhm ciki tsoeo kike inaga wannan kaɗai zai sanya miki tsanar abun amma da zaki gwada daurewa kizama jaruma kuma kema kina bada gudumawarki zaki samu sauƙi sosai" hawayen kan fuskarta suka ƙarasa gangarowa, "Ke dai kawai Marmeeyy saboda naki mijin bahaka yake ba shiyasa kike maganar dauriya amma ina wani dauriya da zanyi fisabilillhahi?" cikin tausayawa nace toh mai zai hana ya yana yawan shan lemon ko lime ku ajiye drinks ɗinsu sa'i-sa'i zakiga yarage" abubuwan da Hammood yake sha a duk lokacin danaƙi bashi haɗin kai na faɗa mata shima yana rage zafi dasu da wasu ƴan dabarun da baza'a rasa ba. "Marmeeyy kina ganin isan nayi hakan ba wata jarabar zan ɗebowa kainaba", "Babu wata jaraba ki gwada ki gani" abubuwan danace mata yasha tun kafin mutafi ta kirashi ya sayo Maryam ita muna maganar ma jaa gefe tayi tana waya da Yaya habibu." A daren ranar Hammood ya iso ƙwana 1kawai muka ƙara muka kama Hanya naci kuka kamar raina zai fita. Ba abu dhabi muka wuce ba kai tsaye kuwait muka sauƙa." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Isar cikin dare mukayi amma duk da haka munsamu tarɓa sosai sai dai Hammood bai yarda mun gana da mutannen cikin gidanba yace sai zuwa safiya, duk da kasancewar gidan kamar safiya haka yake ko'ina tarr hasken fitulu ga sojoji sunata shawagi ko'ina tareda ɗai-ɗai kun mutannen gidan ina kallon gidan ina sauƙe ajiyar zuciya ina ganin gidan Hammood wata duniya amma ga duniya guda anan ina tunani koshi kansa mai gidan baisan yawan al'umma da suke rayuwa a cikin gidanba, Kai tsaye Masauƙinmu muka nufa kamar yanda ya buƙata dake akwai gajiya a jikina muna isa na cire kayan jikina na shiga wanka ina fitowa nabi gado na ƙwanta. Kafin Hammood yayi nasa wankan ni har bacci ya ɗaukeni. Ya zauna gefen gadon da murmushi ɗauke a kyakkyawar fuskarsa ya dafa jikina yana kallona, a hankali ya motsa lips ɗinsa yafara magana. "Rouhii هل أنت نائم?" (Are you sleeping?)" cikin bacci naji muryarsa yana magana a hankali na motsa batareda na farka ba nayi sounding "Uhmmm" "Rouhi tashi kiji wani abu" cikin baccin na maƙe kafaɗa saboda baccin baiyi nisa sosai ba, "Rouhi please mana wai haka zaki barni batareda kin kula dani ba?" yayi magnar yana sauƙe numfashi mai ɗumi, "Masoyi dan Allah kabari kaga nagaji Kuma bacci nakeji" nayi maganar idona yana rufe "I know Rouhi it won't take time nima agajiyen nake kawai zan rage abunda ya tarumun ne 15days fa" na turo baki "Gaskiya 5 minute nabaka inaso nakoma bacci" Hmm kawai yayi sounding saboda yasan ba abune mai yiwuwa ba. Hannunsa yakai zuwa cikina yana shafawa. "Rouhi har yanzu banyi ajiya bane?" na buɗe idanuwana suka sauƙa akan kyakkyawar fuskarsa ya sakarmin murmushinsa mai ƙayatarwa, lumshe ido nayi na sauƙe ƴar ƙaramar ajiyar zuciya inajin Sonsa da ƙaunarsa a cikin zuciyata."Kaida kayi ajiya baka saniba ni tayaya za'ayi na sani" "Zaki sani mana tunda wake nabawa ajiyar" na lumshe idanuwana kawai inaji yanda ya yake yawo da hannunsa a cikina, daga nan yayi sama da hannun zuwa Kirjina na lumshe ido ina amsar saƙonnin dayake aikamin shikuma idanuwansa yana kaina yana bina da wani mayen kallo, hayewa kaina yayi gabaki ɗayansa numfashinmu yana dukan na juna na nishi kawai nakeyi ina shaƙar ƙamshin turarensa a hankali yake yana shafa fatar jikin da tayi laushi tayi luwai-luwai sheƙi kawai take, Bansan dalili ba amma a hankali yake bidani kamar wata ƙwai bangane dalilinsa nayin hakanba saida yazo sai shigeni Ihune kawai bansaka masa ba. Yayi amfani da damar daya samu wajan sauƙe duk wata gajiye dake jikinsa akaina hakan yasa washe gari saida nayi baccin safe sosai sannan na tashi nayi wanka shima ashe bai fitaba ya jirani tukunna muka shiga ciki. Kamar yanda Hammood yafaɗa lamarin haka yake babansa yana matuƙar ƙaunata da hakan ya gaza ɓoyuwa nan da nan kawai yake dani hakama ƙannen Hammood idan suka isheni da surutu Hammood har koransu yakeyi. Nawrah kuwa sau ɗaya muka haɗu koda muka haɗu bataji tamin magana ba nima banbi takanta ba. Muna zaune da wata yarinya da bazata wuce 10yrs ba itama ƙanwar Hammood ce mata su 3 nagani babbarsu gabaki ɗaya bazata wuce 16yrs ba sai wani ɗan 13yrs namiji da wannan sai ƙanwarsu wacce bata kaisu ba toh gabaki ɗaya jinina yafi haɗuwa da wannan Nimlah kusan tunda nazo a wajena take wuni. Muna zaune Hammood da abie suka shigo na nemi waje ɗaya nazauna nadaina hirar na nutsu domin inajin kunyar abie sosai, shima ya lura da hakan amma sai yadinga jana da Hira saboda yanaso na sake dashi, Hammood ya ƙaraso wajan da muke ya tsugunna cikeda kulawa