https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 Story and writing by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣1️⃣ بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. Sometimes, destiny brings you love in the most unexpected way When a doctor heals with love, even pain becomes laughter.” 🩺 THIS STORY IS LOVINGLY DEDICATED TO MY SWEET, BLOOD, SISTER AISHATU INDO... AND BELOVED BLOOD BROTHER ABUBAKAR SADEEQ. THIS ONE IS FOR U BOTH'S MAY ALLAH CONTINUED BLESSINGS U ALL WITH HIS MERCY GRANT YOU JANNATUL FIRDAUSI AMEEN MUCH LOVE *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Typing...📲 ADAMAWA YOLA SOUTH MODIRRE Cikin wata ƙaramar farfajiyar makaranta da ya malllake class guda ukku da yara dake wasa suna waƙoƙin suna rawa suna ta ɗibo ƙura tamkar babo malamai ko manya manyan cikin su , " Ayyari iye alagiddibo , Ayyari iye alagiddibo, alagiddibo alagiddibo Babo ruttu (alagiddibo".) " Inda nice mai kuturu "! ( To da kice matar kuturu ) idan ina ɗinki to zan fasa ƙwarya da gangan gangan " ( alagiddibo ) " inya ɗinka muyi aure in bai ɗinka ba a bakin auren sa kinan alagiddibo" " Ga Mallam Ga Mallam " tsitt kake ji tamkar babo masu wakar gaɗa a cikin wannan dandalin makarantar duk sun nitsu yara ne da ba zasu haura shekaru goma sha biyu ba duk sunyi ƙura da dutti kamar ba ruwa da sabulu a duniya lallai da Company masu tsabtace tsabtace jiki da muhalli sun san da zaman wanan ƴan matan dandalin to ba ƙaramin roba zasu samu ba domin duk cikin su Babo wacce zaka gani ka maimaita kallon ta saboda ƙura da ke jikin su tamkar zumar tawadda aka shafa musu A yanda ya shigo Babo fara'a a fuskar sa nan ya tabbatar musu da cewa sun shiga ukku domin tsaff Mallam Isa ya gansu juyawa yayi ya zaƙulo wata shigiyar bulallar sa mai baki biyu, duk kufotto nan mara kunyar yara nan islamiyya ne ko dandali lallai yau zakuci ubanku " a hankali suka fara marai marai da ido sauran ɗalibai sai dariya sukiye suna toshe bakin su Mairo ce gaba da Haule sai Dijee ta biyo bayansu, chan yayi dogon wuya da aswakin bakin sa ( yana sanye da wata kuɗaɗiyar dogon jallabiya da dogon charbi a hanun sa ya karkatar da hular sa yana muzirai " Ina shugabar mara kunyar taku " kifitoo kunazo nachi ubanki " Chan Buba yace Mallam gata nan a bayan dutse chan " Zaki fito ne ko sai nazo " bai rufe baki ba sai gata nan ta santalo dogayen ƙaffaunta da suka fusata da rashin ruwa da takalmin duk faso ta yachinye su ga gurza gurza a yatsunta tamkar wacce ta fito daga sansanin manoma ƙaramin bakin ta ta ya mutsa kamar mai raɗa duk ya bushe sai fata da ya mammane akai, tana da sirrin hanci da kyawun gashin gira da ganin goshinta akaiw alamar tambaya domin gashi ne kwance liff luff Irrin na Fulani . " Wallahi wabillahi lazi Buba zakaci ubanka idan Mallam ya zanane " tana magana wari ne ko karni ke fitowa a bakin ta haƙuran fa duk sun sauya zuwa ruwan ɗuraawa fitowa gaba d'aya taye duk dacewa farace Amman zaka rantae wanan halittar baƙace ga manyan manyan ido da take zarowa Buba, kamar zasu fito fili suye bayanin halin da take ciki . AISHATU INDO kinan yarinya ce kyakkyawan bugun farko ƙazama number ɗaya babo wanda baisan Indo a duk faɗin ƙauyen Modirre ba salon ta da haukarta suka jawo mata suna fitina da tsokana Babo abinda zai sa kaga nitsuwar Indo sai bulalla a rayuwar ta idan ka cire Kadangare to tabbas sai bulalla take tsoro ƙawayen ta ukku ne , Haule da Mairo sai Dijee. tana ƙarasowa Mallam Isa ya basu Bulala biyar biyar sai kuka sukiye amman Indo kam na ciza baki don batason raini Babo mai ganin hawayen ta don juriya ana gama musu bulalla Mallam ya ɗauke abin rubutu ya rubuta musu KITTABUN ( LITTAFI ,) QALAMMUN ( AL ƘALAMI ) SAIYYARATUN ( MOTA ) a take ya umurce su da rubutu ya fita ana buga ajin ƙarshe suka tashe kai tsaye Indo tana ƙawayen ta zuwa gida suna tafiya suna jan wa Mallam Isa , "Allah ya isa mugun malami watarana sai mu saka kuka yanda kake sa mu kuka" cewar Dijee Indo ce ta tsaya chak takama wani hanya kamar lungo bayan panpanpam ruwa ta tsaya tana jiran Buba ya yanki hanyar yana " Kittabun littafi " bai ankara ba yaji wufff Indo ta chukumu wuyar sa nan su Dijje suka taya ta suka hau jibgar sa yana ihu yana kiran taimako mutane " Mallam Yusuf mahaifinsa yazo da gudu Indo na hango su suka rufta cikin lungu da gudu ba waiwaye yana isowa yana zagi " yau Indo sai kinsan ki lakaɗawa yarona dukka yau sai naga mai rabani da dukkan ke wallahi sanyi maganin ku ƴan iskan yara yana yaron sa suka shiga gida yana ta sababi da ihu Indo na ganin sun tsira ta shiga gida kai tsaye ganin ba kowa hanyar kitchen ta nufa kwanon ta ta ɗauka dambu shinkafa ne da zogale ko wanke hannun ta bayar ba hannu baka hannu ƙwarya tace don tana sauri kar Mama ta shigo ta gabata fita waje tana gamawa tasha ruwa ta fita a guje ana dafff da kirar sallah mangariba ta tsaya a ittace sai ga Team nata sun nufa suna dariya tace kun shirya ko baku shirya ba don wallahi billahi lazii tsoron Uban Buba nake wanan jibgiggin ƙaton bashi da tausayi gwanda muyi rigakafi kafin magani a tare suka ce MUN SHIRYA " LET'S GO " Tace ta shafa abin da yazo dashi daga gida ta buɗe bayan rigar ta haka suka shafamata suna ta hakkin kai tsaye suka nufi gidan mai unguwa sai murza idon ta takiye wanda ya lafta masa barkono don taye hawaye " Waiyoo Allah na shiga ukku Waiyoo Dijje ku rigi ne Mallam Yusuf ya kashe ne yau da dukka duk aka tsaya cirko cirko Mai unguwa da ya fito daga bayangida jin sautin Indo yasan Yau kuma akwai case a gidan sa yana tattaki ya fito " ke Indo lafiya kike ta zabga uban ihu Kamar ana cire miki ido."? "Kawai don a Islamiyya munyi faɗa da Buba shine ya zagi ne na rama ya harba min dutse shine munaye dambe Mallam Yusuf ya kamani yamin dukkan kamar zan mutu ga shaida ma , kuma a tambaya su Dijee" Duk zaro ido sunaye suka amsa da sauri basu taɓa kawo cewa wanan ƙatuwar sharri zataye ba , basu kaɗai ba harda Mallam Yusuf Da yau kam ya gaji ya kawo ƙarar Indo" "Amman yarinyar nan baki da kunya Yanzu rashin kunyar take hardani Indo " ya faɗa cikin mamaki Da tsoron yaran yanzu , mai unguwa sai ya tsaya jimmmm liman ya fara korar sallah nan mai unguwa yace " ku tafe gida gobe zamuyi maganar dashi kiye ha'kuri kinji " ya faɗa da sigar rarrashi duk girgiza kai sunaye don su san wanan hukunci ya wuce kinan mai unguwa baya taɓa hukunta Indo asali ma yana ɗaure mata a duk lokacin da ta jawo magana ko sharrin ta ... WACCE CE AISHATU INDO Wanan shine asalin ta an haifi ta rana mai daraja da girma 27 ga watan Ramadan mahaifin ta Allah ya masa rasuwa tun tana cikin mahaifiyar ta, ta taso cikin maraice da kulawar maman ta wacce ta shagwaɓa ta a rayuwar ta ganin ita kaɗaice ƴar da Allah ya bata Mai unguwa yaya ne a gun mahaifin ta wato Baffan ta tana da ƴan uwa sosai a cikin wannan ƙauyen tana zuwa Arabiyyar Mallama Larai , ga islamiyya boko kuma , tana aji biyu har yanzu , Domin rashin karatun ta kullum tana aji ɗaya ta kasa gaba kullum sai baya Baya A taƙaice wanan ittace Indo ................. https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 Story and writing by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣2️⃣ بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. Sometimes, destiny brings you love in the most unexpected way When a doctor heals with love, even pain becomes laughter.” 🩺 THIS STORY IS LOVINGLY DEDICATED TO MY SWEET, BLOOD, SISTER AISHATU INDO... AND BELOVED BLOOD BROTHER ABUBAKAR SADEEQ. THIS ONE IS FOR U BOTH'S MAY ALLAH CONTINUED BLESSINGS U ALL WITH HIS MERCY GRANT YOU JANNATUL FIRDAUSI AMEEN MUCH LOVE 29 / 10/ 2025 Hasken safiya ya shiga cikin dakin Dr. Sadeeq mai tsabta da kwalliya, yana haskaka farfajiyar tsantsi, bango fari, da wani makeken farar gado an ƙawata shi da hasken fari , shimfidar kawai abar kallo ne Labuloli masu haske sun rataye a tagogi, suna bari rana ta lullube dakin da haske mai nutsuwa. A gefe guda, glass table mai kayan ado na kayan karya ya kasance cikin daidaito — vase mai furanni, statuettes masu ƙyalli, da wasu ƙananan kayan kyautatawa, suna ƙara ƙyalli a cikin dakin. Dr. Sadeeq ya zantalo da dogayen ƙaffaunsa daga gado, zazzafan saurayi mai ƙirar gym, Gashinsa a ƙirji yana lankwasa cikin haske, fuska mai nutsuwa da murmushi mai sirri. Tsokoki a ƙirji, ciki, da hannaye suna bayyana sosai — six-pack abs, biceps da chest muscles sun nuna ƙarfi da kyau, duk motsinsa yana da nutsuwa amma har yanzu sexy aura yana bayyana a jikin sa. Ya wuce zuwa toilet ɗin fari, tiles masu haske suna haskaka komai, sink da mirror masu girma suna nuna hoton sa, towels fari a rataye cikin tsari, Ya shiga cikin dumin ruwa mai kyau, bubbles suna rawa a jikinsa, gashinsa a ƙirji yana lankwasa da sajen fuskarsa. Bayan wanka, ya ɗauki towel fari, ya shafe jikinsa a hankali, har gashinsa a ƙirji yana haskakawa. Sai ya ɗauki shirt da pants duka fari, duka masu tsabta da kyau. Yayin da yake saka shirt ɗin, tsokoki a chest da ciki suna bayyana sosai, biceps da forearms suna motsi da kyau yayin da yake ɗan juyawa. Pants ɗin fari sun dace sosai da thighs da calves, suna haskaka symmetry da kyawun jikin sa. Bayan ya gama saka kaya, Dr. Sadeeq ya ɗauki fruit platter daga countertop: strawberries, mango, da wasu kayan fruit masu launi. Ya ɗauki strawberry ɗaya, ya ɗan latsa a yatsunsa, ya ɗan kallon mirror, murmushi mai sirri a fuska. Sai ya ɗauki ɗan bites cikin nutsuwa, juice ɗin strawberry ya ɗan ja launi a leɓɓansa. Yana ci cikin style mai kyau, idanuwansa a mirror suna kallon reflection ɗinsa, yana jin daɗin nutsuwa da sirrin sa. Ko da a cikin wannan ɗan lokaci na breakfast, Dr. Sadeeq ya bayyana jarumi mai kyawun jiki, style na musamman, da aura mai jan hankali, Bayan ya gama cin strawberries da sauran kayan fruit, Dr. Sadeeq ya ɗan ɗan gyara hair ɗinsa a mirror, murmushi mai sirri a fuska. Ya ɗauki coffee cup daga gefen countertop, ya ɗan shanye kafin ya ajiye a gefen table , kayan sa ya sanya wand ya kasance komai fare ne ya ja drawer ya zaɓi agogo hannu Black wanda ya kasance ya tafe da takalmin sa , Nan ya ɗauki bag ɗin doctor daga tebur, ya sanya shi a kafadarsa cikin nutsuwa, yana ɗauke da confidence da aura mai jan hankali. Ya ɗan tsaya a gefen mirror da cewa " Alhamdullah" Kowanne motsi yana nuna ƙarfin sa, natsuwa, da kyawun jiki mai ban sha’awa, Dr. Sadeeq ya fito daga dakin sa cikin takun isa da ƙasaita, yana tattaki cikin nutsuwa kamar ba ya son takawa cikin kassaita da izza hankali, amma duk wanda ya kalli motsinsa zai gane cewa jarumi ne mai ƙarfin hali da aura mai jan hankali masu aiki biyu da suka gaisa da shi sun yi ƙoƙarin kallon sa, amma Dr. Sadeeq bai ɗauki su da idonsa ba, baice komai ba, ya tattara hankalinsa kawai a tafiyarsa. Direct ya nufi gidan sama, dakin babban parlour ,haske mai kyau yana shiga daga tagogi masu laushi, tiles masu tsabta da labuloli masu launi mai nutsuwa suna ƙara jin daɗin tafiyarsa. Ya nufi babban parlour, inda ya hango wata kyakkyawar mata zaune cikin ladabi. Yana zuwa har kusa da ita, ya durgusa a hankali, fuska cike da ladabi da nitsuwa. Ya gaishe ta da murya mai santsi: "Assalamu alaikum, Momma Sabahur khair ." Matar ta ɗan murmusa, tana mai kyakkyawar nutsuwa da albarka a fuska, ta amsa cikin ladabi "Wa alaikum assalam, Doctor Alhamdullah kaifa lakka " Dr. Sadeeq ya ɗan juya, ya hango Daddy na sauko daga ɗaki, fuska mai natsuwa da mutunci. Ya gaisa da shi cikin ladabi: "Assalamu alaikum, Daddy gd morning ." Daddy ya amsa da murmushi, kuma dakin ya cika da natsuwa da kwanciyar hankali, yayin da Dr. Sadeeq ya tsaya kadan, yana kallon kyakkyawar matar da nutsuwa duk motsinsa, durgusa da ladabi, suna nuna kyawun halaye da nitsuwar sa. Bayan gaisuwa da Mommy da Daddy, Dr. Sadeeq ya ɗan tsaya kadan, murmushi mai ladabi a fuska, ya ce: "Zan fita aiki, insha Allah zan dawo ku sami albarka." " A dawo lafiya doctor Allah ya taimaka " sai ya juya, yana ɗauke da bag ɗin doctor, sannan ya fito daga gidan sama cikin takun isa da ƙasaita, tafiyarsa cike da nutsuwa Duk masu aiki da suka hango shi, sun tsaya da kyau, amma Dr. Sadeeq bai damu da kowa ba — zuciyarsa tana kan tafiyar da zata kai shi wajen aikin sa. Ya isa white Benz sabuwa, motar tana haskakawa a rana kamar zinariya, duk da tsafta da kyau na motar. Ya buɗe motar, ya zauna cikin nutsuwa, kafin ya fara addu’a cikin zuciya, yana rokon Allah ya sa aikin sa ya kasance mai amfani, lafiya, da albarka . Maigadi ya rufe gate sa, motar ta tashi cikin sauti mai laushi, hasken rana yana shewa a fatar motar, yayin da Dr. Sadeeq ya shiga hanya. Kowane motsi, yana bin surutul Maryam cikin nitsuwa da ƙwarewar karatu Bayan wani ɗan lokaci, ya isa babban asibitin Federal Hospital of Abuja. Motar ta tsaya a kofar asibitin, Dr. Sadeeq ya fito ciikin ƙasaitar sa kallo mai natsuwa da mutunci a fuska. Duk wanda ya hango shi zai fahimci cewa wannan saurayi mai ƙarfi, mai kyau, da sirri yana shirin yin aiki mai muhimmanci. “Ƙawata ga Doctor Sadeeq ya iso wallahi guy nan ya haɗu — anya akwai wanda ya kaishi iya wanka da salo a kaff hospital nan?” “Hummm, Nabila kinan! da kin san yadda nake jin sa, da kin gane cewa wannan likitan ba kawai doctor ba ne — shine dream na zuciyata. Idan na kalle shi, kamar na ga allurar da zata warkar da soyayya ta…” Atika ta faɗi tana ɗan gyara hular nurse ɗinta, zuciyarta kamar zata bugo ta fito. Nabila ta ɗan turo baki, “Ke dai Atika, kin fara mafarkin mijin mutane kafin ya aure ki ko?!” Atika ta kwafa, ta ɗan zuba turaren wuta a gefe, tana cewa, “Na fa rantse, sai na mallake sa, ko da da prescription na soyayya ne zan bashi. Ni da shi sai dai Allah ya raba.” A wannan lokacin kuwa Dr. Sadeeq yana nesa, yana tafiya cikin nutsuwa, white coat ɗinsa yana tafe da iska kamar wani superhero, idanuwansa na ƙasa amma kallo ɗaya daga gare shi ya isa nurse ɗaya ta kasa magana. Nabila ta ɗan girgiza kai tana cewa, “Kai Atika idan wannan Dr. Sadeeq ya fara magana da mace, zuciyarta sai ta yi beep beep kamar ECG machine fa.” “To shi ne fa! Ni ma zuciyata ta dade tana bugawa saboda sa!” Atika ta amsa tana dariya. “Kinga dai gaskiya, sai ki tashi ki tafi aikin ke ke bisa kafin matan likitochi su fara yi miki surgery da kishi!” To be continued....... https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣3️⃣ Typing...📲 30/ 10/ 2025 Wanan page in naku ne mu fan's ina jin daɗin sharhin ku da addu'ar ku a kaina Allah ya bar ƙauna , much love to you guy's.. WAYE DR. SADEEQ? “Mutumin da yake da nutsuwa fiye da kalmomi.” Dr. Sadeeq — matashi ne mai shekaru Talatin da haihuwa, mutum mai kwarjini, ilimi, da natsuwa yayi karatun sa daga primary har secondary school a private university Abuja anan ya samu ya tafe chan ƙasar India yayi karatun degree da master's yayi internship da dukkan wasu nau'in karatu sai da ya kammala ya dawo gida . Bashi da wani aboki a rayuwar sa sai Dr Kamal , tun yarinta sun tashe tare har ta kai ga sunyi karatu course ɗaya sun kamala yanzu dukkan su biyu manyan likitoci ne masu faɗa aji , Kamal mutum ne mai haƙuri Amman akwai zolaya da surutu tun Dr Sadeeq bai saba dashi ba , har suka sabà daya baya zama sai da ɗayan , haka suke rayuwar su cikin jin daɗi da kwanciyar hankali... Asalinsa bakano ne amma ya taso ne a Abuja, inda iyalinsa suka kafa gida mai ɗaukaka da mutunci. Mahaifiyarsa, Hajiya Zainab, uwa ce mai ƙarfin hali da kulawa, wacce ta tarbiyantar da Sadeeq da ‘yan’uwansa Na’eema da Nazifa cikin ladabi da tsantsar ilmantarwa. Shi ne ɗa namiji kaɗai a gidan Alhaji Mu’azzam — wanda mahaifiyarsa ta kasance uwargida. Amaryar mahaifinsa, Hajiya Binta, tana da ‘ya’ya uku mata — Layla, Na 'iba , da Sakina, amma duk da bambancin uwa, Dr. Sadeeq yana kula da su kamar cikakkun ‘yan’uwansa, yana nuna musu ƙauna da adalci. Duk su ‘yan Kanawa ne Hausawa, masu kyakkyawar alaka da juna, suna rayuwa cikin walwala da nasara a Abuja. Gidansu gida ne da tarbiyya, girmamawa, da ilimi suka mamaye — sai dai kamar yadda Hausawa ke cewa “ ɗan aman tara yaki cika goma.” Matsalar su ita ce — Alhaji Mu’azzam da Hajiya Binta sun daɗe da ɗabi’ar tsananta wa talaka su kan ɗauki girman kai da matsayin su a matsayin iyaka — ba sa so a kusance su da talaucin rayuwa. Wannan ɗabi’a ta yi ƙarfi har ta zama kamar siffar gidan gaba ɗaya. Sai dai Dr. Sadeeq ya bambanta da su. Shi mutum ne mai zuciya mai tausayi, natsuwa, da gaskiya. Baya son hayaniya, baya son rashin tsabta, kuma baya yanke hukunci cikin zafi yafi so ya gyara da ladabi maimakon fada. A wurin talaka, shi ne mafaka — ko da iyalinsa basu ganin haka. Wannan kyawawan halaye sun sanya shi mutum mai jan hankali, mutum da kowa yake girmamawa, amma ba kowa yake fahimtarsa ba a asibiti, ana kiransa da suna daya “The Calm Doctor. BACK TO STORY Bayan ya gama round a asibiti, Dr. Sadeeq ya koma ofishinsa jikinsa ɗan gaji ne, amma zuciyarsa cike da nutsuwa ya zauna a kujera mai taushi, ya buɗe laptop ɗinsa yana duba emails sai idonsa ya tsaya a kan email mai taken “Emergency Work.” Aikin gaggawa ne na tsawon watanni biyu, wanda zai tura shi zuwa wani gari mai nisa: Adamawa State, Yola ƙauyen Modirre Local Government. Ya ɗan tsaya, yana nazarin sakon. Wannan aiki ba kawai tafiya bace sabuwar jarabawa ce. Zuciyarsa ta karɓi aikin da natsuwa, domin yana jin kamar akwai wani abu da Allah ya nufa da wannan tafiya ya shanye coffee ɗinsa, ya fara tsara shirin tafiya. Duk motsinsa yana cike da daidaito, kamar mutum mai sanin me yake nema. Yayi booking na jirgin safiya zuwa Yola, sannan ya fara tattara kayansa cikin tsari. yana cikin shirye-shiryen tafiya, sai ya ji knock a ƙofar office ɗinsa Ya ɗaga kai a hankali — Atikah ce,mace mai kyau irin wacce ake kira middle-class beauty — fara, mai kyau, kuma ɗauke da murmushi mai haɗa natsuwa da raha. Ta tsaya tana murmushi a hankali, tana cewa da ladabi“Sir, na samu transfer a ƙarƙashinka zuwa Adamawa State ,yaya zamu tsara shirye-shiryen tafiya, kuma a wanne lokaci zamu tashi?”ya ɗan ɗago kai kadan, amma bai kalleta sosai ba ya ce da murya mai sanyi: “Get ready... for your own way.” ya rufe kofar, ya barta tsaye, kamar wacce aka kwashe da iska . Ta jingina da bangon corridor tana lumshe ido, tana haɗiye baƙin ciki “wannan mutumin fa, wai me yake ganin kansa ne?” ta furta cikin murya mai sanyi amma cike da fushi. “Get ready for ur own way? To ai zamu gani, Doctor Perfect.” Takalmin heels ɗinta suna bada sauti kamar gangar tafiya ta jaruma. Duk ma’aikatan da suka gan ta sun san akwai drama a zuciyarta. Atikah kuwa — mace ce mai ƙarfin hali, ba ta jin janye kai. Cikin dare, Dr. Sadeeq ya zauna a gadonsa yana duba laptop ɗinsa haske daga screen ɗin yana haskaka fuskarsa mai kyau, idanunsa suna sheƙi. A gefensa, coffee cup yana fitar da ƙamshi, da ɗan ƙanshin Arabic perfume yana yawo cikin ɗakin “Two months away from Abuja to Yola, Modirre village.”ya furta cikin murya mai natsuwa. “This isn’t just a journey — it’s a test.” ya ja numfashi mai zurfi, zuciyarsa tana tunanin abubuwan da ke jiran sa. ☀️ Next Morning Dr. Sadeeq ya fito cikin white shirt, black trouser, da sunshade. A hannunsa akwai passport da bag ɗinsa — tafiyarsa cike da class da natsuwa, yana isowa parlour ya zauna a ƙasa nan ya gaida Mommy cikin girmamawa " to Son Allah ya taimaka ka chigaba da riqon addini gaskiya banso ace kayi nisa har wani gari ba but tunda aikin ka ne is normal Allah ya tsare min kai " Ameen Mommy in Sha Allah zan kula Layla ce ta fito cikin wando jenz da top shirt tasa earphones a kunne kai ba kallabi tana hango sa raye saurin cirewa " gd morning brother" mrng yace bai sake waiwaye ba nan ya fito farfajiyar gidan driver da ne zai kaisa airport kai tsaye yayi addu'a ya shiga Filin jirgin sama na Abuja cike yake da hayaniya da motsin mutane. Rana tana haskawa, jirage suna tashi, kuma iska tana cike da ƙamshin sabon safe. Atikah kuwa ta bayyana cikin sky blue hijab da simple gown, fuskarta ta yi haske da ɗan light make-up. Ta tsaya daga nesa tana kallonsa, zuciyarta na bugawa kamar gangar drama. “Oh my God… how can someone look this perfect this early?” ta furta a hankali, tana murmushi mai ɗan ɗaci. Sai idonsu suka haɗu. Kallon da Dr. Sadeeq ya yi mata ya sa ta kasa magana “Ready?” ya tambaya da murya mai sanyi. ta ɗan gyaɗa kai, “Yes, sir…” Sun shiga jirgi cikin natsuwa. Lokacin da suka zauna, iska mai sanyi ta cika cikin jirgin Atikah ta juya ta kalle shi daga gefe, yana duba tablet ɗinsa “Sir,” ta faɗa cikin murya mai taushi, “Are you always this calm?” Ya ɗago kai, ya ɗan murmusa, “It’s called discipline, Nurse Atikah. You should try it.” Ta ɗan tabe baki tana murmushi, zuciyarta na tafarfasa tsakanin soyayya da haushi. “We’ll see, Doctor Perfect,” ta furta a hankali tana jingina da kujerar jirgi. ✈️ The Journey Begins... Jirgin su Dr. Sadeeq ya tashi daga Abuja → Yola → Modirre Village. Ba su san cewa wannan tafiyar ce da zata sauya musu rayuwa gaba ɗaya ba. To be continued........ Sometimes, destiny brings you love in the most unexpected way When a doctor heals with love, even pain becomes laughter.” 🩺 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣4️⃣ 1/ 11/ 2025 Wanan page in naku ne mu fan's ina jin daɗin sharhin ku da addu'ar ku a kaina Allah ya bar ƙauna , much love to you guy's.. “The Day Destiny Screamed” ADAMAWA STATE AIRPORT Jirginsu na leading ya sauki cikin tattaki ya ɗaga kansa sama ya shaƙe iska mai sanyin safiya ya furzar da cewa " Alhamdullah"Mota ce neavy blue ƙirar taxi ta tsaya a gaban su nan driver ya fito yana ganin sa yace Dr Sadeeq right " miƙa masa hannu yayi sunaye sallama nan ya shigar da Bag's nasu bayan mota shi da driver suka zauna a gaba nan suka fara tafiya direct Doctors’ Apartment, inda za a basu takardar part ɗinsu. Da suka isa, aka bashi upstairs flat, mai ɗakuna biyu da toilet da karamin kitchen — clean, well arranged, sai ka ce an shirya shi don mutum mai tsabta. Ita kuma Atika ta samu part ɗin ƙasa, wanda yake na nurses. Daki ne mai kyau, suna zaune su biyu; ta samu sabuwar roommate mai suna Cindra inya mura mai barkwanci sosai. Dr. Sadeeq yana kammala karɓar key ɗinsa, sai ya tsaya kallon wajen, ya taɓe baki cikin sanyi, sannan ya shiga toilet, ya yi alwala, ya yi raka’a biyu. Bayan ya idar, ya fesa turarensa mai sanyi, ya gyara jikin sa, ya fito cikin nutsuwa. Sai driver ya tsaya yana kiransa, “Sir, this car is for you. You can use it — it’s free for doctors like you. Let’s go for your first drive to the hospital. The name is Modirre Special Hospital, under the government. Ƙauyukan Yola South gaba ɗaya anan suke zuwa. We can go now, sir.” Atika tana gefe, tana tsaye da waya a kunnenta, tana wani murmushin da ita kanta bata gane dalilin sa ba. Shi kuma ya shiga gaba tare da driver, ita kuma ta shiga baya cikin nutsuwa. Motar na tafiya a hankali, iska tana busa gashin kanta, tana jin wani irin strange feeling — ba ta san me yasa zuciyarta ke bugawa haka ba, amma tana jin kamar tafiyar ta fi kowane tafiya daɗi... Driver mai ɗan iskan surutu ne — irin waɗanda idan suka kama magana sai dai ka fasa kunne ,yana faɗa kamar rediyo yana cewa, “Kai Doctor, ai Yola fa, mata da ruwa suke! Ko maza sai suyi musu gasa. Kuma ka sani Modirre akaiw kyakkyawan mata Fulani ” Kafin ya kai ƙarshen maganarsa, Dr. Sadeeq ya ɗaga hannu a hankali, cikin sanyin murya ya ce “Please, focus on driving.” Muryarsa ba ta da tsawa amma tana da nauyi, wanda ke sa mutum ya yi shiru. Driver ya yi tsaki da ƙasa, bai fi minti biyu ba sai wata yarinya ta wantsalo da gudu ta fada gaban motar! KWAaaaaaaa! — motar ta tsaya da ƙara. Suka fito da hanzari.Dr. Sadeeq cikin farin rigarsa ya ɗaga hannuwa “Innalillahi wa inna ilaihi raji’un!” Driver yana kallon sa da tsoro, yana fargabar kada likitan ya ce shi ne ya yi ganganci. Sai suka ga yarinyar ta tashi tsaye kamar wadda aka kunna maɓallin drama Tana riƙe guiwa tana ihu: “Wayyo ubanaaa! kai! waye wannan makahon? ni kake so ka kashe? Allah ya isa tsakanina da kai! mugu! zaka iya baka tafiya ganin mutane ne?” Sai ta ɗaga hannu tana nuna motar: “Ku duka a mota ɗaya! Wallahi yau sai dai a kira ‘yan sanda. Da kun ganni yar talaka sai kun ce ku fi ni komai ai ko?!” Ma’anar maganarta ya tsaya a fili, ko ba ta san turanci ba, harshen zuci ya isa Dr. Sadeeq ya gane ta cike da fushi da jin haushi. Ya ce cikin sanyi, yana kokarin kwantar mata da hankali: “Excuse me, Miss, you were the one running across the road without looking.” Ta daka masa tsawa: “Ka yi shiru kai ɗan boko Balarabe ba kai ka isa ka ce min magana ba! Kai ne kake cikin mota fa!” Driver ya kasa daurewa, yana dariya yana cewa “Oga Doctor, wallahi ka haɗu da bomb!” Indo ta juyo da sauri, ta ce: “Kai kuma sai dariya kake? ni a nan na kusa mutuwa kake dariya?! uban meye dariya a ciki?” Dr. Sadeeq ya juyar da kai don dariya ta kusa kubce masa , yarinya ƙarama Amman sai shegen baki ya ce a hankali, “Alright, let’s take you to the hospital. I’ll make sure you’re okay.”Ta ce da rawar murya: “Hospital kuma? to kai ka duba ni nan — ai kai likita ne ko ba haka ba ga kayan likita? Ga guiwa nan, duba mana" Tana buɗe yaggaggen zanenta, sai ta hango cewa faɗuwar da tayi ta gurje. Jini kaɗan kaɗan yana fitowa a guiwarta, fatar ta d'aga amma saboda irin masifar nata, bata ma lura da zafin ba sai yanzu. Ai kuwa ta kurma uban ihu, ta faɗi tana birgima a ƙasa, tana fitar da hawaye kamar an sareta da wuka. A take mutane suka fara taruwa, wasu suna dariya wasu kuma suna faɗin “Subhanallah! an bugeta da mota!” Shi kuma Dr. Sadeeq ya tsaya gefe yana kallon ta da fuskar da ta cika da gajiya da takaici, sannan ya ja numfashi yace cikin rashin natsuwa, “Driver, put her in the car, we can move to hospital. I hate unnecessary drama, I swear.” Ya kammala maganar da wuya saboda ya gaji da hayaniyar da take yi, tana birgima tana ihu kamar an kashe mutum. Kafin a ce komai, sai ga wata yarinya ta ƙaraso tana gudu, Dijee, tana ganin Indo a cikin mota sai ta kurma ihu da ƙarfi: “Mun shiga wallahi! An kashe Indo! Za a kaita asibiti!”Takalmi a hannu, gashi a warware, ta tsere tana kiran mutane. A gefe kuma Indo tana cigaba da yiwa mutane masifa: “Ku gani da idonku! Makahon direba! zai kashe ni a hanya saboda shegen girman kai! Ƴan bakin ciki kawai!” Jama’a kuwa sai dariya suke yi, wasu suna cewa “Wannan ba ciwo ba ne, film ne kawai!” ########## Motar su kafin ma ta isa asibiti, Dr. Sadeeq ya kusa fita hayyacinsa saboda ihu da ƙamshin wari da Indo ke ɗauka. Yana ta juyi a kujerarsa yana murmushi da ɓacin rai lokaci guda, sai ya kalli driver ɗin cikin gajiya yace, “Wallahi, I don’t know which one is louder her voice or her smell!” Driver kuwa sai dariya yake yi har idonsa suka cika da hawaye, yana cewa, “Sir, calm down… ai yarinyar nan drama ce ta gari!” Dr. Sadeeq ya ɗan ja numfashi, ya buɗe glass ɗin motar a hankali, ya fitar da kansa yana toshe kunne kamar wanda ke guje wa ƙarar generator, yana hura iska kamar yana neman sabuwar rayuwa Atika kuwa? Ai ta kusa suma saboda wari! Ta rufe hanci da tissue, tana juyi a baya tana cewa a ranta, “Ya Allah, ka bani haƙuri da wannan posting ɗin Adamawa, idan ba haka ba sai na koma Abuja!” suna isa farfajiyar asibitin, kafin kowa ya ce komai, Dr. Sadeeq ya buɗe ƙofa da sauri ya fito kamar wanda aka sake daga gidan yari, yana sauke numfashi da sauri: “Finally! Fresh air… thank God!” An shigar da Indo cikin room zuwa wajen wanke ciwo, yayin da shi kuma aka raka shi zuwa office nasa mai tsabta da nutsuwa. Ya wanke fuskar sa da ruwa, ya ɗan share gumin sa, amma duk da haka, sai yake jin kamar har yanzu warin Indo yana shawagi a hancinsa. Sai ya jinjina kai yace a hankali ya sauke ajiyar zuciya “This girl is definitely a walking trouble…” Ana sa mata hydrogen peroxide, sai taji tamkar an zuba mata wuta cikin kakkarfar murya ta kurma ihu kamar wacce aka banka wa gobara. “Wayyo Allah na! sun kashe ni fa! A kashe Indo! Ku kashe ni da kyau idan dai hydrogen ne, ai dai a zuba yaji kawai, ya fi sauƙi!” Likitan dake dubata, wani small body nurse , ya ɗan ja da baya yana duban ta da mamaki, saboda ihu ya cika ɗakin. Dr. Sadeeq kuwa yana wajen window, sai ya girgiza kai yana faɗin a ransa: “What kind of village madness is this?” Indo ta ɗora da ihu, tana zabga wani zagi da harshen fulatanci wanda ba kowa ke gane shi ba, amma kowa ya san ana nufin Dr. Sadeeq. “Wannan Balaraben mugun nan! Shi ya buge ni! Allah ya tsine masa! Ko dai ba likita bane, ɗan fasinja ne da ya gudu ya koma likita!” Likitan da ke mata wanke ciwo ya ƙyar maida dariya, amma driver da Atika sun rufe baki suna ta kokarin dariya suna kallon drama. Da ƙyar aka gama mata dressing, sai Indo ta fashe da kuka tana rawar jiki: “Wallahi bazan iya tafiya ba! sai an bani kaza da lemo! ko a ƙauyenmu idan aka buge mutum, sai an kawo masa kaza da lemo kafin ya warke. Ku duba ni fa, babu wanda ya kawo komai!” Dr. Sadeeq, wanda tun ɗazu yake kokarin kauce wa drama, ya zura masa hannuwa cikin aljihu yace da kasala , "Hasbunnallahu wani'emal wakil " Driver ya kasa danne dariya, yana daidaita murya cikin dariya yace, “Sir, let me just take her home before she requests goat meat.” Indo ta rufe kai da zanenta tana faɗin, “Wallahi bazan tafi ba! sai na ga wancan Balarabe mugun da ya buge ni! sai ya bani kaza, ko dai ba’a yi adalci ba a kasar nan.” Dr. Sadeeq ya gaji da rigimar ya kalli driver ɗin yace da gajiya,“Send me your account ka saya mata kaza ka kaita gida, I’m tired.” ya juya ya wuce, ko kallon Indo bai sake yi ba. Driver kuwa ya kalli Indo yace da ita, “To, mu je a saya miki kazar.” Haka suka nufi kofar gidan su. Sai dai tun daga nesa suka hango damdazon mutane a kofar gida. Kafin ma su ƙarasa, sai ga Mairo ta fito da gudu tana kurma ihu, “Gata nan! Gata nan! bata mutu ba! ta dawo!” suka fada jikin juna suna kuka da dariya lokaci guda.Mama ta fito da gudu tana cewa, “Allah na gode maka! su mai unguwa kuzo ku gani, dama duka muna shirin zuwa asibitin ne kamar biki!” Itakan Indo ba ta damu da taron mutane ba, duk da an buga ta mota, burinta ɗaya kawai — ta shiga gida ta ci kazar da aka bata. Suna shigowa gida sai su Dijee, Haule, Mairo suka biyo ta da gudu kamar masu tseren olympic, ita kuwa Indo ta riga su ta shige ɗaki tana wage baki kamar wacce ta ci kyautar duniya. “Mamaaa! Ashe yau arziki ya sauko! zanci kaza da lemo wallahi!” ta faɗa tana girgiza kafa ɗaya wacce taji ciwo Mama ta dafe ƙirji, ta dubeta da mamaki ta ce: Na rantse da Allah idan za. samu kaza da lemo ai kowacce mako gwanda mota ta bugi ne “ ta faɗa ta yagar nama "Indo! Akan kaza gwanda mota ta buge ki? wannan fa abin dariya ne ko kuka?” ndo ta ɗaga hannu tana cewa, “Mama wallahi ni dai idan duk bugun mota zai kawo kaza da lemo, ni kullum ina yarda a bugeni sau ɗaya a sati!” Su Dijee da Mairo suka fashe da dariya suka tafa, Haule ta ƙara da cewa, “Indo wacce ke neman bugun arziki! Sai ki fara zuwa titi da safe ki tsaya kina jiran mota.” Mama ta dubi su cikin dariya tace: “To ku tsaya a raba kazar nan, tunda Indo ce ta sha wahala.” Babu ɓata lokaci ta raba musu kazar da lemonta. Indo ta zauna da farin ciki tana ci tana cewa, “Ni dai na ji dadi, kaza ɗaya ta sa mutane uku suna ta tsalle kamar masu rawa!” Da suka cinye, sai fa aka fara faɗa — Dijee tace, “Ai mu ma mun fita murna, ya kamata mu samu kazar mu.” Indo ta kalle su cikin zolaya ta ce:“Ku tsaya mota ta buge ku ma! kowa ya sami kaza tasa!” 🤣🤣🤣 Gaba ɗaya gidan ya kaure da dariya, har Mama ta kasa magana tana dariya tana hawaye, “Indo haukar ke bata gayamiki gaskiya Amman ai kaza bazaifi lafiya daɗi ba " To be continued......... the drama is beginning 🔥 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣5️⃣ 2/ 11/ 2025 Wanan page in naku ne my fan's ina jin daɗin sharhin ku da addu'ar ku a kaina Allah ya bar ƙauna , much love to you guy's.. “The Day Destiny Screamed” **“BABBAN DAMUWAR DR. SADEEQ” Da misalin ƙarfe shida na yamma, Dr. Sadeeq ya kammala aikin sa, jikin sa har ya gaji. ga ciwon kai sanadin ihu da hayaniyar Indo, sai kuma wahalar aiki da ta tara masa pressure tun daga asibiti. Yana dawowa gida, ko sallama bai iya yi ba kai tsaye ya cire lab coat ɗinsa kamar wanda yake gudun ɗan iska, ya shiga wanka. Ruwan sanyi ya sauka a jikinsa yana cewa: “At least now, peace at last.” Bayan ya gama, ya yi alwala cikin natsuwa, ya sa dogon riga jallabiya kalar ƙasa yana kamshi ya fita zuwa masallacin kusa. duk wanda ya gan shi yana cewa da mamaki: “Wannan fa ba irinmu bane kamar Balarabe ne wallahi.” Haka suka ci gaba da sallah cikin natsuwa, shi kuma Dr. Sadeeq yana muryar karatun da ta kwanta a kunne bayan ya idar da sallah ya dawo gida da nufin ya samu hutu, ya kwanta a kan gado, yana jin daɗin shiru da sanyin waje. sai ya lumshe ido yana niyyar yin baccin da zai biya hakkin gajiya amma kafin zuciyarsa ta natsu, sai kawai ya hango Indo a cikin mafarki tana birgima tana ihu kamar ɗazun ya buɗe idanu da sauri, yana haki: “Oh my goodness! This dirty girl again?! ” Sai ya dafe kai, ya tashi da fuskar takaici yana cewa: “Ganin ta kawai yasa na ce… I hate this place ta hanani sukuni, ta ƙara min pressure… wallahi ta zama ciwon kai!” Sai ya kwanta yana juye-juye, bacci ya gudu gaba ɗaya, yana ta tunanin “Na rasa meye kuskure na a wannan garin da na haɗu da wannan ƙazamar yarinyar…” Da ƙyar bacci mai nauyi ya ɗauke Dr. Sadeeq bayan daren gajiya da damuwar Indo asuba kuwa ya tashi ya yi sallah cikin nutsuwa, sai ya kwanta da niyyar “zan tashi da bakwai, kawai in huta kaɗan.”ai kuwa baccin ya wuce niyya. Sai kawai aka ji kiran Atika tana ta kwala “Sir! Sir!!” daga ƙasa ya buɗe ido da sauri yana murza su, yana faɗin da tashin hankali: “What?! I’m late!” Ya zuba ido a agogo har 9:00 AM! a cikin gaggawa ya farka kamar wanda aka zuba masa ruwan sanyi, ya shiga wanka da gudu ruwansa kawai ake ji tana faɗuwa a ƙasa, yana cusa brush a baki da hannun dama, da ruwan sabuku a hagu , yana fitowa da tawol a ƙugu a gurguje yasa kayan sa , idanu har yanzu sun cika da barci, sai ya ɗauki bakin medical glass dinsa ya saka yana fitowa Atika ta gaishe shi da fara’a tana cewa, “Good morning sir!” Ko amsa bai bata ba daman ta saba, idan yana da stress haka yake kamar mutum biyu ne a jikinsa.. Kai tsaye suka shiga mota. yana tafiya cikin natsuwa, zuciyarsa cike da “ya Allah yau Wednesday — clinic day… mata masu ciki da yawa za su zo.” koda suka isa asibiti, ya yi signing, ya saka lab coat dinsa, sai ya fara karɓar marasa lafiya daya bayan ɗaya. Gidan magani cike yake da mata masu ciki — wasu na daurin zani, wasu suna da jariri, wasu kuwa na ta koka “Likita kai dai Allah ya saka da alheri…” “Likita yanzu fa baccin baƙin ciki nake yi…” shi kuma Dr. Sadeeq yana da murmushi kaɗan, yana aiki da natsuwa — amma cikin zuciyarsa, yana addu’ar Indo kada ta bayyana yau… Indo da team nata suka fito su katsaya a dai dai bakin layin su ,chan saiga mai machine ya tsaya asibiti suka roge shi zasu bashi Naira saba'in da farko yace ɗari haka suka hau gaba ɗaya su bai ajiye su ko'ina ba sai bakin MODIRRE SPECIAL HOSPITAL suna isowa Indo ta gyara tsayawawar ta , " yauwa yanzu kai tsaye mu shiga zan nuna muku Dr Balarabe yau sai kungansa kyakkyawar Irrin Larabawa nan wanan Mutum min fa idan kun ganshi to shi ko tusa bayayi bare yayi fitsari kai mu shiga kugani da idon ku , " A hankali suka fara shigewa sai ga wani ma'aikacin cikin shigar uniform Kore " yauwa don Allah Mallam ina zamuga Dr Balarabe wani fari kyakkyawar dogo haka " girgiza kai yayi don ya fahimci cewa Dr Sadeeq suke nufi wanda aka masa transfer emergency work for two months. " What happened"? ya faɗa yana ɗaure fuska Indo ta zato ido kaga Mallam ba wani jin turanci nan muke ba juya ya buge ne da mota shine nazo yabani kuɗin kaza " sai yayi dariya ya ɗaga murya da ɗan ƙarfe kadan yana kiran " Security!!! Ku daina barin yara mabarata na zuwa cikin nan me aikin kune "? ya faɗa yana juyuwa charraf Indo ta ɗaga murya " ƙarya ne wallahi ba bata muka zo ba ai kaine ƙaton mabarachi kana jiran masarasa lafiya suzo ka roge su kuɗi ai" security ya matso yana ta ce musu " kufita asibiti ba gun wasa yara bane " Indo ta dawo kansa da Dijee Haule da Mairo na ta leqe keke ku zasu ga Balarabe . " bazamu fita ba azo a bani hakkinna " Security bai yi wata-wata ba, ya kamo Indo da ƙawayenta da bullala, yana tsala musu duka. “Ku fita! Na ce ku fita daga asibiti nan kafin in muku kyau da bulala!” Indo ta nufi ƙofar tana tafe tana tsalle, tana ihu kamar wacce aka kama da fashi. “Kai kai kai! Wallahi idan na dawo sai na ɗauke fansa! Ni Indo bint Modirre, ba a doke ni a banza ba!” Wani ɗan security ɗin ya yi dariya yana cewa: “To a dawo mana, sai ki karɓi maganin bullala part two.” ndo ta juyo tana daure fuska kamar ta fi kowa muhimmanci “Kai ba ka isa ba! Inajin ɗankwalina? Wannan dankwalin nan yafi albarkar uniform ɗinku!” Ƙawayenta suna dariya suna ce mata “Indo mu tafi tukunna kafin su dawo!” Ta yi tsaki ta ce “Ku bari in gama rantsewa. Wallahi sai na dawo! Wannan kyakkyawan Balaraben da suka ce ya tambaye mu — in dai har duniya bata ƙare ba, sai na same shi. Sai ya san ya buge ne da mota !” Suka tafi suna gudu, Indo tana ta magana tana kiran kansa “Kai Indo, jaruma! An doke ki, amma baki faɗi ba. Sai dai fansa!” ############ ABUJA “Rahama gaskiya baki kyauta min ba!” Nabila ta faɗa tana kallon screen ɗin wayarta da fuska a daure. “Yaya zakiyi min haka? Kina tura min littafi ba complete ba! Wallahi littafin BAYAN WATA ina cikin karantawa sai kawai marubuciyar tace ce ‘a haɗu a sabon salo’! Wannan iskanci ne fa Rahama, wallahi jan rai ne! Don Allah ki duba mana idan akwai complete, ko dai marubuciyar nan tana wasa da zuciyarmu ne?” Dariya Nabila ta yi tana girgiza kai. “Ke Rahama, da gaske kin cikka rake. Kowa da sanin sa, ai marubuta su ma mutane ne. Ki yi haƙuri, wani lokacin dole ana musu uzuri gun rarraba littace shiyasa haka ya faru Amman idan ban samu complete ba akwai number ta a cikin book one sai mu gwada kirar ta ". Rahama ta murmusa kaɗan ta ce, “Hmm… to shikenan, ki bani number ɗinta kawai, zan tura mata tambayar ta WhatsApp.” Sai ta juyo ta tambayi Nabila cikin murmushi: “Amma wai Nabila, ya labarin ƙawarki Atika wacce take Yola? Na ji wai ta rame saboda Dakon soyayya! ” Nabila ta fashe da dariya har tana hawaye, ta ce: “Ke dai bari. Wancan soyayya ta Atika da Dr. Sadeeq ai kamar film ne. Ita kawai ta haukace, shi kuma ma bai san tana haukarta ba. Ai sai dai soyayya ɓangare ɗaya, ke kalli yadda take jarraba kanta don kawai ta ganshi , kin kasan cewa suna na ya fito zan tafe dashi , Amman ta shiga ta fita sai da ta sauya da sunan ta , barazana nasani ba kawai na barta ne , yaushe zan zauna inason masu wani !” Suna cikin wannan gulmar ne kawai aka kira su daga speaker “Emergency work! All nurses on duty, report immediately!” Sai suka yi tsit suka kalli juna, Nabila ta ce: “To ga gulmar ta tashi kenan. Soyayya sai an dawo!”suka yi dariya suka watse — gulmar ta mutu. YOLA MODIRRE APARTMENT A hankali ta fara cire kayan jikinta, ta daura tawul a kirji, sannan ta tsaya gaban madubi. Idanunta suka sauka kan shape ɗinta — cikakke, daidai, mace ce da Allah ya halitta da kwarjini da kyan jiki. Ta ɗan murmusa cikin hawaye tana cewa: “Dr. Sadeeq… ko duniya zata tsaya, sai na mallake ka. Duk wannan kyau na, duk wannan surar da Allah ya bani, me yasa baka kallona matsayin mace ba? Me yasa baka taɓa ganin ni kamar yadda nake ganin ka?” Sai ta daure fuska, ta share hawayen da hannunta , nan take ta ce da kanta: “To shikenan, daga yau zan canza salo. Idan har kai namiji ne — to, wannan karon zaka san wacece Atika!” Ta shiga wanka, ta fito da sabon ƙamshi mai daɗi da ke cike da ɗakin. Turaren Amber Oud da ta shafa ya gauraye da ƙamshin sabulun vanilla musk, yana fita kamar na wata ƙaramar sarauniya. Ta sanya wando da guntuwar riga, cibiyar ta a waje bata saka bra ba gashinta ta zuba baya, ta ɗan shimfiɗa gyale a kafaɗa, sannan ta ɗaura abayarta , ta tsaya gaban madubi, ta yi kallo ɗaya daga ƙasa har sama, ta murmusa da salon da ke ɗauke da jarumta da girman kai. “Daga yau, sai kai Dr. Sadeeq ka fara soyayya da sunana sai ka fara jin shaukina domin idan ka ga surata — dole ne zuciyarka ta kwanta min.” Ta yi dariya mai sauti, ta ɗan janye gyalen, ta ce cikin murya mai cike da daɗi da nishadi: “Sai na mallake ka… saboda ina sonka!” ........ Tana zuwa a cikin saɗa da rigima Irrin ta goggaggiyar ƴar makaranta a hankali ya tura kofar sai taji a rufe yaye knocking a lokacin ya fito wanka kina yana GOGGE jikin sa nan yazo dafff kofar " who " cikin rawar murya tace it's me sir Atika ". tsaki ya dan ka kaɗan " okay what do you want now " cikin kasallalliyar murya ' sir it's about the assignment" " then go I don't have time for this and next time kar ke sake zuwa da dare kina Min knocking " ya faɗa yana juyawa Daman ko ƙofar bai buɗe ba, cikin jin haushi da takaice ta juya tana iso wa ɗaki taye hurge da pillow Cinderella tace mata " i hope is fine like u love ur oga " ta faɗa tana murmushi ƙefen baki , ko kullata Atika bataye ba taye ruff da ciki ta kwanta Asuba ta gari ... TO BE CONTINUED. ....... https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣6️⃣ 3/ 11/ 2025 “The Day Destiny Screamed” " Wallahi yau sai an yi wa Indo wanka, ko da da karfi ne! wai ko kunyar shiga mutane bazakije Na haba Indo ta Mama ta ce tana hura hanci, “Haba Indo! Bazaki ji tausayin kanki ba? ki kalli jikinki fa, kamar an shafe ki da mai daddawa da ƙura!” Indo ta fara gudu tana ihu, “Mamaaa! Wallahi ban ƙazantu ba, jikina yana da natural colour ne kawai!” Amma Mama ta kama ta da gudu suka shiga drama Indo na cizgar ruwa kamar maciji, tana ihu kamar ana yankar ta “Mama zafi! Mama zafi! Ruwanka kamar acid!” su Dijee suka tsaya bakin ƙofa suna kallo, suna faɗin: “Kai yau fa, Indo ake yi wa wankan dole!”Mama na zuba mata ruwa akanta , Mama tana faman watsa ruwa tana cewa, “Yau ko da dole ne Indo sai an gama wanka!” Indo kuwa ta fara ihu tana birgima kamar ana yi mata fasa kai. “Mamaaa! Ruwa kamar wuta! Wallahi zafi ne!” Sai Mama ta ɗaga bokiti ta juye mata gaba ɗaya. Indo ta tashi da wani ihu da dariya lokaci guda, tana ta birgima a ƙasa, Indo ta saki katon tusa mai amo — booommm! Warin ya mamaye wurin, Mama ta ɗaga zanin ta da gudu ta fita tana faɗin, “Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un! Indo yau za ki kashe ni da wari! Haule ta leƙo tana dariya,Tusa ta farko ta fito da sauti mai amo, ta girgiza har bangon bandaki! “Mama, ku rabu da ita kawai. Wanka ba zai tafi da wannan warin ba!” Indo kuwa ta tsiri da dariya kamar ranta zai fita, tana ta faɗin: “Ni dai Mama, kaɗan aka yi! Tusa ta ce ba ruwana abu ko wari babo !” r ta lafa — sai kuma aka ji wata tusa ta biyu, Wannan karon sai ta fi ta farko ƙarfi, wari ya mamaye gidan gaba ɗaya! Mama ta tashi da gudu tana dafe hanci tana cewa: “Innalillahi Indo! Wannan ba wanka bane, azaba ce!” Mama ta fita a guje tana kallon Indo da mamaki, kafin ta iya cewa komai Sai ta zame a ƙasa! Indo ta kalli yadda Mama ta faɗi, ta fara dariya ba ƙaramin dariya ba! Ta na ta tsiri kamar zata shaƙe kanta, tana faɗin “Mamaaa! Kinyi kama da wanda ruwa ya ci!” Amma kafin dariya Da kyar Mama ta shige ɗaki, tana rawar sanyi da gajiya. Ashe a cikin wannan cunkoson faɗuwa ta kwana da masifa — hannunta ya buge da bango, goshinta kuma ya fashe, jini ya fara zuba kamar ƙaramin rijiya. Nan take ta saki ƙara — “Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un! Indo kin kashe ni yau! Indo! Indo!!” Cikin firgici Indo ta fito da hanzari, tana tafiya kamar wacce aka yi wa bulala. Doguwar rigarta ta manne a jikinta saboda ruwa da sabulu, gashin kanta dogo ne mai tsanani Amman yayi dungule dungule ya chunkushe sai ɗiga da baƙin ruwa yakiye ga ɗan banza wari saboda an zuba mai ruwa yana manne da kumfa, sai ta rufe kirji da hannuwa tana ihu. “Waiyo Mamaaa! Mama jini! Na shiga uku yau! Wallahi ban yi da gaske ba!” Kafin su Dijee su fito daga ɗaki suna ihu, maƙwabta suka taru a ƙofar gida. Mai unguwa kuwa ya iso da serious face, yana kallon Indo cike da mamaki. “Ke Indo, wai har yanzu baki daina wannan wankan wahala ba? Wace irin halitta ce ke haka?”Amma Indo bata ma saurare shi ba — ta ruga kanta wajen Mama tana kuka kamar ƙaramar yarinya . “Wayyo Mama! Ki tashi ki yi magana mana, kin barni ni kaɗai!”Mai unguwa ya girgiza kai, ya ce, “Ku kira napep kafin ta suma nan gaba ɗaya.” Da hanzari aka kawo napep, aka ɗora Mama, Indo kuma tana bi a baya da gudu, ga rigar ta ta manne, ga kumfa, ga dusty slippers ɗin ƙauye — abin ma dariya yake. Yaran layi suna ta dariya suna ta mata dariya Ana cikin haka suka shige MODIRRE SPECIAL HOSPITAL. Indo na ta ihu a bakin ƙofar asibiti kamar wacce aka zo da gawa, ga yawu yana fitowa saboda ihu, jikin ta kuwa ruwa da yauƙin dirty. “Waiyo ku taimaka, Mama zata mutu! Ni Indo ce! Indo ‘yar gidan Mama!” Nurse ɗaya ta fito tana kallonta da mamaki, ta ce da sauran nurses: “Ku duba, wannan ai ba patient ba bace wannan drama patient ce!” $$$$$$$$$$$$$$$$$$ A cikin nutsuwa da kamala yake zaune, Dr. Sadeeq ɗaya daga cikin likitocin da ko turare sai ya yi breaking news a wajen nurses. Yau kam ya sanye ƙananan kaya masu launin sky blue — shirt ɗin sa ta manne da jikinsa kamar an zana shi da brush. Trousers ɗinsa kuwa ta kama shi daidai da ƙafafun sa masu tsayi, sai agogon silver a hannunsa yana walƙiya. Gashin kansa kuwa sai luff-luff yake kamar wanda aka yi masa brushing da iska mai sanyi. Yana zaune cikin ofishin sa, ƙamshin turaren Bleu de Chanel yana yawo cikin ɗakin kamar iska ta Aljanna. Hankalin sa kwance, murmushi a gefen baki, yana danna laptop ɗinsa a hankali, yana ɗan cizza lebensa da salo irin wanda ke sa nurses su manta suna aiki. Babu hayaniya, babu wahala yana hutuwar sa yau Sai kawai… “PRIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIING!!!” Emergency bell ta buga da ƙarfi har sai da ya ɗan firgita, ya dago da sauri yana kallo. Cikin seconds kaɗan, nurse Atika ta shigo da gudu tana haki “Doctor! Doctor! Emergency room one — female patient, bleeding! It looks serious!”Ya ɗan janye kujerarsa a hankali, yana gyara murya. “Who’s on call dutty ?” “You, sir!” Ya ɗan ja dogon numfashi, ya miƙe, suit ɗin sa da ya rataye a kujera ya ɗaura a kafaɗa. Ya dubi madubi a bango, ya ce cikin salo: “Emergency again? Modirre people won’t let me rest... Let’s save another life.” Sai kuma murmushi ya yi — mai cike da kwarjini da doctor’s confidence. Ya fita a nutse, ƙamshin turarensa na biye da shi har zuwa corridor ɗin asibitin... Cikin gaggawa nurses suka shigar da Mama ɗakin emergency, ana jin ihun “wayyo ni Mamaaa!” daga Indo har a waje. Mutane sun taru, wasu na tsaye suna kallo, wasu kuma na rarrashin ta: “Haba ƙanwata, ki bari likita ya duba ta mana!” Indo kuwa kuka take, ihu da ihu sun haɗu, majina na fita, hawayenta na rige da juna. Sai kawai ƙofar ɗakin ta buɗe da ƙarfi — Dr. Sadeeq ya shigo da sauri, hannunsa cikin gloves, Atika tana bayansa da emergency box. Turarensa ya cika ɗakin, ƙamshi ya yi karo da wari. Idon Indo ya faɗa kansa, numfashinta ya tsaya kanta ya buga — “Shikenan! Shi ne dai wannan kyakkyawan Balarabe ɗin da suke ta cewa!” Sai kuma ta ji wani abu ya tsaya mata a wuya — muryarta ta ruɓe, zuciyarta na dukan guga. Gashin kanta ruwa yake, yana digar da ruwa kamar an tsiyaye mata ruwa a kai, ya kwanta da salo kamar coiling hair ɗin da ake yi a saloon — amma ba saloon bane, wankan dole ne Mama ta yi mata Sai kuma wani wari mai sa hawaye ya tashi — wurin daga jikinta ne, saboda wahalar wankan da ba ta gama ba. Sai dai duk da haka, idanunta suna haske, cike da wani irin tsoro da bege. Dr. Sadeeq bai ankara da ita ba, yana duban marar lafiya, yana cewa “Nurse Atika, check her pulse… we’re losing time.” Kafin kace “Injection”, Indo ta tashi da sauri — ta faɗa jikinsa wuffffff! Ta kama rigarsa da karfi, ta jingina kanta a ƙirjinsa, tana rawar jiki tana faɗin: “Kai ne za ka ceci Mama, don Allah ka taimake muoo!” A lokacin Atika ta tsaya cak, ta zuba mata ido, Dr. Sadeeq kuma ya yi shiru yana kallon Indo da mamaki…...... ƙamshin turare da warin sabulun ruwan wankan dole suka haɗu — abun ya zama kamar sinadarin ban dariya da tausayi lokaci guda! How Indo a jikin Dr Balarabe........? https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣7️⃣ 05/ 11/ 2025 “The Day Destiny Screamed” Numfashin Dr. Sadeeq ya kusa barin gangar jikinsa gaba ɗaya zuciyarsa na bugawa da sauri kamar ana buga ganga wari irin wari da dirty wanda bai taɓa jin Irrin sa ba a rayuwarsa duk da kasancewer sa likitn mata ! Idan iska ta shigo hancinsa — sai jikin sa ya ɗau rawa. A cikin sakan kaɗan, shi da kamshinsa na Versace suka fara rikici da warin sabulun Indo da wari na ruwan wanka da datti. Ya ɗan ja da baya yana dafe ƙirji da hannunsa, idanunsa sun firfito “Oh my goodness! What… what is this smell!?” Mai unguwa wanda ya kawo su, da sauri ya kamo Indo yana jan ta daga jikin likitan. “Ki fito ki fita ki je waje kafin a kore ku da sanda!” Indo na kuka tana juyi, “ka taimaka ma Mama ta! Don Allah kai ne kaɗai zaka iya!”amma duk wanda ke ciki, sai suka yi shiru suna kallon yadda likitan ya kasa numfashi. Dr. Sadeeq ya yi saurin nufar toilet — yana rike ciki kamar mai gudawa. A can cikin ɗakin, sai aka ji “wuuufff!” ya yi amai da ƙarfi, kamar zai mayar da hanjinsa waje “Ya Allah, I can’t breathe!” Atika da ke wajen ta riƙe ciki tana dariya, tana ɗan boye fuska saboda ba ta son a gane tana dariya — amma abun ya gagara! Tace a hankali: “Doctor Sadeeq dai ya hadu da bala'e daga yau sai dai ya saka mask kafin ya fita!” Da ƙyar ya fito daga toilet ɗin, rigarsa ta jiɗe da ruwa.Da ya fito daga toilet ɗin, rigarsa ta jike, ya cire suit ɗin, ya kifa shi bisa kujera yana huci. Sai kawai ya zauna, ya rufe fuska da tafin hannunsa yana cewa a hankali“Oh God... what a smell of destiny!” ya cire court suit ɗinsa ya rataye a gefe, yana numfasawa da wahala, fuskar sa cike da gajiya da tashin hankali. Sai ya kalli Atika da yanayin disbelief, ya ce cikin murya mai sanyi amma cike da haushi: “Next time, don’t ever… ever allow such smell near me again.” Ya girgiza kai, ya ɗan share gumi sannan ya ce:“Now, where is the patient?” ya gyara glass dinsa, ya jingina da bango — har yanzu idanunsa suna ruwan hawaye saboda masifa A can cikin dakin, Mama Indo an riga an tsaftace goshinta, an daura mata bandage. Indo kuwa tana zaune a gefe tana rera waka cikin kuka da dariya “Mama ba za ki mutu ba, ko da wari ya kashe Dokta Bayan awa biyu aka sallame Mama daga asibiti, aka ba ta magunguna da shawara. Sai dai kafin su fita, mai unguwa ya shigo da tsawa “Ku fita daga nan, Indo! Wallahi sai kun gyara halinku, wannan ihu da rashin kunya naku ya isa!” Kafin Indo ta tanka, Mama ta ja ta da hannu suna ficewa. Indo na daga murya tana cewa: "Dr Balarabe Nagode " DR. SADEEQ by Narnah ƙanwar soja 08101235739 Da ya koma gida, Dr. Sadeeq ya jefa suit ɗin cikin laundry basket kamar wanda aka jefar da jikin gawa ya tsaya a gaban madubi, yana kallon kansa da takaici. Ya ɗan dafa hanci yana furta da ƙasa: “Oh Lord... I’m a doctor, not a warrior. What kind of creature was that girl?” yana shiga wanka tamkar zai ƙarar da ruwan toilet da sabulu yana fitowa, ya buɗe wardrobe ya ɗauko turare, ya feshe jiki gaba ɗaya kamar zai tsabtace tunaninsa ma. Amma duk da haka, har yanzu yana jin wani ƙamshi — haɗin Dettol, sabulun local da turaren wanka — yana yawo a cikin hancinsa. Yana murmushi da kansa cikin takaici, ya ce: “Ko dai zuciyata ce ke tunanin wannan ‘yar kauyen? Indo...? that's her name ” Sai ya girgiza kai da sauri, ya ce da ƙarfi “No way! Never! I can’t be thinking about that noisy... smelling... drama queen!” Amma a zuciyarsa sai wani siririn dariya ya biyo — kamar yadda yake yi idan ya ga jarirai suna dariya a asibiti. Wani flashback ya dawo masa: yadda Indo ta faɗa jikinsa, yadda gashinta ya tsaya, yadda take kuka tana cewa “Mama ba za ta mutu ba, ko da wari ya kashe Dokta!” Sai murmushi ya ƙwace masa, ya dafe kansa yana cewa “kai! Wannan yarinyar ai bala’a ce. Amma... tana da wani abu daban.” Wannan ne karon farko da Dr. Sadeeq, wanda yake tsananin tsabta, ya kasa mantawa da mutum saboda wari , A daidai wannan lokaci kuma, a can Modirre, Indo tana ta bada labari ga ƙawayenta cewa: “Wallahi Dokta ya kusa suma! Na ce muku ni Indo, ba kowa ke jure kamshina ba!” A cikin gida, bayan sun dawo daga asibiti, Indo ta zauna a gefen gado tana ta murmushi tana kallon sama. Mama tana kwance, tana bacci bayan ta sha magani. Indo ta ɗan dafe kumatu, ta ce a hankali cikin sanyin murya: “Hmm… wannan Balaraben ai ya ban tsoro, amma kuma… yana da kyau. Muryarsa ma kamar wadda ke dariya ya iya magana masifar da kamar hira sam bashi da murya a sama .” Ta yi murmushi, ta ɗora hannu a kirjinta, tana jin wani abu da bata saba ji ba “Kai Indo, kina dariya da kanki fa,” ta ce tana wasa da yatsunta. “Toh ai babu laifi ko da dai ni ‘yar kauye ce, ashe ina da guntun basira!” Sai ta fashe da dariya tana riƙe ciki, tana tuna yadda Dokta ya fita da gudu daga dakin saboda wari “Wai ko saboda ni ya fasa aiki? Ai da ya dawo sai in ce masa sorry Doctor, it’s my natural body !” a hankali bachi ya kwashe ta da tunanin kala kala ... $$$$$$$$$$$$$$$$$$ Yau kwana ba'kwai kenan da faruwar wancan abin dariya a asibiti, amma Indo har yanzu bata daina ba. Kullum sai taje asibiti da fatan a yau ne za ta sake ganin “wanan kyakkyawan Balarabe likita” ɗin da zuciyarta ke bugawa da sauri idan ta tuna da shi. Amma kuma kash — kullum sai a hana ta shiga a yau ma, tun da asuba Indo ta tashi cikin annashuwa, tana ta waka tana shara. “Yau Mama zata kuma asibiti… yau fa dole sai na tafi da ita!” Mama kuwa ta fito daga ɗaki, fuska a haɗe. Indo ta biyo bayanta cikin wani shigar ban dariya , rigar daban, zanin daban, gashin kanta duk a waje, ta ɗaura kallabi kamar mai niyyar hawa rijiya! Zanin kuma ta ɗaura shi sama kamar mai neman ɗaukar kogi akanta Mama ta tsaya tana kallonta sama da ƙasa, ta dafe kai: “Wallahi Indo, ba za ki tafi ba yau! Ai kullum ke da asibiti sai fitina.” Indo ta rike kirjinta, ta fara birgima a ƙasa tana ihu kamar wacce ake yi wa allura “Wayyo Mama! Wallahi sai na tafi! Idan ba na tafi ba, zan mutu a nan!”Mama ta zaro ido: “Mutuwa kuma Indo?” Amma Indo ta ƙara juyawa a ƙasa, ta kama ƙafafun Mama tana faɗin: “Sai na tafi Mama, wallahi sai na tafi — ni da likita saina gansa yau!” Mama ta dafa kanta da ta gaji da fitsaran Indo, ta ce cikin gajiya: “Toh, zamu tafi kawai, tunda ke da shaidaninki kun yi ƙawance !” Indo ta tashi da sauri, tana dariyar nasara “Na san za ki dawo hayyacinki Mama, yau fa Modirre Hospital sai ni da Dr Balarabe kawai!” Tace, “Na ji za ki bini, amma sai da yamma ake cewa zanje, ba da safe ba…” nan da nan fara’ar da ta cika fuskarta ta tsaya cak! Duk burinta dai, taga likita mai ƙamshin ƴan aljanna i ba wari kamar taƙin Indo Tana ta gunguni tana fita daga gida, bata ma sa mayafi ba — sai gidan su Mairo kai tsaye! Da ta ƙarasa, ta hango su Dijee da Haule suna ta rusa kuka, kamar an musu jana’iza. Indo ta tsaya daga nesa tana dubansu da mamaki, sai ta ɗaga hannu ta dafe ƙugu tana tambaya da murya mai taushi amma cike da zolaya: “Wayyo Allah! Waye ya taɓa min ƙawayena? ku gayyamin yanzu nake kwance masa fantari cikin jama’a!” Kallon juna kawai suka yi sannan suka rungume ta cikin kuka. Ta sake dafe ƙugu tana ƙara murya “kai nifa ku faɗa min me ya faru? Tsimin na har na tashi haka?!”Sai Haule ta girgiza kai, cikin kuka tace “Za su tafi da Mairo birni aikatau, Indo... wai yau za su ɗauke ta!” Ai kafin ta gama magana Indo ta rufta da gudu kamar wadda aka saki daga kulle , ta nufi gidan su Mairo, tana rera ihu: “Wallahi ba za ku tafi da Mairo ba sai dai ku ɗauke ni ma! yaran unguwa kuwa suka fara biye mata suna dariya, wasu kuma suna faɗin: “Indo ta sake hauka ne ko?” Halin Indo dai — ko da kuka ne, sai ta saka dariya a ciki! Duk hankalin maƙobta ya dawo kan Indo. Ta na ihu tana ta daddage murya har unguwar ta tsaya cak — kowa na kallonta da dariya da mamaki. A gefen titi, Mairo na zaune a motar, idonta cike da hawaye; hannu a hannun Haule da Dijee, amma zuciyarta na nufin tashi su tafi birni. Indo kuwa ta cika da tashin zuciya, ta yi ihu da ƙarfi kamar wacce za ta ƙarye duniya: “Wallahi ba za ki tafi ba! Ke barmu?!” Nan ne suka tashi suka ja su Mairo cikin mota — kamar an yi wa rai kwashe. Suka rungume juna tsananin, wasu suna ta yi musu tausayawa, wasu kuma suma hawaye suka zubo saboda rabuwa. Motar ta ƙara motsi, ƙarar taya da tukin ta na ƙara nisa, amma har yanzu bakin titi sai ihu da kururuwa. Sai kuma kishiyar maman Mairo ta fitowa kamar wacce ta cika da zafi a fuska, kai har da bakin magana: “Ke tafe? Ai baza mu maye a hannun kura ba! Ke tafe chan, ke nemu min kuɗi — ba zan ciyar da ubanki ba! na chiryar dake ba tunda uwarke ta mutu ” Ta ce haka tana nuna ƙyar da fushi. Indo kuwa, da zuciyarta ta ƙara zafi, ta ɗauki dutse a ƙasa — idanuwanta cike da zafin rai — ta jefa dutse da ƙarfi kai tsaye kan ƙiyarta. kawai sai ta faɗi akan bakin ta sai ga haƙurinta ya zube gida biyu saboda akan Dutse ta faɗi Dutse ya buge ta, sai ihu da ƙara ta ɓarke daga makobtan unguwa. Mutane suka yi ta dariya da hanzari; wasu suna ta magana, wasu na ta ce “Ai wannan kuwa ta wuce gona da iri!” Amma gidan dariya ya tashi ne saboda yadda Indo ta jefa dutsen — abin ya yi wa maƙiyarta kyauƙaƙen zafin rai, kuma har an ce an tura yarinya ƙarama don aikatau zuwa wani gari. Indo yau ta jawo magana fan's ya kuga wanan page in......... Sha................... https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣8️⃣ 06/ 11/ 2025 “The Day Destiny Screamed” Ai kuwa ganin jinin da ya fito daga kan Talatu yasa kowa ya watse! Gaba ɗaya unguwa ta rikice, yara suka rika ihu, wasu kuma suka hau dariya suna cewa, “Indo fa ta yi nasara yau, ta dawo da martabar Mairo” Amma dai ba wasa ba ne, Talatu ta faɗi ƙasa tana riƙe kai tana ihu,“Innalillahi Indo ta kashe ni! Indo ta kashe ni ooo!” Sai kawai Indo da su Dijee suka kwasa da gudu kamar waɗanda aka ce “an zo da keke-napep ɗin police.” A hanya Indo na ta zagin kanta tana dariya, “Kai Indo! Wallahi yau kika kai! Amma dai gaskiya sanyi ne na Mairo ya tashi min, in dai ina numfashi Talatu sai ta gane da wane take wasa.” Suna zuwa bakin titi suka tsaya, suna haki kamar waɗanda suka tsaya da gudu daga tsere. Indo ta dubi su Dijee, ta ɗan girgiza kai tana kwaɓe baki ta ce: “Kuna ji ku? Wallahi da ba sanyi na ƙawata Mairo bane, da na ce sai na kwance mata ƙeyar rigarta gabaki ɗaya. Amma ai ubangiji ba ya barin mai zalunci taji ko da daɗi kullum sai yawa ƙawata duka!” Dijee ta ce tana dariya, “Kai Indo, ai ke fa ba mutuniyar da za a bi a ce a bar rigima ba, rigima kamar sarkin daka!” Indo ta ce “Hmm, ai ba rigima bace, sai dai kare kai! Kullum fa sai ta dake Mairo, ta zage ta kamar ita ta haife ta. To yau Allah ya bata fansa ta hannuna.” Suka yi shiru na ɗan lokaci, hawaye suka fara zubo wa Indo, ta ce cikin muryar tausayi, “Mairo dai ta tafi... Allah ya kiyaye ta. Amma wallahi zan rama mata komai da komai. Ba zan bari ta je birni ta sha wahala ba. Ko da zan bi ta da ƙafa sai na dawo da ita ..” Haule ta ce, “To amma fa Indo, kin manta da mai unguwa ne? Yau dai idan ya ji labari, zai zo ya same mu!” Indo ta ɗan sake murmushi, ta ɗaga kai cikin izza ta ce: “Mai unguwa fa? To in yazo, in dai ba zai bani abincin da zan ci ba, to sai na ce masa inna ce mai kisa. Ai Talatu ce ta fara ni da sharrinta. Mutum ya hana ni numfashi a gida kamar ba na cikin mutane.” Suka kwashe da dariya, su duka suka zauna a ƙasa bakin titi, rana na shirin faɗuwa, iska na busowa daga ɓangaren da motar ta tafi da Mairo. Indo ta ce cikin sanyi“Ku ji dai, wallahi ni Indo, zan tashi, zan bi ta... idan na samu kuɗin mota, ko ma na gudu da ƙafa, sai na ga inda ta je. Ba zan bar ƙawata ta lalace ba.” Ta ɗaga hannuwa sama kamar mai rantsuwa, ta ce “Allah na... kai dai ka sani, Indo ba muguwar mace bace, kawai mutane ne ke ɓata min suna.” Suka yi dariya da hawaye suka tashi tsaye “ Haule tace " ya kamata yau muje gun Mallam Audu ya bamu mangoro musha ", cikin azama Indo tace gaskiya ne mujeeee " Sun shigo kasuwar Modirre kamar yadda rana ke tashi da annuri — mutane na ta zirga-zirga, hayaniyar saye da sayarwa ta gauraya da ƙamshin kayan miya da turaren ganye. Indo tana gaba da su Dijee da Haule, tana taka kamar sarauniya. “Ku tashi ku biyo ni, yau sai na sha mangoron Mallam Audu da kyauta!” Ta faɗa tana dariya, tana karkar da zani kamar wacce ke hawa titi da sabuwar babbar mota. Dijee ta riƙe baki tana dariya — “To ke dai Indo, wallahi sai na yi tunanin kina da asalin birni. Irin yarenki na nuna haka.” “Ai dama birni ke cikin zuciyata.” Indo ta amsa tana dariya Suna cikin tafiya suka ji karar mutane a can gefe — taruwar jama’a, kamar ana raba kayan tallafi. Haule ta tsaya cak ta ce da tsoro, “Ke Indo, wallahi ina jin tsoro, wannan hayaniya ba kamar yau ba.” “Ke dai Haule sai kace wata shaidaniya, muje mu gani — ni ban da tsoro!” Indo ta faɗa tana jan rigar Dijee. Suka shigo tsakiyar kasuwar, suka tarar mutane sun kewaye wani mutum wanda aka daure da igiya a hannu. Mutumin ya rame, yana ta girgiza kai yana cewa“Wallahi ban sace ba! Wallahi na ga jakar a ƙasa ne kawai!” Mutane suna ta ihu — wasu na dariya, wasu kuma suna tsinewa. " a kama shi! Ɓarawo ne wallahi!” “Na ga shi da idona yana ƙoƙarin kwashe jagar matar nan mai tumatir!”“Ku kira ‘yan sanda kafin ya tsere!” Indo ta zaro ido, ta matsa gaba da sauri tana cewa: “Ku tsaya! Ku tsaya mana! Waye ya tabbatar da satar nan? Ko dai ku kalli fuskar sa ne kawai kuna zargi? kuma baga jakar ba ko akaiw abinda ya ɓata a cikin jakar ” ? tana tambaya matar " a'a bai taɓa komai ba " Mutane suka kalleta suna murmushi — domin Indo dai Indo ce: idan ta shiga rigima, sai ta ƙare da labari Wani dattijo ya ce “Ke yarinya, ki tsaya gefe kafin ki samu duka. Wannan dai ɓarawo ne.” Indo ta ɗaga hannu kamar lauya a gaban kotu: “Wallahi sai an tabbatar min! Ai ko shaidar satar ba’a kawo ba, kun riga kun yanke masa hukunci.” Dijee da Haule suna ta ja mata rigar baya “Indo ki yi shiru, ba lamarin ki bane! Ga mutane nan suna harare ki!” “Ni kuwa sai na faɗi gaskiya,” Indo ta ce tana huci. “Kuna zaluntar marar ƙarfi. Waye ya san ko yunwa ta sa shi? Kunga shi ai ma ba kamar masu sata bane, yana da fuskar mai gaskiya.” sai wani daga cikin masu kallo ya ce “Kai ai wannan ba sata bace, kayan sun faɗi ne daga teburin matar nan.” Nan mutane suka fara shiru, daga baya suka fara murmushi. Wani dattijo ya ce da ƙarfi “To ai kenan ashe babu sata! Kowa ya watse! Ku bar shi yaje a kunce sa yayi tafiyar sa .” Indo ta yi sheshsheƙa da dariya tana cewa: “Na faɗa maku! In dai Indo ta shiga, gaskiya sai ta fito fili!” Mutane suka yi dariya — wasu suna tafa mata hannu, wasu kuma suna kiran ta da “Ɗan Lauya” Ta juya tana tafe da girman kai kamar wacce ta ci shari’a a kotun duniya. “Kuji fa, ni Indo ce — ina kare marasa ƙarfi. Wani ne kuma zai zalunci talaka a gabana?” Dijee da Haule suka tsaya suna ta dariya, suna kallon ikon kwatancin Indo “Wallahi Indo, ke da bakinki sai mutuwa.” Indo ta kalli su tana murmushi da izza: “To ai sai da bakina ake sanin Indo. Bari mu je mu samu mangoro na Mallam Audu, ni dai yau nayi abin kirki.” Suka juya cikin dariya suka nufi shagon Mallam Audu, kasuwar ta cika da hayaniya amma har yanzu ana ta maganar “Indo Barrister” — wacce ta ceci mai laifi daga hukuncin mutane. $$$$$$$$$$$$$ Da yammacin Lahadi rana na sauka da sanyi, Dr. Sadeeq ya fito da kwanciyar hankali daga gida. A yau bai nufi asibiti ba — kawai ya fito kasuwa sayen kayan lambu da fruits domin girkin hutu. Jallabiyarsa ta blue sky ta sheƙa haske kamar sabuwar mota, glass nasa yana sheƙin zinariya, hularsa ta larabawa ta sa shi ya zama kamar ɗan Dubai , .utane na binsa da ido, wasu na cewa "Lallai wannan ɗan bature ne fa!" amma da ya ce "Kai Mallam Audu, ka min sauƙi kan mangoron nan mana!" sai suka gane Bahaushe ne kawai mai tsabta da ɗan ɗan burgu . ( lolz) Amma kash! Indo fa tana cikin kasuwa ita da su Haule da Dijee suna magana da Mallam Audu. Sai kawai idanunta suka sauka a bayan Dr. Sadeeq — charraf! Tayi shiru kamar wacce aka manna remote a baki sai ta ɗaga hannu tana kallon sama ta ce: “Wayyo Allah, idan wannan ba Dr. Balarabe bane, to ai ni ba Indo ba ce! wallahi cikin mutane dubu na gane Balarabe nan, har da glass ɗin nan na ban mamaki!” A take ta fara binsa a guje, tana kiran da ƙarfi: “Kai Balarabe! Dr Balarabe!! Kasan Allah ina binka bashin kaza tuna lokacin da buge ne da motar ka ". Mutane suka tsaya suna kallonta, wasu suka. fara dariya. Dr. Sadeeq kuwa yana jin an kira “Balarabe” sai ya fara sauri yana cewa a ransa “Innalillahi, wai ni da wannan sunan kuma? Indo ce wannan?!” Sai kawai ya ƙara gudu, glass ɗin nasa ya kusa faɗuwa, jallabiya sa tana harɗe sa daga gefe saboda sauri sauri . Indo kuma ta ƙara gudu tana dariya tana huci kamar wanda ya ci dambu da yawa: “Wallahi yau sai na kama ka, kasan Allah bashin nan sai ka biya! sai baci naman kaza har da cinyar ƙafa biyu, ka gudu, yau sai ka biya!” Dr. Sadeeq ya tsaya chak! Ya juyo yana fesar da numfashi yana kallonta da mamaki: “Indo? Ke kike kiran ni Dr Balarabe? Ina ruwana da kazarki?” Indo ta ɗaga hannu cikin nishaɗi ta ce: “To kai ai duka likitoci iri ɗaya ne! Kaza ɗaya dai aka ci fa!” su Dijje suka watse da dariya, Mallam Audu yana riƙe ciki saboda dariya yana cewa: “Indo, wuce ki, kin hanani cin abinci wallahi!” Dr. Sadeeq ya juya yana tafiya cikin gajiya, yana cewa a ransa: “Wannan yarinya idan ta ci gaba da haka, sai na nemi transfer zuwa London.” Indo ta riƙe hannun Dr. Sadeeq da ƙarfi, ta watsar da hannunta a kansa kamar wacce ta gano mazugi. Idon ta na yawo, baki na ci, murya ta ƙara ƙarfi kamar wacce za ta yi kasuwa da zargi: “Are you mad seriously? " yace da alamar fusata " kaine ka buge ne da mota, kaban kaza ɗaya ko dubiya ba ka zo ba, kuma ka kira ni wawiya? Ko ka siya mini kaza da lemo ko na maka tsirara a cikin kasuwar nan!” Dr. Sadeeq ya tsaya cak — da farko ya yi mamaki, ya ɗan yi murmushi, sai ya gane Indo ba ta jin Turanci sosai. Yana so ya yi ta gaggawa ya yi magana cikin English don ya kashe rigimar, amma Indo ta ci gaba da Indo ta lean ɗauranci a ciki: “Don't even talkin' to me again in my life!” Indo ta lean ɗan gaba, baki a faɗi da ƙarfi: A wannan lokaci Dr. Sadeeq ya fahimci cewa a gaske Indo ba ta fahimci duk maganar Turancinsa ba — kuma wannan ya sa shi ɗan sassauta fuskarsa. Ya buɗe aljihunsa, ya cire canji da hannu ɗaya sai ya bada ₦8,000 cikin hanzari, yana cewa a hankali “Take this. Just—please—leave me, and don’t cause trouble.” Indo ta karɓi canjin, idonta na walƙiya kamar ta samu zinariya. Ta ɗan matsa gefen mutane, ta daga hannunta kamar jaruma “Don't ever talk to me again in my life!” ta maimaita — to amma da zuciya a buɗe. “To ko ka’ifaa, Balarabe! Sai ne Indo gata! Ƴar hallak! Allah ya maka albarka Dr. Balarabe har abada — bazan manta da kai ba!” Ta juyo ta durƙusa kamar mai bada waya, idonta cike da ruwan ido: “Kuma idan kana da matsala anan garin, kawai kawo layin mu — kace wacece Indo, za a kawo ka gidan mu, zan tare ma faɗa da kowa , mai unguwa yayan Baba nane!” Wasu mutane a kasuwa sun tsaya cak suna kallon al’amarin, wasu suna fashe da dariya, wasu kuma suna ƙoƙarin rikicewa su rarraba. Wani mutumin gefe ya ce da dariya: Dr. Sadeeq ya ɗan yi shiru, ya ɗaga hannu kamar wanda ya gama shawo kan wani gajiya. Sai ya yi saurin juya, yayin da zuciyarsa ke bugawa: “Headache… and this smell…” — ya furta a ransa, yana tafiya da sauri, yana nemo iska mai tsabta. A kowane mataki, ƙamshin sabulu + dusty village ya ci gaba da shawagi a ƙuruciyarsa — yana sa shi girgiza kai da yin addu’a cikin ransa: “Allah ka jikani.” Indo kuwa ta tsaya a tsakiyar kasuwa, canjin a hannunta, fuska cike da alfahari: “Balarabe! Na mallake ka — wannan ba karamin abu ba ne!” ta yi dariya mai ƙarfi, sai ta juya ta nufi Dijee da Haule, suna rawar murna kamar sun lashe shari’a. A bayan su, Dr. Sadeeq ya nufi mota, zuciyarsa cike da haɗakar gajiya, dariya (a ransa), da ciwon kai. Ya koma gida tare da tunanin cewa wannan rana, Modirre ta ba shi ƙarin labari da ba zai taɓa mantawa ba. To be continued....... https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 0️⃣9️⃣ *06/ 11/ 2025 “The Day Destiny Screamed” Dr. Sadeeq yana shiga wanka da tawul ɗinsa a waje, ruwan sanyi yana kwarara a jikinsa, yana jin zafi da gajiya. Ya fito, ya zauna a bakin gadon sa, ya jawo phone ɗinsa daga aljihun riga — yana ganin calander “One month remains… one whole month of this…” Ya huci, yana girgiza kai, yana cewa a ransa: “Wallahi, na gaji da garin nan… musamman wannan village girl ɗin.” Bai ji komai ba sai ya kira Kamal, abokin sa mafi kusa, wanda suke best friends tun makaranta, Dr. Sadeeq: “Kamal, kai fa… wallahi wannan Indo ta wuce gona da iri. One month kenan… amma ina jin kamar na tsufa nan take! " Kamal ya ɗaga kai, yana dariya ta cikin waya: “Hahaha! Sadeeq, kai dai ka fara kuka kenan? Wacce irin village girl ce haka ta sa ka haka? Ai kowa na san ba sauki ke ba!” : “Kai Kamal… ba kiɗa bane! Ta fi duk wanda na hadu da shi… voice ɗinta na jima ina jin sa a hancina, kuma wannan drama ɗinta — wallahi, I don’t know whether to laugh or cry!” Kamal ya ƙara dariya, yana ɗaukar lamarin a wasa: “Hahaha! Kai Sadeeq, wallahi na san yanzu zan fara kiranka ‘Doctor of Drama’! Wannan ba ƙaramin village girl bane, wannan kai tsaye ta shigo film industry! ” “Kai dai ban san ko na tafi ko na tsaya ba… I can’t take it seriously anymore! Gaba ɗaya garin nan ya zama mini ciwon kai. Amma ina so ka ji: wannan Indo wallahi ta fi kowa girma a ‘trouble-making’!” Kamal ya yi tsaki, ya ce da nishad: “Sadeeq, kai dai ka kwantar da hankali. Ki yi hakuri — ka ɗauki wannan a matsayin lesson watarana, zakaga farin ciki na drama ɗin nan.” “Lesson? Kai, Kamal… wallahi na fi son lesson a cikin littafi, ba a real life ba! Amma dai na yarda… zan yi haƙuri. Amma ina bukatar shawara: ya ya zan magance wannan village girl ɗin?” Kamal ya amsa da dariya mai tsanani “Simple Sadeeq… kai dai ka tsaya ka yi natsuwa. Kada ka damu da drama, ka tsaya kan aikinka. Amma idan ta sake bugunka… to ai ka dauki photo ka tura min, sai mu yi commentary tare!” Dr. Sadeeq ya saki dariya da ƙuruciya, yana cewa: “Wallahi Kamal, kai dai friend na gaskiya ne. Sai dai ina fatan wannan village girl ta barni lafiya kafin wani abu ya faru!” Ya rufe waya, ya jawo tawul ɗinsa ya share fuska, yana jin cewa duk gajiya ta daina — amma zuciyarsa har yanzu tana cike da one month of village drama! $$$$$$$$$$$$$$$ Indo ta kumawa gida, tana dariya da ƙawayenta Dijee, da Haule, suna tsalle-tsalle kamar suna biki. Sun shiga ɗaki, suka zauna suna cin kazar da suka saya, suna murna da farin ciki. Bayan sun gama cin abinci, Indo ta ja sauran kuɗin da suka rage, ta kawo wa Mama: “Mamaaa, ga sauran kuɗin da muka samu!” Mama ta ɗauka, ta dubeta da mamaki, ta ce: “Ina kika samu wannan kuɗin, Indo? Wallahi sai na ji mamaki!”Indo ta yi murmushi, tana cewa: “Dr. Balarabe ne ya gani… ya kira ni, yace na saya kaza, ko? Ai shi ya bani kuɗin, Mama.” Mama ta tsaya tsaye, tana kallon ta shiru. Ta girgiza kai, ta ce: “Allah ya shirya ke, Indo. Sai na ga wannan yarinyar… gaskiya ko karya, Allah ya shirya.” Dukansu suka fashe da dariya, Dijee da Haule suna ta dariya har kowa ya ji nishadi. Indo kuwa ta zauna tana cin kazar, tana tunanin cikin ranta “Wallahi, idan duk zan haɗu da Balarabe sai na cuce sa ya saya min kaza da lemo kawai nake so!” “Mama, ki bar ta mana! Indo ta zama ta birni yau, tana hulɗa da doctor!” Mama ta saki tsaki tana komawa cikin ɗaki tana cewa: “To Allah ya huta min da ke, Indo! Da gaske wannan yarinya ta sa ni a tunani.” Indo kuwa ta koma ta zauna tana ta cin ragowar kazar, ta lumshe ido tana tunanin Dr. Balarabe cikin ƙirjinta tana cewa: #$#$$#$$$$$$$$$$ Washegari gari bai waye sosai ba, rana ma bata fito ba, amma ana ta hayaniya a unguwar Modirre. Kowa da abinda yake faɗi. Ana jin muryar Talatu tana ta tsine-tsine daga bakin kofarta kamar wacce aka rage wa rai. “Wallahi yau sai yan sanda sun tafi da ita! Sai an ɗauke ta ni da ita fa! An kusa bani ciwon kai saboda waccen yarinyar mara mutunci, Indo! Ina ta kwance a gida, sai kawai ta fasa min kai da dutse!” Tana magana tana ta huci kamar wacce ta sha barkono. Makwabta kuwa suka fito, wasu suna dariya, wasu suna faɗin: “Ai Talatu yau ma kin samu labari fa! Ke da Indo ba kwanciyar hankali!”wasu kuma suna tausaya mata, musamman ganin bandage a goshinta. cikin daƙilewa da jin haushi ta cigaba da faɗa tana kai hannu: “Idan ba a ɗauke ta ba, ni da kaina zan ɗauki doka a hannuna! Wallahi sai an ɗaurata!” Sai ta kama kunne kamar wacce ke rantse da gaske, ta cigaba da zagin Indo har tana hura majina. Da wannan hayaniyar sai ‘yan sanda suka iso da motar patrol, motar su cike da ƙura, tukunyar biredi da ke kan cap ɗin ɗaya daga cikinsu na rawa da iska. Talatu ta gani sai ta fara tsalle: “Yauwa! Gashi nan sun iso! Allah ya kawo gaskiya yau yau Indo sai kin ɗanɗani sabo!” Wasu yara suka fara ihu suna cewa “Yan sanda sun iso! Yan sanda sun iso!” wasu kuma suna gudu saboda tsoro. Unguwar ta koma hayaniya. Kowa na magana, wasu suna tafi, wasu suna tsokanar Talatu. cikin wannan hayaniya kuwa, Mama tana cikin gida tana girki, zuciyarta babu dadi. Tunda aka ji hayaniyar, hankalinta ke ƙaruwa. Tace da kansa:“Ya Allah, kada wannan yarinyar ta sake jawo min matsala yau. Indo! Indo fa barci take yanzu, ko?” Sai ta fito da sauri daga ɗaki, tana sanye da hijabi, ta dubi ɗakin Indo. Sai taga Indo kwance tana barci, ranta cike da nutsuwa kamar wacce bata san duniya tana hayaniya a kanta ba Mama ta girgiza kai, ta ce a hankali: “Wannan yarinya ba zata taɓa gyaruwa ba wallahi. Duk duniya tana magana, ita tana bacci kamar wata sarauniya.” sai ta juyo ta fita ta leƙa kofar gida — nan kuwa ta ga ‘yan sanda, Talatu, da maƙwabta cike kamar kasuw , Duk suka juya suka kalli Mama Ɗaya daga cikin ‘yan sandan ya ce: “Madam, muna neman wata yarinya mai suna Indo… sun ce tana tare da ke?” Mama ta ɗan juyo, ta riƙe gefen hijabi nata, tace da rawar murya “Eh… Indo ce fa ‘yata, amma lafiya dai?”Sai Talatu ta katseta da ƙarfi tana ihu: “Lafiya fa kika ce? Wannan yarinyar