yace. "Rouhi kina lafiya? Bakyajin takura azamanki? Akwai abunda kike buƙata if you need something ki sanar dani" ya jeromin tambayoyi batareda yajira nabashi amsar ko guda ɗaya ba. "Babu komai Dabino kawai nakeson ci" caraf a kunnen Nimla yayi murmushi bai kai ga bani amsaba Nimlah ta cafke, "Habibty zomuje nakaiki wajanda zaki samu dabino akwai company su anan" dariya nayi ina kallonta yanda tayi magana cikeda yarinta "Campany kuma?" "Or Sorry factory" sai alokacin Hammood yayi magana. "Habibty jeki ɗauko mata dabino kawai kinji?" ta jijjiga kai please Habiby muje Wajan tagani please" abie dake tsaye yace. "Mood Habiby idan zataso zuwa wajan ka kaita tagani mana? Zaman waje ɗaya bazaiyi mata daɗi ba" Ya kalleni yanaso yaga inason zuwa ko a'a na jijjiga masa kai dasauri, ya shafo kaina kamar wata ƙaranar yarinya "Okay muje" miƙewa nayi dasauri Nimlah ma tamiƙe tana murna. "Zaki iya tafiyar ƙafa ina" ya tambaya alokacinda muke ƙoƙarin fita, kai kawai na gyɗa masa muka fice a hankali muke tafiya mu 3 harda Nimlah mun wuce wajaje da dama duk yanda mukaje sai Nimlah ta faɗamin wajan. Ashe wajan bawani nisane sosai dashiba tun kafin mu gama ƙarasawa na hangi dogayen bishiyoyin dabino a jere a layi kowanne tsakanin bishiya akwai pond dogo wanda ya daɗa ƙayata a wajan, munyi tafiya mai tsayi amma bamu ƙure bishiyoyin ba sannan bamu daina ganinsu ba har saida muka kai wajan wani Gini wanda ma'aikata sanye da kayayyaki suke fitowa ga manya-manyan motoci da ake ɗaura boxes aciki. Muna isa ƙofar wajan ma'aikatan suka fara ɗiban gaisuwa kamar suma wanda suke marmarin ganin Hammood ga dukkan alamu Hammood yakan daɗe bai leƙa wajanba manager na wajan gabaki ɗaya yazo ya gaishemu sannan yayi mana iso cikin wajan muna ganin yanda ake sarrafa dabinon ko nace ina gani saboda su sun saba gani, dabino ne kala-kala wasu a boxes wasu a containers kowanne da tambarin Campaynyn babansu ajiki wasu dabinon ɗanyu wasu masu danƙo ayanda na fahimta wajan masarrafa ce wanda ake sarraba nau'ikan dabino ta hanyoyi daban-daban a watsa shi izuwa duniya. Guda 1 kawai naɗauka nasaka a bakina muka fito, Hammood yasaka wani yaraka Nimlah gida mukuma muka ƙarasa wajan wasu kujeru da aka ajiyesu cikin tsaruwa da ƙayata idon mai kallo, samawa kansa wajan zama yayi a ɗaya daga cikin kujerun sannan ya miƙamin Hannu akan nima nazauna, na saka hannuna cikin nasa ya zaunar dani akan cinyarsa. Yakoma ya jinguni tareda miƙe ƙafafunsa nima jinginuwar nayi na miƙe ƙafafuna akan tasa. "Masoyi" na kira sunansa cikin siga mai kamada lallama ko lallashi ko son wani abu daga gareshi, idanuwansa yana lumshe ya amsa da"Uhmm". "Masoyi please don't get angry inaso muyi magana" yayi ƙaramin murmushi"Rouhi dama ina fushi ne?" "No amma kana canjawa a lokacin da mukayi maganar" "Okay toh i won't me kikeson faɗamin" Saida nayi shiru ina tunanin ta yanda zanyi maganar ya fahimci nufina sosai, "Masoyi dan Allah ina neman alfarma nasan karayu tsawon shekaru cikeda kaɗaici duk kuwa da soyayyar da kake samun wajan mahaifinka amma kaso soyayyar Uwa ka rayu da ita nasan bazaka ƙi abie su Rayu da Mum ba despite abubuwan da suka faru, a zahiri yanda gangar jikinka da mu'amalarka suke nunawa ba hakan bane wannan yasa abie ko yanada niyyar sake zama da Mum zaiga bai samu fuska a wajanka ba kuma itama ko tanason komowa zataga bazata samu fuska a wajanku ba, duk wannan yafaru dalilin abubuwan da suke kallo a zahiri zai hanasu ɗaukan wani matakin dawo da rayuwarsu tare, amma ni nasan ba haka yakeba a wajanka kanason Mum tadawo rayuwa tareda abie saboda zamanta da take ita ɗaya nasan baya maka daɗi" idanuwansa yana rufe kuma baza'a iya predicting yanayinda yake ciki ba yayi magana Cikin muryarsa mai daɗin sauraro. "Yaya akayi kikasan ba hakan bane bayan ga abunda na nuna a zahiri cewa bana buƙatar kusancinsu rayuwa ahaka tafimun daɗi" na juya ina kallon kyakkyawar fuskarsa idanuwansa a lumshe saida na sumbaci lips ɗinsa na ɗaura Hannuna saitin zuciyarsa da take bugawa da sauri sannan nayi magana. "Wannana a zahiri kenan ni kuma ba zahiri nake kallo ba ba ina kallon abunda yake ƙunshe a cikin zuciyarka ne, sai alokacin ya buɗe idanuwansa akaina dake nima shi nake kallo idanuwansa suna cikin nawa nacigaba da magana, "Bazakayi mamaki ba ace zuciyar da nakeda muhalli mafi girma a cikinta bansan abunda yake gudana a cikinta ba? Kana tunanin akwai abunda zai gifta a cikinta batareda nasani ba bare abunda yake zaune a ciki yana damunta tsawon shekaru idan hakan ta kasance yazama yana kulada abunda yake mallakina