ta kusa kashe ni da dutse jiya! Har jini na kwarara kamar ruwa! Ni fa ba zan yi shiru ba sai an ɗauke ta!” Yan sanda suka juya suka kalli juna, ɗaya ya yi dariya, ɗaya ya turo baki. Sai babban ofisa ɗin ya ce:“To madam, kiran ta mu yi, mu ji da kanta.” Mama ta koma cikin gida da sauri tana ta kiran Indo. “Indo! Indo fa, fito nan da sauri, wai ‘yan sanda ne suna neman ki!” Indo a cikin bacci, ta juya kamar wacce ake taɓa da sanyi, tana cewa cikin bacci: “Mamaaa... na rantse ban kai kaza ba yau... duk dai kuɗin na Dr Balarabe zan saya lemo ne …” Mama ta ce: “Wai kin ji kuwa Indo? ‘Yan sanda sun zo, kin jiyo suna ne ko?” sai Indo ta tashi chak! Ta zauna kamar wacce aka zuba ruwa a kanta. Idonta a bude, gashinta a warwatse, ta dubi Mama da tsoro. “Wai me kika ce? yan sanda? to Mama ban ɗauki komai ba fa!” “Ni ma ban san me suka kawo ba, amma sun zo suna neman ki!”Indo ta zaro ido, ta fara girgiza kai. “Ni wallahi ban yi komai ba Mama! ko kadan! In akwai wanda ya ce na yi masa laifi to karya yake! Karya ne Mamaaa!” Sai ta fara kuka, tana bin bango. Mama kuwa sai ta ce “Ai ni ma ban sani ba Indo. To ki fito su ganki.” “A’a Mama! Ba zan fito ba! ni dai ina tsoron su! ni fa ban son rigima!” sai ta rufe kanta da zane ta shige bayan labule da wannan halin, Mama ta fito ta ce: “To dan Allah kuyi haƙuri, bari ta shirya ta fito.” Yan sanda suka tsaya suna jiran ta, yayin da Talatu ke ta huci kamar wacce aka cinye mata buhun wake. Daga ciki kuwa ana jin Indo tana shirin fitar da hayaniya kamar kullum: “Mama! Ni dai ban fita ba! Idan sun kama ni ai sai su fasa kai na kamar Talatu!” Wani yaro na gefen gida ya ce da dariya: “Wai ita ce Indo? Waccan mai ihu da gudu? Ai fa yau sai an ɗauke ta da hannu!” Sai dariya ta kaure. Yan sanda suka kalli juna suna murmushi, ɗaya daga cikinsu ya ce “Wannan yarinyar da take ihu kamar ta sha kayan maye ce kuwa?” Da ƙyar Mama ta shigo da Indo, tana riƙe da hannunta da ƙarfi. Indo ta fito da ƙyalli, zani daban, riga daban, gashin kai a kwance kamar wacce aka taso daga kasuwa. Sai ta dubi ‘yan sanda, ta ɗan matsa baya tana cewa da fargaba: “Don Allah, kuyi haƙuri! Na rantse ban fasa wa Talatu kai ba, itace ta fara zagi na!” “Shiru ki yi!” inji ofisa. “Za mu je ofis mu ji duk bayanin.”Indo ta kalli Mama tana kuka: “Mamaaa! Kice musu fa! Ni dai ban yi komai ba! ni da raina!” Mama ta share gumi tace: “Kuyi haƙuri, malamai, ku ɗan tausaya. Yarinyar nan da alama ta raina ne kawai ta ke.” Sai Talatu ta tsalle ta ɗauki dariya, tana cewa: “To ai da raina ake fara aikata laifi. Ai yau sai taji! Da sa hannun ‘yan sanda taji!” Daga nan ‘yan sanda suka ja Indo zuwa mota. Indo na ihu kamar wacce ake yankan rago: “Wallahi ba ni neee! ba ni neee Mamaaa! Mamaaa ki bi su ki ceto ni!” Unguwa ta kaure da hayaniya. wasu suna ta dariya, wasu suna cewa:“Ai Indo ta shiga uku yau!” Kamar wasa, mota ta ɗaga ƙura ta tafi, Indo a ciki tana ta ihu, yayin da Mama ta tsaya bakin ƙofa da hawaye. Sai ta kalli sama ta ce “Ya Allah, kai ka san halin wannan yarinya, ka kawo mata mafita.” Me yake shirrin faruwa ...? https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺 DR SADEEQ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 1️⃣0️⃣ *10 / 11/ 2025 Monday morning iska mai sanyi ke kadawa, rana kuma na fitowa a hankali. A yau Dr. Sadeeq ya farka tun da wuri, ya shiga bathroom yana wanka da ruwan sanyi saboda bai so makara ba. Bayan ya fito, ya ɗaura towel a kugunsa, yana gaban mirror yana goge gashin kansa da towel ɗin. A hankali yake magana da kansa: “Hmm… yau dai sai na gama da wannan aikin. Allah ya sa babu wahala ga meeting…” Ya fesa body spray, ya sanya white shirt mai kamshi, navy blue trouser, da brown shoe da ke haske kamar sabo. Ya ɗaura tie ɗin sa daidai, ya ɗauki car key ya fito. Wani kamshi mai sanyi na fita daga jikin sa — irin wanda ke ɗaga kai ko da a cikin jama’a. Ya shiga mota, engine ya kunna vroom! sai glass ya rufe glass nasa tana sheƙi kamar wadda aka wanke yanzu yana tafiya cikin nutsuwa har sai da ya zo kusa da layin da ke kaiwa hanyar gidan su Indo. Kamar wasa, sai kawai motar ta fara bada wani irin sound kamar tana gajiya — grrrrgrrr! — nan take ya tsaya gefen hanya. “Oh no, not now…” ya furta cikin ƙasa da murya. Ya buɗe bonnet, yana dubawa, yana gani kamar overheating ne sai ya ɗauki bottle water daga bayan mota, ya zuba ruwa a radiator. Zafin iska da tururi suka tashi — shhhhhh! — yana mai jan numfashi. Cikin wannan lokacin sai yaji hayaniya daga nesa. Wm, wasu mutane na tafiya suna cewa: “Ƴan sanda sun zo gidan Talatu! Indo ta dake ta jiya, yau sai sun kaita station!” Ya ɗago kansa da mamaki. Sai kuma yaji wata murya daga nesa, mai ƙarfi, mai cike da tashin hankali — murya da ba zai taɓa manta ba a duniya: “don Allah kar ki tafe dani ba dangangan na mata ba " . Ya tsaya cak. Hannunsa a cikin bonnet. Sai zuciyarsa ta fara dukan boom boom boom ya furta cikin harshen turanci “Oh no… not this girl again. The village perfume herself.” ya jingina da motar, yana murmushi da mamaki “Of all places, I must see her again? Maybe she’s cursed or something…” Sai ya ɗan jinjina kai yana dariya, amma zuciyarsa tana cewa wani abu daban: “She’s trouble, but… something about her makes me curious.” “Should I just mind my business… or should I help?”ya tuna lokacin da Indo ta ce da shi a kasuwa: “Kana zuwan layin mai makaranta, idan ka tambaya gidan su Indo, za’a kaika har dakin kwana na.” Sai murmushi ya kwace masa, yana tunanin irin confidence ɗin da take da shi. Ya shiga motarsa, ya juya cikin layin, yana ganin yara suna ta ihu suna gudu da motar Sai ya tsagaita tafiyar ya bude glass nasa " kai come here zo ina ne gidan su Indo " yaron yace ai yanzu ƴan sanda suka tafe da ita muje mukaika gidan su Indo mai ƙamshin wari Yana dariya a zuciyarsa, yana cewa: “Kai, even these kids know her as Indo mai wari. What a title…” Sai yara suka fara gudu suna ja gaba, shi kuma yana binsu da mota a hankali har suka shiga cikin unguwar “Oh, what a nickname. Indo mai wari. This girl will never change.” $$$$$$$$$$$$ Motar ‘yan sanda ta riga ta tafi da Indo, amma har yanzu kofar gidan cike take da jama’a. Mata na ta kuka, maza na ta tsaye da hannu a kugu, yara na ta kurma ihu suna cewa: “Wallahi Indo aka tafi da ita! Indo ta buge Talatu! Indo mai turaren wari ta shiga hannun ƴan sanda!” Mama kuwa, tana tsaye a tsakiyar kofar gida da zani ɗaya daure da rigar bacci, ta dafe kai tana kuka: “Ya Allah! Wannan fitinar Indo ta wuce kima! Ai wallahi duk da haukata, Indo ba mai cutarwa bace! Indo ce Indo fa!” Wani makwabci ya yi ƙara da muryar ƙwaro yana cewa: “Haba Mama! Ke ki ce haka? Ta fasa wa mutum kai mana!” a haka mai unguwa ya iso, yana tuƙa keken sa yana cewa: “Ku rabu! Ku rabu! Ku gyara hanya, mu je Police Station yanzu! wannan yarinyar ƴar ƙaraama a hukuma !” A lokacin ne aka ji wani irin gyaran murya daga nesa — muryar da ta cika da iko da nutsuwa “Excuse me…” Duk suka waigo a lokaci guda. Nan suka hangi mutum ɗaya tsaye — Dogon mutum mai kyakkyawar fuska, cikin farin rigar doctor mai tsabta, da tabarau a idanu, da car key a hannu. Wani ƙamshi mai daɗin gaske ya cika wajen — ƙamshin turaren da ke haɗa “class” da tsabta, wanda maza da mata suka juya suka kalla. Yaran unguwa suka yi ihu “Ga Dr mai mota! Ga wanda Indo ke ce wa Balarabe!” Mama ta kalleshi sosai, sannan tace da murya mai ɗan rawa: “Kai ne likitan da Indo ke ta ambata? " Yes " Dr. Sadeeq ya ɗan yi murmushi, ya ɗaga hannunsa cikin girmamawa. Ya ce da Hausa mai ɗan rauni “Ki ce… ke ce Mama ta? Okay… please, tell me, what exactly happened?” Mama ta ɗan yi shiru tana kallon sa, duk da bata fahimci maganar ba Amman tagane yana son sanin me yafaru ne “Ai wallahi likita… ba laifin ta bane. Talatu kishiyar maman wata yarinya ce, sun fara gardama ne jiya, daga nan Indo ta ɗauki dutse ta jefa mata… kai kuwa yaji rauni. Sai ta kira ƴan sanda, sun zo suka kama Indo, suka tafi da ita. Amma wallahi da ka ga yadda Indo ta ke kuka, da ka tausaya mata. Ai duk saboda soyayyar yarinyar nan ta Mairo ce da aka tura birni aikatau!” Dr. Sadeeq ya tsaya yana kallonta cikin hankali, yana son fahimtar komai, amma ba komai yake gane ba. ya ɗan juya kai, ya ce a hankali cikin Turanci: “So… someone called the police because Indo… threw a stone?” Mai unguwa ya shigo cikin hirar, yana kallonsa da murmushi: “Ai hakane Doctor. Indo ta buge kishiyar matar ɗan gidan nan. Amma wallahi duk saboda tsiya ce, ba da niyya ba.” Ya ɗan sosa kansa, yana fesar da iska daga hanci. Zuciyarsa ta ce “Why am I not surprised? Indo… always in trouble.” Sai ya kalli Mama da nutsuwa yace: “Okay, ku zauna. Zan je station yanzu, zam dawo da ita ". Mama ta ɗago da sauri, tana cewa: “Kai ne kawai zai iya cetonta, Doctor. Kai Indo ke cewa mutum mai imani ne. Allah ya saka maka da alkhairi.” Mai unguwa kuma ya ƙaraso, yana dafe cikinsa yana murmushi: “Allah maka albarka, ranka ya daɗe. Ni ma zan bika, mu tafi tare, in tabbatar babu matsala.” Dr. Sadeeq ya jinjina kai, ya ce: “Alright, let’s go.” ############### Motar sa ta tsaya a gaban station ɗin, ya fito yana tafiya da mai unguwa a gefensa. Mutane suka rufe baki da mamaki, suna kallonsa kamar an aiko musu da angel daga sama. A lokacin Indo na zaune a bayan ofishin, an daure hannunta da igiyar jeka ka dawo. Fuskar ta ja kamar wuta, ga hawaye da majina sun haɗu, tana sharɓa tana ihu: “Na ce ba ni ce ba! Wallahi ba ni ce! Ku kira Mama ta ku tambaye ta!” Cikin kuka da gajiya, ta ƙara da cewa: “Ku bari in tafi gida… zan wanke ma ofishin nan! Don Allah ku bari in tafi gida!” Ƴan sanda biyu suna gefe suna dariya, ɗayan ya ce “Wannan yarinyar ai abin dariya ce. Tun ɗazun ba ta tsaya shiru ba.” Cikin wannan yanayi ne Dr. Sadeeq da mai unguwa suka shigo ofishin. Da zarar Indo ta hangoshi, ta ɗago kai cikin sauri ta ce da muryar da ta haɗa kuka da murna: “ Laaa Balarabe! Na sani… Allah ya kawo min kai! Ka gaya musu ni ba mai laifi bace!” Duk ofishin suka juyu Dr. Sadeeq ya tsaya yana kallon ta kamar ba zai iya magana ba — a fili yake ganin wannan yarinya ta haɗa hauka, a kanta , kawai ya girgiza kai, yana murmushi cikin sirri, ya ce “Let her go. I’ll handle the rest.” Ofishin yayi tsit. Kowa ya ɗago da mamaki Indo ta tsaya da baki a buɗe, tana kallonsa kamar ta ga mala’ika Mai unguwa ya ce cikin nishaɗi: “Wallahi Doctor, Allah ya saka da alkhairi. Indo ta tsira yau!” Cikin zuciyarsa kuwa Dr. Sadeeq ya ce: “What a girl. She’s a full story on her own…” Yanzu aka fara drama a police station naga ruwan comments........ Zan haɗa document from page one to ten saboda masu tambaya daga farko Narnah ƙanwar soja ✍️ https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 1️⃣1️⃣ 12 / 11/ 2025 “Baza mu barta ta tafi ba!” cewar ɗaya daga cikin ‘yan sandan da ke zaune a kan kujerar ƙarfe, yana bubbuga biro a saman tebur kamar mai lissafi. “Laifin ta yaye! Ta fasa wa mutum kai da dutse, jini ya zuba wannan ai ba wasa ba ne!” Indo ta durƙusa a ƙasa, ta dafe kanta, ta kama kuka mai ƙarfi kamar wacce aka raba da duniya. “Wallahi ban yi niyya ba! wallahi ban so ba!” muryarta ta ɗauka da rawa, kamar ta wacce aka hana numfashi, a gefe Dr. Sadeeq ya tsaya, hannunsa ɗaya riƙe da wayar sa ɗaya kuma da ID card nasa, gaba ɗaya ihu ta ya gama rkitashi ya juyi ya ganta a karo na biyu " shut up your mouth" ai kuwa ta fahimta saboda ana musu haka a makarantar a kamar mutum yayi shiru ....Yana kallon ɗan sandan cikin natsuwa, idanunsa sun nuna ba takaici ba ne, amma akwai wani irin nutsuwa da ƙwarewa da suke fitowa daga cikin sautin muryarsa. Ya ɗan ƙara gaba, yana cewa a hankali: “Excuse me, Officer. The law doesn’t allow you to detain a 13-year-old girl for a street fight. She’s just a minor. You can only issue a fine, not jail her.” Ɗan sandan ya ɗan tsuke fuska, yana kallon takardar da ke gabansa, ya ce da ƙasa da murya: “Sir, ba mu san wannan doka ba, amma idan zaku biya kuɗi dubu ashirin…” Dr. ya ɗaga ID ɗin nasa ya miƙa. “Dr. Sadeeq Muhammad, consultant, National Medical Center.” " and then idan kukace zaku tsananta to ku tabbatar zaku rasa aikin ku now " Sai aka ɗan jinjina kai — duk wani kishi da naci da ke fuskar ɗan sandan ya lafa tamkar ruwan sama ya shawo ƙura wani daga cikinsu ya miƙe, yana cewa da ladabi: “Ka yi haƙuri, Sir. Ga takardar da muka rubuta. Sai a biya fine ₦5,000, sannan ku tafi.” Dr. ya karɓi takardar, yana kallon rubutun da biro mai launin shuɗi. A zuciyarsa yana faɗin: “Hmm… fine ɗin nan ma kamar karya yake. Amma ai kuɗin da ta ƙone na jiya ya fi haka.” Sai murmushi ya kwace masa. Yana girgiza kai, ya ce a hankali, “Alright. Let’s make it official.”ya saka hannu a rubutun, ya biya kuɗin da cash. Indo kuwa tana gefe, idonta sun kumbura kamar gyaɗa da aka jiƙa da ruwa. Da zarar ɗaya daga cikin ‘yan sandan ya ce, “You can go now,” nan take ta sake kuka – wannan karon ba saboda tsoro ba, saboda farin ciki ne. Kafin wani ya ce komai, sai kawai ta tashi da sauri ta rungume Dr. Sadeeq, ta kwanta a kirjinsa tana kuka tana faɗin: “Nagode, Dr.! Wallahi nagode! Allah ya aiko ka saboda ka ceto rayuwar ta .” Ofishin ya yi tsit. Ko ɗan sandan da ke baya yana rubutu sai da ya ɗaga kai ya kalle su. Dr. ya tsaya kamar dutse. Idonsa a buɗe, ya ɗan motsa baki yana neman fitar da kalma: “It’s okay… calm down please…” Mai unguwa da ke gefe ya yi saurin kama Indo, yana fizge ta kamar ɗan yaro: “Ke Indo! Ki saki mutum mana! Wannan ba gidan ku ba ne!” Yana dariya yana fitar da zafi. Dr. Sadeeq ya ɗan share gumin goshinsa, yana murmushi da dariya mai taushi “It’s okay, let her be. She’s just a child.”9️⃣3️⃣❤️‍🔥9️⃣4️⃣ https://youtu.be/4wIojiBbOgA 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Atika na toilet ta kara duba abinda idonta ya gani “positive”, alamar ciki da gudu ta fito daga toilet tana tsalle-tsalle, tana murna, tana ihu a hankali don ta gawayawa Dr SADEEQ: “Na samu ciki!” Jikinta ya ƙara ƙiba da haske kamar ba ita ba, shape nata ya ƙara bunƙusa, ta zama cikakkiyar mace. Tsalle da tsantsi a jikinta sun bayyana sabon canjin da ya faru. Amma cikin murna , ta faɗi: “Dr batagama ba, kawai ta zame…” A nan Dr SADEEQ yana cikin tunanin yaganta, zuciyarsa cike da mamaki rashin hankali na ta “INNALLILAHI… wai ke? yaushe zaki yi hankali? Wayagayamiki ana gudu a toilet ki fito haka…” Ya juya a hankali, cike daban haushi yana kallon wannan sabon yanayi da Atika ta samu, Ihu ta buga sosai har ya giggita part ɗin. Dr SADEEQ nan da nan ya tashi, zuciyarsa ta ɗan tsaya, ya hango Atika tana ihu a kwance tana birgima takasa tashi Dai dai wannan lokacin, Indo ta fito daga ɗaki tana zagayawa, a gidan tana mamakin girman gidan. Idonta na haske, fuska cike da sha’awa da mamaki. Ta tsaya a wani part,da take jin ihu gadan gadan ta tura ƙofar ɗakin a hankali, komai na cikin ɗakin tsaff, red da black, kayan ado da ƙamshi mai kyau. Kamshin ya shiga hancinta, ya sa ta ɗan ja numfashi, tana jin daɗin yanayin gidan da tsarinsa. Ta tsaya kaɗan, ta kalli kayan da aka tanada, ta murmusa a hankali, tana jin kamar tana cikin wani sabon duniya. Tana shigowa, ihu na ƙara ƙarwa. Atika kwance ta faɗi, ido a rufe, fuska ta cike da tsoro da mamaki. Ihu na ƙarawa, sai Dr SADEEQ ya damƙe kai ya tambaye ta cikin azaba "Atika, me ke faruwa?!" ta ɗan ɗaga fuska, zuciyarta na bugawa da sauri, sannan ta faɗi da ƙarfi: "I'm pregnant… shine zan gaya maka, na faɗi, muje asibiti! waiyoo ciki na na faɗi" Dr SADEEQ nan da nan ya ɗaga goshi, idonsa na faɗi, zuciyarsa ta buga da ƙarfi. "What? Atika… u are pregnant?!" Sai ya yi tsayuwa, ya kalleta cikin tsoro."Shine zaki… na gudu? INNALLILAHI! Kar kimin asarar y…!" Har yanzu, Indo a ƙarfe ɗaya tana kallon al’amari, kunne a tashin hankali, zuciyarta na cike da mamaki da tsoro. Ta fahimci cewa lamarin ya girma fiye da yadda ta zata, kuma Dr SADEEQ na cikin matsanancin damuwa da rashin tabbas. Indo tana tsaye a parlor, zuciyarta na bugawa da ƙarfi, ido a faɗe, kirji na ta ɗaɓaɓɓewa. Ta faɗi cikin ƙarfi: "What the fuck… Dr ya aure Atika, harda ciki?!" kishi da fargaba sun mamaye zuciyarta, har ta kasa numfashi da kyau. A wannan lokaci, Dr SADEEQ ya fito da Atika a rungume, jikin su na kusan haɗe, suna tsaye a cikin parlor yana janta a hankali, tana taka ƙafarta da jin mararta na ƙuleewa Indo na kallon su, idonta na cike da hawaye, zuciyarta na tsuma da baƙin ciki. Sun tsaya suna kichubus, murmushi da dariya na bayyana a fuskar Atika, duk da cewa tana cikin yanayin fargaba .. "Dr… keep going, cikinna na ciwo," Atika ta faɗi cikin tsananin jin daɗi. Indo sai ta juya da gudu, zuciyarta na cike da azaba da rashin yarda da abinda ke faruwa. Ta shige part nasu , ta rufe ƙofar, ta zauna a kan gadonta tana faɗi cikin kuka mai tsuma zuciya: "Wato ya cuce ne… shine yayi auren sa, ya barni… duk da cewa ya shafa min baƙin penti a rayuwata… a rayuwa ta!" Hawaye na gudu daga idonta, zuciyarta na jin zafi mai tsanani, kishi da rashin yarda da rayuwar da ta rasa. Indo ta kasa magana, ta zauna kawai tana jin cewa duniyarta ta rabu da wani abu mai daraja… kuma babu wanda zai iya tsayar da wannan baƙin ciki. ₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦ Indo ta zauna a kan gadonta, idonta cike da hawaye, zuciyarta na bugawa kamar za ta fashe. Ta jin azabar rashin yarda da abin da ke faruwa. Duk da cewa ta sani Dr SADEEQ ya aure Atika, zuciyarta na so ta yi yunkurin fahimtar dalilin hakan. Amma kishi da fargaba sun mamaye ta. Ta rufe idonta, ta shafe fuskar ta da hannu, tana ƙoƙarin tsayar da kuka. A zuciyarta tana cewa: "Me nayi da rayuwata? Me yasa ya zabi Atika? Ni kuwa… ni kadai zan tsaya na sha wannan azaba?" Bayan wasu mintuna, ta tashi a hankali, ta gyara kan gadonta, ta dage zuciyarta. "Ba zan bari wannan ya karyata ni ba," ta faɗi a hankali, tana ji kamar tana ƙarawa kanta ƙarfin guiwa. A waje kuwa, Dr SADEEQ ya zauna a falon, yana tunani. Yana ganin Indo ta juya da gudu, ya fahimci cewa rashin fahimta da fargaba ta mamaye ta. Ya kalle Atika, ta nuna farin ciki da soyayya, amma zuciyarsa na cikin rikice-rikice. "Indo… ba zan so ta ji wannan azaba ba. Amma kuma dole ne in nuna kulawa ga matata…" ya ce a ransa. Nan Indo ta yi shiru a cikin dakin ta amma zuciyarta na ci gaba da bugawa. Ta fara tunanin yadda zata iya gudanar da rayuwarta a wannan sabon yanayi, kuma yadda zata sarrafa kishi da fargaba. Ta fara tsara yadda zata kara ilimi, ta mai da hankali ga makarantar, kuma ta yi ƙoƙarin kaucewa shiga cikin rikicin zuciyarta da Dr SADEEQ. Duk da cewa yana kusa, Ita kuma za ta tsaya mai ƙarfi. TO BE CONTINUED Suka fito daga ofishin, hayaniyar titi ta tarbe su, yara da manya suna wucewa, ƙurar ƙasa ta haɗu da ƙamshin man mota. Indo na tafe tana share hawaye da zani, mai unguwa na gaba, Dr. Sadeeq a tsakiya. Suna isa bakin mota, ya buɗe ƙofa, yana shirin shiga, Indo ta tsaya kallonsa kamar wacce aka bar a tsakiyar daji. “Dr. Balarabe…” ta kira da murya mai laushi ya ɗan juyo, yana kallonta, yana cewa, “Yes, Indo? ta yi shiru, ta ɗan riƙe zani tana wasa da yatsunta, tace“Na shiga motarka, ai sai ka mutu ko Kaye ya amai Irrin na ranar ?” Dr. ya yi murmushi mai ciwo don yin ɗazun abinda yake tunanin kinan Indo a motar sa mai unguwa ma ya kwashe da dariya, har da ‘yar tsalle. “Ke Indo, baki da kunya wallahi! Dr. dai ba zai mutu ba, sai dai ya kamu da dariya saboda ke to kawai mu samu adaidaita !”Dr. ya ce, “No no, let her in. I’ll just drop you both home.” Indo ta yi tsalle kamar wacce aka ce za a kai ta kasuwa. Tana shiga ta zauna, sai ta ɗan goge murfin motar da hannunta tana kallon dashboard da mamaki. “Kai, Allah sarki! Motar nan kamar gidan gwamnati ce.” Mai unguwa ya buɗe kofa ya shiga gaba, yana dariya. “Dr., ka ga ai Indo za ta fi jin daɗi a cikin motar nan fiye da gidan su.” Mota ta kama hanya, ƙurar titi tana biyansu kamar inuwa. Indo tana ta magana babu ƙarewa – daga godiya har zuwa labarin yadda ta fasa kai saboda “rigima da kishi”. Dr. Sadeeq yana murmushi kawai, yana kallon hanya ,yana addu'a Allah ya sauke su lafiya don ya sauke glass suna isa kofar gidan, yara suka fara ihu kamar an kawo biki “Indo ta dawo da likita!” Mama ta fito da hanzari tana kuka, tana faɗin: “Allah ya saka da alheri, Dr.! Wallahi da kai Allah ya taimake mu.”ya ɗan ɗaga hannu yana cewa, “Madam, no problem. It’s all fine.” Indo ta fito daga mota da gaggawa ta tsaya gabansa tana murmushi mai cike da jin daɗi: “Dr. Balarabe, wallahi sai na zo asibiti, zan kawo maka godiya!” Ya ɗan murmusa yana girgiza kai, yana cewa, “No need, Indo ki zauna lafiya kawai.” Amma kafin ya gama maganar, Indo ta ƙara matsowa, kamar wacce za ta sake rungume shi ya ja da baya da sauri, yana faɗin, “Okay! bye ! !” Mai unguwa yana dariya yana faɗin, “Dr., da ka tsaya kaɗan wallahi da Indo ta kai maka godiya da hannu.” Dr. ya murɗa motar da sauri, yana dariya cikin zuciyarsa, “If I stay another minute, I swear I’ll die of that smell !” Indo ta tsaya bakin ƙofa tana kallon bayan motar, tana dariya tana cewa “Dr. Balarabe! Sai na zo wallahi!” Mama ta bugi ƙirjinta da dariya, “Ke dai Indo… idan ba kin tayar da hayaniya ba, ba ki cika rana ba.” Indo ta ce da murmushi mai cike da nishadi: “To Mama, ai yau na cika rana da mutum mai kyau!” Tun bayan tafiyar Dr. Sadeeq, gida ya cika da mutane suna ta shige da ficen barka. “Mama barka da dawowa da Indo fa!” “Allah ya tsare ta, da gaske ai labarin ta ya bazu ko’ina!” Mama tana murmushi a ɗan farko, amma idonta da fuskar ta sun nuna gajiya a gefe Indo ce kwance a kan tabarma, an lullube ta da bargo, amma idonta a buɗe. ciwon kai kamar yana bugu da ƙaho a cikinta. Hancinta da idonta duk sun kumbura, amma har yanzu zuciyarta na tafarfasa kamar wuta. “Wallahi… wallahi, sai na rama wannan dukan. Sai na nemo hanyar fansa akan Talatu ba tare da kowa ya sani ba !” Tana maganar da ƙasa, amma Mama ta ji. Ta ce cikin taushin murya, “Indo, ki huta ki barta da Allah. Ke fa mace ce, ba faɗa ake ba da ƙarfi.” Indo ta juya gefe tana harararta da murmushin gulma “To Mama, ai Allah ma yana cewa idan aka zalunce ka, ka iya rama wa.” Mama ta yi dariya mai cike da takaici, “Rama ki ce? Ke Indo fa!” Sai ta share mata gumi da farin zani, ta bar ɗakin tana ta amsar gaisuwa daga maƙwabta. Indo ta rufe idonta da bargo, tana ƙoƙarin yin bacci amma zuciyarta ta kasa nutsuwa — ta cika da tunani, da zafin duka, da ƙamshin turaren Dr. Balarabe da har yanzu tana ji kamar yana cikin hancinta. “Hmmm… Dr. Balarabe… idan ka san Indo fa, da ka tafi min da ni!”Ta ƙanƙame kanta da bargo, ta yi dariya a ranta tana cewa, “Ai yanzu sai ni na zo maka asibiti!” $$$$$$$$$$$$$ A gefe guda kuma, a can city hospital, Dr. Sadeeq na tsaye gaban madubi cikin ɗakin sa. Yana fesawa kansa turare mai ƙamshi irin na oud, wanda idan ya busa iska sai ya gauraya da ƙamshin sabuwar rigar sa mai launin navy blue yayi kyau sosai, kamar wanda ba zai taɓa ɓata lokaci a gari irin na Indo ba. Sai dai, duk da wannan tsarinta, zuciyarsa ba ta da natsuwa yana duban kansa a madubi, ya dafe gashin kansa, yana furta cikin harshen Turanci da taushi: “Why did I even stop for her? I missed an important meeting just because of… that village girl?” Ya ɗan yi murmushi mara daɗi. Sai ya juya zuwa mirror, ya ɗan ɗaga hularsa, yana kallo kamar yana tambayar kansa: “Was it sympathy… or curiosity?” Sai ya ɗauki car key, ya fito da sauri, yana jiyo sautin tayar motar yana murɗawa. da zarar ya isa bakin gate, wani security ya ƙwala masa “Sir, your meeting already started thirty minutes ago!”Ya ce da kasala, “I know. I’ll manage.” Yana shiga cikin ofishin babban meeting ɗin, sai murya ta tsaya kowa ya juyo, ya kalle shi da mamaki. Managers, consultants, da nurses suna zaune a teburin gilashi. A gefe kuwa — Atika, assistant ɗinsa, ta zauna tana tsaye da fuska a haɗe, hannunta riƙe da file, idanunta kamar suna masa tambaya: “Where have you been?” ya ɗan yi gyaran murya, yana cewa a hankali: “Sorry for the delay… please, continue.”kowa ya kalli juna. Sai manager ɗin da ke tsakiya ya ce da ladabi: “Dr. Sadeeq, we already concluded the budget discussion we were waiting for your signature.” ya ɗan ɗaga kai yana murmushi mai cike da gajiya “Oh… I see. Alright, proceed.” Atika kuwa ta ɗaga rai, ta miƙa masa takarda tana muryar da ta haɗa da zafi da fushi: “Next time, Doctor, please inform me before you vanish for one hour. The board was waiting. Ya ɗan yi murmushi mai natsuwa, bai kalli ta kai tsaye ba, kawai ya karɓi takardar “Noted, Atika. Thank you.” Sai ya sa hannu, amma duk lokacin da biro ɗinsa ya taɓa takarda, sai zuciyarsa ta dawo masa da hoton Indo — yadda ta rungume shi, yadda ta kalle shi da idanu masu cike da hawaye amma har yanzu da dariya a ciki. Yayi shiru na wani lokaci, sai ɗaya daga cikin likitocin da ke gefe ya faɗa da wasa: “Dr., are you okay? You look… distracted.”Ya ɗan murmusa, yana ɗaga kai “Yeah, I’m fine. Just… thinking.”Atika ta juya ido a gefe tana tsaki a zuciya, “Thinking about what, I wonder… maybe his ‘village project’.” ya ji kamar ta furta hakan da baki, amma sai ya share. “Let’s end this meeting,” yace da natsuwa. Kowa ya miƙe, yana tattara takardu. Yana kallon Atika ta wuce ta gefensa ba tare da ta masa magana ba sai kawai ya tsaya yana kallon kofar da ta fita, yana lumshe ido a hankali, ya ce cikin zuciyarsa “At least Indo smiled today… that’s something.” ( Samu da rashi Allah maha'kurchi mawadaci)!!!!... https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 1️⃣2️⃣. ➡️. 1️⃣3️⃣ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Typing...📲 13 / 11/ 2025 Wanan page in naku ne , kuyi shagali da kyau naji daɗin sharhin ku Ubangiji ya bar ƙauna Bro Najeeb Sister Fatima Ali Maman Ihsan godiya mata adadi.. $$$#####$$$$$$$ Bayan sallar Azahar, unguwa ta soma yin shiru, rana ta ragu, iska tana kadawa cikin nutsuwa. Amma gidan Mama ya cika da tsoron da ba a san asalinsa ba. Tun safe Indo bata farka ba, Mama sai ta hau daki tana shiga tana fita tana duba ta. A ƙarshe ta matsa kusa da labulen dakin, ta yaye shi a hankali kamar mai tsoron ganin abin da zai firgita ta. Sai kuma nan da nan idonta ya sauka akan Indo — tana kwance ba kamar yadda ta saba ba. Jikinta sai karkarwa yake kamar wadda aka sanya a cikin ruwan sanyi, idonta a zube kamar wanda ke cikin tsananin bacci, amma baccin ba na natsuwa ba ne. Mama ta yi saurin matsowa kusa da ita. Ta dafa goshinta — zafi! Jauuuuuuui! Cikin tsoro ta ja hannunta ta dafa kirjinta. “Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Indo!” Tana girgiza ta amma Indo ko motsi babu. Fuskarta ta kumbura kaɗan, yawu na fita a hankali daga bakin ta. Idonta ya kafe a sama, kamar wadda ke hangen wani abu da idanu na ruhi. Mama ta ji zuciyarta ta tsinke. Bata jira ba, sai ta ɗaga hannunta sama tana ihu. “Yaa Allah! Jama’a ku taimaka! Indo! Indo ta mutu! Indo ta mutu!” Mutane suka ruga daga kowane ɓangare. Mai unguwa da matarsa, da wasu dattawa biyu suka shigo. Mama ta kasa magana sai kuka. Mai unguwa ya duba Indo da ido mai nuni da damuwa. “Ku kira mota yanzu! Modirre Special Hospital! Ku kwashe ta!” Ba a ɓata lokaci ba aka ɗebo Indo aka kwantar a cikin motar ɗan biredi mai ƙamshi, aka tafi cikin hanzari. Mama tana ta kuka tana cewa, “Na gaya mata ta rabu da rigima, yanzu ga shi Allah ya jarabce mu!” A gefe guda... Dr. Sadeeq yana cikin babban meeting a ofishin babban daraktan su. Tunda ya dawo daga tashin hankalin da ya shiga saboda Indo, zuciyarsa ta kasa samun nutsuwa. Ko da yake Atika, abokiyar aikinsa, tana kallonsa da wani irin fushi mai sanyi saboda ganin bai damu da ita ba, amma bai ma lura da ita sosai ba. Ya zauna yana kallon takardu, amma zuciyarsa a can — inda yake tuna ƙaramin fuskantar Indo tana kuka, tana cewa, “Dr Balarabe sai na zo asibiti godiya!” Sai kuma ya yi murmushi da rauni a zuciyarsa, yana cewa,“Allah dai Ya shirya yarinyar nan, akwai abin da yake tattare da ita...”yana cikin wannan tunani sai nurse ɗin emergency ta shigo da hanzari. “Sir! Emergency patient! Severe seizure and fever! She’s a adult!” Dr. Sadeeq ya ɗaga kai da sauri, ya manta da takardun gabansa, har da meeting ɗin da yake tsaka da shi. “Where is she?!”“Reception sir!” Ya miƙe da sauri, ya ɗora hand gloves, ya ɗauki stethoscope dinsa, ya fita da gaggawa. Atika ta bi shi da sauri tana cewa, “Doctor wait! Let me assist!” A bakin emergency unit ɗin ya tsaya — yana gani, jini ya fara gudu cikin jijiyoyinsa. Indo ce! Indo a kan gadon gaggawa, Mama na kuka tana roƙo. Dr. Sadeeq ya ɗaga hannunsa yana cewa, “No, no! Calm down! No one dies in my hands.” Yana magana cikin nutsuwa amma da ƙarfi, muryarsa ta haɗu da taƙama da tausayi. Ya durƙusa, ya dora stethoscope a kirjinta. Heartbeat ɗin ta — weak but alive.“Subhanallah…” ya furta da sanyi. “Atika, bring oxygen mask now! Nurse Maryam, prepare IV line, paracetamol infusion, and let’s check her glucose level!” Cikin mintuna kaɗan aka fara aikin. Indo tana karkarwa, idonta yana motsi a hankali kamar wadda ke neman fitowa daga duhu. Mama ta kasa tsayawa, ta riƙe hannun Indo tana cewa, “Ki tashi Indo, na tuba! Allah Ya baki lafiya!” Dr. Sadeeq ya matso, yana fadin, “Mama, ki bar mu mu yi aikin mu. Insha Allah za ta tashi. Amma fa jikinta ya gaji da wahala sosai. Me ya faru tun safe?” Mama ta share hawaye. “Tun safe bata ci abinci ba, bata tashi ba. Sai kawai jikinta ya yi zafi ta zube.” “Hmm…” ya yi ajiyar zuciya, yana kallon Indo da wani irin tausayi mai zurfi. “Rayuwa kenan,” ya ce da sanyi. “Yara da irin wannan sukan fi girma da jarumtarsu.” Yanzu Indo ta soma motsawa a hankali, tana furta kalmomi marasa kyau, kamar tana mafarki. “Ka... kar... ka sake kama ni... bana son... fada...”Mama ta saki kuka, “ga shi ko bacci bata samun sauƙi! Yaa Allah Ka taimake mu!” Dr. Sadeeq ya dafa kafadarta cikin ladabi. “Ki kwantar da hankalinki Mama. Jikinta ya samu shock ne saboda sauro da mari da kuma damuwar rai. Insha Allah za ta farfado.” Ya juya ga nurses, “Take her to ward 3B, put her under observation, and run full tests. I’ll be there shortly.” Yana fita daga emergency, zuciyarsa ta cika da damuwa da tambayoyi masu nauyi. Me yasa Indo ta shafi rayuwarsa haka cikin kwanaki biyu kacal? Me yasa bai iya barin ta cikin halin da take ba? A gefe Atika na tsaye tana kallon sa da ido mai nuni da wani abu da bata iya furta ba — soyayya ce ko kuma damuwa, bai sani ba. Sai kawai ya tsaya yana kallon window, yana jin yadda iska ke kadawa. “Maybe Allah brought her my way for a reason,” ya faɗi cikin zuciyarsa. “zan gano dalilin nan — amma ba yau ba.” A gefe Mama ta zauna gefen gadon Indo, tana riƙe da hannunta tana karanta Ayatul Kursiyyu, hawaye na zuba a fuskarta. A hankali Indo ta soma numfashi da kyau. Idonta ya ɗan buɗe, tana kallo da wahala, sai ta ga Dr. Sadeeq yana tsaye a bakin ƙofa. Cikin rauni ta furta, “Dr... Balarabe..da murmushi mai laushi ya ce, “Welcome back, Indo. The world missed you.” Washegarin nan bayan azahar, hasken rana ya ragu, sai iska mai sanyi ke busowa ta taga. Dakin asibitin ya cika da ƙamshin magani da farin sheet. Indo na kwance, ta dan fara murmushi bayan kwana ɗaya cikin rashin natsuwa. A gefe Mama na zaune, ta yi gajiya da kuka har idonta ya kumbura. Sai aka turo ƙofa a hankali — Atika ce, ta shigo cikin nutsuwa da file a hannunta. Ta yi sallama cikin murya mai sanyi, sannan ta matso kusa da gadon. “Madam,” ta ce da Mama, “please ki dan fita na ba Doctor result ɗin test ɗin.” Mama ta yi gaisuwa ta fita a hankali, ta bar su biyu a dakin. Da Atika ta juya, sai ta ga Dr. Sadeeq ya shigo da stethoscope a wuyansa, fuskarsa cike da damuwa da gajiya.“Atika,” ya ce yana kallon ta, “kin gama analyzing result ɗin?” Ta gyara tsayuwarta, ta miƙa masa file ɗin. “Yes, Doctor. We ran full tests: malaria parasite — ++, severe infection — positive. Her white blood cell count is high. Likely from untreated wound or stress.” Ya karɓi file, ya buɗe da natsuwa, idonsa na sauka kan takardun gwaji. Ya ɗan girgiza kai yana faɗin, “Hmm... malaria da infection. Wannan yarinyar ta sha ƙazanta sosai. Ba na jin tana samun kulawa yadda ya kamata.” Atika ta ɗan yi murmushi, ta ce, “Ka manta fa Doctor, wannan ce yarinyar da ka ce ‘no one dies in my hands.’ Ka cika alkawari.” Ya ɗaga kai yana dubanta da nutsuwa. “Atika, ba ni ke cika alkawari ba. Allah ne kawai ke bada lafiya. Mu dai mu aikata abin da zamu iya.”Ya ɗauki prescription pad, ya fara rubutu a hankali. “Give her Ceftriaxone IV, one gram morning and night. Start with Quinine infusion, full dosage. Then give paracetamol every six hours. Ensure she gets enough rest and light food when she wakes properly.” Atika ta karɓi pad ɗin, tana kallonsa da idanu masu cike da tambaya. “Doctor, ina ganin kana damu da wannan yarinyar sosai. Ko dai tana da wani dalili na musamman?” Ya ɗan tsaya, yana kallon tagar da iska ke shigowa, ya miƙe, ya sa hannu cikin aljihu, ya juya zuwa ƙofa. “Bari in fita na duba wasu patients. Idan drip ɗinta ya kare, ku maye gurbin. Ki tabbata ta samu rest sosai. Ba na son a yi mata magana da yawa yanzu.” “Alright, Doctor,” Atika ta ce cikin ladabi, tana kallonsa da ido har ya ɓace a ƙofar dakin. A gefe Mama ta dawo da tray ɗin ruwa da ɗan abinci. Ta zauna a bakin gado tana kallon Indo tana jin daɗin yadda jikinta ke dan motsi a hankali. Sai ta yi dariya cikin hawaye, “Yarinyar nan ta bani tsoro, wallahi. Da na san haka, da ban bari ta je kasuwa da waccar rigima ba.” A hankali Indo ta motsa, ta buɗe idonta kamar mai mafarki.“Mama…” ta furta da rauni. Mama ta ruga kusa da ita da murna, “Alhamdulillah! Indo! Na gode ma Allah, kin farka fa! Na kira Doctor duka suna cewa za ki farfado.” Indo ta ɗan yi murmushi da rauni. “Mama ina Dr Balarabe”Indo ta juya kanta a hankali, ta kalli tagar inda hasken rana ke shigowa. “Doctor Balarabe?” ta tambaya da ƙaramin murya. Mama ta ce, “Eh, shi kenan. Allah ya saka masa da alheri. Ya ce sai an tabbatar kin farfado.”cikin ƙasa Indo ta murmusa. “Shi ne ya ce... duniya ta rasa ni?” Mama ta ce, “Eh, ai shi ma ya shiga hankalin sa da wanan warin naki ,kullum ina gayyama ki kina tsafta da Tsarki mai kyau to yanzu ciwon ƙazanta ke damun ke yace .” A wannan lokacin Dr. Sadeeq ya dawo. Ya tsaya a ƙofar, yana kallon yadda Indo ke murmushi da Mama. Wani sanyi ya sauka masa a zuciya Tabbas uwa mai daɗi “Yauwa Indo,” ya ce da murya mai nutsuwa, “kin tashi?ta ɗago kai da girmamawa, “Na tashi Doctor, Allah ya saka maka da alheri.” Ya kalli Mama, “Zata fi kyau idan ta huta sosai. Kada ta damu da komai yanzu. Infection ɗinta da malaria zasu warke, insha Allah.” ya ɗan tsaya, yana kallon Indo, sannan ya ce da dariya mai laushi, “Amma fa, yarinya, da rigima irin naki, sai a kawo miki office ɗin ‘Peace Committee.’” Kowa ya yi dariya — Mama har ta share hawaye saboda dariyar ta. Indo ta sunkuyar da kai tana murmushi, tana cewa, “Na tuba Doctor. Wallahi na daina fada.” sai Dr. ya dubi Atika, ya ce, “Good. Akwai nasara idan mara lafiya ta iya dariya.” Atika ta ce, “That’s true, Doctor. You’ve got the magic touch.” kawai ya ɗan ɗaga gira yana murmushi, “Magic? A’a. Imani.” Ya juya ya fita daga dakin, yana jin zuciyarsa na cike da wani abu da bai iya fassara ba — tausayi, kulawa, ko wata alaƙa mai nisan gaske? A gefe Indo ta lumshe ido tana jin numfashinsa har yanzu yana ɗauke cikin zuciyarta — kamar muryar da ta ɗaga ta daga duhu zuwa haske. https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 1️⃣ 4️⃣ ➡️ 1️⃣5️⃣ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Typing...📲 13 / 11/ 2025 Night Update This one is for you Namecy Khadijah Noorah Safiyan ................ Dr. Balarabe yana cikin motarsa yana murmushi kamar wanda ya tuna wani abu mai daɗi. Hasken rana yana shigowa ta gilashin motar yana bugun fuskarsa, sai murmushin ya ƙara faɗa, idonsa na ƙyalli kamar wanda zuciyarsa ke faɗin “kai wannan yarinya, drama ɗinta ya fita.” Lokacin tafiyar sa kenan — 5:30 na yamma amma maimakon ya tafi gida kai tsaye, sai zuciyarsa ta ɗaure shi, “ka tsaya ka ga yadda suke drama ɗin nan.” Ya juya motarsa zuwa sashen da ake kwantar da masu jinya. Cikin ɗan nisa sai ya hangi su Indo da wasu Indo ta riƙe faranti tana cewa da w “Ni fa ban yarda ba! wannan abinci nama nakiso ne, ni dai in ba nama kaza ba bana ci ,, idan an kawo mutum asibiti ai naman kaza ake kawo wa..” Sauran matan suka yi dariya. Dr. Balarabe kuwa sai ya tsaya a gefe yana kallon su cikin murmushi. A ransa yace, “Wannan yarinyar wallahi kamar barkwanci ya zauna a jinin ta.” Da ya ga ta sake faɗin “ni dai in ba nama kaza ba, bana ci” sai ya ɗaga murya da nutsuwa: “Alright Indo,” — muryarsa ta sauka a hankali cikin kwarjini — “zan kawo miki nama kaza. Amma... da sharadi guda ɗaya.” Indo ta ɗago kai da mamaki, ido biyu sun haɗu. “Sharadi kuma, Doctor?” “Eh. Sharadi ɗaya kacal,” inji shi yana saki ɗan murmushi. “Ki shiga nan, Nurse za ta miki wanka, ta miki brush. Amma fa idan kin yarda ne kawai.” da sauri Indo ta amsa cikin sautin dariya “Na yarda Doctor! ka dai tabbata kazar wacce ta girma ce ba ƙarama ba!” Dariya ta kama shi sosai, sai ya ɗan jinjina kai , ya juya ya kira Nurse Larai , wata nurse mai sanyi da natsuwa, mai murya kamar ruwa mai laushi. Ya gaya mata cikin sirri: “Ki taimaka ki wanke wannan patient ɗin, ki yi mata brush sosai. Ta yi infection mai tsanani, alamar rashin tsafta ta dade tana jikin ta. Ki sa ta zauna sit bath mai magani.” Nurse Larai ta gyara rigarta, ta amsa da ladabi,“To Doctor, zan kula da ita sosai.” ta shiga ɗakin, ta tarar Indo ta na kallo da murmushi. “Nurse, wai kai ce za ki min wanka?”