yanda ya dace, kumani bana cikin wannan sahun duk wani abu daya zama mallakina inayi masa rikon da bana tunanin duk ƙarfin mutum zai iya yimasa kwatankwacin wanda nayi saboda nima da zuciyar nake riƙe shi" na canja maganar ta sigar zolaya ina faɗin. "Shiyasa tun wuri kada kabawa wata mace ƙofa tayi ƙoƙarin shiga zuciyarka saboda tana Hannuna kuma nasan duk wani abunda yake faruwa a cikinta" yayi murmushi sannan ya furzar da iska mai cikeda damuwa sannan yace "Yanzu yaya za'ayi inaga kaman lokaci ya ƙure aikoh? Tswon shekru ashirin da basa tare wane zama kuma zasu yi yanzu? Its too late Rouhi kawai kibarsu sucigaba da Rayuwarsa zan jure tunda na jure shekarun baya ma when i was a little boy a lokacin nema nake buƙatarsu atare kusa dani". "No is not masoyi ko kwana ɗayane ya rage musu a duniya let them live together na wannna ƙwana ɗayan kaji idanma bazakayi tunanin kanka ba think of nawrah bance ba amma tanajin daɗin rayuwa ahaka? Tana samun kulawa yanda yadace? Sam fa ita batama fita tunda mukazo sua 1 muka taɓa haɗuwa da ita" "Okay toh yanzu yaya za'ayi?" "Kaje kasmu abie kace masa kanaso yadawo da auren Mum kansa zai dawo dashi" "Toh kawai ya amsa with cconfident""Amma ke zaki rakani" na zaro ido "Nikuma masoyi" "Ehem naga kinfini son Mum tadawo ai" na girgiza kai "Mahaifinka nefa" "kema mahaifinki ne ai" "Bahaka nake nufi ba masoyi" "Toh kawai afasa" na girgiza kai "No zan rakaka amma zan tsaya sai kayi magana ya jijjiga kai, "Okay hakan yayi" muka zauna a wajan na awanni sannan muka tashi muka fara tafiya zuwa ciki ina saƙale da hannunsa cikin nawa na ƙwantar da kaina a kafaɗarsa, "Rouhi Kin gaji na ɗaukeki?" "Masoyi nifa ba ƙaramar yarinya bace" ya zare hannunsa cikin nawa ya tsugunna a gabana yanamun alamun nahau bayansa" "Zan iya tafiya da ƙafata" nafaɗa ina ƙoƙarin wuceshi ya kamo ƙafata "Banason gardama Rouhi nasan kingaji zoki hau" "juyowa nayi nahau bayan a miƙe na ƙwantar da kaina a faffaɗan gadob bayabsa na lumshe ido ahaka muka isa har zuwa masauƙinmu. Bayan sallar isha'i muka fita cin abinci dukanmu tunda mukazo a wajanmu mukecin abinci amma Yau abie yace yanaso muyi diner gabaki ɗayanmu tare na shirya cikin doguwar rigar atampha nayi kyau sosai. tunda mukayi aure nadaina saka atampha sai yau kawai naji sha'awar hakan. Hammood kallona kawai yakeyi saboda nayi masa kyau sosai wajan da aka shirya zamuyi dinner nan muka nufa ina tafiya. Munsamu ƙannen Hammood da Nawrah da matan Babansu duka sun iso abie kaɗai bai iso ba, waje daban muka nema nida Hammood muka zauna, dayaga Abie har lokacin bai isoba yatashi ya tafi neman abie inajin Ɗaya daga cikin matan abie cikin harshen larabci tana magana da ɗiyarta wacce take 16yrs "Kalar zaren baiyi kama da zanin ba" tafaɗa suka fashe da dariya har suna rufe baki, Ban kulaba amma tabbas jikina yabani dani suke na sake haɗe rai, sukaci gb da maganarsu da larabci ina tunanin basuyi zaton inajin abunda suke faɗa ba saboda koda zuwana da turanci suka tarɓeni nima saina bisu ahakan, saida Nawrah tabari sun gama Gulmarsu itada ƴarta sannan tayi magana da turanci, "She speaks 94% fluent arabic Arabic better watch what you are saying kafin abie da mijinta suzo su ɗauki mataki akanku" tayi magana hankalinta nakan waya, sub tsorata da maganar ta amma sai matar ta dake Dariya sosai tayi "Tanajin larabci dakyau kuma tana mayarwa toh tayaya? Oh sorry ashe she's a muslim ba laifi" Nawrah tasan magana takeson yaɓa mata saboda mahaifiyarta ba musulma bace kuma ba yanzune farkon hakanba koda yaushe ita wannan tana yawan yaɓa mata magana shiyasa ma bata shiga harkarsu sam ko yanda suke bata zuwa idanba Abie ya buƙaci hakanba, Cikin ɓacin rai tace. "Oh speaking fluent arabic yazama requirenent da za'ayi considering mutum Muslim kenan?" Shiru sukayi saboda su san zata yaɓa magana zuwa gaba, adai-dai lokacin abie da Hammood suja shigo Hammoid ya nufoni ko kaɗan ban bashi fuskar da zai gane wani abu yafaru ba toh Mahaifiyarshi ma tayimin bandamu ba bare matar mahaifinsa. Zama mukayi akan dining ma'aikata sukazo suka fara serving mutanen wajan banjira sunzo kanmu ba natashi nafara serving Hammood nayi nasa da nawa nazauna, nakasa cin abinci saboda kasantuwar Abie awajan dakyar na iya kai spoon ɗaya bakina Ganin hakan yasa Hammood ya tsaya da kaiwa abincin bakinsa ya ɗebo ya miƙa zuwa bakina, a hankali na girgiza kaina, Nawarh wacce take kallonmu sai muryarta mukaji,"Ai bazata iyaci ba yanzu Ummi da salima suka yi magana maras daɗi akanta da Mum kuma tanaji a idanuwanta sunaji kamar bata dace da aurenka ba Mum kuma akan addininta Ummi take habaici" dasauri na ɗago ido ina kallonta bantaɓa tunanin Nawrah zata sake tada maganar ta faɗawa Hammood ba itama ni take kallo tanaci gaba da maganarta ko ajikinta." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Ba Hammood kaɗai ba Har abie ransu yayu mummunan ɓaci yadubi Ummii cikin ɓacin rai yafara maganganu dake tana tsoronsa kamar mutuwa yasa tafara bashi haƙuri. Hammood kuwa iska kawai yake furzarwa yanajin ransa yana masa zafi ba abunda sukayimin kaɗaiba harda Mum data sako ciki ya ɓata masa rai. abie yace mani zasu bawa haƙuri bawa shiba haka suka juyo suna bani haƙuri kai kawai na gyaɗa musu alamun nayi. Shima Abie haƙurin yake bani kunya ta sakani sunkuyarda kaina, dinner ɗinda ba'ayiya ta daɗin rai ba kenan da ɗai-ɗai da ɗai-ɗai suka fara watsewa yazama saura nida Nawrah da Hammood sai abie kawai. Hammood ya dubi Abie"Abie tanason magana dakai akwai abunda zata faɗa maka" da mamaki na kalli Hammood ya ɓata rai yaƙi kallon yanda nake. Abie yayi murmushi "Me kukeson faɗamin?" Hammod yace"Takeson faɗa maka dai abie gata ga tambayeta" Sai kallonsa nake inason ya kalleni yaƙi na mintineshi ta ƙasan dining yace "Auchh abie kaga ta mintsineni kuma ita tace tanason magan dakai" Abie dai dariya yakeyi nayi shiru nayi ƙasa dakai nakasa cewa komai, "Zaynab Habibty" Abie yakira sunana a hankali na ɗago na kalleshi sai yau na ƙare masa kallo kamarsu ɗaya sakk da Hammood sai dai shi akwai girma a jikinsa nayi ƙasa da kaina, "Me kikeson sanar dani? Please tell me zanyi farin ciki sosai kuma in sha Allah ko menene zan yi miki" nayi ƙasa da kaina ina tunanin ta yanda zan fara maganar saboda inaso ya fahimceni sosai "Abie bani nakeson magana dakai ba shine yakeson magana dakai amma ya juyo dashi kaina inaga bazai iya faɗa bane amma zaifi kyau da zai faɗa daga bakinsa" Abie ya nutsu sosai saboda ganin tawa nutsuwar "Karki damu Habibty Faɗa daga bakinki can ɗaukeshi kanar shine yafaɗa" kaina yana ƙasa nace, "Mum, Mum yakeso tadawo tacigaba da zama a matsayin matarka a gidannan yanason neman alfarma a wajanka kayi masa wannan alfarmar har indai hakan bazai zama takura a rayuwarka ba, koda Mum tayi maka laifi yana nema mata yafiya a wajanka matsayinsa na ɗanta, nima ina neman alfarma Abie dan Allah kayi hakuri ka maida Mum tunda kaga har yanzu batayi aure ba ta iya yiwuwa bata buƙatar wani yashugo rayuwarta ta'iya yiwuwa tsawon lokacinnan kai kawai take jira, ta'iya yiwuwa Hannu kawai take jira ka miƙa mata ta riƙe" Abie ya kalli Hammood wanda yake pretending kamar hankalinsa na wani wajan ba akanmu yake ba, "Habibty kinsan Mum ɗinku wane irin addini takeyi?" dasauri na gyaɗa kai "Nasani Abie kuma nasan hakan bazai hanaka sake zama da itaba saboda abaya kazauna da ita kuma ahakan, idanma kanaso tadawo musulunci Abie ka jawota kusa dakai ka kyautata mata iyakar kyautatawa ka nuna mata halaye masu kyau da ɗabi'u na kwarai na tabbata waɗannan kawai sun isa suja ra'ayinta" Abie ya jijjiga kai yakai kallonsa wajan Nawrah ga mamakinsa kuka takeyi hawaye wani banin wani akan kumatunta jikinsa ya ƙara sanyi sosai ya kalli Hammood, "Tun yaushe kake da wannan saƙon gareni?" sai alokacin Hammood ya kalleshi "Tun ranarda Mum tasa ƙafa tabar gidannan" "Meyasa kaɗauki tsawon lokaci baka sanar dani ba? Da ace ka taɓa faɗamin abunda yake ranka koda sau ɗaya da Mum ɗinku bata ɗauki tsawon lokaci bata gidannan ba da bakuyi rayuwa Babu itaba" Nawrah wacce kuka yakeson cin ƙarfinta tace. "A kullum ƙoƙarinka abie shine kabamu rayuwarda zamu manta da mahaufiyarmu baka taɓa tambayarmu ko munason sake rayuwa da itaba ko A'a ko yaya mahaifiyarmu take tayaya zamu ƙi son rayuwa da ita? tsawon Shekarun na rayu da kewarta abie kuma har yanzu inason sake rayuwa da ita anan gidan amma bazan takura maka ba kuma bazan roƙeka ba abie idan kaji kanason sake rayuwa da Mum kayi, idan bakaso kada ka takura kanka karka damu tsawon shekaru bamu rayu da itaba yanzu ma zamu iya ƙarasa rayuwarmu ahaka" tana gama faɗin haka ta miƙe tabar wajan. abie ya sauƙe ajiyar zuciya ya kalleni "Nagode Habibty Allah ya miki albarka idanba ace keba bazan san abunda yake ran yarana ba in sha Allah zan dawo musu da Mahifiayarsu suci gaba da rayuwa da ita" Nima Godiya nayi masa Hammood ma yayi masa godiya mukayi masa sallama muka wuce ciki, muna shiga na zabga masa Harara"Amma ai bahaka mukayi dakaiba cewa kayi zaka masa magana menene zakace masa nine nakeson yin magana dashi?" ya jawoni jikinsa "Sorry Rouhi nasan zaki fahimtar dashi