“Eh mana, Doctor ya bada umarni ki zo mu fara kafin ruwa ya huce.”Indo ta yi dariya tana cewa: “To ai ni kam ban saba da irin wankan nan na asibiti ba, ku kar ku ce wai nayi rawar jiki idan ruwa ya zubemin kai.” Nurse Larai ta yi murmushi kawai ta zuba ruwa a bowl, ta fara kwankwasa kanta da ƙyalli. Sabon sabulun hospital ya cika ɗakin da kamshi. Indo tana motsa baki tana cewa: “Lallai kam, ruwan birni ba kamar na kauye ba ne, wannan kamar ruwan Faro yake.” Nurse ta yi dariya cikin sanyin murya, “Yanzu kin fara shan jin daɗin tsafta kenan, ai haka lafiya ke farawa.” A gefe kuwa Dr. Balarabe yana tsaye a kofar yana magana da Mama amma hankali ba ya wurin aiki kamar yana jin murya Indo tana cewa “yi min brush da kyau don bana son bakin ya ƙone min”. Sai ya girgiza kai da murmushi: “Kai wannan yarinya, Allah ya taimake ni da jarabar dariya.” Mintuna ashirin kacal ya koma. Ya ba Nurse kuɗi masu yawa, “Ki siya mata kayan wanka, sabulun mata, brush, da homour ”Sai ya fice ya tafi gida a hanya yana tuka motarsa, raina cike da nishaɗi wani ɗan raɗa a zuciyarsa na cewa “me yasa Indo ta zama daban? ba kyawunta kawai ba, akwai wani abu mai dariya da tausayi a tattare da ita.” Ya isa gida ya cire rigarsa ya shiga wanka a cikin ruwa yana murmushi da tunanin yadda Indo ta ce,“Ka tabbata kazar babba ce, Doctor!” yayi murmushi ya ce a hankali: “Indo... drama village girl indeed.” Ya gama wanka, ya fesa turare mai sanyi, ya zauna bakin gado yana lumshe ido. Wani abu cikin ransa yana faɗa masa wannan bai zama wasa kawai ba yana ƙaunar ganin Indo lafiya. ####$## Bayan sallar Isha’i, Dr. Sadeeq ya zauna a kan kujera yana duba jadawalin ayyukansa na gobe. Cikin nutsuwa yake, amma zuciyarsa tana wata irin rawar da ba zai iya fassara ba. Duk yadda ya so ya manta da Indo — wannan yarinyar da ta shigo masa rai kamar iska mai kamshi — sai zuciyarsa ta ƙi natsuwa. “Kai, ai nace zan kawo mata kaza tunda nayi alƙawarin”ya furta a hankali yana lumshe ido kamar mai jin daɗin tuna wani abu mai daɗi. Ya miƙi daga kujerar cikin salo , sannan ya ɗauko white shirt mai taushi, ya haɗa da blue jeans da ya zauna masa kamar an narka shi a jikinsa. Agogon hannunsa kuwa — ƙirar Apple mai sheƙi — ya ɗaura a hankali. Bai ɗauki gilashi ba, sai ya gyara gemonsa mai santsi, ya fesa turaren Versace Blue wanda kamshinsa ke haɗa nutsuwa da tsantsar ƙamshi. Cikin mintuna kaɗan, ya kama key ɗin motarsa. Yana fita daga ƙofar gida, iska mai daɗi ta busa ƙamshin turarensa, tana jefa masa wani nishadi mara misaltuwa. A ɓangaren Atika kuwa, tana cikin daki tana tattare takardu ne lokacin da ta ji ƙarar buɗe mota. Sai ta leƙa ta hango Dr. Sadeeq na fita da natsuwa, ya kama hanyar ƙofar gida. “Hmm… yau kuma ina wannan Doctor zai nufa da daren nan?” ta furta a hankali tana taɓe baki, wata irin kishi ta ratsa zuciyarta kamar wuta ta girgiza kai “Oho! amma dai ai ba meeting da dare ake ba… ta a koma ta kwanta, amma zuciyarta ta ƙi bari ta huta. Shi kuma a waje, Dr. Sadeeq ya wuce kasuwar ƙarfe goma na dare, inda ake sayar da kayan ciye-ciye yana isowa, wani dattijo mai jujjuyar kaza ya yi masa gaisuwa da girmamawa. “, Oga kaza?” “Eh Baba, soya min guda biyu — mai kyau sosai ka saka masa kayan kamshi,” ya ce da sanyin murya mai cike da natsuwa. Baba mai kaza ya yi sauri yana dariya. Da aka gama, ya biya kuɗin — bai ma tambaya ba — ya kuma ɗauko carton ɗin Fanta guda ɗaya da ruwa bottle ya saka komai cikin motarsa, ya ja fitila mai launin shuɗi, ya nufi asibitin cikin natsuwa a hanya yana tuƙi, zuciyarsa na rawa da mamaki da jin daɗi. “Me yasa nake jin kamar yarinyar nan ta shiga raina haka?” i think ina tausayin patients na sosai " ya tambayi kansa, amma babu amsa. Sai kawai ya murmusa, yana tuna dimples ɗinta da irin yadda take faɗin “Doctor Balarabe” cikin nau’in hausarta mai nauyi. A asibiti kuwa, masu night duty suna zaune suna hirar su lokacin da suka hango hasken motarsa ya tsaya a bakin gate. Suka kalli juna da mamaki. “Laa, shi Dr. Sadeeq kenan? Me yake yi da wannan lokaci?” “Wallahi ban sani ba. Kila emergency ce,” ɗaya ya ce, yana tura baki da mamaki. ya fito cikin kamala, ya rufe motar cikin ladabi, sannan ya nufi sashin marasa lafiya kai tsaye. kowane mataki da yake ɗauka sai ƙamshi ya biyo bayansa, har ma wasu nurses suka daina rubuce-rubucensu suna kallonsa. Sai da ya isa ƙofar ɗakin Indo. Tana zaune ta jingina da gado, tana wasa da wani hijabi, idanunta suna kallon ƙofa kamar mai jiran wani. Da zarar ta hangoshi — chak! kamar wutar lantarki ta shigo jikinta. Sai murmushi ya bayyana a fuskarta, dimples ɗinta suka motsa, idanunta suka yi kyalli kamar ruwan sanyi. Ta buɗe baki cikin raha ta ce: “Doctor Balarabe, yau dai Allah ya kawo maka alkhairi! Nasan baka manta da kazar nan ba ko?.” Tsayawa yayi, kamar an tsayar da lokaci. Idanunsa suka tsaya a kanta yau Indo daban ce — ba irin wacce ya gani a Modirre ba . Fuskarta ta yi haske, idanunta sun cika da rayuwa, haƙuranta kuwa sun yi tsarki da kyau har sun yi fari kamar na advertising paste. Sai murmushi ya saki, yana furta cikin zuciya: “Fara ce… fat ashe dirty ne.” Ya kalli kazar a hannunsa, sannan ya ce da murya mai sanyi “Toh, ga kazar nan Indo.” Daman Mama ta fita sallah, tana ganin shigar sa ta tsaya a bakin ƙofa, sai ta murmusa tace, “Eh toh, ai basai na shiga ba,” sannan ta janye jikinta gefe cikin nutsuwa. Shi kuma ya shiga da nutsuwa kamar wanda ya saba da dakin. Sai ƙamshin turarensa ya mamaye dakin gaba ɗaya, wanda ya haɗu da ƙamshin maganin asibiti, suka haɗu suka zama wani irin sanyi a zuciya. Ya jawo kujerar da ke kusa da gadon ya zauna, yana kallonta cikin natsuwa. Hannunsa ya kai ya tsaya a jikin drip ɗin da ke cikin hannunta, yana tabbatar da cewa yana tafiya yadda ya kamata. Sai ya ɗan saki ajiyar zuciya. Yana kallonta cikin sabon kayan da ya umarci nurse ta kawo mata, fararen kaya masu tsabta da suka yi daidai da fata irin nata. Sai murmushi ya subuce masa, murmushi irin na wanda yake farin ciki da abin da yake gani. “Good girl,” ya furta cikin murya mai taushi, yana kallon ta “ke daina zama da dirty, kin ji?” Indo ta ɗan lumshe ido, ta saki wani siririn dariya da ya bayyana dimple ɗinta ɗaya da yake ɓoye a gefen kuncinta, ta ɗan jinjina kai, amma idonta na kan fuskar sa — yana kyalli cikin farin shirt ɗin sa, rigar da ta bayyana kyawun fata da ƙirar jikinsa. Lokaci ɗaya, dakin ya zama kamar shiru ya cika shi — babu sautin komai sai numfashinsu biyu da sautin drip ɗin da ke sauka a hankali ya jawo ƙafafuwansa gaba kaɗan, yana ƙara matsowa kusa da ita. Idonsa ya sauka kan bakinta — wanda yake ɗan bushewa saboda shan magani da rashin ruwa. Sai ya ɗan matsa da hannu, yana ɗaukar hankalin ta gaba ɗaya ta buɗe baki a hankali, ba tare da ta san me zai yi ba. amma kafin ta yi magana, sai kawai ya ɗan saki murmushi, yana cewa, “Zan koya miki yadda ake kula da kai, Indo... don ni bana son ganin ke mutum cikin ƙazanta .” zuciyarta ta buga wani irin sanyi ya ratsa ta daga kai har ƙafa ta ɗan yi ƙoƙarin amsa, amma bakin ta ya tsinke da yawu saboda hanunta na ɗaure da drip. Sai shi kansa ya kama hankici a gefe, ya share mata baki da nutsuwa, kamar yaro da yake kula da wanda yake so sosai. Hankalin Indo ya tashi gaba ɗaya, idanunta suka cicciko da ruwa, ba saboda ciwo ba, sai saboda jin daɗin yadda yake da tausayi da kulawa ,wanda zatace ba'a taɓa kula da ita Irrin haka ba Dr. Balarabe ya tsaya na ɗan lokaci yana kallonta, kamar yana son ya fahimci sirrin murmushinta. Akwai wani abu a cikin idanunta — cike da rashin wayewa, gaba ɗaya bazata haura shekaru goma sha ukku ba don ko ƙirjin ta baigama bayyana ba balle shape nata kallon ta yayi sosai , yana ganin ta kamar sa'ar Autar su . Ya ɗauki farantin kazar, yana tsinke naman a hankali, ya samata a baki “Ga naki… amma ki ci a hankali,” ya faɗa da murya mai taushi, wacce ta sa Indo ta yi murmushi kamar yarinya da aka yiwa wasa. Ta ɗan kai hannunta tana son karɓa, amma sai drip ɗin ya hana ta motsi sosai. Ta ɗaga ido ta kalle shi da yanayin roƙo. Dr. Balarabe ya yi murmushi. “To ai yanzu kin koma baby patient fa,” ya ce yana ƙara kusantowa, ya ajiye farantin a gabanta. “Ki bari, zan taimaka miki.” Sai ya ɗauki cokali, ya motsa nama cikin sauce ɗin, yana miƙa mata a bakin ta Indo ta buɗe baki a hankali, tana dariya tana cewa, “Dr., ai ni ba baby ba ce.” “Ina ganin haka,” ya amsa da murmushi mai cike da natsuwa. Sai suka yi shiru na ɗan lokaci, su biyun suna kallon juna. Cikin zuciyar Balarabe akwai wani abu mai sanyi, irin na tausayi da kulawa da ke juyawa zuwa wani abu da bai bayyana ba. A cikin wannan shiru, iska ta kaɗa labulen taga, turaren warkarwa ya gauraya da ƙamshin kazar. Kamar lokacin ya tsaya. BYE 😎 😎 😎😎😎😎 MORE COMMENT MORE TYPING INA GODIYA DA NUNA MIN KUKAWA DA ƘAUNAR KU , TABBAS LITTAFIN DR SADEEQ NAKU NE , NAWA NE , NA KOWA NE, 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 1️⃣ 6️⃣ 15 / 11/ 2025 Yau asibitin MODIRRE ya cika da motsin safe ƙamshin disinfectant ya gauraye da ƙamshin sabbin furanni da aka kawo sashen marasa lafiya rana ta dinga haskawa ta tagogin gilashi, tana dukan bango kamar ana shafe zuciyar asibitin da sabuwar rayuwa. Mama ce ke tsaye bakin gado, tana share idanu da mayafi, tana kallon Indo wadda take zaune a gefen gado cikin farin doguwar riga, hannunta na daure da bandeji kaɗan. Fuskarta ta dawo da annuri — ba kamar wanda suka zo ba da ta kasance kamar wacce ta yi shekara biyu ba tare da dariya ba. Dr. Balarabe kuwa ya shigo da takardun discharge a hannu, cikin farar rigar sa mai tsafta da agogon sa mai haske. Bai yi magana da yawa ba, kamar yadda aka saba, sai kawai ya ɗaga kai ya dubi Mama sannan ya ɗan murmusa da muryarsa mai sanyi yace: “Lafiyar ta da kyau yanzu amma sai ta dinga kula da kanta sosai. Magungunan nan uku ne safe, rana da yamma.” Mama ta karɓa da godiya, tana maimaita “Allah ya saka da alheri, ranka ya daɗe, ” saboda ya hana a karɓe kuɗin su , asali ma shi ya biya komai Indo kuwa ta zuba masa ido kamar wacce ke kallon abin mamaki; sai ta yi ƙasa da kai tana wasa da yatsunta. Shi kuma Dr. Balarabe ya ɗan tsaya gefe yana duba fomar discharge ɗinta, amma zuciyarsa tana tafasa da wasu sabbin tunani da bai saba da su ba. “Wannan yarinyar…” ya ce a ransa, Indo ta ɗago ta ce da muryarta mai laushi: “Dr. Balarabe… zan iya zuwa in gaidaka idan na dawo lafiya z sai ka bani kaza?” Sai ya ɗan kalli gefe, yana murmushin da ya fi magana daraja:“Idan kina da lafiya sosai, babu laifi.” Mama ta yi dariya tace “Kai Indo, baki da kunya wallahi.” Dr. Balarabe ya juya ya fita a hankali, yana riƙe da takardun da ke nuna cewa Indo — yarinyar ƙauye mai halin drama — ta gama jinyarta. Ranar ta zama kamar sabon farawa, ba kawai gareta ba — har ma ga zuciyar likitan da bai saba barin motsin rai su rikice shi ba. $$$$$$$$$$$$ Tana sauka daga napep a kofar gida, sai ga Dijje da Haule sun ruga da gudu kamar wadanda suka hango sabuwar Indo daga sama “Ke Indo! Me kika shafa haka kika yi haske kamar fitilar gidan gwamnati?” Indo ta fashe da dariya, tana tura jakar ta gefe. “Kuɗi ku bare. Dr. Balarabe ne yasa ake min wanka, na yarda don yana bani abubuwa masu daɗi.” Haule ta rike baki tana dariya “Amma ai yanzu jikinki kamar sabuwar jaririya yake, wallahi.” Indo ta karkada kai tana murmushi: “Yanzu ai na dawo gida, ba zan sake wankan nan ba. Ruwan fa kamar acid! ai kamar yana ƙona fatar jiki.” Mama da ta fito daga ciki ta tsaya bakin ƙofa tana kallonsu tana murmushi, amma a idonta akwai ɗan gargaɗi “Karki ce haka Indo, ruwan nan magani ne. na sha wahala a asibiti fa, kuma nan da kwana bakwai zamu koma mu karɓi sauran maganin.” Indo ta ja dogon numfashi tana kallon Mama da wasa a idanu “To Mama, ki gayawa Doctor din naki cewa ya daina min wankan da acid ɗin nan, idan ba haka ba zan gudu.” Mama ta yi dariya tana girgiza kai “Sai in ce mai magani, ai tunda yanzu kin samu lafiya.” Dijje da Haule suka yi dariya sosai har suka rike ciki. Indo kuwa ta juya ta shige gida tana tura ƙofar da salo, tana faɗin “Ai yanzu babu ƙamshin wari, ku bar ni da ni. Na zama Indo mai turare.” Mama ta biyo ta da ido tana murmushi, zuciyarta cike da godiya ga Allah domin duk da barkwanci da zancen Indo, ta san a ƙasan zuciyarta Indo ta tsira ne daga wani yanayi mai hatsari. Mama na shiga ɗaki bayan ta gama kallon Indo da dariyarta, ta jingina da bango tana murmushi. Amma sai can ta fara jin wani abu yana motsi a kirjinta — tuni ta fara tari, da farko ƙanana ne, sai kuma suka ƙaru. Ta sa hannu don ta rufe baki, amma sai ta ji zafi da ɗumi a tafin hannunta. Tana dubawa, sai taga jini — ba kaɗan ba, harda guda guda kamar wanda ya tsaya a zuciya. Wani irin sanyi ne ya ratsa jikinta gaba ɗaya. Ta saurin ɗaukar tsumma, ta goge bakin ta da rawar hannu, ta fito waje tana kwaɓe fuska, amma tana ƙoƙarin kada Indo ta lura. Tana kuskure bakin ta a bayan gida, sai ta daga kai ta hango Indo tana dariya da Haule, tana buga ƙafa kamar wacce babu komai a ranta. Wani ɗan murmushi ya bayyana a fuskar Mama, amma kafin ta ankara, hawaye suka zubo daga idonta. Ta goge su da hanzari, ta dafa bango tana jan numfashi, zuciyarta cike da addu’a. “Ya Allah, kai kadai kake da iko. Ka dawwama da farin ciki a rayuwar ɗiyata. Ka kare min ita daga kowanne sharri ka bata komai cikin sauƙi, Allah... kar ka ɗauki wannan farin cikin da na fara gani yanzu...” Ta sake tari a hankali tana runtse idanu, tana jin nauyin jiki yana lullube ta sai ta koma ɗaki, ta kwanta cikin nutsuwa, idonta yana kallon rufin ɗakin amma zuciyarta na yawo tsakanin tsoro da addu’a. Wani irin bacci mai nauyi ya kama ta, kamar wanda aka ɗaura da ruwa. Gaban kofar ɗakin, ana jin muryar Indo tana dariya tana cewa “Mama, ni dai yanzu Indo mai turare ce!” Amma Mama ba ta amsa ba — ta riga ta nutse cikin baccin da yake cike da sirri da sanyi. ##$$$$$$$$$$###### Dr. Sadeeq yana kwance a gadon sa, jiki na kakkarwa kamar wanda ya kamu da zazzabi mai zafi. Idonsa sun yi ja, numfashinsa yana fita da wahala duk wani karfin da yake da shi a asibiti wajen taimakon mutane, yau babu shi yau shi ne mara lafiyan da yake bukatar taimako. Zufar gumi ta cika goshinsa, yana murɗa hannuwansa yana neman wuri ya samu sauƙi. Ya runtse idanu yana mai ambaton sunan Allah a hankali “Ya Allah, ka bani sauƙi. Ba zan iya ba, Allah Ka bani sauƙi...” A hankali, ya ɗauki pillow ya rungume kamar wanda yake neman taimako daga abu marar rai kamar jariri cikin ciwo, yana birgima a hankali, yana ƙoƙarin kada wani ya ji motsinsa. Duk da haka, ciwon cikin bai bar shi ba. Ya ɗaga kansa ya kalli agogo — karfe biyu na dare part da yake ciki shiru ne, sai ƙarar fan ɗaya da yake rawa. Ya miƙa hannu ya lalubi wayarsa, amma ta faɗi daga kan gado. Da ƙyar ya tsugunna ya ɗauka, yana ƙoƙarin kiran abokinsa Dr Kamal wanda ya fi kowa fahimtar irin wannan ciwo. Sai dai kafin kiran ya shiga, ido ya lumshe, jikinsa ya saki, zuciyarsa ta cika da tambaya ɗaya:“Shin haka nake ji saboda damuwa, ko akwai wani abu da ke neman zama a jikina?” A haka cikin azabar da ba kalma zata iya misaltawa ba, bacci mai nauyi ya fisge shi. Wani irin bacci ne wanda ba daga nutsuwa yake ba, sai daga gajiya da rauni. Kamar mutum da ya yi fama da ciwon da jiki da zuciya suka haɗu wajen gwada shi. A cikin baccin, ya shiga wani irin dream mai cike da duhu da haske a lokaci ɗaya. Ya ga kansa cikin wani fili mai fadin gaske, babu kowa sai shi da iska mai sanyi da ke kadawa a hankali. Kamar yana jin murya daga nesa tana ce masa, “Ka tashi, lokaci yayi… sallah ta kira ka…” a tsorace ya waiga, amma babu kowa. Murya ta sake maimaituwa cikin natsuwa kamar daga sama “Sallah... ka tashi.” Sai gumi ya soma keto masa duk da cewa a mafarki yake. Zuciyarsa na dukan dum! dum! kamar ana buga gangar zuciya a cikin sa. Da ƙyar ya motsa hannun sa, ya fara farkawa daga baccin nan mai nauyi. Idonsa suka buɗe a hankali, numfashinsa ya tsaya na ɗan lokaci kafin ya dawo daidai. Asubar farko. Haske mai taushi daga gefen taga ya shiga ɗakin, yana haskaka fuskar sa. Idanunsa sun cika da kwanciyar hankali — kamar wanda ya yi fama da guguwa, amma yanzu ya samu nutsuwa. Ya zauna a bakin gado, ya shafi kansa a hankali yana jin sanyi a zuciyarsa ya miƙe, ya cire kayan jikin sa, ya shiga wankan tsarki da nutsuwa da hankali. Ruwan yana zuba a jikin sa kamar yana wanke duk wani ciwo da damuwa da suka dami zuciyarsa tun jiya. Bayan ya gama, ya yi wankan jiki cikin tsafta, ya nufi wardrobe ya ɗauko farin kaya masu kamshi, ya feshe jikin sa da turaren Oud Wood da ya saba amfani da shi idan yana son farawa da sabuwar nutsuwa. Sai ya ɗauki tasbihi, ya fice cikin shiru. Lokacin asuba ta kira. A hankali ya ja ƙofar gidan, ya fita cikin sanyi da kamshin ƙasar da ruwa ya wanke da dare. kamar wanda aka sake haifarsa — Dr. Sadeeq ya nufi masallaci da zuciya mai natsuwa, da fatan Allah Ya ba shi sabuwar rana mai albarka da lafiya. Har ya dawo daga masallaci, zuciyarsa ta kasa kwanciya. Duk yanda yake ƙoƙarin mantawa da abin da ya gani a baccin sa — fuskar Indo tana dawowa cikin tunanin sa. “Indo kuma?” Ya tambayi kansa cikin mamaki, yana runtsa idanu kamar mai son ya kore hoton nan daga tunanin sa. Sai dai abu ɗaya ne ke masa nauyi ya yadda ma zai yi mafarki da ita? Yarinya ce fa, mai rashin wayewa. Amma dalilin me yasa mafarkin nan ya zo masa da irin wannan siffar? Kuma me yasa tun farkawa yake jin kamar an zuga masa wani abu a zuciya — wani abu mai zafi da sanyi lokaci guda. Ya sauke numfashi mai nauyi. Ya ɗauki Al-Qur’ani, Suratul khafi ya buɗe muryarsa ta taushi kamar ana saukar rahma daga sama. “A’ūdhu billāhi mina sh-shayṭāni r-rajīm… Bismillāhir-raḥmānir-raḥīm…” Kowane ayah yana shiga zuciyarsa kamar ruwa mai sanyaya wuta ya karanta har sai da zuciyarsa ta lafa, sai ya jingina da bango, yana jin wata nutsuwa mai daɗin gaske tana yawo a jikinsa.............. Ummmmmm 😎😎😎🙈🙈 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 1️⃣ 7 17 / 11/ 2025 BAYAN WANI LOKACIN Bayan ɗan lokaci, safiya ta fara haskawa. Ya miƙe cikin natsuwa, ya sake shiga wanka wankan safiya wanda yake masa kamar sabuwar farawa ruwan sanyi yana zuba a jikinsa, yana jin kamar yana wanke dukkan wani abu da ya tsaya masa a rai. Sai ya fito, ya bushe jikinsa, ya buɗe wardrobe ɗinsa yana zare shadda mai launin ruwan sama, ya haɗa da half-jumper white, sannan ya ɗauki hular Hausawa mai ɗinki mai laushi. Da ya tsaya gaban madubi, sai ya ga kamalar asalin namiji mai addini da mutunci. Fuskar sa tana haske, gemun sa a gyare, idanunsa cike da annuri — annurin musulunci. Ya feshe turaren Mukhallat a wuya, ya saka wrist-watch ɗin admin Hausawa style, sannan ya ɗauki mukullin mota wani murmushi mai taushi ya bayyana a fuskarsa. a ransa yace “Wannan safiyar, ta zo da sabuwar nufin Allah… komai da yake faruwa, akwai dalilinsa. domin yau zai kammala aikin sa yayi singn out ” Sai ya fice cikin natsuwa, yana jin kamshin turarensa yana gauraye da sanyi safiyar Modirre sabuwar rana ........ ####$$$$$$$$##### “Haba Mama,” Indo ta furta da ɗan shagwaɓa, tana taɓa ɗan hancin ta da hannun da bai gama bushewa da ruwa ba. “Nace miki idan na dawo zan ɗebo ruwa, me yasa sai kin fita? Malama Larai ce fa ta ajiye ne wai yau sai na iya alƙalamin allo na.” Mama ta tsaya a bakin ƙofa, kanta ɗan ɗaure da zanin ƙirji, hannunta riƙe da kwalban ruwa da ta samo da ƙyar a fuskarta akwai gajiya, amma murmushi mai cike da nutsuwa da ƙauna ya waro a gefen leɓenta, kawai ta ce da muryar da ta taushi zuciya: “Zo nan, Indo… zo ɗiyata.” Indo ta taho da ƙanana matakai, tana jin ƙamshin ƙasashen ruwa da ke ɗiga daga jikin kwalbar Mama. Ta durƙusa, sannan ta kwanta a cinyar Mama kamar yanda take yi tun tana ƙarama. Mama ta ɗora hannunta a kan kanta, tana shafa ta a hankali, kamar tana lissafa shekaru da ba za ta dawo da su ba. “Banda abunki Indo,” ta fara magana a hankali, muryarta kamar wadda ke magana da zuciyarta. “Karatunki fa na da kyau sosai , kiye karatu, don ni da mahaifinki zamu yi alfahari dake. Ina so ki zama mahaddaciyar Al-Qur’ani… kuma ki zama likita kamar Dr Balarabe.” Indo ta ɗan yi shiru na ɗan lokaci, sai ta ɗago kanta tana kallon Mama, idanunta cike da walƙiya da dariyar yarinya mai mafarki. “Mama,” ta ce tana murtuke fuska da wasa, “idan na zama kamar Dr Balarabe, zan sa su kira ni ‘Dr Indo Balarabe’ ko?” Mama ta kyalkyale da dariya. “Eh mana Indo. me kike tunani?”Sai Indo ta ƙara cewa, “To Mama, ina so mana, saboda idan na zama likita sai nayi kuɗi, kullum in saya mana kaza mu ci da lemo, ba kamar yanzu ba da muke wahala da ruwa baa ” Mama ta daure fuska tana yin kamar mai faɗa, amma murmushi ya kasa ɓoyuwa. “Indo shashasha! Ai ba kaza da lemo nake so ba, albarka da karatu nake so ki tara.” Indo ta marairaice fuska, tana dariya tana cewa, “To ai albarka da lemo da kaza duka suna tafiya da juna, Mama. ” Sai Mama ta girgiza kai, tana dariya mai taushi. “To Allah ya miki albarka Indo. Allah ya raya ki cikin natsuwa da ilimi. Ki zama abin alfahari, ki zama abin tausayi ga marasa ƙarfi. Ki zama mai addu’a, ba mai kuka ba ke kasance mai gaskiya .” Tayi shiru na ɗan lokaci, ta lumshe ido tana shafar kanta a lokacin, iska mai sanyi ta shiga ɗakin, tana motsa labulen da ya rufe taga. Rana ta fara haskawa ta ɓangaren gabas, hasken ta ya daki fuskokin su, kamar hasken fatan uwa ga ɗiyarta. Bayan ɗan lokaci, Mama ta tashi ta dafa Indo. “Tashi ki ɗebo min ruwan nan ɗiyata, na fita ban samu ba sai a maƙwabta.” Indo ta miƙe cikin natsuwa, tana riƙe da bucket “To Mama, amma banda faɗa idan na yi jinkiri.” “Baza a yi ba,” Mama ta amsa tana murmushi, tana kallo yadda Indo ke tafiya tana shan iska kamar wadda ke wa duniya sallama da dariya. Sai ta zauna ta jingina da bango, tana bin Indo da ido har ta ɓace a bayan bishiyar marke. Hankalinta ya yi nauyi — amma zuciyarta cike da begen ganin Indo ta zama wacce take mafarki: mahaddaciya, likita, yarinya mai daraja da tsarki. “Allah ka dawwama da farin ciki a rayuwar ɗiyata,” ta furta a hankali, hawaye ɗaya ya sauko daga idonta, “Ka kare min ita, ka bata komai cikin sauƙi… ka tsare zuciyarta daga munanan mutane.” Ta lumshe ido, baccin gajiya mai sanyi ya ɗauke ta. Hasken rana yana haskaka fuskar ta, kamar rahamar Allah na lulluɓe uwa da addu’a a lokacin da ba ta san cewa ƙaddara tana kallo daga nesa ba… Yau garin nasu ya tashi cikin hayaniyar safiya, rana bata fito ba amma ƙura da hayaniyar yara sun cika unguwa. Ruwa ya ƙare tun jiya, panpanpam ɗin unguwar ya lalace, sai yau aka gyara shi amma yaki bada ruwa sosai — kamar yana tsoron fitowa. Indo ta fito da leda da karamar ɗamara a ƙugu, ta rike bokitin ruwa guda biyu. Fuskar ta fara sauya launi saboda sanyi da rashin bacci, amma murmushi har yanzu yana daure saman laɓɓanta. “Yau fa sai na samu ruwa, ko da na zauna a nan har rana.” Tana zuwa bakin panpanpam ɗin sai taga jama’a — yara, manya, da matasa — sun rufe wurin. Bokiti sai zuba suke kamar shinge, ana tura, ana caccaka. Wasu suna dariya, wasu kuma suna ta faɗa saboda ruwa. Ta tsaya gefe, ta cire takalminta, ta daura ɗamarar da kyau, ta kama bokitin da hannunta. Amma kafin ta kai kusa, sai wani yaro ya banka mata kafada, bokitin ta ya faɗi ƙasa kwas! ya buga da ƙarfi. Indo ta ɗago kai cikin mamaki ta hango wanda ya yi hakan — saurayi ne, ba yaro ba, aƙalla shekara 18–19, dogo, yana sanye da riga mai datti, hannu ɗaya da bokiti ɗaya. Ta ce da shi cikin murya mai ɗauke da gajiya amma karfi, “Kai fa! me yasa zaka banka min kafad'a haka? ko ruwa naka na ɗebo ne?” Saurayin ya juyo yana dariya, yana kallon ta daga sama har ƙasa, ya ce: “To ke fa baki da ido ne? Kina ganin jama’a sai kin zo kina rangwame kamar ‘yar Mama kina tura bokitin yara ?” Wannan maganar tasa yara suka hau dariya, har aka soma waƙar rigima: “Team Indo, Team Idris Ruwan panpanpam sai faɗa da biris!” Indo ta ja tsaki, ta nufi bokitin ta ta ɗaga, sai kuma ta tsaya. Tana kallon sa ido cikin ido, fuskar ta ta yi ja, numfashinta ya fara nauyi. “Ni ba ruwana da kai wallahi, idan baka bar hanya ba sai na nuna maka yadda ‘yan mata ke kare bokiti.” Idris ya yi dariya sosai yana tura yara gefe: “To bari mu gani fa, ɗiyar mai unguwa ke ce ko?” Kafin kalma ta ƙare, Indo ta kwace bokitin sa kai masa da ƙarfi — duum! ruwa ya zube, bokitin ya buga ƙafarsa. “Kai Indo kin buga ni!” Yara suka hau tsalle suna faɗin: “Faɗa! Faɗa! Team Indo sai ƙarfi!” Cikin mintuna, wurin ya koma kamar filin dambe. Bokiti suna tashi sama, ruwa yana zubowa, yara suna dariya, wasu suna kwasar ruwa da kwalaba. Indo tana jefa bokiti kamar jaruma, tana zagin sa da ihu ana janta “Sai kace kai ne mai mallakar panpanpam ɗin! Ai ni Indo ce, yarinyar Mama !” Idris yana ta hura hanci yana zaginta har sai da aka shawo kan su da dattijo wanda ya fito daga gidan kusa. “Ku tsaya! Ku tsaya, ku bama ruwa magana duk wanda bazai ɗibe ruwa cikin sallama ya jira layi ba yi ya bar nan !” Daga nan duk suka tsaya suna dariya, amma fuskar Indo har yanzu cike da hayaki da ƙura, tana huci. Idris ya ƙaraso kusa da ita ya ce cikin murya mai rauni , " zamu haɗu a gunda ba mutane " Indo ta ɗago kai, ta ce da murya mai sanyi amma cike da jan hankali: “Faɗa da ni kamar faɗa da bokiti ne, idan ya zube sai a rasa ruwa " yara suka sake dariya, wasu suna rera: “Team Indo ta ci! Team Indo ta ci!” A gefe, Idris yana kallonta tana tafiya da bokiti a kai, ƙafafunta suna cikar ƙasa da hankali, hular ɗamarar ta ɗan saki gefe. Sai yaji kamar wannan yarinyar da aka ce ta manya, akwai wani salo a cikinta da ba duk ‘yan mata ke dashi ba — karfi, jarumta, da wani ƙanƙanin mystery da yake jawo zuciya ya a lumshe ido yana murmushi, yana cewa a zuciyarsa: “Indo kenan... kin fara faɗa da ni da safe, zan ga yadda rana zata kare.” Thank you guy's love U ,wujigga wujigga.... ''sukayi https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 1️⃣ 8️⃣ ➡️ 1️⃣9️⃣ 18 / 11/ 2025 بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. Sometimes, destiny brings you love in the most unexpected way When a doctor heals with love, even pain becomes laughter.” 🩺 Dr. Sadeeq na tafe cikin nutsuwa, hannunsa ɗaya na kan sitiyarin mota ɗaya kuma ya daura bisa gashin kansa. Wani irin natsuwa ke lullube da shi, amma zuciyarsa ba ta natsuwa ba — tun jiya Indo take yawo a cikin tunanin sa a yau kuma, rana ta waye da wata damuwa mai saurin ƙuna: “Allah yasa ba ita ba ce cikin wannan hayaniyar yara.” Da ya ƙaraso bakin layi, sai yaga hayaniya kamar ana rabon suya. Yara, manya, matasa, bokiti, ruwa — komai cunkushe ya dan tsaya gefe ya ɗan kwantar da gilashin sa yana kallo, cikin zuciya yana cewa “Kai, wannan unguwa wallahi bata cika da natsuwa ba….” Sai kuma zuciyarsa ta buga, idonsa ya hango wata yarinya tsaye tana ja da yara, gashin kanta ya watse, rigarta ta ɗan ɗauke ƙura, amma fuskar nan tasa mai daɗin gani tana kyalli kamar an shafa vaseline da tsarki a lokaci ɗaya. Ya ɗan ɓata numfashi cikin ƙasaita “Subhanallah… Indo ce nan fa!” Da sauri ya tsaya gefe ya fita daga mota, mutane suka fara matsawa gefe suna faɗin: “Dr Balarabe ne! Dr Balarabe ya zo!” Tunda unguwar ta saba da kiran nan, kowa ya san Indo kullum sai ta ambaci sunansa idan ta ga mai mota mai tsabta. Wasu yaran ma suna dariya suna cewa “A’a, ga saurayin Indo fa ya iso! Indo da Dr ɗinta!” Indo kuwa tana tsaye tana share gumi, sai ta ɗaga kai ta hango shi. Ta ɗan firgita, ta ɗauke kai da sauri kamar wacce aka kama tana laifi. Amma Dr Sadeeq ya ƙaraso cikin kwanciyar hankali, rigarsa tana tana sheƙi, kamshinsa ya mamaye iska. Ya tsaya gabanta yana kallon ta da murmushi mai nauyi “Indo…” Tana murza tafin hannunta da ƙasa ta ce da sauri“Ina kwana Doctor…” Ya ɗan sosa haɓarsa yana murmushi, ya ce “Ina ruwa haka? Wannan fa hayaniyar ce? Ai kin jike tun kafin ki gama.” Ta yi dariya cikin kunya, ta ce: “Ai babu ruwa ne, shi yasa muka fito duk.” ya ɗan ɗaga girarsa yana kallon bokitin da ke gefe: “To, naji… amma ai akwai ruwa a siyarwa, me yasa baki siya ba?”tana dariya ta ce: “Doctor, ai wane ne zai siya ruwa da kuɗi? 500 ne fa!” Ya ɗan girgiza kai yana murmushi, ya buɗe motar sa, ya fito da briefcase nasa. A hankali ya buɗe, ya zaro kuɗi ya bata, sai kamshin turarensa ya bige hancinta. Indo ta ɗan ja baya tana murmushi cikin rashin nutsuwa. “Ga shi nan, ki tafi gida. Zan sa a kawo miki ruwa gida, kin jike sosai.” Tana karɓar kuɗin ta ɗan ce " na gode Doctor… amma ai…” Kafin ta ƙara magana sai ya ce cikin murya mai laushi “Indo, tafi gida za'a kawo muku ruwan .” Indo ta ƙara jin kunya, ta daura bokiti a kai tana tafiya da sauri, gashinta yana biyo bayan ta. Duk inda ta taka yara suna dariya, wasu suna yi mata clap clap suna cewa: “Sai Indo! Doctor Balarabe ya kawo ruwa!” Dr Sadeeq kuwa ya tsaya yana kallonta ta nesa, har sai da ta ɓace cikin layi. Sai ya lumshe ido, murmushi ya fito da kansa. “Wannan yarinyar fa… tana da wani salo, da jarumta, da rashin kunya.” Ya shiga motarsa, ya daidaita gilashinsa, ya ce cikin nutsuwa “To yau dai zan gama aikin asibiti, na huta” ya ja motar sa a hankali, hayaniyar yara tana biye da shi da waƙar su ta barkwanci“Sai Indo! Sai Indo! Dr ya kawo ruwa!” Motar ta bace cikin layin ƙura, amma kamshin sa da murmushin sa suka rage a zuciyar Indo har ta isa gida — cikin raini, kunya, da wani irin farin ciki mai daɗin gaske wanda bata san me ya haddasa shi ba. Indo na shigowa da gudu kamar wadda ta ci gasar farin ciki, muryarta na cike da annuri da dariyar ƙarfin rai. “Mamaaa!” ta kira cikin jin daɗi, tana daga kuɗin da ta riƙe a hannunta. “Dr. Balarabe ne Mama! Yabani kuɗi, Kinga dubu biyar ce kuma yace zai turo mana ruwa kyauta, wai sai dai mu zauna a gida kawai za’a kawo!” Muryarta ta cika ɗakin, tana ta faman dariya da murna, sai kallon ƙofar ɗakin take tana jiran ganin murmushin mamarta mai sanyin hali — wacce kullum ke amsa da, “Allah ya saka masa da alkhairi Indo.” Amma yau, babu amsa. shiru sai ƙamshin turaren wuta da iska ke busawa a hankali Indo ta tsaya cak. Murnar fuskarta ta fara raguwa kamar ƙurar da iska ke shafe wa. “Mama... Mama Kinga kuɗin... zamu ci kaza yau ko?” Ta ƙaraso da murmushi, amma zuciyarta ta fara ɗan harbawa. Da ta matsa kusa, sai ta lura Mama bata motsi, ta kwanta shiru, kamar mai bacci amma fuskar ta saki, hannunta ya yi sanyi. Indo ta durƙusa da sauri, ta taɓa hannunta.Sanyi Sanyi kamar ruwan da take ɗebo da safe zuciyarta ta ɗan doka, numfashinta ya tsaya na daƙiƙa biyu. “Mama?” ta kira da rawar murya. Babu amsa. Ta sake girgiza ta. “Mama, tashi mana... Kinga kuɗin da Dr. Balarabe yabani... zamu ci kaza da lemo yau, Mama tashi mu tafi kasuwa mana...” Hannunta na rawa, zuciyarta na bugawa da sauri. Sai ta ga wani ƙwayar ja ya fito daga bakin Mama — jini. Ta daskare kamar an tsayar da duniya. Idanuwanta suka faɗaɗa, hawayenta suka fara zubo kamar ruwan sama. “Mamaaa! Mamaaa!!” ta faɗa, tana girgiza ta da ƙarfin da ta samu, tana kuka mai sosa rai. “Mama ki tashi... kin ce zaki bani labarin yadda Baba ya rasu... Mama kin ce zamu ci kaza... Mamaaa!” Kukan Indo ya cika ɗakin, ya haɗu da karar zuciyar da ke bugawa da sauti, kamar ana dukan ganga a tsakar gida. Sai ta rarrafa ta rungume Mama jikinta ya dinga rawa, tana faɗin: “Mama kar ki tafi ki bar ni... Mama ki farka... kin ce idan na zama likita zaki shaida ni... Mamaaa! ” Ruwan hawaye na haɗuwa da jinin bakin Mama, suna gudana su zamo ɗaya a ƙirjin Indo. Ƙarar shigowar iska ta taga ta haɗu da ƙaran zuciya, ta zama shiru mai nauyi. a waje, ana jin muryar yara suna cewa: “Sai Indo! Sai Indo!” amma ba ta iya amsawa. Domin wannan karo, Indo bata da ƙarfin dariya bata da ƙarfin magana. Sai kuka — kuka mai ɗauke da tambayoyi, kuka mai zafi da tsoron rasa mafaka. Kuka da kowa a unguwar zai ji, amma babu wanda zai fahimci irin ramin da ke zuciyarta. Ta kwanta a gefen Mama, tana kiran sunanta, tana jin zuciyarta na sarƙewa da tsoron “me zai biyo baya?” Duniya ta tsaya. Indo ta rasa hasken da ta saba gani a idon mahaifiyarta. Ihun Indo ya tsaga sararin unguwa kamar kiran annuri ya rikide zuwa kuka. “MAMAAAAA!!!” ta faɗa cikin murya mai cike da azaba, ihu mai ƙarfi da ya girgiza zuciyar wanda ya ji shi sai ƙarar ta ɓarke tamkar ana fashe ƙaho na bala’i — duniya ta tsaya, iska ta tsaya, mata chak Kamar numfashin duniya ya tsaya na ɗan lokaci rana ta ja da gajiyawa, ta ɓoye a bayan gajimare cikin minti kaɗan, ƙarar fitowar mutane daga ƙofar gidajensu ta cika unguwar. “Indo me yake faruwa?” “Subhanallah! Wace irin ihu ce haka?” “Ku gudu gidan ! Indo ce! Indo ce!” Da suka shiga ɗakin, suka tarar Indo na ƙasa tana riƙe da mahaifiyarta, jikin Mama sanyi kamar ƙanƙara. Hawayen Indo na gangarowa kamar ruwan sama, tana kiran suna cikin rawar murya: “Mama... Mama... na gaya miki Dr Balarabe ya bani kuɗi... kace mata ta tashi don Allah, NICCE nake kiranta... Mama farka don Allah Mama! ” Sai ta faɗa jikin makwabci, wacce ta ruga da ita cikin kuka wani dattijo ya tsaya bakin ƙofa, hannunsa na rawa, yana faɗin: “Innalillahi wa inna ilaihi raji’un...” Amma Indo kamar bata ji ba — ta kasa fahimtar kalmar da ta fi tsoro a duniya. Unguwa ta taru. Muryoyi suka rikice, kowa ya shiga tashin hankali. “Ku kira motar asibiti!" “Ku cire yarinyar nan, kar ta karye da kuka!” Sai da aka kwace Indo daga jikin mahaifiyarta da ƙyar. Hannayenta suna rawa, ta riƙe rigar Mama tana kuka kamar ranta zai fita. “Babu inda zani!” ta faɗa da ƙarfi. “Sai na bi Mama! Ku barni kawai... ku barni!” Jikinta yana rawa, idanunta sun cika da hawaye, numfashinta yana fitowa da sauri, tana shure-shure a ƙasa yara suka tsaya suna kuka, mata suka rufe baki suna faɗin “Ya Allah ka dubi yarinyar nan da rahma.” Ƙarar siren asibiti ta cika titi, motar ambulance ta tsaya da gaggawa. A cikin hayaniya, wani likita ya fito, suka ɗauki Mama a gadon asibiti, Indo kuwa ta bi a bayansu kamar wata da ta rasa hasken rana. A asibiti kuwa, ƙarar Indo ta sake girgiza kofofi. “Mamaaa! Mamaaa!! Kar ki barni Mama!” Ta riƙe hannunta, tana kuka har idanuwanta suka kumbura. Likita ya shiga ciki da gaggawa, nurses suka rufe ƙofa. Sai dai Indo ta ƙi zama a waje. Ta jingina da ƙofar ɗakin da Mama ke ciki, tana numfasawa da wahala, tana jin yadda ƙirjinta ke harbawa kamar ana dukan ganga. Wani nurse ya fito yana cewa, “Ku riƙe ta don Allah, kar ta sake shiga!” Amma da ƙyar suka iya Indo ta naƙude tana ihu: “Ku barni in shiga! Ni nake kiranta! Ni ɗiyarta ce!“Mamaaa... wallahi ni ba zan iya ba! Ki farka Mama... ki farka ki ga ni!” Hawayenta suka zubo suka jiƙe ƙasa. Ƙamshin disinfectant na asibiti ya haɗu da ƙamshin ruwan turaren da Mama ta shafa da safe — yana motsa tunani, yana ƙara masa zafi. Ƙarƙashin hasken farin fitila, Indo ta durƙusa a ƙofar ɗakin da mahaifiyarta ke kwance, tana ta faman kuka da kalmomin da babu wanda ya iya tsayar da su. Ko nurses, ko likitoci, duk sun tsaya suna kallonta da tausayi — yarinya ƙarama amma zuciyarta ta ɗauki nauyin tashin duniya. A wancan dare, asibitin ya cika da shiru mai nauyi, sai ƙarar Indo kawai ke sakewa daga nesa “Mama ki farka... Mama... na dawo gida da dariya, amma yanzu babu ke...” Lokacin da suka shigo dakin gaggawa, Dr Sadeeq ya tsaya cak a bakin gadon. Numfashinsa ya tsaya na ɗan lokaci kamar zuciyarsa ta manta yadda ake bugawa. Ya ga Mama kwance, jikin ta sanyi, hannunta babu kuzari. Indo kuma tana riketa kamar wacce take ƙoƙarin mayar da rai da hannunta. Muryar Indo ta sake karya zuciya: “Na dawo, Mama… na dawo ina murna… ina cewa ‘Mama ga kuɗi, zamu ci kaza yau, Dr Balarabe yabani’ — amma Mama bata amsa ba… kace ta amsa min don Allah, Dr…” Dr Sadeeq ya ɗauki numfashi da wahala, ya matse hannunsa a kansa. “Please… please don’t die in my last time,” ya furta a hankali, muryarsa na rawa. “This is my time to move from here… Allah, please…” Idanunsa suka cika da hawaye. Bai san lokacin da hawayen suka gangaro masa ba. Kamar yadda Indo ke kuka da ƙarfi, shi ma zuciyarsa ta karye ƙal, sai yana jin kamar duniya ta tsaya. Atika, wacce ke gefe, ta rufe bakinta da tafin hannu. Bata taɓa ganin irin wannan zafi ba, zafin da ya cika ɗaki da ƙamshin mutuwa da kuma kukan ƙauna. Ta matse idanunta, hawaye suka zubo. Indo ta sake ɗaga hannun Mama tana girgiza shi “Mama… ki farka mana… ni ce Indo… kina ji na ko? Ki farka, mu tafi gida Mama! Mu ci kaza da lemo kamar jiya da nake dariya, Mama! ” Sai da zuciyar kowa ta narke. Kowa da ke asibitin ya tsaya yana share idanu. Har likitocin ma da suka saba ganin mutuwa a kullum, yau zuciyarsu ta shaƙu da tausayin yarinyar nan da ta tsaya tana kuka kan uwa kamar ranta ne ke fita a hankali. Dr Sadeeq ya matsa kusa, ya durƙusa, ya ɗora hannunsa a kan kafadar Indo, muryarsa tana rawa sosai “Indo… shh… ki yi haƙuri… Allah yana tare da Mama… ba ta tafi ba… muna ƙoƙari.”Amma Indo ta girgiza kai cikin kuka mai ban tausayi: “A’a… ta tafi! Na san ta tafi! Ni ce ta janyo hakan… ni ce na bar ta na tafi neman ruwa!” Dr Sadeeq ya kasa magana, ya ɗaga ido sama yana kiran Allah a zuciyarsa, “Ya Allah, ka bar wannan uwa, ka bar ta saboda yarinyar nan. Ka ji ƙaunarta, ka sauƙaƙa wannan ciwo.” Sai yayi shiru, numfashinsa na sanyi, hawaye na zubo masa cikin nutsuwa. Kallon Indo ya zama kamar kallon wani ɗan yaro da yake rugawa cikin duhu yana kiran sunan mahaifiyarsa da babu amsa. A wancan lokacin, babu wanda bai yi kuka ba ko ma’aikatan asibitin, ko marasa lafiya, ko masu jiran aiki. Duk zuciyoyi sun narke da tausayin Indo. “Mama ki farka… don Allah Mama ki amsa ni…” Akwai wata murya a cikin kukan Indo wacce ta fi kuka komai zafi: murya mai ƙara daɗa bugun zuciya, mai sanya kowa ya juya gefe ya share hawayensa cikin asiri. Asibitin ya ɗauki nutsuwa mai nauyi, ana jin sautin kuka da addu’a a tsakanin mutane. Har Dr Sadeeq, wanda ake ganinsa a matsayin mutum mai ƙarfi da hankali, ya durƙusa yana share idanu, yana faɗin a hankali: “Ya Allah… ni ma zuciyata ta yi kuka.” 💔 A lokacin da kowa ya fita daga ɗakin, sai aka bar Dr Sadeeq da Mama kaɗai, nurses biyu na tsaye a gefe suna jiran umarni. Jikin Mama ya yi sanyi, numfashinta yana fita da wahala. Sautin na’urorin dakin ICU suna ƙara karyar da zuciya, pip… pip… pip… amma sautin yana raguwa a hankali. Dr Sadeeq ya durƙusa, ya sa hannunsa yana jijjigarta a hankali, “Mama, ki daure, please… kina jin ni? Don Allah ki daure saboda Indo…” Sai taja wani nishi mai rauni, idonta ya ɗan buɗe kadan, jinin da ke bakin ta ya sake fitowa. Nurse ɗaya ta matsa da oxygen mask, ta ƙoƙarta ta saka mata, amma Mama ta hana da rauni, ta tura hannunta a gefe tana kallon Dr Sadeeq da wani kallo mai zurfi – kallo na amana da nasiha a lokaci guda. Muryarta ta fito da kyar, kamar iska ce ke ɗaukarta: “Ba zan… rayu ba… Dr Sadeeq… don Allah… ka rike min Indo… amana nake baka…” Sai hawaye suka zubo daga idon Dr Sadeeq, ya matse hannunta cikin nasa yana girgiza kai “Kiyi shiru, Mama, za ki rayu, Allah zai taimake ki…”Amma ta girgiza kai cikin ƙarfi na ƙarshe, “Tun ranar da na ga farin cikin ta… nasan… kai ne madafin ta… Indo… Indo zata samu gaskiya da kai…” Sai ta numfasa, idonta ya fara sauka ƙasa. Atika ta yi saurin shigowa da kiran Indo a waje amma kafin ta isa ƙofa, sai suka ji Mama ta soma maimaita kalmar shahada a hankali. “La ilaha illallah… Muhammadu Rasulullah…” Dr Sadeeq ya zube a gefenta yana maimaitawa tare da ita, hawaye na zubo masa kamar ruwan sama sai suka ji shiru… monitor ɗin ya yi beep ɗaya mai ƙarfi sannan ya tsaya. Wani natsuwa mai ban tsoro ta cika ɗakin. Nurse ɗin ta saki huci, ta ɗauki labulen ƙirjinta ta rufe Mama da tawul mai launin fari. Dr Sadeeq ya tsaya a wuri ɗaya, kamar mutum da aka cirewa rai. Idonsa ya zaro hawaye, yana maimaita maganarta cikin raunana murya “Ban mutu ba… don in baka amana ce… Sai jikinta ya nitsu. A waje kuwa, Indo na zaune tana jiran fitowar su. Da suka fito da lulluɓe da farin zanen, sai Indo ta kalle su, ta ji jini a jikinta ya tsaya. “Mama… Mama…”ta rugo da gudu, ta zube ƙasa tana ihu mai sosa zuciya. Sai jiki ya yi mata sanyi, idanunta suka yi duhu ta suma a wurin. Nurses suka ruga da ruwa, suka fesa mata, suka saka mataa fuska. Da ta farka, sai kuka mai ban tausayi ya tashi daga bakinta, muryarta na rawa sosai tana cewa: “Ku tashi Mama… ku tashi mu ci kaza… Mama… ki amsa ni…” Dakin gaba ɗaya ya cika da hawaye. Dr Sadeeq ya juya gefe yana share nasa cikin asiri, zuciyarsa ta narke, ya ce a zuciyarsa l “Amanar ki ce Mama… Indo zata zama amana a idona… har karshen rayuwata.” What a painful drama is going here, is double page fan's Thank you with your love 😭 Kullu nafsin za'iqatul maut 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 2️⃣0️⃣ 19 / 11/ 2025 بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. Sometimes, destiny brings you love in the most unexpected way When a doctor heals with love, even pain becomes laughter.” 🩺 A hankali aka cika gidan Mai unguwa da jama’a, kowa na cikin shiru da tausayin Indo. Wani irin iska mai ɗauke da ƙanshin sabulun wankan gawa da turaren wuta ke yawo cikin gidan wani ke karanta “Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un…” a hankali. A gefe kuwa Indo ce, ta durƙusa ƙasa gaba ɗaya, kanta a jingine kan gawar Mama da aka gama wanka aka lullube da farin zanen da yake cike da kamshin al miski da ruwan wankan gawa. Hawayenta na gangarowa ba tare da tsayawa ba. Wani lokaci tana sharewa da zani, sai ya sake fitowa sabo da ƙarfi. “Mama, tashi mana... Mama don Allah ki tashi… Kinga Indo ce… Mama,, Mama…” Muryarta ta karye gaba ɗaya. Muryar ta na fita kamar ta wanda ke cikin mafarki da azaba. Mai unguwa ya nisa yana kallonta da tausayi, ya juya yana share idanu, sai wata tsohuwa ta ce da ita: “Ki hakura ɗiyata… Mama ta gama nata tafiyar…” Indo ta juyo da ido jajaye, ta girgiza kai cikin rikici “A’a! Mama bata mutu ba! kawai tana bacci ne… Mama fa tana bacci ne…!” ta sake rarrafe ta dawo ta rungume gawar, tana jijjigata da ƙarfi tana ihu, “Ki tashi Mama! ki tashi mu tafi gida Mama! Ba za ki bar ni ba!” A nan kuwa duniya ta tsaya koowa ya tsaya cak, babu wanda ya san me zai ce an rasa mai iya rarrashin ta, an rasa wanda zai iya cire ta daga kan Mama kowa na kuka, kowa na tausayi. Wani yaro ma ya durƙusa yana share hawaye. Cikin wannan yanayi ne sai aka ji muryar mota ta tsaya a bakin ƙofa — motar Dr Sadeeq. yana fitowa daga motar yana kallon taron mutane, zuciyarsa na bugawa da sauri. Da ya karaso bakin zauren , sai iska mai ɗauke da ƙamshin turaren wankan gawa ta doki hancinsa ya tsaya, ya sauke numfashi da nauyi, sannan ya shiga cikin gidan. Lokacin da idanunsa suka sauka kan Indo, da ta lulluɓe kanta da farin zanen Mama tana kuka kamar mai jin ciwon rai, sai zuciyarsa ta narke ya ji wani abu ya tsaya masa a ƙirji kamar ƙarfen sanyi. Ya ƙaraso a hankali, ya durƙusa a gabanta, ya saka hannunsa cikin nata yana kallon ta da idanun da suka cika da hawaye. “Indo…” Ba ta amsa ba, sai ta ɗaga kai da idanun da suka kumbura, ta ce da muryar da ta karye, “Dr Balarabe… kar ku rabani da Mama… itace kawai gatana…” wani irin rawar jiki ya rufe Dr Sadeeq ya kasa magana Ya ji kamar duniya ta tsaya. Ya rike hannunta cikin nashi yana girgiza kai, “Indo… Mama ta huta ne ta tafi wurin Ubangiji, ba ta bar ki ba… ta bar ki da amana…” Sai Indo ta fashe da wani irin kuka da ya fi ƙarfin zuciya, ta faɗa cikin ƙirjinsa, ta kama rigarsa tana cewa“Ka dawo min da ita Dr Balarabe! Ka dawo min da Mama!” Hawayen Dr Sadeeq suka zubo, ya rungume ta a jikinsa sosai kamar zai narkar da ita da ƙauna da tausayin da ke cinsa. A hankali ya rufe idanunsa, yana jin zuciyarsa na rawa, yana maimaita a zuciyarsa: “Mama… amanar ki na hannuna… Indo ce farin cikin ki, kuma zan zama gatan ta kamar yadda kika so…” Sauran mutane kuwa suna kuka, wasu suna fadin “Subhanallah… Allah ya jikanta.” Haka aka ɗauki gawar Mama, aka nufi masallaci domin jana’iza. Indo kuwa sai kuka take kamar zata biyo ta, Dr Sadeeq yana rike da hannunta, yana shige da fitar numfashi cikin ciwo mai zurfi. A zuciyarsa kuwa, sabuwar alƙawari ta tabbata Zai tsaya a matsayin gatan Indo, kamar yadda Mama ta roƙe shi kafin ta rufe idanuwanta na ƙarshe. ###$$$$$$$#######$$##$# Wayar sa ce ta fara ruri, sai da ya kalli fuskar wayar ya ga Atika ke kira. Ya sauke ajiyar zuciya, ya saka wayar a silent. Yasan kirar booking ɗin jirginsu ce — by 4:00pm jirgin zai sauka a Abuja yau zuciyarsa ta fi kowane lokaci nauyi; tsakanin mutuwar Mama da rayuwar Indo da ba ta san komai ba. Cikin ɗan lokaci ya fuskanci cewa lokaci na tafiya, jirgi ba zai jira shi ba, ya fita, ya nufi Mai unguwa wanda ke tsaye da wasu dattawa uku a bakin ƙofar gida. Ya tsaya a gabansu cikin gajiya da raunin zuciya. “Mai unguwa,” in ji shi da muryar da ke cike da rawar damuwa, “Mama ta rasu. Kafin ta rufe idonta ta bani amana ɗaya—Indo. Ta ce in riƙe ta kamar jinin jikina zan tafi jirgi yanzu, amma na rantse, zan dawo cikin kwana biyu in ɗauketa.” Mai unguwa ya jinjina kai cikin tausayawa. “Amanar mace da aka bari kafin mutuwa ba wasa bace, Dr. Sadeeq ka tabbatar da ita kafin ka tafi.” ya ɗan ɗaga kai cikin rashin fahimta. “Ta yaya zan tabbatar da ita ,? ban fahimci abinda kake nufi ba ” Mai unguwa ya ɗan yi shiru, kafin ya ce a hankali: “Ka bada sadaki yanzu, a daura aure tsakaninka da Indo a sirrance. Auren amana ne, ba wanda zai sani sai mu guda huɗu. Lokacin da ka dawo, sai ka ɗauketa kamar yadda Mama ta nema, saboda bazamu baka Indo ka tafe da ita birni ba batare da auren ta kaye ba .” Cikin firgici da rawar jiki ya kura masa ido. Zuciyarsa ta shiga bugawa kamar ana dukan ganga a ƙirjinsa, zufa ya kitto masa a fuskar sa ya kasa ko motsawa ya shiga tunanin tuna da kalmar Mama da ta ce masa kafin ta fice daga duniya“Ka riƙe min Indo, don Allah...” Sai ya sauke numfashi mai nauyi, ya ɗaga kai. “Na yarda,” ya faɗa da murya mai sanyi da ta karye.“Ku karɓi sadaki, ku daura auren nan... amma kar wani ya sani. Wannan sirri ne... tsakaninmu kaɗai ko Indo kada ta sani yanzu.” Mai unguwa ya gyara zama, ya yi dariyar tausayi mai haɗe da nauyin amana. “Za a kiyaye sirrin nan har abada. Allah Ya sa wannan auren ya zama alkhairi, ya zama kariya gareta.” Dr. Sadeeq ya lumshe ido, ya shiga mota sa nan ya fito da kakar sa ya zare bundle biyu na dubu ɗaya ɗaya dubu ɗari biyu ɗin da ke jikinsa, ya buɗe ya fito da kuɗin sadaki, ya miƙa hannunsa cikin girgiza da hawaye. “Ga amanar kuɗi, ga amana kar wani ya sani, kar wani ya faɗa. Har sai lokacin da nake da ikon bayyanawa” Suka karɓa cikin nutsuwa, suka yi addu’a, aka ɗaure aure cikin sigar rufi asiri da shaidu iyayyen ta Indo a ciki tana bacci mai nauyi, tana motsa baki kamar tana magana da Mama: “Mama… kada ki tafi… Mama…” Ya tsaya yana kallonta daga bakin ƙofa, idonsa cike da hawaye Sai zuciyarsa ta fadi kalmar da ba ta fita a bakinsa ba: “Zan dawo … amanar Mama.” Ya juya, yana tafiya cikin zumunci da masifar da ya haifa kansa da sunan amana zuciyarsa na tsalle kamar wadda aka ɗaura wa amanar rai. Shi kaɗai ya san abin da aka faru. Shi kaɗai ya san cewa tun daga wannan rana Indo ta zama nasa, a sirri. 🤌🤌🤌🤌🤌🤌 PAGE ONE ZUWA PAGE 20 SABODA MASU NEMA DAGA FARKO THANK YOU https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 2️⃣1️⃣ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Typing...📲 21 / 11/ 2025 بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. Sometimes, destiny brings you love in the most unexpected way When a doctor heals with love, even pain becomes laughter.” 🩺 A cikin jirgin sama ya daga kai cikin sararin sama, iska ta hura ƙasan fikafikansa kamar numfashin wani da ke ƙoƙarin yin shiru a lokacin kuka, Dr. Sadeeq ya jingina da kujera, idanunsa a rufe, amma zuciyarsa a buɗe take tana cike da hayaniyar da babu sauti. Babu wanda ya ce komai. Atika ta zauna a gefe, tana dubansa lokaci zuwa lokaci, amma duk lokacin da ta ga fuskarsa sai ta janye idonta kamannin sa ya canza wani irin shiru ne ya lullube shi, shiru mai zafi, irin wanda yake ɗauke da tambayoyi da amsoshi a lokaci guda. Ya jingina kai, hannunsa ɗaya yana riƙe da phone ɗinsa, ɗayan kuma ya ɗora akan cinyarsa. Sai iska ta sake kadawa daga window, ya buɗe ido a hankali — fuskar Indo ta sake bayyana a tunaninsa, tana ihu tana kiran “Mama! Mama ki tashi!” Ya runtse ido da ƙarfi, yana ƙoƙarin korar hoton, amma sai ya dawo da ƙarfin da ya fi na farko, numfashin sa ya yi nauyi, kamar yana sha da ƙoƙari yayi ƙoƙarin janye tunanin, amma kalmar “ka riƙe min Indo” tana maimaituwa a cikin kunnensa kamar sautin zuciya. Ya juya window, yana kallon farin gajimare da ke shawagi a sama a tunaninsa, Mama tana can sama tana kallonsa ,ya saki wani irin numfashi mai nauyi, sannan ya rufe idonsa da hannayensa biyu a hankali Atika ta ɗan kalli gefensa, ta ga hawayen da ke gangarowa daga gefen idanunsa, amma ta yi kamar ba ta gani ba ta ja pillow ta jingina kai, shiru suka ci gaba da tafiya. Babu wanda ya motsa har jirgin ya isa. Sai kawai murya ta cikin jirgin ta ce“We have landed in Abuja.” Shi ma sai ya buɗe idanunsa a hankali, yana jin tamkar an tashe shi daga wani dogon mafarki ya ɗauki jakarsa, ya fito ba tare da ya waiwaya ba, Atika ma ta bi shi a shiru. Babu magana, babu tambaya.Sai ya ɗauki numfashi mai sanyi, ya kama hanyar fita daga filin jirgi, cikin yanayi mai cike da natsuwa da nauyin tunani. Kamar ya fahimci cewa akwai wani abu da bai kamata a faɗa ba — wani sirri ne da duniya ba ta cancanci ta sani ba a bakin gate, ya tsaya kadan, ya lumshe ido. A ransa yana cewa “ Alhamdullah .” Da Dr. Sadeeq ya sauka daga motarsa a harabar gidan, iska mai sanyi ta hura fuskar sa a wani irin yanayi ya rufe shi — kamar gajimare da ke ɗauke da damuwa yasauke jakarsa a hankali, yana tafiya cikin nutsuwa, kamar wanda yake ƙoƙarin ɓoye raɗaɗin da zuciya ke jinsa. Ya shiga cikin gidan, part ɗin Mommy, inda hasken wayar talabijin ke ta haska fuskar ta. Tana zaune a kan kujerar cream leather, tana kallon Arewa24, sai ta ɗago idonta da murmushi mai cike da ƙauna da mamaki: “Sadeeq…?” Kafin ta ƙarasa, sai kawai ta ga ɗanta ya saki jakar hannunsa, ya ƙaraso ya faɗa ƙafarta kamar ƙaramin yaro ya jingina kansa a cinyarta, kamar wanda ya kasa riƙe nauyin da zuciyarsa ta ɗauka. “Mom…” Muryarsa ta fito a sanyaye, tana rawa. “Patient ta… ta mutu a hannuna. Uwa ce, abar tausayi. Yarinyar ta, wallahi, sai kuka takeyi… bana son ganin haka, Mom bana son mutuwa.” Wani irin shiru ya rufe ɗakin. Kallon Mommy ya canza ta sauke numfashi, ta shafa kansa da hannunta cikin sanyi da natsuwa “kai ɗana… kowa zai mutu. Dama duniya gidan wucewa ce ka yi hakuri, ka kwantar da hankali ka tuna, shi aikin ka taimako ne ba ka da ikon hana mutuwa.” Ya lumshe idanu, yana jin murya ta Mommy kamar tana ratsa zuciyarsa, tana wanke duk wani zafi da ke cikinta “Mom… ban iya ganin su suna rasuwa ba wannan karon daban ne.” Ta dan murmusa cikin tausayi, ta shafa gemunsa, tace “Zuciyar likita tana da laushi, amma aikin sa dole ya zama dutse ka tashi ka huta, ka watsa ruwa. Gobe zaka fi ƙarfi.” Sai ya yi ajiyar zuciya mai nauyi, ya miƙe cikin natsuwa“Na gode, Mom.” Ya juya ya nufi ɗakinsa, ya shiga bandaki. Ruwan wankan da ya zuba a kansa tamkar yana wanke masa jiki ne kawai — zuciyarsa kuwa har yanzu tana can bakin ƙasa, inda Indo ke kuka a kan gawar Mama. Sai ya jingina da bango, idonsa na lumshewa, yana furta da ƙaramin murya “Na ɗauki amanarta, Mama... Zan dawo, wallahi zan dawo.” #######$$$$$$$$$#### Indo ta farfaɗo... A hankali ta buɗe idanunta, numfashinta yana sauka da wahala kallon dakin da take ta yi, tana neman fuskar da ta saba gani. sai ta furta cikin rauni, “Mama...” Shiru babu wanda ya amsa ta sake kiran sunan da rawar murya, tana ƙoƙarin tashi daga katifar lokaci ɗaya kuma abubuwa suka fara dawo mata a hankali — mamakin mutuwar Mama, irin kuka da tashin hankali da ta gani da idonta. Numfashinta ya fara sarke wa, hawaye suka zubo da zafi “Mamaaa… ki tashi don Allah, ki tashi mu tafi gida…” Mai unguwa ya shigo da sauri, yana kiran sunanta da tausayi, “Indo, ki kwantar da hankalinki. Ki yi haƙuri, Mama ta tafi, ta bar mu.”ta fashe da kuka kamar ƙaramin yaro. Tana girgiza kai, tana cewa, “A’a ba zata tafi ba… Mama bata cika alkawari ba, ta ce zamu tafi birni kafin Sallah!” Ta nufi dakin Mama da sauri kamar mai hauka, ta buɗe ƙofar tana hawaye. Ta jawo kwatanta Mama da take a gefe ta rungume da ƙarfi, tana kuka mai tsuma rai“Mama ki tashi mana... ki ce min baki bar ni ba…” Haule da Dijee suka tsaya bakin ƙofa suna kuka. Dukkaninsu suna jin kalmar Indo tana shiga zuciyarsu kai tsaye. Haule ta ce cikin kuka, “Ya Rabbi, ka ba ta haƙuri… Indo bata da wanda ya rage mata sai kai.”“Ku bari ta zubar da hawayenta. Wani lokaci hawaye magani ne.” cewar mai unguwa Indo ta zauna a gefen gadon, ta ɗaura kanta a kan kwatanta Mama, tana kuka har saida jikinta ya gaji, taye bachi mai nauyi.......... To be continued https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 🩺🕯️ DR SADEEQ🕯️ 🩺 by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 CHAPTER 2️⃣2️⃣ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚) Typing...📲 22 / 11/ 2025 بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. Sometimes, destiny brings you love in the most unexpected way When a doctor heals with love, even pain becomes laughter.” 🩺 Apartment, After Few s Days Abuja unguwar Maitama, cikin wani apartment mai tsabta, haske kadan daga window yana shiga. Dr Sadeeq yana kwance a kan gadon sa, cikin farin singlet, idon sa ya dan kumbura saboda rashin bacci Wayarsa tana vibrating a gefen pillow, ya janyo ta da kasala, yana dubawa Dr Kamal Calling… “Hmm… wannan kam, sai yanzu,” ya furta cikin sanyin murya, yana lumshe ido kafin ya danna green button “Hey Kamal," what’s up bro?” “Are you home?” Dr Sadeeq ya ɗaga kansa sama cikin rashin son magana “Not really, I’m out now—” “Out? With who? Don’t lie, Sadeeq. I can see your car right in front of your gate.” Dr Sadeeq ya dan murmusa da kasala, “Haba Kamal, kai dai FBI ne, ba likita ba.” Dr Kamal: “I know you, dude. I’m outside. Open the damn door before I break it.” Ya katse wayar, yana dariya mai cike da kuzari. Sadeeq ya mike a hankali, ya dan shafi kansa, ya sa rigar doctor scrub jacket kamar wanda ba zai fita ba, amma yana son ya dan ji sanyi. Yana bude kofar, sai yaga Kamal ya fito daga cikin mota — kyakkyawan mutum ne mai chocolate skin, tall da broad shoulders, sanye da jeans da simple T-shirt, yana riƙe da iced coffee. “Kai kam baka canzawa. Har yanzu kana fara safe da coffee.” “Kai kuma baka daina yin damuwa da duniya ba.” Suka yi dariya, suka tafa hannu irin ta manyan abokai, Ya shiga ciki yana kallon yanayin sitting room ɗin — komai neat, amma akwai emptiness mai bayyana cewa gidan mutum daya ne mai tunani da damuwa “Bro, what the hell happened to you? You look like a man who’s been through a war.”Dr Kamal: “Kai, menene yake damunka haka? Ka rame kamar wanda ya fito daga jinya.” cikin sanyin jiki “Kamal, nayi asarar mutum.” Dr Kamal: “Mutuwa fa aikin mu ne, Sadeeq. Mun saba.” That’s not new, bro. We’ve lost patients before. It’s part of the job.” Ya juyo da fuska mai nauyi. “Ba kamar wannan ba, Kamal. Uwace ta rasu a hannuna, tana numfashi ta ƙarshe tana roƙona da hawaye… ‘Ka riƙe min Indo amana.’” Sai Kamal ya yi shiru, ya sauke numfashi “Haka kawai?” “Na ce mata zan riƙe na cika alkawari na aure ta ne kawai domin a kiyaye ta aurenta sirri ne, don ta samu kariya.” “ What the fuck And you promised?” “I did.” Kamal ya yi shiru na dan lokaci, ya ɗan kalli ƙasa, sannan ya zauna, ya dauki coffee yana tsotsar straw a hankali. Sai ya ce da dariya mai sauki, “Now you are telling me… you, Dr Sadeeq, married a 13-year-old girl secretly? Impossible!” Ya sake dariya mai tsanani har yana shan numfashi. “Karya fa, kai ne strictest doctor a hospital. Kasan idan matan nurses suka karasa maka labari sai trending.” Kamal ya dan yi shiru yana kallonsa, murmushinsa ya ja sauka zuwa tausayin gaskiya ya ɗan matsa baya ya yi dariya mai cike da mamaki. “Wait… kai? Ka yi aure da yarinya shekara goma sha uku? Wallahi ba zan yarda ba, ya ɗan saki murmushi mai ciwo. “Ba auren soyayya bane. Auren amana ne. Ni ma ban san yadda na iya ba. Ta roƙeni a lokacin numfashin ta na ƙarshe. Ban iya ƙin hakan “Dude, that’s… heavy. But still, 13? Bro, that’s a lot of responsibility. Are you even ready for that?” “Do I look ready for anything, Kamal? Kamal ya yi shiru, yana kallonsa da idanu masu tausayawa “Kai fa, wallahi kai mutum ne da zuciya. Amma wannan abu mai nauyi ne, Indo fa karamar yarinya ce.” Dr Sadeeq: “Na sani. Amma ban da ni waye zai kula da ita? Na bar garin, ta rasa uwa, ta rasa kowa. Duk dare ina ganin fuskar mamarta tana min kallon kuka tana cewa ‘Ka riƙe min Indo.’” Sai Kamal ya miƙe ya dafa kafadarsa “Allah ne ya jarabce ka, Sadeeq. Ka yi abin kirki, ka tsaya da amana. Ka bar komai ga Ubangiji. Zamu shirya yadda za’a kawo Indo nan Abuja lafiya, ka kula da ita cikin gaskiya.” Sadeeq ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi “Na yi alkawari da zan dawo da ita. Bazan karya alkawarin nan ba.” Kamal ya sake murmushi don rage masa damuwar.Kamal ya ɗan yi dariya mai laushi don rage yanayin zafin damuwar,“Okay, Doctor Romeo, just make sure by the time you bring her, she’s not calling you ‘Hubby’ in front of nurses.” Sai suka kwashe da dariya sosai. Sadeeq ma ya fara sakin jikinsa kadan. Ya ce da murmushi “Listen, bro. You’ve done what any human with conscience would do. Don’t beat yourself up. Allah ne ya rubuta hakan. Take it easy. When you’re ready, we’ll plan how to bring Indo to Abuja — safely and properly suka cigaba da hira mai taushi — kamar yadda yan uwa ke rarrashin juna bayan rashin da ya girgiza zuciya. Sadeeq yana jin wani dan saukin nauyin zuciya, amma har yanzu tunanin Indo da kalmar “ka riƙe min ita amana” yana masa nauyi a zuciya A hankali sai ya rufe idanunsa, yana jin muryar mamarta tana maimaituwa a cikin kunne, “Ka riƙe min Indo amana…” kuma daga nesa kamar ya ji muryar Indo tana kiran sa cikin kuka, “Dr Balarabe… kada ku barni…” Ya bude idanu cikin firgici. Kamal yana kallonsa cikin tausayawa “You okay?” Dr Sadeeq: “I just... I just need to bring her here soon. I owe her that much.” Shiru ne ya cika ɗakin bayan dariyarsu ta lafa. Sai Dr Sadeeq ya jingina da kujera, yana wasa da zoben hannunsa cikin tunani mai nauyi. Muryarsa ta sauya zuwa mai sanyi da tausayin kai “Kamal… I’ve been thinking. Yanzu ina zan ajiye ta idan na kawo ta Abuja? Su Mommy da Daddy fa? Yaya zan gaya musu? Indo looks so young, so… innocent. Kuma dirty a yanayin ta yanzu, idan sun ganta haka, they’ll never understand.” Kamal ya ɗan yi shiru, yana kallonsa da murmushin wanda yake fahimtar matsalar abokinsa sosai. Sai ya ɗaga kai a hankali yana cewa: “You’re right, my guy. Wannan labarin idan ya kai kunnuwan Daddy, wallahi bazai yarda ba. Zai ce baka da hankali — aure da yarinya auren sirri? Fitina ce. Shawara ɗaya ce, Sadeeq.” Ya ɗan matsa kusa da shi, yana dubansa kai tsaye cikin ido“Ka kawo ta Abuja a matsayin maid ɗinka. Kawai ace ka taimake ta saboda ta rasa uwa. Ko kuma ka aje ta wajen maid ɗin gidan Mommy, ka ce orphan ce, baka son ta wahala.” Ya ɗan yi ɗan murmushi mai nishadi, yana ƙoƙarin rage yanayin “That’s the best solution, wallahi. Ka kare kanta daga tambayoyi, kuma su Mommy ba zasu ga wata fitina ba. Daga baya idan lokaci ya yi, zaka iya gaya musu gaskiya.” Dr Sadeeq ya yi shiru na ɗan lokaci, yana maida numfashi da jinkiri. Sai ya ɗan daga ido ya dubi Kamal. “Kamal… kai da gaske kake?” “Of course, Doctor Romeo,” Kamal ya faɗa yana dariya, “ka so ta kare daga duniya ne? To sai ka yi wayo, protect her quietly.” Sai Sadeeq ya saki ɗan murmushi mai ɗan ciwo:“Na gane. As a maid, ba aure. Ba a yanzu. Zamu jira lokaci ya nuna gaskiya.” Kamal ya tafa masa kafaɗa, yana ƙara tabbatar masa “That’s the spirit, my brother. You’re doing the right thing — just make sure babu wanda ya san komai. Remember, this city is full of ears and eyes.” Dr Sadeeq ya lumshe ido, yana maimaita a ransa kamar yana ɗaukar alkawari “A cikin sirri zan kare ta, kamar yadda na karɓi amanarta.” Sai Kamal ya miƙe, yana ɗaukar kofinsa da murmushi mai cike da hikima“Toh, abokina. Ka shirya. Ni zan taimaka wajen samun wuri mai kyau. Amma fa — idan yarinyar nan ta fara kiranka ‘Dr Balarabe My Husband’ a gaban Mommy…” Sai dariya ta sake barkewa a ɗakin. Sadeeq ya jefa masa pillow yana dariya mai haɗa ciwo da natsuwa “Kamal, kai ba zaka taɓa gyaruwa ba.” Cikin ransa kuwa“Amma tabbas, wannan ne mafita. Indo zata samu lafiya, rayuwa — kuma sirrin nan sai zuciyata kaɗai ta sani.” Baya wasu kwanaki Gaba ɗaya Indo ta zama abar tausayi. Rayuwarta ta tsaya cak — ba magana, ba dariya, ba walwala , sallah ma ta daina yi. Duk wanda ya ganta sai yaji tausayi. A kullum idan ta farka, kuka take har sai ta gaji. Ba abincin kirki take ci ba, ba barci mai kyau take samu ba. A baya Mama ce take cewa mata “Indo, raye-raye sai da sallah. Ki tuna Allah ko da cikin damuwa.”Amma yanzu Mama babu ita. Indo ta zama kamar ta rasa komai a duniya. Ranar wata laraba ta tashi da safiya cikin jiki mai rauni, ta nufi asibitin da Mama ta mutu. Tana tsammanin zata ga Dr. Balarabe ko kalmar ta’aziyya daga gare shi, amma sai aka ce mata ya tafi Abuja — yabar garin gaba ɗaya. Indo ta tsaya kallon likitan da ya faɗa mata hakan, idanunta cike da hawaye. Ta juya ta fita ba tare da ta ce komai ba. Da ta koma gida, ta sake zama cikin dakin da suka zauna da Mama. Dakin ya cika da ƙamshin tsohuwar turaren Mama. Sai ta fashe da kuka sosai, tana furta: “Mama… me yasa kika bar ni haka? Ina zan je yanzu?” A cikin tashin hankalin nan, ta jawo briefcase ɗin Dr. Balarabe da ya bari lokacin rikicin, ta ɗora a cinyarta tana shan kuka. Ta rufe kanta da hijab ɗinta, ta shiga cikin wani irin yanayi na zullumi da rauni. Tana kuka tana magana da kanta: “Ko da a nan nake zaune har abada… ni da Mama kawai…” Sai ta kwanta a saman tabarmar Mama, tana riƙe da briefcase ɗin kamar ita ce Mama ɗin kanta.................... To be continued....... I need ur prayer for my health........ Thank you 💕 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt COMMENTS SECTION GROUP 👇👇👇 ONLY FOR COMMENTER'S https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1?mode=wwt ✨🩺DR SADEEQ 🩺✨ by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 Dr Sadeeq and Indo's contrasting personalities are bound to create some sparks, their love was written in the stars, but they needed a little drama to find it.... 24 / 11 / 2025 بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 P 2️⃣3️⃣ Da yamma, Dr Sadeeq yana zaune a falo, yana latsar wayarsa yana duba lokaci. Idanunsa sun nuna alamun gajiya, amma zuciyarsa cike take da tunani — tunanin yadda zai shigo da Indo cikin wannan family nasa ... Yana cikin wannan tunanin ne sai Kamal ya shigo, yana jinginar da kansa da ƙofar falo, murmushi a fuskarsa " Kai dai ka faɗa min gaskiya, Wednesday ɗin nan sai mu tafi ko? " Of course mun riga mun tsara komai. Nace wa mai unguwa daman zanzo da bro na, just prepaid flight ne. Kamal yana dariya "To ai ni dai bana zuwa, wallahi ka je kai ka ɗauko amaryarka" Dr Sadeeq ya ɗan harare shi yana murmushi" kai fa, kai ne ka fara bada shawarar a ɗaukota. To yanzu sai kace ba zaka tafi ba?" Kamal yana tura baki "Na bada shawara, ban ce zan yi tafiya ba." Dr Sadeeq yana tashi daga kujera, yana wasa da murya mai kama da umarni " kai Kamal, dole mu tafi tare. Ni ba zan iya tafiya ni kaɗai ba. Wannan ai aikin duo ne – ni da kai." Kamal ya yi dariya mai amo, yana kaɗa kai kamar wanda yake faɗin “kai fa ɗan iskanci ne.” To shikenan. Normal, zamuje, mu ɗauko amaryar mu fa " Dr Sadeeq yana kallonsa da wasa“Amaryar mu” kuma? Haba! yarinya ce ce, kai dai witness ne.yana dariya Kai ba ruwana, kawai dai na san tafiyar nan ba zata zama lafiya ba kuma da motar mu zamu tafe , next time sai kaje da Flight bayan ka mata ciki ka kaita ƙauyensu da jirgi." Sai dariya ta cikawa falon. Dr Sadeeq ya ɗauki cup ɗin coffee daga table, ya harare shi yana murmushi. "Na rantse idan baka yi shiru ba zan wurgar da wannan cup ɗin akanka ka gwada ka gani". "Aww to ƙarya ne gaskiya ne ai kuma " kafin ya gama magana , Dr Sadeeq ya jefa masa cup ɗin da wasa, Kamal kuma ya yi saurin kama shi a sama da hannunsa, yana murmushi. yana dariya sosai" Kai, reflex ɗina fa! Kasan ni ba na wasa da reaction." Dr Sadeeq " To kai ai dole ka zama surgeon, saboda reflex ɗinka yana aiki." Sukatattauna akai sosai suna shan iska saboda nishaɗi " To ni bari in wuce gida, kafin dare yayi" Dr Sadeeq: Alright bro, "gobe sai mu gama tsara komai, Wednesday da safe. Kamal ya tashi yana gyara rigarsa, yana tafiya har bakin ƙofa sai ya juya "Sadeeq ka tabbata ka shirya, don ni bana son tafiya bata da plan. Dr Sadeeq: (yana murmushi) Everything’s "under control. Don’t worry bro." Da Kamal zai fita sai suka ji ƙarar mota a waje motar Daddy ce. Su biyun suka kalli juna, sannan Kamal ya yi tsaki mai dariya , " Oh oh! Daddy ya dawo. Ka dai shirya yanzu zaka ji lecture. "Dr Sadeeq yana murmushi " Kai dai bari" Suka fito zuwa waje, sai suka tarar da Daddy yana fitowa daga cikin black Prado, yana sanye da jalabiya milk color, hannunsa riƙe da files. Kallo ɗaya zaka yi masa ka san mutumin kirki ne amma mai natsuwa sosai. Daddy: (yana kallonsu da dariya mai ɗan kaushi) Hmmm… "ku biyun nan ne? Kamar dai akwai wata sabuwar haɗin kai da kuka yi? Kamal: (yana murmushi) "No Daddy, ai yau kawai muka haɗu a gida muka tattauna office matter" Dr Sadeeq: (yana ƙara murmushi) " Haka ne Daddy, ba komai bane." Daddy ya kalle su da yanayin da yake nufin “ban yarda da wannan ba.” Sai ya ɗan yi murmushi. " Ni dai ina ganin lokaci ya yi da zan aurar da ku biyun gaba ɗaya. Kuna ta yawo da dariya, babu wacce ya fito da matar aure. Kamal: (yana dariya sosai) Daddy ka bari mana. Soon fa, mun kusa. Dr Sadeeq: (yana dariya yana kauda kai) Daddy gaskiya muna kan hanyar zuwa nan kusa ,Daddy ya ɗan girgiza kai, yana nuna su da yatsa cikin wasa , "To ai idan kuka ce haka, zan sa ido. Na gaji da jiran ku, aurar daku kawai zan yi naga kamar tsoron matan kuke ." Da zaran Dr SADEEQ ya fara Maganar aure to Nima zan fara kawai lokacin ne muke jira Daddy ", Daddy ya kalli Dr Sadeeq da murmushi mai zurfi Daddy: Kai kuwa, banson tsokana. Ka dai tabbatar da cewa lokacin da kuke son aure, kun shirya da gaske. Ba irin wasanku nan ba. Dr Sadeeq: (yana dariya kadan) "Na ji Daddy" Daddy ya kalli Kamal yana dariya. " kai kuma, idan ba kai ba, wane ne zai fara? Kamal: (yana murmushi) Ni fa sai Sadeeq ya fara, Daddy. Zan biyo bayansa. Daddy: (yana dariya) To ai ku biyun da irin wannan haɗin kai, zan saka ido sosai. Suka yi dariya gaba ɗaya, sannan Kamal ya fara tafiya zuwa motarsa. Kamal yana daga hannu To Daddy, sai da safe. Na barku lafiya ," To Allah ya kiyaye hanya." Dr Sadeeq: (yana murmushi) Bro safe trip, sai mu haɗu gobe. Kamal ya shiga mota ya ja ya tafi, sai ƙarar motarsa ta ɓace a nesa. Daddy ya kalli Dr Sadeeq yana murmushi mai ma’ana, kamar yana ganin abu da ɗan nasa ke ɓoye. "Kai dai akwai abin da kake ɓoye min, amma zan jira in gani." No Daddy, ba komai wallahi." Daddy ya shige ciki, Dr Sadeeq ya tsaya a bakin ƙofa yana kallon sama. Sai iska ta busa gefen fuskarsa, ya ɗan lumshe ido. A ransa yana cewa “In shaa Allah, wannan tafiyar zata zama mafita… Indo, zan dawo da ke lafiya.” ₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦ Washegari tun ƙarfe shida na safe, Abuja ta kasance cikin sanyi mai daɗi. Rana bata fito sosai ba, iska mai sanyi na ta busawa cikin natsuwa. A nan ne Dr Sadeeq ke tsaye a bakin window, cikin white shirt mai tsabta da black trousers, hannunsa ɗauke da jakar dai dai fuskar sa cike da nutsuwa amma zuciyarsa tana dukan bugawa fiye da yadda ya saba. Ya juyo yana duban agogo, sai ya lumshe ido kadan, ya ce a hankali “Indo... yau zan dawo da ke gida.” Bayan mintuna talatin, motar Kamal ta tsaya a gaban gida. Sabuwar Lexus RX 350, mai sheƙin zinariya, tana haskawa kamar an shafe ta da hasken safe. Kamal ya fito cikin sky blue kaftan da brown cap, fuskarsa na ɗauke da annuri irin na mutum mai walwala. Ya yi horn sau biyu, yana faɗin cikin dariya: “Oga Doctor, baka shirya ba har yanzu?” Dr Sadeeq ya fito daga cikin gida cikin nutsuwa, sai ƙamshi yake fitarwa — ƙamshin oud da sandalwood. Fuskar sa ta ƙara haske, murmushi a hankali yana rataye a gefen leɓɓansa , yana kallonsa da dariya "Kai wallahi kana kama da wanda zai je ɗaukar amarya, ba patient ba." To ai amana ce, ba wasa ba." Suka shiga mota driver na jansu . ya kunna AC, motar ta fara tafiya cikin sanyi da natsuwa, suna ta hira, lokaci zuwa lokaci Kamal na tsokanar sa da faɗin: “Ka tabbata zaka iya kallon ta? Karka yi kuka a gaban yarinyar nan kamar da.” Sai Dr Sadeeq ya yi murmushi kawai, yana kallon window, yana tunanin Indo da fuskarta mai cike da tsarki, idanunta masu nutsuwa da rashin wayewa — fuskarta ta zamo abin da yake gani a ransa ko da ya rufe ido. Tafiyar daga Abuja zuwa Adamawa ta kasance mai nisa, amma saboda private drive ne, basu tsaya ko ina ba sai a Yola junction, inda suka yi sallar zuhur da cin abinci. Kamal yana ta zancen dariya, Dr Sadeeq kuma ya kasa shakatawa — zuciyarsa cike da tunani. Yayin da rana ta fara sauka, hasken yamma ya fara lullube hanya, rana na fara yin orange glow, sai kamshin ƙasa mai daɗi ya lullube motar Dr SADEEQ ya kalli agogo yace: “Da alama zamu isa Modirre kafin 4 Doctor.” (yana murmushi)" Alhamdulillah, haka nake so." Motar ta shiga layin ƙauyen Modirre, ƙananan gidaje masu rufin ƙasa da tukunya, yara suna wasa da ƙwallo a gefe, wasu mata suna zaune suna yanka wake. Hasken yamma ya haska ƙura mai launin zinariya, yana sa komai ya zama mai kyau fiye da na yau da kullum. Sai Kamal ya rage gudu, yana kallon gefen hanya “Kai Doctor, ka ga irin natsuwar nan ƙauye kuwa? Mutane nan suna da salama.” Dr Sadeeq: (yana lumshe ido) Ehh, haka rayuwa take. Wani lokaci da kake da komai, sai ka gane kwanciyar hankali ba a cikin kuɗi yake ba. A haka suka ci gaba da tafiya har suka isa bakin layin Indo. Rana na faduwa, iska mai sanyi na kadawa cikin ƙura mai launin zinariya. Sai Dr Sadeeq ya ce “Kamal, tsaya nan. Wannan ne layin su.” Motar ta tsaya a hankali. Dr Sadeeq ya fito a hankali daga motar, yana duban unguwar — duk da talaucin wurin, akwai wani irin annuri mai ban mamaki. Yaran suna wasa, wasu manya suna gaishe da juna da murmushi. Kamal ya fito shima, yana murmushi yana faɗin: “Wannan itace unguwar Indo kenan?” Dr Sadeeq yana kallon gabansa Ehh, wannan kenan "sai jikinsa ya ɗan saki, numfashinsa ya yi nauyi. Yayin da suke tsaye a bakin layin, sai iska mai sanyi ta busa ƙasan rigarsa, ya lumshe ido yana jin kamar yana jin muryar Indo tana cewa: “Dr Balarabe don Allah kar ku rabani da Mama, ita ce gatana…” Kamal ya kalle shi, sai ya ce a hankali: “Let’s go bro. Ka kwantar da zuciyarka. Mun iso, kuma wannan tafiyar ta da ma’ana.” Sai suka fara tafiya a hankali cikin layin, suna wucewa cikin gidajen ƙauye masu ɗauke da ƙamshin ƙasa da hayaƙin girki. Da suka matsa kusa da gidan mai unguwa, Dr Sadeeq ya tsaya. Yana kallon ƙofar gidan da idonsa suka ɗan cika da hawaye. Rana ta riga ta fadi, hasken yamma na haskawa a gefen fuskarsa yana sa ta yi wani irin annuri mai zurfi Kamal ya tsaya a gefensa, ya ɗora hannu a kafaɗarsa yace “We’re here right, Doctor. Indo’s world.” NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️🤌 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt COMMENTS SECTION GROUP 2 👇👇👇 ONLY FOR COMMENTER'S https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1?mode=wwt ✨🩺DR SADEEQ 🩺✨ by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 Dr Sadeeq and Indo's contrasting personalities are bound to create some sparks, their love was written in the stars, but they needed a little drama to find it.... 24 / 11 / 2025 بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 P 2️⃣4️⃣ Tun safiyar yau, yau sati na biyu da rasuwar Mama. Indo ta farka da kasala, zuciyarta cike da kewar uwa. Gaba ɗaya jikinta ya yi nauyi, idonta kuma ya cika da hawaye da ta kasa zubarwa. Kamar yau ne ta rasa abin da ya fi muhimmanci a rayuwarta. Da rana, tana fita ɗebo ruwa a rijiyar unguwa, wasu yara suka tsokane ta suna dariya kamar ba su san halin da take ciki ba. Indo ta kalle su da idanu masu cike da ƙuna, ta ce da ƙarfi, “Kada kuga don Mama ta rasu, na zama shiru-shiru, wallahi ban yi sanyi ba! NICCE nan dai Indo! Indo ta Mama! Ku taɓani ku gani, zan rama! Amin mugunta, na duke yaro a banza!” yaran suka watse da tsoro, wasu suna dariya, wasu kuma suna mamaki. Indo kuwa ta tsaya a wurin tana haki kamar wadda ta yi gudu mai nisa. Da ta dawo daga rijiyar nan da bala’i, Indo ta shigo gida tana huci kamar an kore ta daga fada. Tana shiga ta ajiye guga, ruwan ya zuba ƙasa frrrrrr, sai ta kalli ruwan tana cewa: “Kai ni Indo, ko ruwa ma yanzu baya girmama ni. Da Mama tana nan, da ruwan nan da kansa zai tsaya min.” Tana faɗin haka, sai ƙaramar yarinya mai suna Hajara mai wayo ta shigo tana dariya. “Indo wai suna cewa kin yi wa yaro duka saboda ya kira ki ‘Indo mai hawaye’.” Indo ta ɗaga ido da fushin gaske: “To meye? Ni ce Indo mai hawaye, ko Indo mai dariya, ai ina da suna biyu yanzu — Indo ta Mama kuma Indo mai ɗanƙo! zagi na yayi Ni kuwa na masa shegen duka” Hajara ta fashe da dariya ta gudu. Indo ta girgiza kai, ta ce da murmushi: “Wallahi idan Mama na tana gani, sai ta ce ni dai Indo ba zan taɓa zama mutum mai nutsuwa ba.” Sai ta nufi turakar Inna Sabuwa, ta ce, “Inna, wallahi yau bana yin sallah sai na ci abinci na farko. Idan ba haka ba, zan yi sallah da cikina yana kuka.”Inna ta ce da dariya, “To Indo, ai ke ce kawai kika fi Mama surutu. Mama ta tafi ta bar min yarinyar da idan ta yi shiru, to tana bacci!” Duka suka yi dariya sosai. Indo kuwa ta jefa kanta a kan tabarma tana dariya har hawaye na fita, sannan ta ce cikin nishadi: Ta zauna a kan tabarma da ta tsufa, da zani kampala da ya fita hayyacinsa saboda tsufa da datti. Dankwali