fiyeda yanda ni zanyi shiyasa naso ki fahimtar dashi da kanki" na ɓata rai sosai, "Shikenan ai" "Sorry kimin afuwa Gobe in sha Allah nayi alƙawarin fita dake yawo" jin zamuje yawo yasani nasake ina walwala. Godiya kawai yakeyi kamar ba Hammood daya nuna da zamansu tare da akasin haka duk bai dameshi ba." Washe gari ni dashi zallah ya ɗaukemu fita amma yarufe fuskarsa da Face-mask zaga wajaje mukeyi dama tunda mukazo bamu fita ba, wani mutumi mukaci karo dashi mai kamada Baba sakk a cikin shago da mukaje sai dai shi ya manyanta sosai na nunawa Hammood shi shima kansa yayi mamakin kamannin muka saya abunda yakaimu muka wuce. Satinmu Biyu a gidan Abbie kafin muka ɗauki haramar tafiya daƙyar na lallasheshi muka wuce wajan Mum. Wannan karon Babu yabo babu fallasa bata dai shiga harkata amma idanna gaisheta tana amsawa gabaki ɗaya Hammood a takure yake a zamanmu wajanta saima ni nafishi sakewa, Muna wajanta Abie yazo neman aurenta ranar taci kuka kamar zatayi yaya dakyar tayi shiru Babu ɓata lokaci ta amince masa saboda itama batason ɓata rayuwarta a zama ita kaɗai, mun baro wajan Mum cikeda Murna dakuma ɗaukin abunda yake faruwa. Shaf namanta da zancen wannan mutumin da muka gani saida ranar muna waya da Baba na tuna. "Baba nikam ranar naga wani mai kama daki sosai a kuwait wallh Baba sakk amma shi ya manyanta sosai a wani shago da mukaje nida Hammood" nan da nana naga damuwa akan fuskarsa dake video call mukeyi yace yana zuwa yatashi ya ɗauko wani hoto ya nunamin" A tsorace nace Shine Baba wallh wannan mutumin sai dai kawai ya manyanta yanzu amma shine kamarku ɗaya sakk dashi Baba yace."Ina Hammood? Bani shi muyi magana" natashi nafito dasauri na nufi wajansa saboda naga hankalin Baba atashe yake, na miƙa masa wayar ya amsa ganin Baba yasa ya zauna suka gaisa. Basu waje nayi bansan abunda suka tattauna ba. Bayan kamar 2weeks dayin wayarmu da Hammood yacemin zamuje Nigeria Murna kamar zanyi Yaya. A satin muka shirya tafiya amma nasha wahala bantaɓa tafiya da nasha wahala irinta ba muna sauƙa sai zazzaɓi hakan yasa Hammood yakaini gida kawai, dake shi hidimarsa Da Baba kawai yazo yi suka gama bincikensu akan abunda ya kawosu. Bayan kwana 2 Muna zaune ɗaki zazzaɓin ya sauƙa banmaje asibiti ba Baba ya aiko yana neman kowa nanda 2hours har anty fadeelah da Aysha sunzo da Yaya Ahmad dukanmu sai da muka haɗu har hassan da hussain koda kuwa ƙananune saida Baba yace aje hardasu. Harda Hammood cikin palourn Baba da Hajiya da ƙannen Baba da Alhaji Habibu, duk da Hammood bazai fahimci abunda za'ace aciki ba amma kasancewar yasan komai da za'a faɗa a wajan Baba yace yazauna ayi dashi. An gaisa Alhaji Habibu yafara magana. "Nasan zakuyi mamakin abunda yasa aka taraku anan kamar yanda kuka sani mahaifin Babanku abokina ne na tsawon lokaci sai dai Rana ɗaya aka nemeshi aka rasa kamar yanada rana ɗaya dama yazo, ina nufin kakanku ba daga nan yake ba rana ɗaya kawai aka tsince shi kasancewar mutanen daa can da karamci wanda suka sameshi suka riƙeshi kamar sune mahaifansa idan bawak sun faɗa ba baza'a taɓa sanin cewa basu suka haufeshi ba sai dai kuma kalar fata data bambamta. lokacin baifi ɗan shekara goma sha ba a lokacin da aka tsinceshi baisan kansa koshi waye ba baisan daga yanda yake ba, anguwarmu ɗaya kuma lokacin muna kusan sa'anni yasa muka tashi atare bamu damu da farar fatarsa data zarce iyaka ba tunda munji da hausa yake magana tsawon wannan lokaci babu yanda zai kawo mana cewa ba daganan yake ba, kuma babu wanda yazo nemansa, aka sanya masa suna Muhammad aka sakashi a makaranta Bayan wasu shekaru sai Allah ya haɗasu da Hajiya gatanan akayi aure, aurensu gabaki ɗaya bai ɗauki tsawon lokaci ba bayan haihuwar yara uku aka nemeshi aka rasa ya ɓata ɓat kamar zuwansa babu bincike da ba'ayiba amma ko labarinsa babu shekaru kusan arba'in sai kawai ranar Marmeeyy taje can garinsu mijinta taga mai kama da mahaifinta sakk ta nunawa mijinta kamar ta manta da zancen saita yiwa mahaifinta magana yayiwa mijin magana bincike yayi bincike aka gane cewa mahaifin Babanku ne wnda ya ɓace tsawon lokaci shima bayan an tuntuɓeshi tabbaci ya nuna yayi zama A nijeria tun yana yaro kuma mahaifinsa ma'aikacin lafiya ne da yake zaune anan da iyalansa tun a wancan lokacin bayida lafiya yasamu taɓin ƙwaƙwalwa Rana ɗaya suka nemeshi suka rasa kamar yanda rana ɗaya yadawo garesu bazai iya tuna yayi aure kokuwa baiyiba amma shi kansa dayaga mahaifinku kamanninsu bai musa cewa babanku ɗansa bane mun shirya in sha Allah zamuje gareshi nida Mahaifinku da Ahmad mijin Marmeeyy ya shirya mana tafiya idanma takama muje harda matarsa zamu tafi da ita haka ubagiji yake lamarinsa wata rabuwar idanya ƙaddara tahar abada ce wata kuma sai dai aɗauki shekaru amma za'a sake haɗuwa. Allah ya ƙaddari zamu sake ganin mahaifinku Allah ya sada fuskokinmu da alkhairi su duka suka Amsa da Amin. Sukayiwa Hammood Godiya sosai." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya. Bayan mun fito gabaki ɗaya kowa mamaki yake al'amari irinna ubangiji. Bayan munsamu keɓewa muna zaune nida Aysha da Anty fadeelah aysha da dubeni. "Marmeeyy wallh Shawarwarinki sunyi amfani kinga yanzu Hamma ya rage sosai bakiga har nayi auki ba?" "Eh tabbas kinyi auki sosai wallh amma kinsan wani abu nifa yanda na lura Hamma harda rashin tausayi fa yanzu ta'iya yiwuwa harda soyayyarki datayi masa kamu yana jin tausayin shiyasa yake ragar miki, Ni kinga Hammood ko yaya na nuna banaso ƙyaleni yake yaushema yasamu kaina dawuri nabarshi da shan lime da lemon kullum?" Aysha tace"Lallai Marmeeyy bakida kirki wallh Allah ya shiryeki na amsa da"Amin" Anty fadeelah tana jinmu ita dai tayi shiru tana tunanin kowa da tasa abincin wani gubar wani, ita nata mijinma kwata-kwata bata gane yanayi mu'amalarsa batasan ko Dan tana sabon shiga wa lamarin bane yasa. Amma itama idan ankwana biyu tagama gane komai bataji canji ba zata ajiye girma agefe ta nemi shawarata. Wuni mukayi ranar gidan da farin ciki Baba ma kan ganinsa zakasan yana cikin farin ciki dama yanaji aransa wata rana nice wacce zan haɗa masa kan farin cikin gidansa gabaki ɗaya." Muda Hammood muka fara gaba saboda a cikinsu akwai wanda Visa ɗinsa bata samu ba, Kuma Hammood yanada match da zai buga a wannan time ɗin. tun isarmu kuwait naga ina yiwa Hammood magana yana shashsareni ban kulashi ba saboda isar safe mukayi saida dare yashigo kwanciya sannan na sameshi, "Masoyi me nayi maka kake shareni? Idan laifi nayi maka saika sanar dani bawai kazauna kana fushi dani ba" kallona yayi baice komaiba zaiyi hanyar toilet nasha gabansa na langwaɓar dakai, "Please mana masoyi zaka sakani cikin damuwa fa" ya kamo Hannuna muka zauna, "Kema fa shareni kikayi Rouhi tunda mukaje nigeria ko neman yanda nake bakyayi gabaki ɗaya kin fita harkata gashi natashi ramawa wuni guda kin susucemin kiyi tunanin yanda naji a kwanakinnana anya bazaki daina zuwa nigeria ba kuwa?" na zaro ido, "Rufamin asiri masoyi wallh ba haka bane naga hankalinka gabaki ɗaya yanakan abunda yakaika canne banaso na takura maka amma idanna shareka nasa kaina a'ina" kawarda kansa gefe yayi yanason yimin sakalci na juyo da kansa ya kalleni zaiyi magana caraff na haɗe bakina da nasa. Saida Hammood yasan yau na shirya faranta masa dan ba ƙaramar gara ya ɗeba ba, tare muka shiga wankan a wajan wankan ma saida aka ƙara ruwa ɗaya. Washe gari kuwa sassafe na matsa masa cewa saiya kaini naga mahaifin Babanmu. Yakaini naga tarairaya a wajansu ya sake aure yanada yara guda biyu Abun mamaki suma murnar ganinmu suke, a ƙasar Hammood yabarni yatafi buga match ɗinsa zuwa lokacin gabaki ɗaya Visan su yazama ready. Baba Hajiya Alhaji Habibu Ya Ahamd da ƙanwar Baba ɗaya akazo dama ɗayar tarasu. A familynsu kamar wanda ake biki haka aka taru ashe family ne suke dashi masu yawa. Saboda gudun kokonto a azuciyar mutane Babansa kam shi ya yarda da Baba ɗansa ne a bugun farko, akaje akayi DNA test ya fito 99.9% su Baba basu daɗe acanba aka sake jaddada aurensa da Hajiya sannan suka koma harda itama." bayan angama wannan Hammood ya ɗaukeni muka koma gida. Inada Ciki 3month amma ni bansan dashi ba shima Hammood baisan dashi ba ko yawu bantaɓa tofarwa da sunan ciki ba, Sai ƙirjina da suka ciko naɗauka yana tafiya da sahun ƙibar danayi, sai wata jaraba dagani har Hammood muka ƙara wanda shi kansa yana Mamakin abun, sai cin dabino kuma sosai ina zaune saina tashi da box guda dama tunda Abie ya fahimci inaso koda yaushe store ɗinmu a cike yake dashi, saida abunda yake cikina yafara motsi kafin nasan da zamansa ranar ihu na dinga yi gashi Hammood baya gida a tsorace ma'aikata suka kirashi ya dawo shima dana sanar masa ya masifar razama likita aka kira aka fara gwaje-gwaje harda scanning nan ya gano abunda yake cikin tun daga nan Hammood yadaina fita gabaki ɗaya kullum yananan yana kula dani kamar wata ƙwai. Shida kansa yakira Mum da Abie harda Baba ya sanar musu, kusan kullum daga gidansu Har namu cikin kira ake aji lafiyata data abunda yake cikina, Aysha ta haihu ta haifi mace aka saka mata sunan Mama. ana haka aka saka bikin Maryam da Yaya Habibu tunda aka