babu a kanta, gashin kanta na nan a buɗe, bai sha gyara ba, sai ga ƙurajen goshi da rana ta busar. Sai Inna Sabuwa, matar mai unguwa ta fito daga ɗaki tana tauna goro, ta ce cikin tausayi “Indo na, sallar la'asar ga ta wuce mangariba ma har ta yi ja. Ki tashi ki daura kallabi, ki tafi ki yi alwala , kafin kice towon.” Indo ta ɗago kai a hankali, idonta jajaye, muryarta ta dushe. Ta ce a hankali kamar wadda take magana da zuciyarta: “Mama, da kina nan, da ba haka rayuwa take min ba…”Sai hawaye suka zubo kamar ruwan sama. - Tawon dawa ne da miyar kuka Indo ke ci tana zaune bakin ɗaki, tana shraɓe hanci tana murmushi da hawaye lokaci guda. “Kai Mama… da kina nan da sai ki ce, Indo, kinacin towon nan kamar an yi a gidan sarauta.” Sai ta ɗaga kwanon, tana kai harshe tana lumshe ido — miyar kuka ta sauka gefen leɓenta Kafin ta kai cizo na gaba, sai ta ji ƙarar mota a kofar gida. Numfashinta ya tsaya cak “Wayyo Allah! Dr Balarabe ne ya dawo!” Ta miƙe da gudu — towon a hannu, miyar kuka a baki, takalmi babu, rigar jikinta ƙwance da kura da hanzari ta buɗe labulen zauren gida, ta tsaya chak! motar ta tsaya — iska ta busa miyar kuka a hannunta tawon ya makale a maƙogwaronta ta fara tari: “Kah! kah! kahhh— wayyo! Dr Balarabe ya dawo!” Tana ihu da tari sai ta ga mutum ya fito daga cikin motar — dogo, farin kaya, gilashi a fuska. “Dr Balarabe! Dr Balarabe!!” Kafin ya ce komai, Indo ta yi ihu ta faɗo jikinsa da gudu — Dr SADEEQ! ai kuwa da kwanon miyar kuka ya shafe rigar sa gaba ɗaya! Sai ruwan miyar kuka mai kore ya zuba a farar rigar sa har ƙasa! Dr SADEEQ ya tsaya kamar an ɗaure masa jiki, ya kalli Indo da ido biyu cikin mamaki. Indo kuma tana ihu tana fadin: “Na faɗa muku zai dawo! Wallahi Dr Balarabe ya dawo!” hankali? Dr SADEEQ ya tsaya kamar an jefa masa ruwa mai zafi — idanunsa suka firfito, numfashinsa ya tsaya cak. “Oh my goodness!” ya faɗa da ƙarfi, yana ja da baya. Ga miyar kuka tana kakkarwa daga rigar sa, tana zubewa ƙasa kamar jini. Sai ya tsare ƙazantar da idanunsa, yana fadin: “Ya Allah! Wannan miyar kamar... kashi kore sharrr... Indo!!!” Yayi kamar zai kai mata duka, sai kawai ya rike kansa da haushi Indo kuwa, maimakon ta tsorata, sai ta rike ciki tana dariya tana cewa: “Dr Balarabe! Lallai na bata maka riga. Kai haƙuri bare in kawo maka ruwa in wanke maka ta!” Dr SADEEQ ya kalleta da mamaki da takaici haushi ya mamaye shi har bakinsa ya kasa furta kalma ɗaya. Dr Kamal kuwa, wanda yake tsaye a gefe yana kallo, ya rik’e ciki da dariya. “Wai wannan ce amaryar sirrinka? Hahaha! Wallahi gaskiya rayuwa bata da kyau, Dr Sadeeq!” Dr SADEEQ ya juyo da mugun kallo yana fadin: “Kamal, wallahi zan mare ka.” Kafin su rufe maganar sai ga mai unguwa ya iso da hanzari, yana kallon abin da ya faru. “Subhanallah! Indo ce ta haka? Ta zuba miyar kuka a jikin bako? Allah ya kiyaye!” Sai ya ce da ladabi: “Ku yi haƙuri malamai, ku shiga ciki, a ba shi ruwa ya wanke jikinsa.” Dr SADEEQ ya dafe kai, yana shakar numfashi cikin takaici, sannan yace cikin haƙuri: “It’s normal… it’s okay. Bari kawai in canza kaya.” Ya wuce cikin mota, ya buɗe jakar sa, ya janyo t-shirt mai launin blue. Ya cire rigar da miyar ta jiƙa, ya sanya sabuwa, yana goge jikinsa da tissue. Da ya fito, Kamal ya ce da dariya: “Toh an gama! Amaryarka ta fara ba ka hot bath da miyar kuka! Hahaha!” Dr SADEEQ ya jefa masa mugun kallo, ya ce cikin ƙasa-ƙasa: “Kamal, if you laugh again, wallahi I’ll make you drink that soup.” Kamal yayi dariya har yana sosa kai mai unguwa ya ja hannun Dr SADEEQ yana cewa: “Ku zo ciki, don Allah, kuyi alwallah .” suka shiga cikin gidan. Indo kuwa tana tsaye a bakin ƙofa tana dariya sosai tana cewa: “Ai na ce muku zai dawo! Ku dai kun ce ina hauka!” Dijje da su Haule kuwa suna gefe suna dariya suna cewa: “Indo kin fara da ruwan miyar kuka! Wallahi wannan murna ba da sauƙi ba ne!” Sai Indo ta saki murmushi tana shafar ƙirjinta ta ce cikin siririyar murya “Toh ai sai da na gaishe shi da abincin gidan mu” kuna ganin ya ƙara kyau da haske Dr Balarabe na ya dawo "..... more page's ? more comments!!! NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ ✍️ 🤌 🤌 🤌 PG 2️⃣5️⃣ Suna yin alwala da girmamawa suka nufi masallaci tare da mai unguwa. Mutane kuwa suna kallonsu, domin ganin wasu manya daga birni — attajirai, masu tsafta da kamshi — sun tsaya sallah cikin masallacin su ƙaramin gari. Kallon duniya ne; wasu suna fadin: “Subhanallah, wai likitoci ne daga Abuja!” Wasu kuma suna dariya cikin sirri suna cewa: “Indo ce ta kawo sa’ar ta yau.” Bayan an idar da sallar Isha’i, mai unguwa ya tsaya ya yi musu kyakkyawar gaisuwa, sannan aka kawo abinci. Tuwon masara ne da miyar ganye mai ƙamshi, an jera a faranti, aka kawo da ruwa mai sanyi da gorar nono. Amma da aka ajiye gaban su, Kamal da Dr SADEEQ suka kalli juna da murmushi. Kamal ya ɗan matsa gaba, ya kalli mai unguwa da ladabi yace: “Mun gode sosai baba, Allah ya saka da alheri. Amma gaskiya muna jin ƙoshi… mun ci kafin tafiya.” Mai unguwa ya kalle su da dariya, yana cewa: “Ai ba laifi ne ba. Dama ban kawo don cikinku ba, don alheri ne.” Suka yi murmushi da girmamawa, suka amsa da “Allah ya saka da kyau.” Sai suka zauna suka ɗan huta, sai mai unguwa ya ɗanyi gyaran murya, ya dubi Dr SADEEQ cikin natsuwa ya ce“Yaron nan dan uwanka ne?”Dr SADEEQ ya ɗan gyara zama, ya ce da ladabi“Eh baba, dan uwana ne, muka taso tare tun ƙuruciya.” Mai unguwa ya jinjina kai cikin tausayi, ya ɗan lumshe ido kafin ya ce: “Toh, Allah ya sanya albarka. Ka saurara da kyau, dan uwana. Indo da kuka gani ba irin ‘yan mata bace da kake gani a gari. Ita marainiyyar Allah ce. Bata da uba, bata da uwa. Mahaifinta ya rasu tun tana cikin mahaifiya, ita ma mahaifiyarta ta rasu a gaban ka” Ya ɗan ja numfashi, yana kallon ƙasa, sannan ya ci gaba cikin murya mai rauni: “Ta tashi da gata, babu mai kula da ita sai mahaifiyar ta Shi yasa ta tashi da halin tsokana, fitina, da dariya. Amma wallahi Indo bata da mugunta. Yar tausayi ce, yar kuka, amma zuciyarta tana da kyau kamar zinariya. Don haka ka daure, ka rike ta. Ka jure da halinta, ka tuna amanar mamarta da ta rasu.” Maganar mai unguwa ta shiga zuciyar Dr SADEEQ kamar wuta da sanyi lokaci ɗaya. Ya kasa cewa komai — kawai ya jinjina kai, yana shakar iska a hankali. Mai unguwa ya kalli Kamal, ya ce cikin karfin zance: “Kuma ku sani, wannan aure sirri ne tsakaninmu. Na san babu wanda ya sani daga wajenku. Ni ne na daura, tare da kai, Dr da da waɗannan mutane uku — yan uwana.” Sai ya ja ƙaramar kwalba, ya ɗaga ta sama, yana cewa “Ga sadaki nan, dubu ɗari biyu. An biya. Don haka, Indo yanzu halal ce gare ka a bisa shari’a. Allah ya albarkaci zamanku, ya sa aurenku ya tabbata.” Dr SADEEQ ya ji kamar an daura masa dutsen amanar duniya a ƙirjinsa. Zuciyarsa ta cika da shiru, idonsa ya ɗan kaɗa, amma ya daure ya ce cikin murya mai tausayi “Na gode, baba. Na yarda. Zan rike ta. Allah ya saka da alheri.”Sai Kamal ya ɗan gyara zama, ya kalli baba da fara’a ya ce: “Baba, gaskiya za mu faɗi abin gaskiya. Iyayenmu ba su san da wannan aure ba tukuna. Don haka muna roƙonka a bamu Indo a sirri. A yanzu, mu tafi da ita a hankali. Zamu gyara komai a hankali, mu shirya, mu sanar da iyayenmu.” Mai unguwa ya kallesu sosai, yana duba Dr SADEEQ da Kamal, sannan ya yi murmushi mai cike da hikima. “Na fahimta. Ku tafi lafiya. Indo amana ce gare ku. Amma ku sani — sirri ba ya ɓoye har abada. Ranar da gaskiya zata fito, ku tabbata za ta yi haske kamar rana.” Sai ya miƙa hannu ya yi musu addu’a “Allah ya sa aurenku ya zama na albarka, ya kare ku daga fitina da rashin fahimta.” Dr SADEEQ ya share gumin goshinsa, yana fadin “Amin… amin, Baba.” Kamal ya kalle shi yana murmushi kadan, ya ce cikin raha “To, Ango Dr SADEEQ, yanzu amaryarka ta sirri fa za ta tafi da mu. Ka shirya?” Dr SADEEQ ya kalle shi da ido mai nuni da gargadi, amma a zuciyarsa akwai wani nauyi nauyin alƙawarin da bai taɓa tsammanin kansa zai ɗauka ba. Indo ce ta fito mai unguwa yace da ita tazo Indo ta jinjina kai, zuciyarta na dokawa. Idonta kuwa ya tsaya ne a gaban teburin da kuɗi ke shimfiɗe a kai kamar furen zinariya. Ta zauna a hankali, amma hankalinta yana ta yawo tsakanin kuɗi, turaren Dr. Balarabe, da tambayar me ke faruwa. Mai unguwa ya gyara murya cikin kulawa da tausayawa. “Indo, Mama ta ce kina da buri ki zama likita. Kin san halin ta — kullum addu’arta ce ta ga ke kin tashi da ilimi da mutunci. Shi yasa Dr. Balarabe zai tafi dake Abuja. Za ki zauna a gidan su, za ki karasa karatun ki can.” Indo ta ware ido, ta ce cikin farin ciki, “Ni? Abuja? Wallahi na yarda! yaushe zamu tafi?” Dr. Kamal da ke gefe ya danne dariya, yana kallon yadda ta rude cikin farin ciki. Mai unguwa ya girgiza kai yana murmushi. “Da safe, Indo. Amma ki tuna da wannan maganar — gaskiya, riƙon amana, da haƙuri. Ki bar rigima da tsokana. Idan kika ci gaba da haukarki, Abuja zata koya miki hankali.” Indo ta rufe baki tana dariya, ta ce da rainin hankali: “Ni dai naji. Amma ku fa, idan kuka je, ku roƙi Allah ku dawo da ni da likitancin gaske.” Mai unguwa ya ɗaga hannu sama, “Ameen, Indo. Allah ya tsare ki.” Su mata suka yi mata wa’azi sosai — kowa da nata shawara, wasu na dariya, wasu na tausayawa. Ita kuwa Indo sai murmushi take, tana jin ƙamshin turaren Dr. Balarabe yana ratsawa cikin zuciyarta. “Abuja,” ta maimaita a ranta cikin nishaɗi, “to yanzu ashe ni ma zan shiga jirgi… babu ruwan su Dijje da masararsu!” Indo ta ɗan sunkuyar da kai tana wasa da yatsunta, idonta yana bin Dr. Balarabe da murmushi. Sai ta ce da ƙaramar murya mai cike da wasa: “Dr. Balarabe… idan dai har gaskiya ne zaku tafi da ni Abuja, to sai ka sayo min kaza da lemo kafin mu tafi fa.” Su Kamal da mai unguwa suka yi dariya sosai. Dr. Balarabe ya kalle ta da murmushi yana girgiza kai, “Indo, kaza da lemo? Ai da ke babu rashi! Amma fa idan har kin yarda za ki bimu Abuja, zan saya miki kaza da lemo, har da cake idan kina so.” Indo ta saki dariya tana bubbuga kirjinta da hannunta, “Na rantse ma zan biku! Wallahi ni ba zan tsaya a nan ba. Abuja, kaza, lemo da cake — ai rayuwa ta can ta fara yanzu!” Dr. Kamal kuwa ya fashe da dariya yana kallon ta, “Ke dai Indo, baki canza ba — kullum da rigima da dariya. Allah dai ya kiyaye hanya.” Indo ta ɗaga kai cikin izza tana murmushi, “Ku dai ku gani, na tashi daga rigima zuwa birni!” Mai unguwa ya gyara rawani yana kallon su cikin nishadi, “To shikenan, tunda kin amince, gobe da safe zaku tafi. Allah ya sa alheri, ya kuma ba ki natsuwa Indo.” Ita kuwa Indo sai dariya take, tana ta murmushi tana cewa a ranta: “Kai ni Indo — daga towon dawa zuwa jirgin Abuja! Lallai duniya daɗ--- DARE Mai unguwa ya zauna a kujerarsa, yana kallon Indo da murmushin tausayi, sai ya nisa kadan. “Indo…” ya kira sunanta da sanyi, muryarsa ta sauya daga barkwanci zuwa ta tausayi. “Kin ga rayuwa tana da darussa da yawa. Wani lokaci tana baka dariya, wani lokaci kuma tana baka kuka. Amma abin da ya fi muhimmanci shi ne ki san inda kike nufa. Mama — Allah ya jikanta — ta bar miki kalmomi masu nauyi. Ta ce za ki zama mutum mai daraja idan kika rike gaskiya da mutunci. Ki tuna, Indo, mata kyawunsu ba a jiki yake ba, yana a zuciya ne da halayya. Yanzu ga wata dama Allah ya kawo miki. Kiba kanka kunya da natsuwa, kada ki zama kamar da. Ki guji rigima, tsokana, da wasa da mutane. Abin duniya ba komai ba ne, Indo. Abin da yafi komai daraja shine mutunci da amana. Idan kika shiga birni, za ki ga mutane iri-iri — masu arziki, masu kudi, masu ilimi, da masu wayo. Amma ki tuna: ba duk wanda yake dariya dake yana sonki bane. Wasu dariyarsu cike take da ƙiyayya. Wasu kuma kallonsu na iya ɓata zuciya. To Indo, ki ɗaga kai da imani, ki ɗaure zuciya da addu’a. Ki tuna Mama tana kallonki daga sama. Ki zama abin alfahari ga ta, ba abin kunya ba. Ki koya da gaske, ki yi karatu, ki zama mai taimakon jama’a. Kar ki manta — rayuwa kamar wuta ce: idan kika yi wasa, sai ta ƙone ki, amma idan kika koyi sarrafa ta, tana maka haske. Indo ta sunkuyar da kai, hawaye suka gangaro mata a hankali. Sai ta ce da murya mai rauni, “Baba, in Allah ya yarda, zan canza. Zan zama yadda Mama take so. Ban sake wasa da rayuwata ba.” Mai unguwa ya yi murmushi cikin tausayawa, “Hakan nake so in ji. Ki tafi ki kwanta lafiya. Gobe sabuwar rayuwa za ta fara — ki fara da addu’a.” Sai ta tashi cikin nutsuwa, zuciyarta cike da tausayin Mama, tana jin cewa wannan daren ne ƙarshen rayuwarta ta da, da farkon sabuwa. NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️🤌 PG 2️⃣6️⃣ A hanya suna tafiya cikin motar da hasken fitilu ke haskawa ta gefen hanya, Dr Kamal ya kalli Dr Sadeeq da wani murmushin annashuwa ya ce, “Bro, I can’t believe what just happened today! Ka ɗauki village girl kamar yadda ake ɗaukar project .”Dr Sadeeq ya ja tsaki cikin kasala “Kamal, please stop this your wahala. Ba project ba ce, ai taimako nake mata ne. You know how the situation was.” Kamal ya sake dariya yana girgiza kai, “Taimako fa? Really? Taimako har da secret marriage? Wallahi idan Daddy ya ji, sai ka gane babu abinda ake ɓoye masa. This your ‘taimako’ yana da special feelings wallahi.” Dr Sadeeq ya kalle shi da murmushi mai sanyi, “You and your imagination. Ka sani ni ba haka nake ba. Girl ɗin nan fa ba ta san komai ba, tana kamar yarinya. All I want is to help her, not to hurt her.” Kamal ya daga gira, yana zaro ido kamar yana tsokana,“Hmm… Help her ko fall for her? Kai dai kasan zuciya bata da iko. Ka tsaya da ni, zan iya karɓar ta a matsayin maid ɗina ma, idan ka ga baka son wahala.” Sadeeq ya kalle shi da harara cikin dariya, “Kamal, you are crazy! Na san kai baka da mutunci wallahi. Ka bar ta lafiya. Ba komai tsakaninmu — kuma ka rufe bakinka kafin na jefar da kai daga mota.” Dariya kawai Kamal yake yi har sai motar ta cika da nishadi, yana cewa, “Dr Sadeeq da village wife — perfect combination! Wallahi zan saka a TikTok idan ka aure ta da gaske .” Dr Sadeeq ya sake ja tsaki,“Kai dai kawai ka cigaba da dariya, amma ni dai na gaji. Let’s get to the hotel and rest — I’m starving.” Kamal ya “No problem, my chief. Na san kana bukatar peace of mind — da kuma hot shower. Haba ai wancan abincin da Indo ta zuba a jikinka zai iya kashe kowa.” Duka suka yi dariya sosai har sai Dr Sadeeq ya ce,“You’re mad, Kamal! Wallahi idan na tuna yanda miyar kuka ta manne min a riga sai dariya nake yi. That girl is trouble in human form.” “And you like trouble,” Kamal ya katse shi yana dariya. Daga nan suka shiru, sun gaji, sai motar ta ci gaba da tafiya cikin natsuwa har suka iso wani hotel a inda suka sauka ,cikin nutsuwa, suka shiga ciki, sukaye order abinci ,, , Dr Sadeeq ya cire rigarsa yana jin gajiya sosai, ya murmusa yana cewa cikin zuciya “Tomorrow is another day... Indo — ke dai kin fara zama jarabar zuciyata.” Sai ya wuce bathroom, ya yi wanka mai sanyi, ya fito ya ci abincin dare da Kamal, daga nan suka kwanta duka suna jin daɗin nutsuwar dare — gajiya da dariya na haduwa a cikin hotel ɗin da hasken fitila ke launi A Safe Ta Fara Tafiya... Tun da safe, rana bata fito sosai ba, sararin samaniya har yanzu yana da ɗan duhu. Dr Sadeeq ya fito daga ɗakinsa cikin rigar marron casual shirt da wando black jeans, yana ɗan murmushi mai cike da gajiya. Ya juyo ya kalla Dr Kamal, wanda ke tsaye gaban mota yana zuba perfume kamar zai je dinner. “Wallahi dude, tafiyar nan akwai wahala,” inji Dr Sadeeq yana jan dogon numfashi. “Amma ai dole, ka hanamu kama Flight Allah yasa ma muna tare da driver muna rarraba driving in .” Kamal ya kalle shi yana dariya yana daga gira. “Ka bar wannan damuwar, next time mu shiga flight kawai. But for now — your bride deserves to see the road, ai ta ga gari, ta san me ake kira da tafiya.” Dr Sadeeq ya kalle shi da faɗa mai taushi. “Seriously, ka daina cewa mata ta, please.” Kamal ya yi dariya sosai, yana cewa, “Okay sir! Amma dai wallahi you sound jealous.”Sadeeq ya girgiza kai yana murmushi, “Uuhh! You’ll never change, Kamal.” Suka yi dariya tare, suka shiga mota. A zuciyar Dr Sadeeq yana jin wata irin nauyi — tsakanin alhaki, tausayi, da wani abu mai kama da jinƙai mai haɗe da ƙauna. Motar ta kama hanya cikin natsuwa, iska tana busa ta gefen titi. Sun isa kofar gidan mai unguwa inda Indo take Da suka isa, sai suka tsaya a gefe. Indo na tsaye tare da su Dijje da sauran matan. gidan kukan rabuwar su ya cika gidan. Idonta ya kumbura saboda kuka, ga ƙamshin turaren Mama da ya rage a dakin ta har yanzu yana cika zuciyarta da kewar da bata da misali. Dijje ta rungume ta tana kuka tana cewa, “Indo ki kula da kanki wallahi, kinji? Ki tuna Mama kullum tana ce mana ‘ki zama mai gaskiya’. Ki yi karatu ki zama likita kamar yadda take fata.” Indo ta share hawayenta tana murmushi mai rauni, “In Sha Allah, Dijje. Zan zama likita, zan zama Indo da Mama ke fata.” Mai unguwa ya fito daga cikin gida cikin riga da hula, yana kallon su da murmushi mai cike da tausayi. “Indo, ki kula da kanki. Wannan tafiya ba kamar sauran tafiya ba ce. Karki manta addu’a. Ki zama yarinya mai ladabi, ki kaɗa da gaskiya, ki guji hayaniya. Mama ta yarda da kai, yanzu mu ma zamu yarda.” Sai ta durƙusa ta ce, “Na gode Baba.” Kamar wata mutuminyar arziki A wannan lokacin, Dr Sadeeq ya tsaya gefe yana kallonta cikin shiru, zuciyarsa na bugawa da sauri. Wani abu mai nauyi ya tsaya masa a wuya kamar kalmar da yake so ya faɗa amma yana jin bai dace ba. Dr Kamal ya tsokano shi da ƙaramin elbow, yana faɗin, “Guy, stop staring, you’re scaring her.” Ya yi murmushi ya ɗan yi ƙasa da kai, yana mai cewa a hankali,“I’m not staring, Kamal. I just… I just hope she’ll be fine.” Suka gama sallama, Indo ta ɗauki ɗan ƙullin kayanta – akwatin Mama, zaninta ɗaya, da ɗan jaka ƙanana mai ƙunshe da hoton Mama. Ta ɗan waiwayi gidan kafin ta shiga mota, hawaye na sauka a kumatunta. Ta zauna a baya tare da Dr Sadeeq, yayin da Dr Kamal da driver ke gaba. Motar ta kama hanya. Indo tana kallon titi ta taga duwatsu, gonaki, da ƙananan yara suna wasa da ƙwallo a bakin hanya. Wani abu ya motsa mata a zuciya — sabuwar rayuwa da bata san ta yaya zata kasance ba. Dr Sadeeq ya kalleta cikin madubi daga gaba, yana cewa da murya mai taushi, “Indo, kin ci abinci kuwa?” Ta girgiza kai a hankali “A’a, bani ci komai ba.” Sai ya ce, “Don’t worry, when we get to the hotel za ki yi wanka, ki ci abinci, before mu wucce.” Dr Kamal ya ce da dariya daga gaba,“Wanka first, abinci later — that’s doctor’s order!” Dariya suka yi gaba ɗaya, har Indo ma ta yi murmushi karon farko Dr Sadeeq ya lura da murmushin, Suka isa hotel ɗin da sauri ya buɗe musu ƙofa. Indo ta fito da ɗan tsoro, tana gun Kamar yadda bata taɓa ganin irin zuciyarta ta buga da mamaki da tsoro lokaci guda. Dr Sadeeq ya ɗan tsaya kusa da ita ya ce da tausayi: “Ki shiga ciki, Indo. Ki yi natsuwa, ba za a cutar da ke ba. Wannan gida ne na lafiya.” Ta ɗan gyara zaninta ta shiga a hankali, kamar wadda take cikin mafarki Suka shiga ciki. Hotel ɗin yana sheƙi, ƙamshi mai sanyi ya cika wajen, kalar furanni a gefe, da air-conditioner na busa iska mai sanyi. Dr Sadeeq ya ɗauko small bag daga hannun Kamal, ya nuna mata ƙofa. “Indo, ki shiga ki yi wanka. Ga kayan da za ki sa anan cikin jaka. Bayan haka, sai mu tafi — akwai tazara zuwa Abuja.” Indo ta kalli kayan cikin mamaki — rigar riga da doguwar wando, sabbin takalma, da mayafi mai launin shudi. Ta ɗago kai ta kalle shi cikin ladabi, “Na gode, Dr Balarabe.”Sai ya yi murmushi mai sauƙi,“Ki daina kirana Dr Balarabe. Kawai ki ce ‘Doctor’. Kin ji?”Ta ɗan yi shiru, ta ce da ƙasa-ƙasa, “To... Doctor Balarabe” Daga nan ta juya cikin natsuwa ta shiga cikin ɗakin wanka. Dr Sadeeq ya tsaya yana kallon ƙofar da ta rufe a hankali, zuciyarsa na bugawa — wani abu da bai taɓa ji ba yana tasowa a cikin sa. Dr Kamal ya bishi da ido yana murmushi, “Hmm… doctor, you are falling already.” Ya ɗan yi murmushi cikin sanyin murya, Sai Dr Sadeeq ya kalle shi da tsawa mai cike da wasa, “Kamal! Shut up before I throw you out.” Kamal ya ɗan yi dariya ya ce, “Just don’t lose yourself in the process.” Sai suka yi shiru, kowannensu cikin tunanin sa, yayin da a ɗakin wanka Indo ke kallon bayangida kamar ba gun ruwa ,tasa hannu ta taɓa nan ta taɓa nan tana danna kan shower sai ga ruwan zafi da ɗan ƙarfin sa ashe shower ɓangaren ruwan zafi ta latsa wani giggittacen ihu ta fara tsalaawa kamar ana cire mata idon ta, Kallo kallon sukaye da Kamal,yace " go and check out Allah yasa ba zamewa taye ba cewar Dr SADEEQ yana bude toilet in Yayi tsayin daka a gaban toilet ɗin yana kallon yadda Indo ke rige-rigen rufe jikinta da tawul, idanuwanta cike da tsoro da rashin fahimta. Ruwan zafi har yanzu yana ɗigowa daga gefen bango, "Hummm ke rufe bakin ke kafin ace ana yanka wuyan ke anan '" yana magana ko kallo na bata ishishe ba ya kashe ya haɗa mata kayan kamshi da ruwan ɗumi yana gauraye da ƙamshin turaren da Dr. Sadeeq ya zuba mata a cikin bathroom ɗin kafin ya nuna mata yadda ake amfani da komai. Ya dafe kansa cikin rashin yarda, murmushi ƙarfin hali na fitowa daga bakinsa. “Indo, Indo…” ya faɗa yana girgiza kai. “Wannan duniya ba ta gama da ke ba. Kin firgita saboda shower? Wannan ai ba ruwan sama bane, ruwa ne na heater — wanda ke taimaka jiki ya samu natsuwa.” Indo ta kafe shi da ido, hannayenta biyu na rike tawul kamar za ta gudu. “Toh ai ruwa mai zafi ne, sai naji kamar ana kona ni! Wallahi naji kamar ruwan jahannama ne!” Sai Dr. Kamal daga waje ya kwalla kira cikin raha: “Doctor, ka duba ko ba aljani bane ke bata tsoro! Mun fara tunanin ko tafiyar nan sai ta koma drama!” Dr. Sadeeq ya harare shi daga bakin ƙofa, yana maida numfashi cikin gajiya. “Kamal, please… kai dai ka shirya motar, we’ll be down in ten minutes.” Kamal yayi dariya yana juyawa, yana faɗin, Don“Alrght Mr. Gentleman, amma gaskiya ina tausayinka wallahi — first experience da mace daga kauye ba wasa bane.” Sadeeq ya juya yana kallo Indo da ta zame tamkar yarinya a sabuwar duniya. Idonsa ya tsaya kan kwandon kayan mata da yake gefe — sabulun lux, shampoo, body lotion, towel mai launin milk da turare. “Ki ji da kyau Indo,” ya ce a hankali, muryarsa cike da nutsuwa da tausayi. “Ki wanke jikinki da wannan sabulun, Bayan kin gama, ki saka wannan riga mai launin sky blue. Muna da tafiya mai nisa, don’t waste time.” Indo ta ɗan haɗe gira, tana kallon kaya kamar an kawo mata kayan sarauta. “Ni zan iya saka su? Ba sai an gaya min yadda ake ɗaure wannan ba?” Yayi murmushi, yana ɗan ɗora hannunsa a kan ƙofa. “Ki saka kamar yadda kika saba, difference ɗin kawai shine su da kyau — sun fi waɗanda kike amfani da su a gida. Ki tafi a hankali, ki kalli kanki a mirror, zaki ga kin canza.” Da haka ya fita, yana rufe ƙofar a hankali. Ya jingina da bango na corridor ɗin, yana sauke numfashi. Kamal yana zaune a gefen kujera yana danna wayarsa, sai ya ɗago yana dariya. “Bro, gaskiya dole ka rubuta littafi: ‘From Village to Shower — My Wife’s First Battle’.” Sadeeq ya harare shi, amma daga ƙarshe ya yi dariya ma. “You’re crazy, Kamal. Amma gaskiya, yau na gane difference tsakanin textbook wife da real wife.” “Haha!” Kamal ya kwashe da dariya. “Wallahi gaskiya ka faɗa. Amma dai tunda ka zabi ta, ka shirya training. Gaskiya Indo ta buƙaci orientation.” Bayan mintuna goma sha biyar, ƙofar bathroom ta buɗe a hankali. Indo ta fito, ta sanya rigar sky blue wacce ta matuƙar amsa jikinta. Gashinta yana ɗan ɗigowa da ruwa, fuskarta ta yi fresh tamkar sabuwar fure bayan ruwan sama. Dr. Kamal ya buga hannu yana dariya. “Waaah! Look at our new bride! Dr. Sadeeq, this transformation deserves an award!” Indo ta sunkuyar da kai tana murmushi, hannunta na murza mayafin da ta ɗaura a wuya. Sadeeq ya ɗan kalli gefe, yana murmushi cikin sirri. “Alright, that’s enough. Indo, mu tafi.” Yana miƙa mata jaka ɗaya, yana Suka fito zuwa waje, iska mai sanyi ta bugi fuskarta, tana lumshe ido da jin daɗin sabon yanayi. Motar ta tsaya a bakin kofar hotel, direba na jiran su. Kamal ya buɗe ƙofa yana cewa, “Madam Indo, please after you.” Sadeeq ya zuba masa harara mai cike da annuri “Kamal, stop that!” “Haba mana Doctor, ai ba laifi bane. Kawai muna ganin yadda kake kula da matarka kamar princess.” Indo ta zauna a baya da Sadeeq, yayin da Kamal da driver suka zauna a gaba. Motar ta tashi a hankali, iska mai ɗauke da ƙamshin yashi ta cika cikin mota. Indo ta jingina da kujerar mota, zuciyarta tana bugawa da sabon farin ciki da ɗan tsoro. Kamal ya juyo da dariya. “So Doctor, what’s next? Bayan wannan tafiyar, honeymoon in Egypt or Dubai?” Sadeeq ya yi dariya kawai.“Kamal, ka bari mu kai gida lafiya tukunna.” “A’a, gaskiya ni zan fara lissafin tafiyar soyayya. Kai da wannan yarinyar, kai fa ka shiga wahala. Amma wallahi za ka yi missing abinci irin nasu.” Indo ta ɗago tana kallon sa, batajin mai suke faɗa sai dai kawai taye murmushi Sadeeq ya ɗan lumshe ido, murmushi yana bayyana a fuskarsa. A zuciyarsa yana tunanin cewa lallai, wannan tafiya za ta zama wata sabuwar rayuwa ta gaskiya — daga ƙauye zuwa birni, daga jahilci zuwa wayewa, daga ruɗani zuwa soyayya. Motar ta cigaba da tafiya a kan hanyar da rana ke fara faɗuwa, yayin da Indo ke jingina a gefe tana kallon waje, tana murmushi cikin nutsuwa. Wannan rana ce da ba za ta manta ba har abada. NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️🤌 PG 2️⃣7️⃣ Cikin mota, hanyar Abuja duk maganar da su Dr. Sadeeq da Dr. Kamal suke, Indo ko da ƙwarai bata jin komai. Harshen su na Turanci kamar waka ne a kunnenta — sai murmushi kawai take yi tana kallon su, tana dariyar jahilci a zuciya. Ita dai taje ne don an ce za tafi makaranta — bata ma san cewa matar aure ce a zahiri ba. Dr. Kamal ya juyo yana dariyar zolaya, “Hey Doctor! your wife no even understand English o!”Sai Dr. Sadeeq ya tsare shi da ido,“Just shut up Kamal.” Suka yi dariya duka biyu. Indo kuwa sai kallon su take yi, ta ce a ranta:“Wannan uban wayo da murya mai daɗi, Allah yasa ya chigaba da magana Inason wannan ƙamshin nasa.” A haka suka ci gaba da tafiya har zuwa lokacin da rana ta fara sauka. Yayin da suka wuce Kaduna iska mai ɗan sanyi ta ratsa cikin motar. Indo ta jingina kai, sai bacci ya fara ɗaukar ta. Dr. Kamal ya waiwayo daga gaba yana murmushi, “See your wife don sleep like baby.” Dr. Sadeeq ya ce cikin murmushi,“She’s tired. The village stress is too much for her.” Har suka shige cikin hanyar Kaduna zuwa Abuja, baccin Indo ya ƙaru tana bacci tana minshari da ƙarfi, irin wanda sai ka ji kamar ana busa ƙaho. Dr. Kamal ya rufe baki yana dariya, “Kai Sadeeq wallahi this your wife get generator for nose o!” Dr. Sadeeq ya harare shi, “Stop that nonsense Kamal!” Indo ta motsa ta juyo tana faɗin cikin bacci, “Dr Balarabe... kada ka tafi... kada ka barni...” Zuciyar Dr. Sadeeq ta buga – “me take faɗa haka?” Amma kafin ya furta, tuni ta sake nutsewa cikin bacci, kai nata akan cinyar sa. A hankali ya ɗan gyara kanta, yanda wuyanta ya kwanta lafiya, yana kallonta da tunani mai nauyi. Kamal kam, yana murmushi a hankali yana faɗin “Oga, love don start o.” Sai Sadeeq ya kalle shi da fuska a daure, “You never get sense Kamal.” a haka suka isa Maitama, Abuja da ƙarfe 4:00pm. Garin na cike da hasken rana, motoci suna cike da hayaniya da ƙamshin birni. Indo ta farka tana zazzare ido kamar ta shigo Aljanna — ta kalli titunan da tsabta, gine-gine masu haske, ta ce cikin mamaki:“Kai, wai nan ne Abuja?” Dr. Kamal ya yi dariya sosai, “Yes my sister, welcome to city of money.”Ta kalli Dr. Sadeeq tana murmushi, “Kai Dr Balarabe, nan zakayi min makaranta kenan?” Shi kuwa sai ya ɗan juya kai gefe don ɓoye murmushin da ke son fito masa. Cikin zuciyarsa kuwa, kalmomi suka haɗu — “Yanzu me nake shirin shiga? me zance da Hajiya idan ta ganta?” Zuciyarsa ta cika da bugun doom doom doom. Dr. Kamal ya ce da shi cikin nutsuwa, “Relax, is normal bro. Ka kwantar da hankali. Ka bar komai a hannuna. Muje mu musu bayani — in Hajiya ta ki, to sai mu ce ta zauna a maid room har sai komai ya daidaita.” Sadeeq ya jinjina kai,“You’re right.” Ya kalli Indo wacce ke ta dariya tana latsar gilashin motar tana kallon mutane a titi, ta ce, “Kai duk sun yi kyau wallahi, gashi kowa yana sanye da riga mai haske, ba kamar mu da kaya na ƙasa ba.” Kamal da Sadeeq suka yi murmushi, suka ce a tare, "Welcome to Abuja.” A haka suka tsaya a bakin gidan. Indo ta kalli su Dijje waɗanda ke kuka a kofar gida lokacin da suka tafi, sai hawaye ya fara zubo mata. Ta kalli Dr. Sadeeq ta ce, “Na bar su suna kuka, amma zan dawo na ɗauke su idan na zama babbar likita.” Dr. Sadeeq ya ji kalmar likita ta sosa masa zuciya. Ya ɗan gyara murya cikin taushi,“In sha Allahu, za ki zama likita. Amma yanzu ki yi haƙuri. Mu shiga ciki.” Ya buɗe ƙofar mota, Indo ta sauka tana ta kallon gidan mai tsabta, har sai da ta ce: “Subhanallah! ai nan sai manya suke zama.” Sai ya kalle ta da murmushi mai ɗan sanyi a fuskarsa. A zuciyarsa kuwa yana faɗin, “Allah ka bani ikon kare amanar da aka ɗora min.” Suna sauka daga mota Indo ta fara zare ido kamar wacce ta shigo duniyar da bata taɓa gani ba. Gidan yana sheƙi da haske, korayen shuki da furanni suna ta rawa da ruwan ban ruwa, iska kuma tana kaɗawa cikin sanyi da ƙamshin turare mai daɗi. Indo ta saki baki tana kallon ko’ina, ta ji kamar an jefa ta cikin aljanna. Ta leƙa ta taga tiles masu sheƙi tamkar madubi, sai ta sunkuya ta taɓa — sanyi! Tana ɗaga hannu ta ce a hankali, “Wayyo Allah na, wannan ƙasa ba ƙasa bace wallahi!” Ga ƙauyanci nan ya bayyana duk da ƙoƙarin da take yi ta boye. Masu gadi suka tsaya suna kallonta suna murmushi, shi kuma Dr Sadeeq ya ja hannunta cikin ladabi ya ce, “Let’s go in, Indo.” Amma jikinta har rawa yake — ko takunta a cikin wannan gidan sai ta dinga ɗaga ƙafa kamar wacce take takawa a wuta. Da suka shiga ciki, sanyin AC ya doke ta. Ta taɓa ƙirjinta da sauri, idonta ya kai ga fitilun da ke sheƙi a sama, ga wani ƙamshi yana yawo kamar kashin furanni. Sai ta ce da muryar mamaki, “Toh! Ashe haka ake rayuwa a aljanna?!” A ƙasa kuma ta ga carpet mai laushi kamar soso. Tana taka ƙafa sai ta maƙale, ta yi ƙoƙarin janyewa ta kasa, sai ta durƙusa tana kallon ƙafarta. Dr Sadeeq ya ce, “Take it easy Indo, kin sa ƙafa ne da ƙarfi — wannan carpet ɗin ba irin ƙasan ku bane.” Ta ɗaga kanta, idonta cike da mamaki, ta ce da murya mai ɗan kuka, “Na rantse, ai bazan iya tafiya da wannan takalmin ba, ku bari in tafi da ƙafata haka. Wallahi, wannan ƙasan kamar ruwan sanyi ne!” Dr Kamal, wanda yake gefe yana kallon su da murmushi, ya kasa daurewa. Ya ɗan tabe baki yana dariya yana cewa, “Ya Allah! Wannan dai ba Indo bace — sai ace ta dawo da gidan gaba ɗaya da tambayoyi.” Da wannan maganar suka fashe da dariya, har Dr Sadeeq wanda ba kasafai yake dariya ba, sai ya kasa jurewa. Indo kuwa ta tsaya tana kallon su da mamaki, ta haɗe hannu tana cewa, “Ashe ba sai an mutu ake shiga aljanna ba! Wallahi wannan wurin aljanna ne kai tsaye. Ku barni, ina so in kira Mama na ta gani.” Dariya ta sake tashi sosai. Dr Kamal har yana riƙe ciki saboda dariya, yana cewa, “Haba Indo, ki amma kar ki ce mun ɗauke ki zuwa sama!” Sai Dr Sadeeq ya girgiza kai yana murmushi, ya ce, “Come on Indo, relax. Wannan dai gida ne, ba aljanna ba.” Ta ɗaga kanta da sauri ta ce, “To amma idan gida ne, me ya sa yake yin ƙamshi haka? Me ya sa ƙasan sa kamar ruwa ne?” Ya ce cikin raha, “Saboda ana tsabtace shi kullum, Indo. Ki ga, ba kamar ƙauye ba ne.” Ta juya ta kalle shi, ta haɗe hannuwa kamar mai roƙo ta ce, “Toh don Allah, ka barni in kwana a nan a ƙasa, bazanlalata carfet ɗin da ƙafata ba.” Sai suka sake dariya gaba ɗaya. Dr Kamal ya ce cikin tsokana, “To ai idan haka ne, dole mu sayar da kujeru — mu saka katifa a ƙasa saboda Indo.” A wannan lokaci Indo ta yi ƙasa da kai tana murmushi, amma zuciyarta cike da mamaki da tsoro da farin ciki a lokaci guda. Duk inda idonta ya kai sai ta ga wani sabon abu — hotuna masu kyau, fitilu masu kyan haske, kayan daki masu sheƙi. Ta ji kamar mafarki take ciki. Da suka isa falon baƙi, sai Dr Sadeeq ya ce, “Sit here Indo.” Ta tsaya tana kallon kujerar, ta ce a hankali, “Toh ai wannan kujerar zata fashe idan na zauna — saboda tana yin laushi.” Dr Kamal ya ɗan bubbuga kafa yana dariya, “Kai Sadeeq, wannan yarinyar zata bani dariya har yau ta kare.” A haka dai suka zaunar da ita cikin natsuwa, tana zagaye idanu tana jin kamar sabuwar duniya ta buɗe a gabanta. NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️🤌 PG 2️⃣8️⃣ Mommy ce ke saukowa daga saman bene tana latsa wayarta a hankali, tana kallon sakon email da aka turo mata daga ofis. Rigarta ta silk ce mai launin sky blue, ƙafarta kuma da takalmi mai laushi amma yana ɗan buga tiles ɗin falon. A zahiri Mommy mace ce mai nutsuwa, amma idan akwai abu guda da bata jure ba — to shi ne hayaniya. Ita dai ta fi son natsuwa, tsabta, da mutane masu sanin lokacin magana. Sai kawai taji hayaniya a ƙasan falon, murya cike da dariya da tsokana. A hankali ta tsaya cak tana kallon ƙasa daga saman tangamemen matakala. Idonta ya sauka akan wata yarinya sanye da doguwar riga, zubin ƙauye a gefen jakarta, gashin kanta a ɗaure da ƙaramar zani, tana ta zare ido tana kallon ko’ina kamar wacce aka jefa cikin duniyar da bata taɓa gani ba. Mommy ta ɗan dafe goshi, ta furta a hankali: “What on earth… who brought this villager…?” Sai ta ƙare kallon Indo daga ƙafa zuwa kai, ta girgiza kai a hankali cikin mamaki. “This can’t be happening in my house,” ta faɗa a ƙasan zuciyarta. A daidai lokacin, sai ta ji motsin ƙofar waje — su Layla ne, da Nabilaa ‘ya’yanta biyu masu kyan gaske, suka dawo daga makaranta cikin uniform ɗin su masu tsabta, da suka shigo suka tsaya cak, saboda abin da idonsu ya hango. Layla ta ɗan matsa kusa da yan uwanta ta ce cikin ɓoyayyen dariya, “Eww… who’s that? She looks like she just came from the farm.” Nabila ta ɗan ƙara dariya yana kallon Indo da hannu a baki. Indo kuwa ta tsaya tana kallon su da murmushi mara gaskiya, zuciyarta tana dukan doom doom doom saboda irin kallon da ake mata. Sai Mommy ta nufi ƙasa daga bene a hankali, ƙamshin turarenta ya cika falon. Tana sauka ƙafarta tana yin ƙara tap tap tap a kan tiles, fuskar nan ta cika da mamaki da rashin fahimta. Mommy ta tsaya cak a tsakar falon, idonta na kan Dr Sadeeq kamar zata huda shi. Tana kallon Indo daga sama har ƙasa, ta hango ƙazantar ƙafarta da yatsun da suka bushe kamar ta ɗan aikin gona. Sai kawai ta dafe kanta tana numfashi da ɗan bacin rai. Kafin ta buɗe baki, Dr Sadeeq ya fito daga gefe cikin hanzari yana cewa da ladabi, “Mommy, I need to talk to you about something important, please…” Amma kafin ya ƙarasa, Mommy ta ɗaga hannu da sanyi amma da murya mai cike da iko ta ce: “Before that, I need to know — who is that village-like beggar girl standing in my living room?” Gaba ɗaya falon ya yi shiru. Indo ta ɗan ja baya, ta dafe jakarta, idanunta suka cika da hawaye amma ta daure. A take zuciyar Dr Sadeeq ta fara bugu doom doom doom doom. Kamal da ke gefe ya yi ƙasa da kai yana murmushi da sauri, yana cewa a hankali, “Oh boy, this one na serious wahala.” Sai ga ƙarar ƙofa — Daddy ya fito daga ɗakinsa da hula a kai da tasbihi a hannu, yana shirin fita masallaci. Idonsa na farko da ya sauka a falon, sai ya tsaya cak. Ya kalli Mommy, sai ya kalli Indo, sannan ya ce da muryarsa mai ƙarfi: “Subhanallah! Sadeeq, Kamal… what is happening here? Who brought this stranger into my house?” Indo a take jikinta ya fara rawa. Ta kama gefen kujerar kusa da ita kamar za ta ɓuya, zuciyarta ta ce: “Wayyo Allah, irin kallon nan kamar za su ci mutum da ido.” Dr Kamal ya ɗan share gumin goshinsa yana murmushi cikin tsokana, “Sir, take it easy… she’s not a stranger exactly—” Kafin ya ƙarasa, Mommy ta ɗaga hannu cikin gaggawa: “Please, Kamal, keep quiet. I’m talking to Sadeeq now.” Dr Sadeeq ya ɗan nisa da ƙasa, ya ce da tausayi, “Mommy, Daddy, please… bari in faɗa muku komai. Ba kamar yadda kuke tunani bane. She’s… she’s someone special — kuma akwai dalili da yasa ta ke tare da mu.” Mommy ta ɗan ɗaga gira, ta ce cikin murya mai taushi amma da sanyi: “Special? In this house? Sadeeq, you know how we live. We don’t bring anyone without class into this family.” Sai Daddy ya kalle shi da mahaukacin kallo, ya ce: “Bari in dawo daga masallaci, amma ka tabbatar da wannan yarinyar ba ta kwana a nan sai mun gama magana.” Ya fice daga falon a hankali. Indo kuwa, sai ta zame gefe ta zauna, jikinta har rawa yake, tana kallon falon da hawaye a ido. Tana faɗin a zuciyarta: “Ashe nan Abuja ɗin ma akwai mutanen da zasu ɗauki mutum kamar ƙasa.” Sai ta ɗan share hawaye da gefen zaninta, ta ɗaga kai tana murmushi mai rauni. Dr Sadeeq kuwa ya tsaya yana kallonta, zuciyarsa cike da tausayi — amma ya san lamarin ba zai zama mai sauƙi ba. Dr Kamal ya ɗan matsa kusa da shi, ya furta a hankali cikin raha: “Welcome to the war zone, my friend. Mommy’s not gonna let this one go easily.” Sai Sadeeq ya ce da murya mai taushi, “Then I’ll fight for it. Because I know she deserves better.” “Sadeeq,” ta kira sunan nasa a hankali, amma cikin murya mai ɗauke da umarni. “Ka fita da wannan ƙazantar ɗakin nan. Please! Kafin insha’e prayer — mu haɗu sannan zaka yi magana. I don’t want to see her here again, do you understand?” Tana faɗin haka ta juyo ta haura sama cikin fushi, ƙamshin turarenta ya biyo bayanta. Su Layla suka bita da dariyar da suka ɓoye, suna taɗi da TikTok slang kamar suna kallon wacce suka rasa ko mace ce ko jaruma. Indo dai ta tsaya cak, ta kasa motsi. Idonta suka cika da hawaye, zuciyarta tana tsalle kamar ana danna ganga a ciki. Cikin firgici ta kama gefen rigar Dr Sadeeq da hannayenta biyu kamar wacce ke neman tsira daga wani hatsari. “Wayyo Allah… ban yi komai ba,” ta furta a hankali da rawar murya. Sadeeq ya ja numfashi ya dan taɓe baki, yana kallonta da tausayi. “Indo… calm down please. Ki kwantar da hankali. Mommy ba ta daɗe tana fushi ba, zata fahimta daga baya.” Sai ya kalli Kamal da yake gefe yana ɗan dariya da kyar ya ɓoye, ya ce masa, “Kamal, muje part ɗina Bari ta huta kafin sallah.” Kamal ya ɗaga kai da murmushi, yana dariya a zuciya. “Okay boss, amma this is just the beginning oh.” Suka fito a hankali daga babban falo suka shiga wing ɗin sa Gidan nan ya cika da kayan alatu — wall frames, dim lights, da leather seats masu laushi. Indo ta kasa ɓoye mamakinta, tana kallon komai da bakin buɗe, kamar wacce aka kawo gidajen sama. Sadeeq ya nuna mata kujera ya ce da sanyi: “Zauna anan, ki huta. Kafin mu je masallaci.” Ta zauna da natsuwa amma har yanzu tana girgiza kai, tana faɗin a hankali: “Wayyo Allah, ba na son ta min fushi. Na ga idonta kamar na zakara.” Dr Kamal ya yi dariya da kyar ya ce, “Don’t worry Indo, idan kin saba da Mommy, sai kice itace mafi kyau. Amma yanzu dai… sannu. Ki zauna lafiya.” Sadeeq ya nuna mata toilet ɗin da ke cikin parlour ɗinsa “Ga bandaki can, Indo keje ki ɗauro alwala, sai mu shirya sallah.” Amma ai bai kai ga ƙarasawa ba, Indo ta ɗan ƙanƙame jikinta, ta kalle su da mamaki. “Alwala kuma? Wacce irin macece wacce ake ce mata ta ɗauro wudhu ? Ni fa ba wani ruwa zan sha ba idan ban ga guga ba…” Kamal ya kalli Sadeeq ya kafe da murmushi, yana ɓoye dariya. “Wallahi this is gonna be fun, my guy.” Sai Sadeeq ya rufe fuska da hannu yana nishi. “Oh my God… Indo please, bari in nuna miki. Ki kalli yadda ake.” Ya tashi cikin nutsuwa, ya nufi bandaki, ya janye labule, ya kunna tap. Ruwan ya fara fita daga sink yana yin shhhh… Indo ta ja da baya cikin firgici. “Wayyo Allah! Ruwan nan daga sama yake fitowa? Babu guga, babu kwano?!” Kamal ya fashe da dariya yana jingina da bango. Sadeeq kuwa ya kalleta da natsuwa, amma yana jin wani irin nauyi a zuciya — tsakanin dariya, tausayi, da gajiya. “Ki kalli yadda ake, Indo,” ya ce cikin ladabi, “Babu hatsari, ruwan nan daga famfo yake fitowa, ba aljani ke jefa ba.” Indo ta ɗan ja tsaki tana kallon ruwan kamar za ta tambaye shi sunansa. “Toh idan ya cinye ni fa?” “Don Allah ki hanzarta kafin Daddy ya dawo.” A haka suka ci gaba — shi yana nuna mata yadda ake wudhu, ita tana ɗan kwabe fuska tana kwaɗayi ta tambaya me ake yi da ruwa haka da dare. Bayan wani ɗan lokaci, Sadeeq ya ɗan nisa da numfashi ya ce: “Good. Yanzu ki je ki yi sallah, Indo.” Sai ta ɗaga kai da jinƙai, ta ce da dariya: “Ni dai ina so in gama karatun nan da aka ce zanyi, amma wallahi Abuja ta ban tsoro.” Suka kalli juna suka yi murmushi. Dr Kamal ya ce da raha, “Abuja fa kawai ce… Amma Indo, yanzu dai kin fara sabon labari — kuma ni ina jiran episode ɗin gaba.” Suka fitta suka barta da cewa taye sallah......... NI KUWA NACE SU MOMMY WAI ZAKI FARA HAYANIYA IDAN DAI KINA TARE DA INDO ,, DON MA TAYE SANYI GA KUMA TSORON BIRNI ....... PG 2️⃣9️⃣ Dukkan gidan ya lullube da shiru mai nauyi. Fitilun falon suna sheƙi, kamshin turaren oud da bakhur yana yawo cikin iska, yana haɗuwa da sanyi mai ɗan ɗaci daga AC. Daddy yana zaune a babban kujerarsa mai launin cream, Mommy a gefe tana kallon TV, su Layla suna zaune suna ta latsawa wayoyinsu da murmushin rainin hankali. Kofa kawai sai ta buɗe. Dr Sadeeq ya shigo cikin natsuwa, Dr Kamal yana bayansa yana ta wani ɗan murmushi, sai kuma Indo — cikin riga mai sauƙi, kanta ɗauke da ɗan gyale, ta tsaya kamar wacce ta shiga kasuwa ta rasa inda zata kalli kaya. Idanunta suka fara bin falon — carpet ɗin, kujeru masu sheƙi, gilashin chandelier mai kyalli kamar rana, sai ta ɗan turo baki tana ambaton zuciyarta,“Innalillahi... to ashe haka gidan Aljanna yake...” ta ji idanu suna binsu kamar wuta. Layla ta ɗan murmusa cikin raini, tana ƙarasawa kusa da Mommy ta faɗa mata a hankali: “Mommy, who brought that village looking girl here? Look at her feet, she’s even barefooted.” Mommy ta ɗaga kai daga wayarta, idonta ya sauka a kan Indo. Kallo ɗaya ya wadatar wajen bayyana yadda take ji — ƙyama, raini, da mamaki. Dr Sadeeq ya ja numfashi, ya kama hannun Indo yana ƙoƙarin ya sa ta zauna kusa da kujerar sa. “Please Mommy... Daddy... just let me explain. This is—” “No!” Daddy ya dakatar da shi da ƙarfi, murya ta cika falon. “This will never happen in my house. What nonsense is this, Sadeeq? Who is she?” Indo a take ta firgita, ta yi baya tana zare ido, har sai Dr Sadeeq ya sake riƙo hannunta, yana cewa cikin sanyi, “Calm down Indo... nothing will happen. Just sit.” Amma muryar Daddy ta kara tashi: “You dare bring this thing into my home? Look at her! Who is she to even step her foot here? I said she must get out!” A lokacin ne Indo ta shiga girgiza kai, idonta ya cika da hawaye, ta ce cikin rawar murya: “Don Allah kuyi haƙuri... ban san komai ba... wallahi ban aikata komai ba...” Kafin ta ƙarasa, sai Daddy ya ɗaga hannu cikin bacin rai, yana cewa: “Shut up! You don’t talk when elders are speaking!” Zuciyar Dr Sadeeq ta buga kamar ana bugun ganga. Idanunsa suka ɗan sauya launi, bai taɓa ganin mahaifinsa cikin irin wannan fushi ba. Indo ta yi ƙasa da kai, ta soma kuka a hankali, sai kawai ta matsa kusa da shi tana ɓuya a jikinsa, tana girgiza kai A lokacin Mommy ta miƙe tsaye, da wani kallo mai ƙarfi — tana nuna su da yatsa, “Sadeeq! You let that dirty girl touch you? Are you out of your mind? This is disgusting!” Layla ta rufe baki tana dariya a gefe, tana faɗa wa Na’iba: “Maybe he brought her for some village experiment.” Dr Kamal dai ya sunkuyar da kai yana danne dariya da tausayi, amma idonsa na nuna masa cewa bata fiye daɗe da halin nan ba. Sai Daddy ya ƙara da cewa cikin tsawa: “Take her out of my house right now before I lose my temper! I won’t allow this kind of shame under my roof!” Dr Sadeeq ya dafa kansa, zuciyarsa na bugawa, ya ɗan ɗago yana kallon su duka. Muryarsa ta yi sanyi amma cike da ɗaci“Daddy, please... you don’t understand yet. She’s not who you think she is. Just let me explain... please.” Sai Mommy ta ƙara harararsa da cewa: “You brought a filthy village girl here, holding her hand in front of us, and you expect us to listen? You’ve embarrassed us enough, Sadeeq!” Indo ta kai hannu ta share hawayen ta, "Don Allah kuyi haƙuri ne marainiyya ce Dr Balarabe" kafin ta karasa yasa hannu ya rufe bakin ta "just shut up Indo" Wannan kalmar ta janyo shiru. Daddy ya ɗan dakata, ya sauke numfashi, amma kafin ya ce komai, sai Mommy ta ce cikin ɗaci:“So now we are turning this house into an orphanage?!” Dr Sadeeq ya ɗago, idonsa ya cika da fushi amma yana ƙoƙarin riƙe nutsuwarsa. “Mommy, please. Just once... try to see her as I do.” Sai ya juyo ya kalli Indo, ya murmusa a hankali yana ce mata da sanyi, “Ki kwantar da hankalinki, Indo. I’m here.” A lokacin Daddy ya ɗan ja numfashi yana kallon su duka, sai ya faɗa da murya mai nauyi: “We will talk after prayer. in Sha e For now, take her out of my sight.” Sai Dr Sadeeq ya kama hannun Indo, suka juya zuwa part ɗin sazuciyarsa na tafasa kamar ruwan zafi... amma a cikin zuciyar sa, wani muryar ciki ta furta:“Abinda nake yi gaskiya ne... ko da babu wanda zai fahimce ni yanzu.” ##$$#####$##$# Dakin ya yi shiru mai nauyi — irin shiru da ke cike da hararra. Kowane idon da ya sauka kan Indo kamar yana duba abin da aka cire daga ƙasa: ƙazanta, rashin ilimi, da abin kunya a idon wasu. Layla da Na’iba suna kallon ta da ƙyama, kamar wadda ta zo daga wata duniya da ba ta dace da gidan su ba. Daddy ya miƙe yana irin kallon da zai iya gaya maka komai — fushi, kunya, da rashin yarda. Ya ɗan yi tafiya a ɗaki da sauri, ya tsaya kan window, ya juya ya kalli Dr. Sadeeq da murya mai nauyi: “Ka bani hujja, Sadeeq. Me ya sa ka kawo tanan? Me yafi kawo mata a gidana? Kai likita ne — ka san dokokin al’umma. Wannan abu ba zai yiwu ba.” Dr. Sadeeq ya ɗan yi shiru, ya dafa kansa, sannan ya kalli Daddy da idonsa ya cika da tawali’u: “Daddy, ni na sha alƙawari. Mahaifiyarta ta mutu a hannuna, ta bani amanar ta a lokacin da take son ta wanke lafiya. Ta roƙe ni in kula da ita. Ni likita ne — ba zan iya mantawa da amanar ba. Don Allah ku bani dama in sauke wannan alƙawari.” Hajiya Binta ta ɗan yi dariya mai ƙyama, ta turo baki. Ta miƙe tsaye tana ciro ƙafaɗa kamar wadda za ta yi wasiyya: “Alƙawari? Kai kam Sadeeq, ka san alƙawari da suka je? A gidan mu ba mu ɗauki waɗanda za su dinga biyan min kunya ba. Ina son a gayyace su makaranta, amma ba a nan gidan mu. Mu ba gidan tallafi bace.” Mommy (Hajiya Zainab) ta zauna a gefen kujerar ta, idonta na ta kallon Indo amma babu zafi a fuskarta — sai tausayi. da kuma ƙyama lokacin guda don tasan zafin rashin uwa Ta miƙe a hankali, ta matso kusa da Daddy, tana cewa a ƙasa amma da murya mai nauyi: “Sadeeq, na san kai mai zuciya ce. Amma ka gane cewar Ina tsoron yadda jama’a za su fahimta? Ka sani, wannan gidan yana da suna amma hakan bai hana ni jin tausayi ba.” Indo ta ja jiki, ta sunkuyar da kai. Hannunta na rike da gefen rigar Dr. Sadeeq kamar tana neman tsaro. Idonta na cike da hawaye, amma ta kame baki. A jikin ta akwai rawar rashin fahimta — “ina nan? me nake yi a wannan wuri?” — duk wannan ya bayyana a fuskarta. Kamal ya matso ya zauna kusa da Dr. Sadeeq, ya ɗan gyara murya mai laushi don ya rage tashin hankali: “Boss, mu ji dabara. Mu basu hujjar kirki. Ina da tabbaci, idan muka sanya ta a makaranta, a cikin wata uku za ku ga canji. Amma muna bukatar permission, mu fara da small steps.” Daddy ya nufo Kamal da harshen idanuwansa, cikin ƙarfi ya amsa: “Kamal, wannan ba abu ne da za a yi wasa da shi ba. Idan har akwai hujja, to ku kawo ta a rubuce. Amma a yau — wannan ba zai wuce ba.” Hajiya Binta ta naɗe hannayenta, ta yi wani irin kallon da yake cika da ƙyama. “Ba zan yarda wannan ta zauna a gidan mu kamar ba komai ba. Idan har za a taimaka, a shirya wuri daban maid’s quarter ko hostel. Amma kar ku zubar da mutuncin gidan nan.” “Zan ba ku damar tattaunawa. Amma wannan zai kasance a karkashin sharadi: kada a yawaita hayaniya... cewar Daddy Daddy alfarma ɗaya nake Nima zan ajiya ta ko a maid part ta zauna zan sata a makaranta ko bani dama na sauke alƙawarin da na ɗauka kafin fitar ruhi nasan zaka saurarre ne Daddy, Mommy Please " ya faɗa cikin raunin murya mai ban tausayi Kallo kallo sukaye Daddy yayi gyaran murya " tunda kake baka taɓa neman abu a guna na hanaka ba Amman kasani kaga Irrin wanan mutane ba abun yarda bane sadeeq nasan Allah ya baka zuciya mai tsaushi da tausayi Amman kar kasa kanka cikin damuwa da bala'e" in Sha Allah Daddy ba'a binda zai faru just kubani dama " ba damuwa ka ajiye ta a chan in but banason taye hulda da yara na ko kaɗan banson tarbiyyar waje and then kar ta kuskura ta zo hanyar part na masu gida that's all .. Ya miƙi ya gyara rigar sa magana ya ƙare .. Mommy ce ta hura hanci da harara ta bisu ta bude sama part nata " Nagode Daddy" Ita dai Na'eema ko a jikin ta tana latsa wayar ta hankalin ta ma baya kansu , Nazifa ce tabi Bayan Mommy tana ta kallon Indo kamar cewa zamu haɗu , Laila da Na'iba suka hararre kansu suka wucce ɗakin su , don sunsan idan har Dr sadeeq na nan basu da daman magana duk da cewa yana da sanyin hali hakan bai hana su tsoron sa ba don yana hukunta su dai dai da laifin su ..... Dr Kamal suka fita harabar gidan ya dafa kafaɗarsa da cewa " komai zai wuce naga tashin hankali da ƙiyayya dudde make sure ba wanda yasan maganar nan zamu rufe ta har lokacin yayi musan matakin da zamu ɗauka just relax and pray" in Sha Allah Kamal Thank you ka huta gajiya gd night," Indo na biye dashi cikin tsoro da fargabar da ta shiga ganin kamar za'a babbbaka ta da ranta su yi tafiya mai ɗab nisa a cikin gidan nan ya tsaya sai ga wata macce bazata haura shekaru talatin ba ta fito da plate na ta ganin sa yasa ta durgusa inya mura ce da alama ko Hausa bataji ba yaceata ta kirawo Lami maid haka suke ce mata da okay sir yana tsaye yasa hannu a cikin aljihun sa sai gata ta fito tana ɗan sauri don tsoron ganin sa take a part nasu, kusan tunda take aiki bai taɓa zuwa nan ba sai dai ya kira ta a waya " yallaɓai Barka da dare ta faɗa cikin zagewa Barka ya aiki ta amsa da zumudi saboda ko ba komai yau Dr sadeeq ya mata dogon magana ( batasan da cewa Indo ta fara sauya shi ba ne ) Lami maid ga wanan yarinyar her name is Indo Inason ke bata kulawa a bata daki ke nuna mata komai da zataye amfani dashi Please zan ƙara miki salary akan hakan " okay sir no problem in Sha Allah zan kula da ita " OKAY Indo gd night " nan tasa ido zata marairaicewa zagaye kuka " No Indo anan zaki zauna zan shigo gobe " ya faɗa ba alamar dariya hakan yasa tasha jinin jikin ta duk da cewa bata jin tana tsoron a'a Amman sai ya mata wani kwarjini na musamman, tana ganin sa har ya ɓace Cikin Mammaki da Lami maid take kallo tace " zo nan yarinya " Dakuna ne guda shida a Jeri kowace da toilet a ciki dakin ba komai sai matress da karamin pillow da sanyin tiles sai fanka Lami maid ta kuna fanka ta kashe nan tace anan zaki zauna suka shiga toilet ganin Indo a matsayin Yar ƙauye dole ta nuna mata komai a toilet in " Haba ai na iya Lami maid ɗazun Dr Balarabe ya koyamin tace cikin ɗan zagewa , waye Dr Balarabe kuma Lami maid ta tambaya tana miƙiwa daga durgusawa da taye shiru Indo ta mata don ta tuna cewa Dr sadeeq yace mata banda surutu dewa nan ta kwanta kawai ba amsa Lami maid take shiru to idan kinason wani abun ɗaki na ne anan kusa da take " da to ta amsa ta rufe mata dakin wasu sirarran hawaye ya biyo ta ta dungule gu ɗaya saboda tsoron kwana ita kaɗai da rashin sabo Gd night PG 3️⃣0️⃣ Kwana Bakwai Bayan Zuwa Abuja... Yau kwana bakwai kenan Indo tana zaune a part na maid — wuri mai ɗan faɗi amma cike da shiru da sanyi. A duk lokacin da safe ta waye, rana ta sake, ko dare ya yi duhu, zuciyarta ta rika bugawa kamar ana kiranta da sunan gida. Kewar ƙauye ta cika mata rai kamar zafi. A lokacin da ta iso nan, ta taɓa ganin fuskoki biyu kacal — Lami ce kawai, jagorar masu aikin gida, wacce take mata kallon sabuwa kamar wata ƙaramar yarinya. Ita ce ke kawo mata abinci kullum a faranti, ta ajiye ta tafi ba tare da wata magana ba. Lami mace ce mai sanyi, amma idanunta suna da nuni — irin wanda ke cewa “Ki nitsu ki koyi yanda ake zama a nan.” Indo kuma bata ma san yadda zata fara shiga ba, ta kan karɓi abincin cikin rawar jiki, ta ce “na gode” da ƙyar, sannan ta koma cikin ɗaki ta ci ta yi shiru. Kullum ta kan zauna kusa da taga tana duban filin koren lambu da ke bayan gidan. Wani lokaci sai ta ji ƙamshin turaren wuta daga babban ɓangaren Mommy, sai zuciyarta ta tsaya, tana tunanin“Ashe nan ne aljanna da nake tunanin mutuwa ake shiga? To amma meyasa nake jin kewa haka a ciki?i ta juya gefe tana hawaye. Ta tuna su Dijje, su Mama, da ƙauyen su da ƙamshin ƙasa bayan ruwa. “Allah ka dawo dani gun su... amma ance in zauna nan, to bari in zauna,” ta kan faɗa a hankali tana rufe kanta da bargo. Dr. Sadeeq kuwa bai sake zuwa gunta ba bayan ranar da aka fara zama. Amma Lami ta gaya mata cewa yana wajen aiki sosai, kuma Mommy bata so ta tambaye shi komai. Hakan yasa Indo ta kulle kanta da shiru, ta zama kamar inuwa a gidan nan. Sai dai duk da haka — ba ta rasa irin nata ƙauyanci mai dariya ba. Ranar Litinin, lokacin da Lami ta kawo mata tea, Indo ta tambaya da mamaki: “Wannan ruwa ne mai ƙamshi da sukan sha da safe?” Lami ta yi murmushi tace, “Ai ba ruwa bane, shayi ne.” Indo ta ɗan kurɓa ta ce, “To wannan shayi ɗin yayi kamar maganin sanyi!” ta tabe baki, ta ajiye kofin gefe tana kallon bango kamar tana jin haushi da duniya. Ranar Laraba kuma, tana share ɗaki sai ta ga kayan ta a wani bag da Dr. Sadeeq ya kawo mata sanda zasu taho tare . Tana buɗewa ta ga wasu riguna farare da tsadaddun takalma. biyu Ta saka ɗaya ta tsaya gaban madubi tana kallon kanta, ta ɗan murɗa wuya tace: “Kai Indo, ashe ke ma kin zama mai kyan gani kamar su A'isha Najamu...” sai ta yi dariya ita kaɗai, sannan ta cire rigar cikin kunya ta ajiye, ta mayar da tsohuwar rigar ta ƙauye, ta sake zaune akan matress tana murmushi. Amma duk wannan ba ya hana mata tsoron fita daga part ɗin. Dr. Sadeeq ya gargade ta sosai cewa kar ta fita, saboda Mommy ba ta son ganinta a cikin gidan. Saboda haka Indo ta mayar da kanta tamkar gidan yari, tana ganin ko ɗakin ta ma sai an ba ta izini kafin ta leƙa. Sai kuma lokacin dare — lokacin da zuciyarta ke ta kai da komowa. Ta kan ji sautin kiran sallah tace Dr. Sadeeq daga babban sashen gidan, muryarsa mai taushi tana ratsawa cikin zuciyarta. Ta kan ɗago kai ta saurara, sannan ta ce a hankali “Allah Ya saka maka da alheri. Kai mutum ne mai kirki... amma gidan ka fa yana tsoro.” Haka Indo ta ci gaba da rayuwa a Abuja cikin makonni na farko — tsakanin taushin rayuwar birni da ƙuncin kewar ƙauye. Gidajen nan masu sheƙin fitila da ƙamshin turare sun zama kamar daji mai ado a idonta; abin kallo da tsoro a lokaci ɗaya. Sai ta daura hannayenta a ƙirji tana cewa: “Allah kai ne ka kawo ni nan, kai ka fi sani. Amma wallahi, duk inda suke yanzu, da su Dijje, da su Mai unguwa… na fi son in zama tare da su fiye da nan.” Wannan daren Abuja ya kasance cike da natsuwa. Iskar sanyi tana kadawa cikin shuke-shuken da ke gefen gidan, fitilun lambu suna ta walƙiya kamar taurari a ƙasa. Motar Range Rover black edition ta tsaya a bakin ƙofar babban gidan, fitilarta ta kashe a hankali. Driver ya fito da girmamawa ya buɗe ƙofa ga Dr. Sadeeq ya fito cikin nutsuwa — sanye da zaffafan kananan kaya masu launin red , rigar t-shirt ɗin da ke manne da jikinsa mai ƙamshi, da three-quarter trouser da ya sa a ƙasa. Hankalinsa a kwance, amma idanunsa sun nuna alamun gajiya da wahalar aiki. Duk da haka, ɗaukakarsa da salo ba su gushe ba — yana tafiya kamar wanda lokaci yake bin sa da ladabi. Yana jawo car key, ya buɗe boot, sai aka ga manyan ledoji wasu na ruwan lemo, wasu kayan ciye-ciye, wasu kuma kamar kayan sawa Yayi ƙaramar ajiyar zuciya. “Alhamdulillah… at least yau na samu in huta.” Yayi nuni da hannu ga driver ɗin, “Kai Musa, kai kai kayan nan a part nawa. Ka ajiye su a parlour, sannan ka rufe min motar ” Musa ya amsa da, “To, yallaɓai,” yana ɗaukar kayan da girmamawa. Sadeeq ya tsaya daga nesa yana kallon fitilun gidan, sai iska mai ɗauke da ƙamshin turarensa ta busa, ta haɗu da ƙamshin rain mint da yake shafa bayan wanka. A lokacin agogo ya nuna 9:07 pm — daidai lokacin da shiru ya lullube gidan. Ya shiga cikin sashen nasa, parlour ɗinsa ya amsa ƙamshin tsabta da wutar diffuser mai ƙamshin Oud & Amber. Tiles ɗin suna sheƙi, kujerun leather sun yi sanyi, hasken fitila kuma yana ta walƙiya a hankali. Yayi nufin bedroom ɗinsa kai tsaye. A can ya jefa wristwatch, stethoscope, da coat ɗinsa a kan kujera, sannan ya shige toilet. A cikin mintuna biyar, sautin ruwan shower yana ta zuba da sanyi. Bayan ya fito, sai kallo ɗaya ka masa ka fahimci cewa gajiya ba ta iya ɓata masa kyan hali — jikinsa yana sheƙi kamar wanda aka shafa masa mai mai kamshi, gashin kirji mai taushi yana kwance kamar na wanda yake jin daɗin natsuwa. Ya ɗauki tawul ya shafe kansa, ya sa vest farar fata da three-quarter ɗinsa, sannan ya fesa turare a ƙirjinsa. Ya zauna a kan kujera kusa da gado, ya ɗauki wayarsa da take kan side table. Sai ya danna lambar Lami – Maid Supervisor. Ring ɗaya, ring biyu — ta ɗaga cikin ladabi “Yallaɓai, ina yini?” Ya ɗan gyara murya cikin natsuwa, yana kallon agogo, “Lami, ki kawo min Indo nan zuwa part nawa yanzu. Ki faɗa mata ta zo.” Lami ta ɗan yi shiru na kusan dakika biyar kafin ta ce“To yallaɓai… yanzu?”“Eh. Yanzu.” Murya mai daɗi amma cike da umarniTa amsa da “Tooo…” Sai ta sauke wayar tana murmushi a hankali cikin mamaki. A ranta tana faɗi “Wannan ai abin mamaki ne… Dr. Sadeeq wanda baya ma kira ko a ɗakin girki, yau yana cewa a kawo masa baiwa? Lallai akwai dalili wacce ce Indo.” Ta mike a hankali, ta tashi daga kujerar da take zaune, ta tafi wajen part na maid — zuciyarta tana bugawa da tambaya iri-iri. “Wacece Indo haka da har yallaɓai kansa ke neman ganinta?” A gefe guda kuma, Dr. Sadeeq yana zaune cikin shiru, yana latsa wayarsa, hasken screen ɗin na haskaka fuskarsa. Idanunsa suna cike da natsuwa, amma akwai wani abu a ciki — wani nau’in tunani mai zurfi, tamkar wanda zuciyarsa ke ƙoƙarin fahimtar dalilin da yasa yake tunanin waccan yarinyar tun safe har yanzu. Sai ya ɗan jingina, ya furta a hankali kamar yana magana da kansa “Indo… I hope she’s fine.” Indo na kwance cikin doguwar riga, rigar da Dr Sadeeq ya bata tun ranar da suka hadu a cikin tashin hankali. Idonta jajaye kamar ta shafe awanni tana kuka, fuskarta cike da bacin rai da gajiya. Sai kawai taji an tura kofar da sanyi — ƙarar “kreeeech” ya katse shiru. Ta tashi a razane tana zaton wani ne, sai taga Lami ce, mai girman jiki, hannunta riƙe da wayarta. Indo, Dr Sadeeq na kiranki… yace na kawo ki part dinsa. Indo ta tsaya cak — zuciyarta na bugawa da karfi. Murmushi mai rauni ya bayyana a fuskarta.Dr Balarabe da gaske? Lami ta kalleta da ɗan mamaki Lami: Eh, shi da kansa yace. Ki shirya mana, ai bamu da lokaci. Indo ta tashi a hankali, tana murza hannayenta cikin sanyi. Tana tafiya, zuciyarta cike da tunani — me yasa ya nemeta bayan kwanaki bakwai? Kuma tana zumudin ta gansa ko zataji sauki Suna isa harabar part ɗin Dr Sadeeq. A cikin gidan shiru ya mamaye, sai ƙamshin turaren oudh da iska ke yawo dashi. Lami ta tsaya a bakin ƙofa, tana duban Indo da tambaya a idonta. To, gata nan Yallaɓai Ta juya zata tafi. Dr Sadeeq (muryarsa mai zurfi): Okay, you can leave, Lami. Lami ta fita tana girgiza kai, zuciyarta na tambaya — wace irin maid ce wannan da Dr yake nema da kansa? Indo ta tsaya cak. Su haɗa ido — Dr Sadeeq yana zaune a kujera mai fatan nan, sanye da three-quarter da vest, gashin kirjinsa a warware, fuskarsa a cike da nutsuwa amma idanunsa suna da wani launi daban — kamar yana cikin tunani mai nauyi. Ganin Indo ta rame, ta faɗi ƙasa, idonta kumbure, yasa shi miƙewa Dr Sadeeq: Subhanallah, Indo… what happened to you? Cikin rawar murya ta fashe da kuka. Ta gudu kai tsaye ta faɗa jikinsa kamar yarinya bai iya hana ta ba saboda ba zato ba tsammani ta afka mai wani Irrin yarrrrrr da shock da bai taɓaji ba ya ziyarce sa Indo ta na kuka Don Allah Dr… ban san me yasa rayuwata ta koma haka ba… Sai kawai ya ɗan ja da baya, yana riƙe ta da hankali. " Ssshh… tashi Indo, ba kyau kina hawa jikina haka. Ki zauna ki bani labari, right? Ta goge hawayenta a hankali, tana gyara zama a gefen sa, kamar yarinya da ta yi kuskure. " Toh Dr Balarabe"… 3️⃣1️⃣ Indo na zaune a ƙasa tana tafe da hannunta cikin nutsuwa. Idonta a rufe, hawaye na lumshe a gefen fuska. A hankali ta mirza ido waɗancan idanunta masu laushi, masu cike da rauni da tambaya. Ta tura ƙaramin labbanta gaba, muryarta ta karye tana cewa: a sanyaye, tana goge hawayenta): Ba… ba… ba kai ba ne ba? Tunda ka tafi… ban ga ka ba. Banda kowa, sai kai, Dr. Wannan aljanna ce… ga abinci, ga ruwa, babu wahala, Amma ina cikin kewar Mama da su Dijje… da kai ma, baka zo guna ba…" Ta ɗan sauke kai, muryarta ta ɓace kamar yarinya da aka ɗauke wa abin wasa. Dr Sadeeq ya tsaya kallon ta — zuciyarsa ta rikice. Ganin irin laushin fuskarta, yadda idonta ke rawa da hawayen da bata gama sharewa ba, ya sa ya kasa ma numfashi na ɗan lokaci. Sai kawai ya ɗan bushe da numfashi mai zurfi, “tsuffffff…” sannan ya matso a hankali kamar wanda yake tsoron ta ɓace. Ya durƙusa gabanta, ya kama hannunta cikin nasa. Hannunsa mai dumi, mai ƙamshi, ya lullube nata. Indo ta runtse ido gaba ɗaya — wani irin sanyi ya ratsa jikinta daga yatsunta har zuciya. Dr Sadeeq a hankali, cikin taushi)" It’s okay Indo… I’m here now." Aiki ne ya min yawa, ba wai na manta da ke ba.Daina kuka, kanki zai ciwo kinji?" Ta ɗaga kai a hankali, idonta cike da hawaye amma fuskarta ta narke da jin sautin muryarsa (yana kallon idanunta kai tsaye): "Promise me… bazaki sake kuka ba, ko?" Ta ɗan yi shiru, ta tura ƙaramin labbanta gaba, sannan ta ce cikin muryar yarinya mai sanyi: " Indo Taye… alkawari." Sai ya murmusa — murmushi mai launin tausayawa da wani abu da bai san sunansa ba " Now… smile." Indo ta ɗan ta da kai, ta yi murmushi — ɗaya daga cikin irin murmushin da ke motsa zuciya fiye da kalma. Idonta na sheƙi, yana tauna hawaye da farin ciki lokaci guda. Dr Sadeeq ya tsaya kallonta na ƴan dakiku, zuciyarsa na bugawa da karfi. A zuciyarsa, ya furta a hankali: “Subhanallah… me kike min Indo?” Sai ya ja hannunsa a hankali ya dafa gefen kuncinta, yana fitar da numfashi mai laushi. " is okay " . A hankali ya ɗaga hannunta, yana kallon yadda yatsun ta suke girgiza kamar wanda sanyi ya rufe. Numfashin sa ya sauya — ya koma mai zurfi da nutsuwa, tamkar yana karanta kalmomin da suka ɓoye a cikin zuciyarta. “Ina son irin murmushin nan naki,” ya faɗa cikin ƙasa-ƙasar murya mai cike da natsuwa, yana kallon yadda take ƙoƙarin boye idonta saboda kunya. “Kin san me yasa?” ya ƙara tambaya, yana matsowa kusa da ita, har numfashinsu suka haɗu a tsakiyar sararin shiru. Ta girgiza kai a hankali, ta kasa cewa komai. Sai kawai ta ji hannunsa ya shafi gefen fuskarta da natsuwa, kamar wanda yake taɓa ƙasa mai tsarki. “Saboda murmushinki yana tuna min cewa har yanzu akwai daɗin rayuwa… duk da gajiyar da nake ciki.” Ya saki numfashi mai zafi kadan, sannan ya ɗan murmusa Ta lumshe ido, hawaye na bin kumatunta a hankali. “Amman kai baka san yadda nake kewarka ba,” ta furta cikin rawar murya, tana dafe kirjinta kamar zuciyarta zata fito. Ya ɗan yi dariya mai laushi, irin wacce take da nutsuwa da jin daɗi a lokaci guda. “To yanzu gani nan, ba zan sake barinki kina kuka ba. Kinji?” Ta ɗaga kai a hankali, sai ya ɗan shafa kanta da yatsunsa, yana kallon yadda gashin kanta ya kwanta cikin tsabta Amman a chunkushe. “Kin san, Indo,” ya ce yana murmushi mai daɗi, “idan kika sake kuka zan ɗauke ki in kai ki asibiti mu cire zuciyar nan saboda tana cike da kuka fiye da jini.” Ta yi dariya cikin ƙanƙanin lokaci, ta jingina kanta a kafadarsa. “Na daina,” ta ce cikin siririyar murya. Sai ya ɗan ɗaga kanta ya kalle ta kai tsaye cikin ido, ya faɗa a hankali, “Good girl… yanzu dai ki tsaya da murmushi haka. Kin fi kyau idan baki da hawaye.” A cikin shiru, suka ci gaba da kallon juna. Hasken fitilar dakin yana sauka kan fuskokinsu, yana haɗa launin fatarsu cikin wani yanayi mai taushi da annuri. A can gefe, ƙamshin turaren jikinsa wacce ta sanya zuciyarta bugawa da wani salo mai nauyi amma mai daɗi. A hankali ya miƙa mata cup ɗin ruwa, ya ce, “Sha, kin gaji kuka.” Ta karɓa cikin taushi, hannunta na bugu da naɗi saboda sanyin da yake fitowa daga yatsunsa lokacin da suka taɓa. Lokaci kaɗan bayan nan, suka zauna cikin shiru, shiru mai cike da jin daɗi da nutsuwa. Indo na kallon ƙasa tana wasa da yatsunta, shi kuma yana kallonta da murmushi — murmushin da yake nuna kulawa, tausayi, da wani abu da har yanzu shi kansa bai iya fassara ba. *******Wannan shi ne farkon nutsuwar zuciyar Indo tun bayan da ta shigo gidan — nutsuwar da ta fara girma a hankali cikin sautin murya da zafin hannun Dr. Sadeeq. ******* Cikin kasallalliyar murya, gaba ɗaya jin sa yake yi ya fara sanjawa a lokacin guda mai daɗin saurare, Dr. Sadeeq ya ce, “Yanzu tunda baki da wata damuwa a gidan, komai zai zama normal… Kinga can, dakin ki akwai matress ko?” Indo ta ɗago kai tana kalle-kalle kamar wacce ke neman wani abu cikin duhu. “Me kace?” “Matress,” ya maimaita cikin murmushi. “Matress kuma?” ta buɗe baki, idonta cike da tambaya. “Katifa nake nufi.” “Ohh, katifa fa!” ta furta da murmushi, ta sake maimaitawa, “Ehhh akwai.” Ya gyara zama yana dariyar da ba ta fito da sauti ba. “To, yanzu buɗe waɗancan ledodin da ƙaramin akwatin nan.” Tana jin haka ta matsa kusa, ta buɗe da mamaki — sai ta ci karo da kaya masu tsari da launuka iri-iri, waɗanda ido ba ya iya tsallakewa. Ta ɗauki ɗaya daga ciki tana mamaki. “Subhanallah! Waɗannan duk… na waye?” Ya ce a hankali, “Duka naki ne.” Idonta ya faɗa, ta tsaya kamar wacce aka buɗe wa ƙofar aljanna. “Na… nawa?” “Eh, naki ne Indo. Na kawo miki kayan ki.” Ta zura hannu tana fitan kaya ɗaya bayan ɗaya: abaya uku masu launin milk, jallabiya mata biyar da taɓarbarewa tamkar siliki, sai kuma ƙananan kaya masu laushi – pant duzin biyu, bra-top, vest, da hijab uku masu kyau irin na manyan mata. Ta juyo tana kallo da mamaki, idanunta sun cika da dariya da hawaye lokaci guda. “Dr Balarabe, gaskiya wannan aljanna ne! Wallahi ban taɓa ganin kaya irin nan ba sai a cikin film ɗin Labarina" Ya saki dariya mai sauti, yana girgiza kai. “Indo kenan. Ki daina faɗin haka. Duk mace ta cancanci ta sa kaya masu kyau, ba sai ta zama ‘yar birni ba.” Ta ɗan tsalle da farin ciki, tana murza abayar tana kallonta a bango. “Kai, ni kam idan na saka wannan sai in zama kamar Saurainiya ɗin ku wallahi.” Ya ɗan saki murmushi, yana kallonta yadda take tsalle da farin ciki irin na ƙauye mai gaskiya. Hannunsa ya taɓa kan cikin sa ya ɗaga kai da murmushi: “Ki kwantar da hankali, Indo. Abin da nake so kawai ki fara sabawa da gidan nan. Ki koyi komai a hankali — daga magana, zuwa tafiya, har zuwa suttura.” Ta tsaya tana kallonsa da ido biyu masu cike da godiya. “Na gode Dr Balarabe… Allah ya saka da alkhairi.” Sai ya ɗan ɗaga murya cikin nutsuwa, yana murmushi. “Ameen, Indo. Yanzu tashi ki kwanta, kar na ji kin yi kuka a wannan daren. Kinji?” Ta ɗaga kai a hankali, har yanzu tana kallon kayan cikin farin ciki, zuciyarta na bugawa da wani sabon yanayi — yanayin da bai taɓa ziyartar rayuwarta ba, sai yau. ************ PG 3️⃣2️⃣ Sai ya miƙa hannu ya ɗauko babban ledar da take gefe, yana kallon ta cikin natsuwa. “Yanzu buɗe wannan kuma, amma a hankali,” ya ce da murya mai taushi. Indo ta kama zaren jakar da ƙyar, zuciyarta na bugu da sauti. Tana buɗewa sai ta tsaya cak — idanunta suka cika da mamaki. Uniform ce cikin tsari, farar riga da skirt mai navy blue, sai sanda, socks, school bag, takkardu, biro, pencil da sauran kayan makaranta. Ta ɗago tana kallonsa da ido biyu masu cike da mamaki da farin ciki lokaci guda. “Wannan fa, Dr Balarabe?” ta tambaya, muryarta na rawa. Ya ɗan murmusa, ya ɗaura hannu kan tebur yana fadin: “Wannan kayan makarantar ki ne. Na riga na shigar da ke Al-Noor Academy. Gobe da safe zamu je su gwada ki don sanin ajin da ya dace da ke.” Indo ta rufe baki da tafin hannu tana zuba masa ido. Shi kuma ya ci gaba da magana cikin natsuwa, yana kallon yadda zuciyarta ke tafarfasa da murna. “Akwai malamin lesson teacher da na masa magana, zaina zuwa da yamma. Akwai Islamiyya a makarantar. Idan kika je 7:00 na safe, zaki dawo gida 4:00, 5:00 kuma lesson zai zo. Abin da nake so daga gare ki Indo, ki nitsu ki mai da hankali kan karatu, kar ki sake rawar kai ko tsokana. Ki koyi zama kamar mace mai hankali. Ki tuna mama ta baki mafarki, kinji? Mama ta ce kina son zama Dr kamar ni — to yanzu ga dama. Kuma watakila ma… kina da wayau fiye da yadda kike zato.” Yana ƙarshen kalmar, ya saki murmushi yana kallonta cikin tausayawa da ƙauna. Sai ya ɗan yi shiru na ɗan lokaci, kafin ya ce da murya mai laushi, “Ƴan gidan nan idan suka ce miki wani abu, ko wani abu ya dame ki, ki faɗa min kai tsaye — don’t keep it to yourself. Kinji Indo?” Indo ta ɗaga kai da sauri, hawaye na cika idonta saboda farin ciki. Ta kasa magana, kawai ta ninke hannunta a kirji tana girgiza kai kamar za ta yi kuka. “Ni kam Allah, wannan aljanna ne!” ta furta cikin karfin zuciya. Ta yi tsalle da dariya, tana son ta rungume shi saboda murna. Kafin ta kai ga hakan, da sauri ya ɗaga hannunsa yana murmushi, “A’a Indo… ba haka ake nuna murna ba.” Ta tsaya a gefe ta tura baki gaba kamar ƙarama,“To ai murna ce Dr Balarabe…” Sai ya sake dariya, yana girgiza kai da murmushi. “Ehhh, na sani. Amma yanzu ki tafi ki huta. Lami zata koya miki komai — daga wanka, sallah, har dressing. Zan gaya mata ke tafe sai gobe Sai da safe, zan turo Musa driver ɗina ya kawo miki kayan yanzu ɗin gashi harda lemo da kaza a leader chan .” " Harda kaza ta hhhhh waiyoo sai ne Indo " nan ta tuna ai yace ta tafe wai sai gobe Indo ta saki hannayenta tana tafa kafaɗa kamar mai kuka, “To Dr Balarabe ni kam… ni kam bazan tafi ba. Tsoro nake ji a dakin nan ni kaɗai. Na fi so in kwana da kai…” Yayi dariya mai sauti yana kallonta da gajiyar fuska. “Indo kina so ki bata min rai ne? Eh?” Ta girgiza kai da sauri, “A’a… a’a Dr Balarabe, wallahi bana so.” “To tafi, kinji? Gobe zamu haɗu. Bye.” Ta juyo tana tafiya a hankali, tana kallon sa a baya-baya. Yana binta da kallo har ta ɓace a ƙofar fita, yana murmushi cikin kansa. “Indo… kina dai nan. Kuma kina da zuciyar da bata da kama.” Ya miƙa hannu ya dafe goshi, yana jin wani irin sanyi mai taɓa zuciya — da tausayawa, da wata irin natsuwa da ya kasa fassara. A ransa ya jingina kai da bango yana fitar da numfashi a hankali“Me ke faruwa dani haka?” Ya furta cikin zuciyarsa, muryarsa a rauni. Ya dafe ƙirjinsa kamar yana son ya hana bugun zuciyarsa, zuciyar da take harbawa cikin sauri fiye da yadda ya saba. “Wannan ba dai yadda nake ji bane , ya zan fara wanan tunanin da wanan ƴar ƙarramar yarinyar daga naganta just na fara jin feeling da batabar ɗakin nan yanzu ba wait wait wait .. Indo... Indo...” Sai ya lumshe ido yana murmushi kadan, sannan ya girgiza kai cikin firgici “No... no, this will never happen. I’m her guardian, ba wani abu fiye da haka ba.” Ya jawo bargo ya rufe kansa, yana ƙoƙarin mantawa da kammanin ta da har yanzu ke lullube shi — irin ƙamshin sabuwar budurwa da ke haɗa da ƙamshin damuwar sa da farin ciki. A haka bacci ya sace shi, amma cikin baccin akwai tunani mai cike da rikitarwa. ############### A ɓangaren Indo kuwa, Tun da ta koma part nata, bata iya nitsuwa ba. Kullum tana ta juyawa a kan gadon, ta saka hannayenta a ƙirjin ta, tana jin wani irin daɗin da bata taɓa sani ba a rayuwarta. Kamar tana mafarki, tana jin kalmar “Now smile” da yadda ya riƙe hannunta cikin natsuwa tana sake maimaituwa a cikin kunnenta. Sai ta saki numfashi mai nauyi, ta rufe fuskarta da hannayenta, tana dariya a hankali. “Kai Indo, me kike yi haka?vv Sai ta juyo gefe ta ɗan yaye bargo, idonta ya sauka a kan ledodin da aka kawo mata. A hankali ta tashi ta buɗe ɗaya bayan ɗaya kamar wata yarinya da aka cika mata zuciya da bege — takalmi, kaya, hijabi, kayan makaranta — duk suna haske a ƙarƙashin hasken lamp. Ta ɗan rungume ɗaya daga cikin hijab ɗin, ta kwanta da shi kamar tana jin kamshin shi a ciki ,zuciyarta ta buga sosai, sai ta runtse ido tana cewa: “Allah kasa Dr Balarabe a aljanna kasa na cigaba da ganin sa Amma kar kuma ka bar ni na rasa shi.” Sai hawaye masu ɗumi suka zubo a hankali — hawaye masu haɗa tsoro, kunya, farin ciki, da fatan wata sabuwar rayuwa. Ta rufe idanu tana murmushi, ta yi addu’a da murya ƙasa A haka ta jingina kanta kan matashin kai, zuciyarta na harbawa cikin natsuwa mai laushi, kamar baccin farko bayan dogon wahala. Ta lumshe ido a hankali, tana jin sautin numfashinta da nashi — koda yake yana nesa, amma zuciyarta na jin kamar suna daki ɗaya. $$$$$$$$$$$$___ Rana ta fito cikin natsuwa, hasken safiya na shiga ta tagar ɗakin Indo yana haskaka fuskarta mai taushi. A hankali ta buɗe idanu tana miƙewa, idonta na haske kamar wadda ta ga aljanna a mafarki. Ta saki ajiyar zuciya da murmushi — yau ce ranar farko a makarantar da Dr ya mata alkawari. Bata jima ba sai aka buga ƙofa a hankali. “Waye?” ta tambaya da muryar da har yanzu ke ɗauke da ɗan bacci.