sanar dani na ɗaura niyyar zuwa lokacin cikina yashiga 7month Sai da lokaci yayi Hammood Ya hanani zuwa kuka na dingayi amma ya ƙeƙeshe idanuwansa yace bani zuwa. Nayi fushi nadaina masa magana amma yanakan bakarsa na bani zuwa Ko zama yanda yake na daina ina kallonsa sai naji zuciya tana hantsiloni wani lokaci har zama nake nayi kuka tunda nake bantaɓa tunanin akwai ranarda Hammood zance masa ga abunda nakeso yace a'a ba, ban taɓa tunanin a irin sonda Hammood yakemin akwai lokacinda zaiso wani abu fiye dani tunma abun baizo duniya ba. shi dai ya zubamin idanuwa kawai nayi borina nagama ganin borina bayida lokacin ƙarewa, banida niyyar sauƙowa daga fushina yasa yaje Neman sulhu Ina zaune a ɗaki yashigo natashi zanbar wajan ya kamo Hannuna raina a ɓace ina kallon gefe sai hura hanci nake, ganin yanda nake hura hanci dakuma titsetsen cikina yasa shi yin dariya, gabaki ɗaya haushi ya cikani ina fushi shikuma yanamun dariya. A hankali ya jawoni zuwa cinyarsa bai damu da nauyin da nayi ba. "Rouhi har me yayi zafi haka? Me yayi zafi da zakiyi fushi har haka da Hammood ɗinki? wannan hukuncin yayiwa Hammood tsauri dayawa Tsawon kwana uku ba kenan bakya kulani ko nayi miki magana shareni kike" na lula tunani wai dama 3days nayi ina fushi dashi? A tunanina nayi zaton nakai 1week ana abu ɗaya inaga ni nama fishi jin jiki da fushin tunda lokacin tsayi yayimin shikuwa harya riƙe kwanakin da nayi ina fushi dashi, "Rouhi ki yafeni amma bazan iya barinki kiyi tafiya ba bayan aiki tuƙuru danayi kafin samun cikin nan, bazanma iya barinki ki tafi ba inaso kamar yanda nafara rainon cikina na ƙare abina" yana fara bani haƙuri na sauƙo saboda ni kaina naji jiki. A ranar dana shiga hannunsa saida ya kusan tayarmun da haihuwar cikin wata bakwai dan wuni nayi da ciwon mara, dama tunda cikina yafara girma Hammood yake ɗagamun ƙafa bai cika kusantata ba sai sa'i-sa'i. Cikina yana wata takwas aka fara shirye-shiryen buga worldcup tare muka tafi dashi kwanamu 2 a can saiga Aysha da Hamma Maryam da Yaya Habibu ya Ahmad Hammood yaje biya yasamu yabiya nasa shida matarsa shiyasa zuwansu baiyi ɗaya ba. Suma bayan ƙwana 1suka iso gabaki ɗaya tunda aka fara worldcup ɗinnan cikin farin ciki nake daga na ƴan uwana kusa dani yaya Habibu da Maryam anashan soyayya kamar babu gobe kuma still soyayya suke da Nawrah duk da ta girme masa, zaga maryam suke yafice itama tafice suje hira saisu dawo daban-daban kamar kowanne da tafiyarsa, wannan karon Mum da Abie sukazo tare kallon match sai dai Ba hotel ɗaya muka sauƙa dasu ba. Ana gobe za'a fara match Hammood yace nafaɗa masa abunda zan bashi wannan karon idan yaci cup kamar wancan karon nace masa duk wani abunda yakeso. Aka fara match cikin sa'a har aka kai final. Baifi saura 1hour afara buga final ba naƙuda ta tasomun banfi 30minute ba gabaki ɗaya da haihuwa da naƙudar kuma ban wani wahala ba na haifo yarinyata kyakkyar gaske itaba bahaushiya ba itakuma ba balarabiya ba ana ganinta anga ruwa biyu dagani harshi tafimu kyau, Hammood saida yaje asibitin yaganni nida Baby ya tabbatar muna lafiya kafin ya nufi filin buga match a faɗinsa nabashi kyauta tun kafinma yaci cup ɗin zaiyi iya bakin ƙoƙarinsa yaci cup. Cikeda sa'a da nasara suga buga wasa bai wani tsaya celebration ba yataho asibiti suma sauran duka asibitin suka nufo ko'ina acike yake wani Babban ɗaki aka sakani mai haɗeda kujeru da komai ciki da palour duk a asibitin. Gabaki ɗaya ƴan uwana danasa suna cikin ɗakin kowanne fuska ɗauke da fara'a ana ganinsu za'a fahimci suna cikin farin ciki, Hammood shima yashugo ciki kai tsaye wajena yawuto saida yasake tabbatarwa lafiyata ƙalau yayimin peck a gefen lips ɗina yayi wajan abie ya amshi babyn. Bakinsa kamar gonar auduga fara'a kawai yake. Tako'ina sumbatar yarinyar yake ina binsu da kallo cikeda sha'awa. Saida na ƙwana asibitin kafin aka sallemu da Hammood muka kwana duk da babu masu zaman jinya amma bazai iya kwana a wani wjaanba. Bayan kammala komai a garin kai tsaye kuwait muka wuce ƴan uwan Baba sunata zuwa kallon Baby, kusan kaff gidanmu aka taho suna harda Ummi Mama daƙayr tazo sai dai bata yarda tazauna agidansu Hammood ba dayawansu Ma gidansu Baban babanmu suka sauƙa sai dai abie ya nuna rashin jin daɗinsa yana ganin barema wanda bai sansu ba bai taɓa ganinsu ba yabasu muhalli a cikin duniyar gidansa bare ƴan uwana wanda yanzu suma suna masa matsayin ƴan uwa tunda jini yahaɗa. Babu yanda banyi Hammood yabarni na tafi da ƴan uwana ba amma yaƙi. Su Mummy kanma ganin irin kulawarda ake bani yasa basuyi maganar tafiya ba. Har Mum ɗinsa yanzu sona take tunda taji nice dalilin dawowarta rayuwa cikin yaranta." Hutu Hammood yaɗauka yadawo gida gabaki ɗaya yana kula damu tunda nake bantaɓa ganin soyayya irin wacce Hammood ke yiwa yarinyar dana haifa ba. Bayan 5month da haihuwata Hammood yafara zancen na sake samun ciki shareshi nayi kamar banji yayi zancen ba baisan nikanma planning nake namu na gargajiya yanda bazai gane ba. Saida yarinyarshi tayi 6month kafin yabarni naje gida Baba yasake sabob gini ƙatoton gida kai girman gaske kowa da shashinsa kuma komai equal yayi musu ya ɗaukawa kowacce mai aikin da zata dinga yimata hidima ya ginawa hajiyarsa ma shashinta wanda yafi na kowacce mace girma tunda mahaifin Baba yana zuwa lokaci-lokaci. Sai a wannan zuwan nawa Baba yabani sadakina ƙin amsa nayi nace mishi nabar masa ya fara business dashi, shawara suka zauna sukayi da Yaya Ahmad akan business ɗin da zasu fara dake zuwana naje musu da morethan 20 cartons na dabinon campanyn Abie nabawa Baba shawara adinga shigo masa dashi ya buɗe ƙaton store ana jibgesu da ƙananun shaguna na sayarwa hakan akayi kafin lokacin tafiyata yayi an tsara komai yazama shine Distributor na ƙasa baki ɗaya, sannan Baba suka haɗa business da mahaifinsa yana aiko masa kayyyaki daga wajansa suma aka buɗe musu shaguna manya-manya. 2weeks Hammood ya ishemu da ƙulafuci nadawo." Bayan tafara wayo aka ƙaro wacce zata tayani kula da baby bayan Nanny ɗinta da aka kawo tun tana jaririya duk da mafi akasari ma nike kula da yarinyata ban yarda da koda yaushe yarinya tana wajen nanny ba suka sake ƙaro wata hakama dana haihu gidansu Hammood aka nemo wacce zata shayrda yarinya nikuwa nace bansan zance ba ni zan shayrda kayata dama basu shawarci Hammood ba dan bazai bari wata ta shayr masa da yarinya ba, saida akayi tsawon shekaru biyu ina amfani da Planning na gargajiya kuma yana dakyau domin yayimin sosai, Hammood yafara damuwa wai sai dai muje asibiti aduba har yanzu shiru. Nayi kicin-kicin na ɓata rai nace. "Menene asibiti kuma Allah na tuba kenan bamu yarda da hukincin ubangiji ba? Babu yanda zani daka ganni Allah zai kawo" ganin bai samu goyon bayaba yasa yabar maganar nima nadaina amfani da maganin gudun tonon asiri." Sunan Hammood sai ƙara shahara yake a duniya yayinda ɗaukaka da buɗi na ubangiji tako'ina suke zuwa masa an ɗauki tsawon shekaru har izuwa yanzu ankasa samun wanda yakai Hammood bare ya wuceshi." Ina zaune a ɗaki ina kallon wasu kayyyaki da Nasa aka sayo na babie yashigo, na ɗaura idanuwana kan kyakkyyawar fuskarsa nan da nan naji nutsuwa tana shigana, a hankali yazo ya zauna yadubeni cikin muryarsa mai daɗin sauraro yace. "Barka da aiki Rouhi fatan kina lafiya?" yayi maganar cikin yaran hausa A hankali na dubeshi sai wani kyau yake ƙarawa gashi nice dai natashi cikin hausawa amma hausarsa tafi tawa daɗi kodan ya haɗu da yanayin zazzaƙar muryarsa ce. Ya riƙe hannuna yana murzawa. "Rouhi kinsan abunda ya kawoni kuwa? Na jijjiga kai "Nazo nayi miki cikine da yardar Allah" zaro ido nayi "dan Allah kayi haƙuri masoyi yaushe-yaushe na haihu? Yara uku cikkn waɗannan shekarun yanzu kana son wani babu daɗewa dan Allah kabari na huta" yayi murmushin da yake ƙara masa kyau, "Yara goma kan ai sai an jajirce kuma Rouhi ke ina wani ruwanki da maganar baki daɗe da haihuwa ba? Haihuwa na biyu dana uku ko naƙuda bakiyi ba kuma babu laulayi sai dai haihuwa kawai, idan kinason kigama dawuri kifara haifan 2-3 lokaci guda" na girgiza kai "A'a ni gaskiya ban yardaba" "Okay toh ni yanzu kibari ki haifi mai kama dake sakk sai ahuta" na ɓata rai na miƙe zanbar ɗakin ya kamoni cakk ya ɗagani bai direni ko inaba sai kan gado hayewa kaina yayi, na murguɗa masa baki "kaifa ka dage saikamin cikine naga Alama nikuma ban shirya ba" ya sumbaci bakin toh dama shirya masa ake? Ai zuwa kawai yakeyi kiyi addu'a Allah yabamu masu albarka nace "Amin" daga nan wasan ya canja salo muka lula wata duniyar da mu biyunmu kaɗai muke iya kai junanmu. And We lived a happily ever after." ALHAMDULILLHI ALLAH YAKAWO YAU ANGAMA BIBIYATA YAKEYI WAYE SHI KUSKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFEMIN ALLAH YABAMU IKON RUBUTA ALKHAIRI SAIMUN HAƊU CIKIN LITTAFINA NA GABA *DA UBA AKE ADO* In sha Allah zakuji daɗinsa fiyeda Bibiyata yakeyi, Nagode sosai da nuna ƙauna da kulawa gareni." PAID BOOK Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance, account 0003075326 Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke." Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." ZAYNAB ALABURA