“Ni ce Lami, Indo tashi kin makara!” Da sauri Indo ta miƙe, zuciyarta na dokawa. “Subhanallah! Lami yau makaranta zanje fa!” ta faɗa cikin dariya da farin ciki. Lami ta shigo da ƙaramin tray a hannunta — a kai akwai tea mai ƙamshi da soyayyen egg. “Ga breakfast ɗinki nan. Amma da farko ki shirya, ga uniform ɗinki.” Ta miƙa mata uniform ɗin — skirt ɗin blue mai tsabta, da rigar farin ciki mai rubutun “Al-Noor Academy” a gefe. Indo ta riƙe kayan da hannaye biyu kamar wacce aka ba kyautar zinariya. Cikin ɗan jin kunya ta cire rigar bacci ta shiga taye wanka lami ta bata tawol da ta gani a cikin kayan da aka kawo juya ta gogge jikinta ta pant pink ta dauko tasa da bra top nata wanda sai da Lami maid taye da gaske gun sanya mata bata iya ba kuma tana kunyar lami ta fara ganin ƙirjin ta da yafara tasowa sanan ta saka uniform ɗin — skirt ɗin ya tsaya a gwiwa, sai rigar ta kwanta a jikinta daidai kamar an auna. Lami ta tura baki tana dariya. “Hmm Indo, kinga irin kyau? Sai dai gashin ki wannan... meye haka? Tsantsi kamar ƙyankyaso!” Dariya suka yi gaba ɗaya, kafin Lami ta kama mata gashin da ƙarfi ta naɗe shi cikin kyau, ta saka cap ɗin uniform sama. Sannan ta saka mata farin socks masu tsayi, sai takalmin black mai sheƙi sabon kaya daga boutique. Indo ta tsaya a gaban mirror tana kallon kanta “Na zama daliba irin na birni kenan?” ta tambayi kanta da murmushi mai sauti. Idonta ya cika da farinciki, ta ɗaga hannunta tana faɗin “Allah ka saka da alheri ga Dr Balarabe.” A BANGAREN DR. SADEEQ A gefe ɗaya kuwa, Dr Sadeeq ya fito daga bathroom cikin sabuwar nutsuwa. Ruwan wankan ya sanyaya masa jiki, yana sanye da farar riga mai kamshin lavender, sai wandon suit baki da takalmin gashi mai sheƙi. Ya ɗaura tie ɗin sa a hankali yana kallon kansa a mirror fuskarsa cike da natsuwa, idanunsa kuma kamar suna ɓoye wata damuwa da jin daɗi lokaci guda. Ya ɗauki white coat ɗinsa da key ɗin mota, sannan ya fito zuwa babban parlour inda iyayensa suke shirin karin kumallo. “Assalamu alaikum Mommy, Daddy.” Ya gaida da ladabi. Hajiya Zainab ta amsa da murmushi mai daɗi, ta ce “Wa alaikumus salam ɗana, ka tashi lafiya?”Ya girgiza kai cikin girmamawa. “Alhamdulillah Mommy.” Sai ya juya yana gaishe da Hajiya Binta. Ita kuwa ta taɓe baki ta ce ba komai, ta ɗauki cup ɗinta ta tafi ba tare da ta kallesa ba. Ya tsaya na ɗan lokaci cikin natsuwa, ya share da murmushi ya fita waje. Yana fitowa, agogo ya nuna 7:15am. Kafin ya karasa bakin mota, sai yaji ƙaran takalmi mai ƙara a baya. Ya juyo… Indo ce — cikin uniform ɗinta, fuskarta na sheƙi da farin ciki, hannunta riƙe da karamar jakar makaranta. Ruwan safe ya sauka kan gashinta da ke ɓoye a ƙarƙashin cap ɗin uniform ɗinta, yana haskawa kamar gilashi. Murmushi ta yi mai cike da kunya da annuri. A hankali ya tsaya, zuciyarsa ta daki sau uku kafin ya ce a hankali “Masha Allah Indo... kina da kyau sosai " ya faɗa a ƙasan zuciyar sa "Daliba ce ke fa yanzu.” Ta sunkuyar da kai tana dariya — murya a sanyi ta ce: “Na gode Dr Balarabe… kai ka sa na zama haka.” Sai iska mai sanyi ta busa tsakanin su, tana ɗauke da ƙamshin sabuwar rayuwa .... 3️⃣3️⃣💥3️⃣4️⃣ Indo ta tsaya a bakin motar tana kallon ta tamkar wacce ke kallo aljanna tana kyalli kamar wadda aka fitar yanzu daga showroom. Sai da Dr. Sadeeq ya zagaya ya buɗe mata murfin bayan, don yasan taayawar da taye kinan batasan ta yanda zata buɗe ta ba ba Irrin taxi ta ƙauyen su bane ya ce “Shiga, Indo.” Ta tsaya na ɗan lokaci tana kallon kujerar cikin motar. “Dr, ba zan ɓata maka kujerar ka ba?” Ya yi murmushi mai sanyi “Indo, wannan mota ce, ba tabarma ba shiga kawai.” Cikin kunya ta shiga, ta zauna a hankali kamar wacce ke tsoron ta karya wani abu. Ya shiga gaba yana cewa: “Bismillahir Rahmanir Rahim.” yayi ignition, motar ta ɗauki ƙara cikin sanyi, sai kuma ya kunna suratul Kahfi daga speaker muryar Mishary Alafasy na tashi a hankali cikin nutsuwa mai gadin gidan ya buɗe gate ɗin, suka fara tafiya cikin shiru mai daɗi. Iskar AC ta cika motar da sanyi, tana haɗuwa da ƙamshin car freshener mai launin vanilla — Indo ta ji kamar iska ce ta aljanna. Ta fara kallon komai da mamaki windows, mirror, dashboard — har ma da maɓallan mota tana shafar su ɗaya bayan ɗaya. “Dr, wannan kuma?” ta tambaya tana matsa AC vent “Iska ce Indo.” “Wannan?” ta matsa seat adjuster. “Kujera ce, ta naɗe da wuta.” “Subhanallah!” ta ce tana tura baki, idonta a buɗe kamar yarinya a magic show Dr. Sadeeq kuwa, bai iya hana kansa murmushi ba. Yana kallonta a gefe, yadda take motsa hannayenta cikin halin ƙauyanci da gaskiya a zuciyarsa ya ce“Wannan yarinya..” sai ya raƙe ƙarfin AC sosai ya ce: “Indo, kina jin sanyi kuwa?” ta kalli shi da fara’a, ta girgiza kai. “Ina ji kamar cikin gajimare, Dr. Balarabe.” Ya sake murmushi mai laushi, ya mayar da hankalinsa kan hanya — amma zuciyarsa tana wasa da kalmarta “gajimare”, saboda ita kanta Indo yanzu tana masa kamar gajimare — ta rufe zuciyarsa da wani sanyi mai dadi. “Kin taɓa hawa mota irin wannan ne?” ya tambaya cikin nutsuwar muryarsa. Ta ɗaga kai da sauri, tana murmushi cikin kunyarta, “Wallahi bansan ko irin ta wace ce ba… amma daɗinta kamar ba duniya ba ne. ina zanga Irrin wanan motar a Modirre ai sai dai nan in aljanna duniya ”ya murmusa, yana gyara zaman hannunsa a kan steering. “Da lokaci, za ki saba, Indo.” Sai ta ɗan yi shiru, tana kallon window, tana ta bin titi da ido — zuciyarta na cike da sabuwar farin ciki da ɗan tsoro, tamkar yarinya da aka fara ɗauka zuwa wani sabon duniyar da ba ta taɓa zato ba. Motar ta tsaya a gaban wata babbar ƙofa mai rubutun zinariya: “ AL NOOR ACADEMY – For Bright Future”. Ganuwar makarantar ta yi tsayi, an lulluɓe ta da flowers da greenery, ƙamshin fresh paint da flowers ke tashi — ga tsabtataccen filin ajiye motoci da yara masu sanye da uniform suna gudu-gudu. Indo ta ƙara bude ido, kamar wacce aka kawo wani sabon duniya. “Subhanallah…” ta furta a hankali tana kallon hasken tiles da sassan ginin. “Wannan makarantar ba ta Kama da ta ‘yan gari ba wallahi.”Dr. Sadeeq ya yi murmushi, “Ai dole ki saba, nan ne za ki koyi komai.” Ya fita daga mota ya buɗe mata ƙofa. Indo ta fito a hankali tana duban kowane bangare da mamaki, har sai da wata malamar English ta wuce tana cewa da yaransu, “Good morning students!” Sai Indo ta amsa cikin sauri, “Morning!” tana ɗan yi da hannu kamar budurwa ta fara hawa jirgi. Da suka shiga cikin building ɗin, suka wuce reception, aka kai su ofishin Principal — wata mata ce mai kyan jiki da nutsuwa, tana sanye da hijab mai tsabta. “Good morning, Doctor Sadeeq,” ta faɗa cikin murmushi. “Good morning, Principal Rahma,” ya amsa cikin ladabi. “Ga yarinyar da na kawo, za ta fara karatu a nan.” Principal ta dubi Indo da murmushi, “What’s your name, dear?” Indo ta ɗan sunkuyar da kai, “Ni? Indo ce…” Principal ta murmusa, “Okay, Indo How old are you and ur full name ?” Sai ta tsaya tana kallo, ta jingina kai gefe, ta ce, “Uhmm... ai wallahi ban san daidai ba, amma sun ce ina kusan shekara sha hudu ko sha ukku Suna na dai AISHATU INDO banɗaki san sunan baba na ba .” Principal ta dan ɗaga gira, tana murmushi, tana kallon Dr. Sadeeq da nufin “ƙauyancinta ya fito.” Shikam shiru yayi jin wani abun tausayim da ya ratsa shi ya ce " A samata AISHATU ABUBAKAR SADEEQ “Alright,” inji Principal, “Za mu fara da test domin mu san matakin da ta dace da shi.” Dr. Sadeeq ya ce, “To, a taimaka mata da lesson din extra idan akwai.” Principal ta kira wata malama, “Teacher Maryam, ki kai ta class 5 idan kin ga ta iya wasu abubuwan yawa, ki ɗaga zuwa class 6” Indo ta yi tsaye tana zuba ido, tana kallon ɗaliban da ke wucewa da littattafai. Sai ta ɗan kama hannun jakarta tana kallon Dr. Sadeeq da dariyar kunya, “ni yanzu zan zauna a cikin su nan? duk suna Turanci fa!”ya yi murmushi yana tafiya, “Ki je ki zauna, zaki iya. ki dage, Indo banda tsokana ko faɗa Please.” Malamar ta ja hannunta a hankali suka shiga cikin corridor mai ƙamshi da haske. Yara suna ta karatu, wasu na “Good morning ma!”Indo kuwa ta tsaya tana zazzage littattafai da ido, zuciyarta na bugawa. “Sit here,” inji malamar. Indo ta zauna, ta jingina hannunta a kan tebur, tana kallon allon da aka rubuta: “Lesson: Nouns and Pronouns.” Ta ɗaga kai a hankali, ta ce da wata yarinya a kusa da ita,“Ke, ‘noun’ ai ba suna bane irin Indo da Sadeeq?” Yarinya ta yi dariya sosai. Sai Indo ta ɗan rufe baki da hannu cikin kunya, ta furta a ranta: “Ko meye dai, sai na dage. Ba zan koma baya ba.” Malama Maryam ta kammala rubuta darasi a kan allo, ta juya da murmushi, hannunta na riƙe da marker. “Okay class, who can answer this simple question?” Sai ta tsaya ta kalli Indo da ido. “Indo, let’s try you. What is the past tense of go?” Indo ta kalli allon, ta kalli Malama, sannan ta ɗan karkatar da kai gefe. “Ma’am… ehh... going?” Cikin aji aka fara dariya — wasu har da tafi. Ilham ta yi saurin matsawa kusa da ita, ta ce a hankali, “No, not going, Indo. It’s went.” Malama Maryam ta yi murmushi cikin ladabi, ta ce,“It’s okay, Indo. You’ll learn with time. Everyone makes mistakes, right class?” Amma wani ɗalibi a tsakiyar aji ya daga murya da murya mai sauti: “Madam, she sounds like she came from the bush!”Cikin sauri Indo ta juyo, idonta ya firfito. “What did you just say?”sai ɗalibai suka ƙara yin dariya, wasu suna kiran sunan ɗalibin: “Fahad, stop it nau! Don’t tease her!” Indo ta haɗa fuska, ta tura baki gaba “A’a, idan ba makaranta bace, da na maka duka wallahi.” Ta furta a ranta cikin ɓacin rai, tana jan numfashi, tana ƙoƙarin hana hawaye. Malama ta ɗan tsare Fahad da ido, “Fahad, that’s very rude. Say sorry to her.” Yaron ya sunkuyar da kai, “Sorry.” Indo ta ɗan ɗaga kafaɗa, ta ce cikin kasala, “ To Allah ya taimake ka aji ya sake yin dariya, sai Malama ta bugahannunta a tebur, “That’s enough! Everyone, open your exercise books.” Sai da lokaci ya ja sosai, kafin karfe sha ɗaya aka buga ƙararrawar break. Sautin kararrawar ya cika makarantar da amo — Tring! Tring! Tring! Indo ta yi tsalle kamar wata yarinya mai farin ciki, ta yi dariya ta ce, “Allah sarki, ana sauti kamar masallaci.” Ilham ta kama hannunta tana dariya, “No, that’s break time. Let’s go to the canteen before it gets full.” Indo ta turo baki, “Canteen kuma? wane irin masallaci ne canteen? Ilham ta yi dariya sosai, ta riƙe cikinta, “Oh my God, Indo, you’ll kill me with laughter.” Ilham ta kama hannun Indo suna fitowa daga cikin ɗakin karatu zuwa harabar makaranta. Gidan makarantar ya cika da yara suna ta dariya, wasu suna wasa da kwallon kafa, wasu kuma suna tsaye a layin canteen suna jiran snacks , Ilham ta ce da murmushi, “Come on Indo, let’s go and buy food before the line gets long break is just thirty minutes.” Indo ta tsaya cak, ta ɗan shafi cikinta, sannan ta tura baki gaba kamar ƙarama. “Ni yunwa nakeji sosai, amma… ban da kuɗi fa.” Ilham ta tsaya tana kallonta da mamaki, “Eh? Baki da kuɗi ko flask?” Indo ta ɗaga kai a hankali, tana lumshe ido, “Eh, Dr. Balarabe bai bani ba… watakila ya manta.” Ilham ta lumshe ido ta murmusa, “Ohh… so shi ne Brother ɗinki kenan?” Indo ta yi saurin gyara magana da ɗan kunya, “Eh… kamar haka mana.” Ilham ta ce da taushi, “It’s okay, come with me. I’ll buy for you, ba matsala. We’ll say it’s one plate, okay?” Indo ta yi dariya mai daɗi, “Tooo, ai Allah ya saka da alkhairi!” Suna tafiya suna hira cikin nishadi, sai Indo ta ɗaga kai kamar wadda ta ji ƙamshi. Sai ta tsaya cak, numfashinta ya tsaya na daƙiƙu biyu. Idonta ya sauka a can bakin get — motar Dr. Sadeeq ce, mai sheƙi da haske, yana tsaye yana jingina da gefe, riƙe da takeaway pack mai girma a hannu. Iska mai sanyi daga motarsa ta buso tana ɗauke da ƙamshin turaren sa wanda Indo ta saba ji tun daren da ta fara rayuwa dashi a gida ɗaya zuciyarta ta buga “Subhanallah… shine fa.” Kafin Ilham ta fahimta, Indo ta riga ta da gudu tuf! tuf! tuf! — takalminta na danna ƙasa, rigarta na yawo da iska Ilham ta tsaya da mamaki, ta dafe kai “Indo! Indo! Ina zaki je haka?!” Dr. Sadeeq yana tsaye yana duba agogo, fuskarsa cike da nutsuwa kamar wanda yake jiran wani muhimmin abu. Yana daure fuska amma idanunsa suna da taushi. Cikin mintuna kaɗan, ya ga Indo tana karasowa da gudu, hannunta ɗaya na riƙe da Cap ɗaya kuma tana ɗan ɗaga rigar ƙafarta kada ta kife yana ganin hakan sai ya ɗan ɗaga murya cikin mamaki: “Indo?! What are you doing here—” amma kafin ya ƙarasa, ta tsaya gabansa, tana shan numfashi, fuskarta cike da farin ciki da mamaki. “Dr. Balarabe! kai ne fa! ka dawo ” Ya sauke murmushi, ya kalleta sama da ƙasa rigar makarantar, socks, da hCap ɗinta duk cike da ƙauyanci amma da wani innocent charm mai ban sha’awa. Yace cikin natsuwa, “Na manta ban baki kuɗin abinci ba... shi yasa na kawo miki.” Ya miƙa mata takeaway pack ɗin, yana kallonta kai tsaye cikin ido. Indo ta karɓa da hannaye biyu, ta ɗan sunkuyar da kai, idonta ya cika da hawaye na farin ciki “Na gode Dr. Balarabe... wallahi Allah ya saka da alkhairi... ni yunwa nake kamar zan fadi.” " ke daina gudu bakiga kin fara girma ba kawo cap nin na gyara miki " ya faɗa with his full confedence ta bashi nan ya gyara ya sauya dai dai kanta , dake chunkushe girgiza kai kawai yayi ta sunkuya da kanta ya kafa mata ita kanta har taji wani kunya da batasan tana dashi ba , cikin hanzarin ya juya Ilham ta ƙaraso tana dariya ta ce, “Wow Indo, you know this handsome man?” Indo ta ce da izza,“Eh mana, shine... shine Brother ɗina!” Dr. Sadeeq ya ɗan yi murmushi, ya lumshe ido cikin natsuwa, sannan ya ce cikin sanyi: “Go and eat, Indo. Don’t be late for class.” ya juya ya shiga mota, yana jin kamar zuciyarsa ta cika da wani abu — ba a iya fassara shi da kalma. 3️⃣5️⃣💥3️⃣6️⃣ Canteen ɗin makarantar ya cika da hayaniya yara suna ta shawagi, wasu suna dariya, wasu suna latsa drinks ɗinsu da straw, sai ƙamshin abinci mai daɗi ke yawo a iska. Indo da Ilham suka samu kujera a ƙarƙashin wata bishiya mai inuwa Ilham ta buɗe takeaway ɗinta, Indo ma ta buɗe nata cikin sauri kamar wadda ta dade tana jiran ƙofar aljanna a buɗe kawai sai kamshin jollof rice da chicken stew ya daki hancinta. Ta ɗauki spoon ɗin ta fara ci da wani irin kuzari da ƙauyanci, tana buge abincin kamar tana fafatawa da shi , ganin spoon in baya kaimata yanda takeso ta ajiye sa kawai Ilham ta zuba mata ido, ta kasa jurewa. “Indo... Indo! Calm down mana! Haba... kina cin abinci kamar kina tseren gasar gudu ne,” ta faɗa tana dariya. Indo ta ɗan ɗaga kai, fuskarta cike da farin ciki da ɗan dariya, “Wallahi yunwa nake, yunwa irin wacce idan baka ci ba, sai kake ganin rana tana juyawa kuma kaza ce fa .” Ilham ta buga kafa a ƙasa tana dariya sosai, “Hahaha Indo! Ai baki da kyau kina yin magana haka. Ke yanzu kina birni, ki nitsu. A birni, idan kina cin abinci, ki yi sannu, ki ɗauka a hankali, ki ɗan rufe baki, ki yi murmushi kawai.” Indo ta ɗan ɗaga gira cikin mamaki, “Ni na rufe baki ina ci? To ai sai abincin ya tsaya min.” Ilham ta ce, “Uhmm... ba haka ba Indo. Ki dai dinga koyi, zaki ga yanda komai zai canza.” Indo ta yi shiru na ɗan lokaci tana kallo, sannan ta ce da murmushi, “Toh... zan koyi, idan haka kike faɗa. Amma fa sai in ƙare wannan plate ɗin tukunna.” Ta cigaba da ci har ta share plate ɗin gaba ɗaya, da yatsun ta ɗan shafi ciki da murmushi mai daɗi Ilham ta girgiza kai tana dariya, “Ke fa Indo, wallahi zaki zama labari a nan makarantar. Amma dai kina da sa’a, saboda Brother ɗinki yana kula da ke sosai.” Indo ta ɗan sunkuyar da kai cikin kunya, ta taɓa gefen spoon ɗinta, “Eh... Dr. Balarabe yana da kirki sosai .. 4:00 Dr Sadeeq ya shigo inda yaga motocin iyayye dewa ga school bus na ƴan makaranta wani tunani ne ya motsa masa girgiza kai yayi murmushi " that's the best solution" chan ya hango Indo da leader takeway da Jakar ta kamar wacce ta fito a bakin kura duk taye sequiszen " Hasbunnallahu wani'emal wakil"yace yana kawar da kansa tazo tsaya ta kasa bude kofar ta ciki ya matso ya tura ƙofar kawai taga ya bude ai ta razana tana ganinsa " ke zubar da wanan bolar a dusbin chan " bataye musu ba ta yasar , ta shiga ya rufe suka fara tafiya ganin ko magana bai mata ba ya haɗa fuska yasa taye shiru sai tana wasa da yatsun hannunta tana maimaita Noun is a name of place , animal, sai yaye shiru alamar ta manta ya girgiza kai kai tsaye , Saloon ya wuce da ita ganin ba gida bane ta fara zare ido ya zagayo ya bude mata kofar ta fito " drop ur bag " ya ajiye tagani abinda yake nufi ,suna shiga tana ta kallon kamar gidan masu shirye shiryen bidiyo Film ta faɗa a ranta " oga welcome"wata inyamura ta faɗa tana matsowa "Thank you" yana magana cikin izzarsa " Indo come here za'a wanke miki kai banason hayaniya " nan ya wa matar bayani Ya kuma mota ya zauna yana jiran su..... Matar ta warware mata gashin sai tsaki yakiye Duk da cewa Lami maid ta wanke mata Amman Indo taƙi tsayawa a wanke mata mai kyau a gida ruwan sanye ta zuba mata har saida Indo ta yi karamar ƙara , ta nitsu aka fara wankewa sai hawaye a idon ta domin azaba dirjewa , ana gamawa aka fara busa kai tanajin zafin Island ta zabura ta tashi da ihu " Wallahi baki Isa ke ƙona Min kai da wanan busar ba kawai zaki kashe ne lokacin mutuwa ta BAIYE ba azzaluma " sorryy babu girl it's hand dryer " amma. Indo sai masifar takiye ta miƙi tsaye harda kama quggu matar ta tsaya ya rasa me zagaye ,nan ta aika ƴar gidan ta tana zuwa ta buga mai glass na mota ya sauke a hankali yana waya da Kamal yana ganin ta kawai yasan Indo ta fara haukarta " I will call you back Kamal " ya datse wayar ya fito cikin hanzari jin Muryar Indo sama sama , yana isowa sukaye ido huɗu nan taja bakin ta taye shiru kawai an shanye ruwan sama a ƙasa ..... "Indo what happened"ai batasan lokacin da ta fashe da kuka tayo kansa da gudu ba , bai hana ba ya dafa kanta "is okay " yaja ta " Madam sorry please kimata a hankali " wallahi Dr Balarabe zata cinye min kaina " kallo ɗaya yamata yaye shiru ya zaunar da ita hannun sa yasa cikin hannun ta "now I'm here ba abinda zai miki " a haka akaja kai in tana son taye ihu Dr Balarabe na kusa da ita hannun cikin hannu har aka gama gyara kan " Masha Allah" abinda ya faɗa kinan a fili nan yaye mata paking ya kwanta Lufff luff yayi tsaye sosai ta gama ganin har 6 yaye yace a mata gyaran ƙafa kafin ya dawo sallah, haka akaiw ya fita ya barta yana ta zafin matan da fulatanci da Hausa kasancewar matar batajinta kawai ta chigaba da aikin kudin ta sosai ƙafan Indo ya gyaru , A haka ya dawo ya ɗauke ta duk ta kumbura fuska Don tasha wahala ga ciwon kai suna isowa gidan aka buɗe musu gare nan yace "wait ke koya yanda zaki na bude mota I'm not ur maid " " and don't forget KIYE wanka gobe 7 zake fito " ya faɗa yana ɗan cizza bakin sa na ƙasa da azabtar da yake sha tace too nan ta juya ta tafe ko godiya babo don fushi takiye dashi..... tana zuwa ko uniform bata cire ba ta kwanta ba sallah bare sallati ( Su Indo manya ) .... AFTER ONE WEEK Kullum yana tambayata ko naci, yana bani kuɗi, yana sa Musa yazo da abinci. Kullum da ƙarfe sha ɗaya ina ganin motar su, wallahi idan na gani sai nayi dariya a zuciya.”Iliham ta ce, “Hmm... ai na lura. Kullum da yake kawo miki abinci har security suka saba da motar su. Kinji kuwa, mace idan ana kula da ita, ta zama mai kyau sosai. Kinga yanzu ma kina canzawa har kin ƙara haske ”Indo ta ɗan ɗauki hannayenta biyu ta kalli fatar jikinta, ta murmusa,“da gaske kike? na canza?” “Eh mana!” inji Ilham tana da dariya. “Yanzu kin zama Indo mai ado. Sai dai ki koyi magana da kyau, kada ki dinga faɗar ‘Dr. Balarabe’ a gaban mutane da yawa, suna za su ce wani abu daban ke ƴar ƙauye ce .” Indo ta ce da mamaki, “Eh me za su ce? Ai shi ne abokin mamana... yanzu kuma Brother ɗina ne.”Iliham ta murmusa ta ce, “Hmm Indo... kina nan fa, daɗin birni yana zuwa a hankali ki bar ni, zan koya miki komai. yau dai mun fara da yanda ake cin abinci.” suka kwashe da dariya, Indo tana kare kazar da ta rage kamar mai kare treasure, sannan ta ce cikin annashuwa, “na ƙoshi... wallahi yanzu idan na mutu ma na mutu cikin farin ciki.” “Indo! Ki daina faɗar irin wannan magana fa! ai yanzu ne rayuwa zata fara miki da kyau.” A hankali ranaku suka rika wucewa, kullum da ƙarfe sha ɗaya, Musa driver na Dr. Sadeeq yana kawo takeaway ɗin Indo — abinci da juice da ruwa, tare da ₦1000 don ta samu after school meal. Kuma a hankali... ƙauyancin Indo yana raguwa. Hanyarta ta zama mai salo, yaren ta yana da laushi, maganarta ta fara kama da ta birni. Kuma duk wannan... saboda taimako da kulawar Dr. Sadeeq da kuma horon Ilham...... $$$$$$$$$$$$######$$$$$$$$$$ Dare ne misalin ƙarfe tara na dare. Hasken fitilun compound ɗin Dr. Sadeeq yana kyalli kamar taurari, iska mai sanyi tana kadawa tana ɗan ɗaga labulen gilashin falon. Kamal ya shigo cikin nutsuwa, amma fuskarsa cike take da annuri da zolaya. Hannunsa ɗauke da akwati mai matsakaicin girma, middle size, wanda launin sa ya haɗu da golden da navy blue ya murɗa ƙofar parlour ɗin side ɗin abokinsa yana faɗin da murya mai dariya, “Hy dudde! Whatsup? Ina bride ɗin mu, ko har yanzu ana honeymoon da books ɗin grammar?” Dr. Sadeeq dake zaune da tablet a hannunsa ya ɗaga kai, yana murmushi mai haɗe da tsawa irin na manya,“Kamal wallahi zaka daina shirme wane bride kuma?” Kamal ya sa dariya yana matsowa da akwati, “Ai bride ɗinka ce mana, Indo — amaryar mu gaba ɗaya! Ga kayan nan na kawo mata kada ace an bar ni a gefe.” Sadeeq ya ɗan jinjina kai, murmushin kunya yana bayyana a fuskarsa. “Wato yanzu kai da kai haryanzu baka daina wanan banzan tunanin naka ba me xanyi da wanan yarinyar ana neman classical mata ,ka bare ta girma sai Kaye wanan maganar ?” Kamal ya kalli shi yana dariya sosai, “Kai Dr., idan ba ka lura ba ai tana da girman jiki she is 13 to 14 but kaga " ganin banzan kallon da Sadeeq ya masa yayi shiru ya haɗiye abinda zai ce "amma dai ga akwati nan, ka karɓa kafin ta ce ni ma ban taɓa kawo mata kyauta ba.” Sadeeq ya karɓi akwatin yana girgiza kai cikin murmushi, “Kai Kamal, wallahi ni ban san me zan maka da wannan iya zolayar ba ka tsaya kana kallon yarinya up and down Amma bari ka gani, sanyi maganin ka wallahi .” Kamal ya ɗan ciro wata leda daga cikin akwatin, “To, in haka ne, ka sanar da ita cewa wannan turare ne mai sunan ‘Sweet Bloom’, tana shafawa saboda kamshin sa yana iya jawo attention fiye da yadda ake so.” Sadeeq ya fashe da dariya yana faɗin, “Wallahi kai ba laifi bane. Kaɗan ne kake so a ɗaure ka a asibiti.” Suka cigaba da dariya, har suka haura sama suka sauko da sauran kayan cikin zolaya da raha. Har a ƙarshe Kamal ya ce, “Ai na gama aikina. Ga kayan amarya, sai kai ka miƙa, tunda ni ba na son ta ga ni, ta ce uncle Kamal ne.” Dr. Sadeeq ya girgiza kai, yana faɗin cikin nishaɗi, “Wannan abinda kayi yau sai na rama kuma da gaske!”Kamal ya yi tsalle da dariya, “sai a rama da invitation card, ba da fada ba!” Suka yi dariya tare, har Kamal ya fita, yana mai buga ƙofar da annuri kamar wanda ya bar sirri Kamal na fita, ƙofar na rufewa da ƙaran ƙasa ƙasa, Dr. Sadeeq ya tsaya na ɗan lokaci yana kallon akwatin da aka bar masa. Murmushi ya yi — irin murmushin da ke ɗauke da dariya amma a ciki akwai ɗan tsaki mai kishi. A hankali ya buɗe akwatin sai kamshi ya buɗe — kamshi irin na turare masu tsada da ake ji tun daga ƙofa. Akwatin ya yi ƙyalli, Sweet Bloom ke ɗora launin pink ɗinsa a sama. Ya ɗauki kwalban turaren ya buɗe a hankali, yana zuba ɗan ɗigo a tafin hannunsa. Nan take iska ta ɗauki ƙamshi, tana yawo a cikin falon da siffar annashuwa mai ɗan cusa motsin zuciya , kawai ya dan lumshe ido, ya ɗan ɗaga hanci yana shakar kamshin, sannan ya buɗe idonsa da ɗan tsaki, “Hmmm... Kamal kenan! Bansan yaushe zaka ye hankali ba ai Indo ba irin wannan turaren bane. Never! Indo ba zata sa turare mai kamshi haka ba.” Ya ɗan murmusa yana girgiza kai, yana maganar shi kaɗai kamar yana gargaɗar kansa, Ya rufe kwalban turaren da sauri, ya mayar cikin akwatin, sannan ya ɗauka yana kallonsa kamar mutum yana jin haushi amma zuciyarsa na cike da tausayin kansa . Ya ajiye turaren cikin wardrobe, a hankali kamar yana ɓoye sirri ya rufe ƙofar wardrobe ɗin, ya kalli akwatin da Kamal ya kawo — ya ɗan tabe baki. “Haba Kamal, kai dai da banzan tunanin kake” ya faɗa da murya mai rauni, kafin ya juya ya koma kan tablet nasa yana cigaba da duba wasu medical reports na aikin da yake yi. Cikin shiru da nutsuwa yana scrolling, idonsa yana tafiya a kan rubuce-rubuce, amma zuciyarsa tana can — tana yawo a cikin tunanin da bai so ba. Sai kawai yaji knocking mai sanyi a ƙofar “Who’s that?” yya tambaya cikin murya mai ɗan gajiya“Assalamu Alaikum Dr., barka da dare. Lami ce… Indo ba lafiya… serious fa.” Cikin firgici mai laushi ya ɗaga kai, tablet ɗin ya faɗi kan kujera. Zuciyarsa ta buga — irin bugun da ke haɗa tashin hankali da tausayi. “Okay, I’m coming!” 3️⃣7️⃣💥3️⃣8️⃣ Yana fitowa ba tare da tunani ba, ya saka gajeren wando da t-shirt kawai — irin farin shirt ɗin da ke kama jikinsa. Takalmansa na palour slippers ya zare daga ƙasa, ya sa da sauri, sai ƙamshin sabulun da ya wanke jikinsa ya cika iskar wajen. Ya bi Lami a baya cikin hanzari, yana jin yadda ƙafafunsa ke danna ƙasa da sautin “flip-flap”. A lokacin jikinsa yana ɗan rawa saboda damuwa — koda yake fuskarsa cike take da natsuwa irin ta likita ,suna isa bakin ƙofa, ya ɗan tsaya na daƙiƙa guda yana lumshe ido, kamar yana karɓar ƙarfin zuciya. Sannan a hankali ya tura ƙofar ɗakin. Ƙofar ta yi ƙara mai sanyi — ƙarar da ta haɗa da warin turaren kwalliya, hasken bulb mai laushi, da wani yanayi na damuwa a cikin ɗaki Dakin ya cika da ɗan ƙamshin minty balm da turaren Indo da ya gauraye da wari irin na tsamin jiki Kayan da aka saka mata kwanan baya — skirt, hijab, da uniform — duk a wargaje akan ledoodi da ke shimfiɗe a ƙasa. Bag ɗinta da littattafan makaranta suna gefe kamar an jefar da su cikin tashin hankali. Dr. Sadeeq ya tsaya a bakin ƙofa yana kallon yanayin dakin ya taɓe baki, yana girgiza kai a hankali. “Indo will never change…” Ya furta cikin sanyi, muryarsa ta cika da tausayin janye zuciya. Sai kawai yaji ihun ta, ihu mai sosa rai. “Zan mutu! Wallahi zan mutu! Dr. Balarabe, ciki na zai fasheee!” Da sauri ya ƙarasa gareta — ta na kan matress tana murɗa jikinta, idonta jajaye, gumin ciwo yana fita a goshinta ya durƙusa kusa da ita, cikin damuwa da rashin natsuwa. “Indo, Indo… are you hearing me?”muryarsa a raunane, kamar mai lallashin jaririya. Ta ɗago kai a hankali, ta kalle shi da ido cike da hawaye, sai ta sake ihu tana juyawa gefe. yayin da yake kallonta, zuciyarsa ta buga da sauri kawai ya kai hannunsa — cikin nutsuwa da ladabi — ya ɗan janye gefen rigar ta kadan, ya daura hannun sa kan cikinta. Sanyin hannunsa mai ɗan sanyi ya ratsa ta, ta yi wani irin tsakk kamar lantarki ya shige ta. Ta tsaya cak, ta kasa motsi. Dr. Sadeeq ya ɗan matsa cikin nata a hankali, har zuwa kasan chibiyar ta yana sauraron bugun jikinta da trained calmness irin ta likita. Sai ya sa dayan hannun kan goshinta, yaji zafi — jikin ta kamar wuta “Subhanallah… Indo, kiyi shiru ” Ya kalli hannun ta, yana ganin yadda take matse ledoodi tana murɗa yatsunta da hawaye a hankali ya lumshe ido, ya ce a ransa “Oh… this isn’t pain of sickness. This is her first period… poor girl.” Ya ɗan sauke numfashi mai nauyi, zuciyarsa ta cika da tausayi da ɗan kunya ya ɗago yana kallon fuskarta da ta cika da zufa da hawaye, sai murmushi ya bayyana a gefen laɓɓansa. “Indo,” ya kira sunanta cikin muryar tausayi. “Ba zaki mutu ba… wannan ai ba ciwo bane… it’s normal, it’s your time as a woman.” Indo ta kalle shi, idanunta cike da hawaye, ta ce cikin rauni: “Wannan ai ba time bane Dr. Balarabe… ciki na kamar wuta.” Ya murmusa cikin jin tausayinta sosai, sai ya miƙe tsaye yana kiran Lami. “Lami! Ki kawo warm water da sanitary pads ɗin da ke cikin bag ɗinta, yanzu!” ya tsaya yana kallonta, zuciyarsa na cike da tunani mai nauyi. “Yanzu Indo ta shiga sabuwar duniya…” ya faɗa a ransa, yana kallon yadda ta rumtse ido tana fitar da hawaye — hawaye na ciwo, amma kuma na fara sabon mataki a rayuwa. A lokacin da Indo ta fara karkarwa, idonta na kallon sama kamar mai shirin faduwa, Dr. Sadeeq ya firgita — hannunsa ya rikice, zuciyarsa ta buga. “Indo! Indo, see me! Indo, look here—look at me!”muryarsa ta ɗauki firgici da tausayawa a lokaci guda ta yi shiru… babu amsa. Sannan numfashinta ya yi nauyi, kamar mai shirin daukewa. Lami da ke tsaye a bakin ƙofa ta rintse ido da fargaba. “Innalillahi… Indo!”ta furta, jikinta na rawa. Da sauri Dr. Sadeeq ya tsugunna, ya daga Indo chakk kamar karamar yarinya — rigarta ta lafa a hannunsa, jikinta ya yi sanyi. Ba tare da ɓata lokaci ba, ya nufi part ɗinsa kai tsaye. Lami ta tsaya tana kallon su da mamaki da tsoron ikon Allah. A cikin minti kaɗan, ya shiga ɗakinsa — ya shimfiɗe Indo a kan gadon nasa mai laushi, ya cire tablet ɗin sa da file daga gefe. ya buɗe emergency box ɗinsa da sauri, yana zaro kayan agaji ya cire syringe ya ɗauki allura ta farko — pain relief injection, ya buga mata biyu cikin hanzari amma da kulawa. Sai ya diba ruwa mai dumi a cikin bowl, ya ɗauko tawul, ya jiƙa, ya matse a hankali. Ya zauna kusa da ita, ya ɗaura tawul ɗin a goshinta da tafin hannunsa, yasa akan cikin ta yana zagayawa a hankali don ta samu realief yana kallon fuskarta da ke sauke numfashi a hankali, kamar ta dawo daga wani yanayi. “Shhh... it’s okay, Indo. You’re safe now. Ki huta, kin ji?” ya furta da murya mai sanyi da taushi, yana kallon yadda gashin kanta ke manne da zufa. Sai ya miƙa hannu ya buɗe wata ƙaramar allura — vitamin pain balance — ya buga mata a gefen cinyarta cikin nutsuwa bayan haka, ya zauna a gefen gadon, yana sosa kansa cikin natsuwa da damuwa “Yanzu haka ta fara period ɗinta… ciwon farko kenan. Allah ya taimake ni, kamar dai ciwo ne da gaske.” Ya ɗauki tawul ɗin da ya jiƙa, ya mayar kan cikinta, ya riƙe shi da duka hannayensa biyu a hankali, yana mirzawa kamar mai lallashi “Sannu Indo, sannu… numfashi a hankali, kin ji?” Numfashinta ya fara sauya salo — daga nauyi zuwa sanyi, tana saki jiki a hankali wani sanyi mai daɗi ya shige ta, jikin ta ya fara natsuwa. Ya zauna yana kallonta — fuskar ta cike da nutsuwa, numfashinta yana tafiya daidai, sai ya lumshe ido yana murmushi da fitar da dogon numfashi“Alhamdulillah… she’ll be fine.” Ya lumshe ido, yana kallon Indo kamar yadda uba yake kallon ‘yarsa bayan wahala — sai kuma ya ɗan murmusa kadan yana furta a hankali “Indo, kin bani tsoro wallahi.” AFTER SOME MINUTES Ya tsaya a bakin gadon, yana kallon Indo da ke bacci cikin nutsuwa, hannunta a gefe kamar ƙaramin yaro.Sai ya ɗan fitar da numfashi, yana kallon gadonsa da farin bed sheet ɗin da ke lulluɓe da ita. “Hmm… idan jini ya zo yanzu, ai gadona kenan, ya lallace mace akan gado na impossible” ya furta a ransa yana ɗan murɗa lebensa da jin takaici da ban haushi a lokaci guda. Shi mutum ne mai tsantsar tsafta — komai a tsarce yake son sa. Ya dafa goshinsa kadan, sannan ya juya ya nufi part na maid, inda Indo ke kwana a da. yana shiga, sai iska ta doki hancinsa suka buɗa masa hanci.Sai ya taɓe baki. “Innalillahi Indo… kina zaune kamar ba gidan mutane ba.” ya fara binciko bags ɗinta cikin kulawa — nan ya hango pant ɗin da ya siya mata da pad da bai buɗe ba. Ya ɗan ɗaga su, yana fuskantar Lami wacce ta shigo daga ƙofa tana kallonsa da mamaki. “Yallaɓai?” Ta tambaya cikin rawar murya. Ya toshe hanci da tafin hannu ɗaya, yana kallon kayan da ke gefe. “Lami, please, wannan abu sirri ne ba na so wani ya ji. kin fahimta?” mmuryarsa ta yi zafi kaɗan, kamar mai faɗin umarni. Lami ta girgiza kai da sauri “Okay sir. Babu wanda zai sani, wallahi.” Ya janyo sabbin kayan da ya gani — guda biyu, pant da pad sabbi, ya rufe su cikin ƙaramar leda sauran kuwa ya sake toshe hanci yana dariya a ransa “Indo… wallahi kazama ce,.” Yana fitowa daga dakin, ya sake kallon Lami yana tabbatar da sirrinta, sannan ya nufi part ɗinsa da sauri ya tsaya a bakin gadon inda Indo take bacci — numfashinta ya daidaita, fuskar ta lafa kamar ba ita ba. Ya zauna a gefen gadon, ya bude pad ɗin yana karanta instructions ɗin da ke jikinta kamar likita da ke nazarin takarda. “Apply… hmm, to wai ni Dr. Sadeeq, me nake ne haka? Wannan ai ba aikin emergency medicine bane.” ya yi tsaki da kansa, yana girgiza kai. ya ɗauki tawul, ya ajiye kayan a gefe cikin natsuwa, ya tashi tsaye yana kallon ta a hankali. “To idan jinin yazo, na samu tsautsayi ne kenan. Gadona ne zai sha wahala. Amma meye laifinta? Ƙaramar yarinya ce…” Ya fito daga dakin da gaggawa, zuciyarsa kamar ana dukan ganguna a ciki. “Indo sai ki kashe ni da wannan rigimar naki…” ya furta a hankali yana tsaki. A kitchen ya shiga, ya kunna tap ya fara wanke hannuwansa da sabulu sau uku kamar wanda zai yi salla. Ya zuba ruwa mai sanyi ya goge tafin hannunsa da tawul mai tsabta, yana jan ajiyar zuciya. “Ni dai Allah, idan ba saboda likitanci ba wallahi babu yadda Indo zata sa ni yin irin wannan aikin,” ya furta yana kallon sama. Ya dawo dakin da wani irin gajeren numfashi, yana tafe kamar wanda aka turo cikin rigimar da bai da hannu ya durƙusa a gefen gadon, ya ɗan ja bargo, sannan ya ce da kansa: “Kai Sadeeq... idan ba ka taimaka mata ba, gadonka ne zai zama filin yakin jini. Amma Allah ya sani, wannan aikin ba naka bane!” ya lumshe idanu, ya ɗan sauke numfashi yana ƙoƙarin ganin bai dubi fuskar Indo sosai ba. Da kansa a ɗan gefe, hannunsa a rufe ido, ya miƙa hannu yana yin abin da bai taɓa yi ba a rayuwarsa. Tsamin jikinta da warin magani suka buge shi a hanci “Innalillahi Indo! Ai ke ba mutum bace, ke bala’i ce!” ya faɗa yana ƙoƙarin daidaita numfashinsa, yana janye dogowar rigar nata da sauri kamar wanda ya taɓa wuta, ganin da wani a jikin ta ya janyo sa wanda don wari ya kusan mutuwa a tsaye da sauri ya shiga toilet yasa aya danna flushing ya dube hannun sa ya kawar da kai ya dawo kanta yasa mata pant da ya daidaita da pad in da ƙyar ya sanya mata yana wani tuttura kansa ƙefe yana gama wa ya rufe mata hukunta da blanket in ... ya ɗan ɗaga kai yana kallon ta da haushi da tausayi a lokaci guda — ta kwanta kamar jaririya da aka gama yi wa rigima, numfashinta na tafiya daidai, sai kadan kadan tana motsawa ya girgiza kai yana murmushi mara daɗi. “Wannan yarinyar idan ta farka, wallahi sai ta ga fushina… amma yanzu bari in yi hakuri, gadon nan dole ya tsira.” Ya wanke hannun sa ya ɗauki tawul ɗaya ya goge hannunsa da tsabta, ya jefar da shi cikin kwando sannan ya fita yana girgiza kai: “Ni Dr. Sadeeq, likitan mutane, yau Indo ta mayar da ni mai gyaran jinin mata. Allah dai ya sa bata sake shigowa min da irin wannan bala’in ba.” 3️⃣9️⃣💥4️⃣0️⃣ Ya fito palourr a hankali, yana shirin sake numfashi bayan wahalar da ta sha masa jini. Sai dai palourn nasa kuwa — royal chairs masu kauri da taushi — yau suka zama kamar dutse a gare shi. Ya zauna, ya jingina, sannan ya miƙa ƙafafunsa yana jan dogon tsaki. “Bansan dalilin da yasa na taimaka mata ba… wallahi bansan me yasa na kawo ta nan ba. Haka ma, ban san me yasa na mata magani da kaina ba.” Ya jinjina kai cikin gajiya, yana kallon silin, yana ci gaba da mita da ransa kamar tsohon bawan wahala “Indo kan tsakura wa rayuwa ta bala’i ne kawai. Ko a mafarki ban taɓa ganin kaina cikin irin wannan aikin ba. Ga turaren da Kamal ya kawo, yanzu dakin ya koma kamar dakin emergency room.” Sai ya sake tsaki, ya miƙe kamar wanda ke tsoron mantuwa, ya nufi dakin inda Indo take. Yana buɗe ƙofa, sai iska ta bugo masa fuska, warin turare da jinin allura suna haɗuwa da sanyin AC. Indo na can kan gadon, ta kwanta cikin nutsuwa, numfashinta daidai, fuskarta cike da salama kamar wadda bata san komai ya faru ba. Ya tsaya yana kallonta, idonsa ya cika da haushi da dariya a lokaci guda. “Kai Indo... wallahi ke ce bala’in da ya fi cutar zuciya.” ya ɗauke kai yana harararta, sannan ya juyo da natsuwa “tunda ke kina bacci kamar jaririya, ni kuma sai in kwana da ciwon wuya saboda royal chairs ɗina.” Ya koma palourr, ya ɗauke pillow ɗaya da blanket, ya shimfiɗa kansa a kan kujerar mai laushi yayi juyi sau biyu, sau uku, amma ko ta taushi, kujerar ta ki karɓarsa. Ya dafa goshinsa yana furta a hankali: “Wai ni Dr. Sadeeq, likitan da ake ta yaba tsafta da nutsuwa... yanzu haka na kwana da blanket a kan kujera saboda Indo. Allah dai Ya cire min wanan tausayin mata ko zan koya mata hankali.” Sai ya yi murmushi mara daɗi, ya lumshe ido, yana ji kamar kujera na masa zafi duk da sanyin AC ɗin dakin kafin ya jima, barci mai nauyi ya kwashe shi — barcin wanda zuciyarsa ta gaji da rigimar wata yarinya mai suna Indo. Ƙarfe uku na dare. Dakin ya cika da shiru mai nauyi, sai ƙarar fan mai sanyi da ƙamshin turaren “Oud Supreme” dake yawo cikin iska. Indo ta fara motsawa a hankali, kanta yana juyi kamar mai mafarkin nisan zango. Ta ji hannunta na taɓa wani abu mai taushi, mai ɗan sanyi — ta ɗaga kai da wahala, ta hango hasken fitilar bango yana haska ɗakin da bata taɓa shiga ba. Ta lumshe ido, tana ƙoƙarin tuna inda take, amma sai wani sanyin ɗakin ya ratsa ta gaba ɗaya, kamar iska ta firgita ta ta shafi cikin ta a hankali, a mamakinta taji ciwon da ya dame ta dā ya lafa — kamar bai taɓa zama mai tsanani haka ba, ta ja dogon numfashi tana shirin kwanciya, sai kuma taji kamar wani abu ya shafi ƙafarta — santsi ne, amma da ɗan zafi kaɗan. Ta ɗago kai a hankali, ta sauke ƙafarta daga gadon... Sai ta ji wani abu mai kauri da laushi, tana shafar sa da yatsunta — kuli-blanket ne, irin masu taushi da kamshi, da kaɗan ka taɓa su sai sanyi ya lulluɓe jikinka. Ta ƙurawa kayan kallon mamaki, tana ƙoƙarin fahimtar yadda suka zo nan, sannan ta shafa tausa ta blanket ɗin a hankali, tana shirin tashi. Sai dai kafin ta miƙe sosai, taji wani irin zafi mai sanyi ya ratsa mararta ta tsaya cak, zuciyarta na bugawa a hankali ta leƙa ƙasan rigarta — sai taga pad a jikinta, ga ɗan jini a gefe. Da sauri ta runtse ido, zuciyarta na dukan bam-bam kamar ana jifan ta da dutse. Tayi maza ta ja numfashi, ta sake leƙawa... tabbas, ba mafarki ba ne, ta juya kuma taga ba dakin ta take ba , shikkinan daman tanaji a unguwar su ana an tsinci wata yarinya da jini akace fyade aka mata abinda kullum Mama take ce mata ta daina faɗa da maza kinan ... sai kawai ta saka hannu ta dafe ciki, ta fara rawar jiki “Innalillahi... meye ne wannan?” Kafin ma ta kammala magana, ihunta ya faso shiru — muryarta ta cika ɗakin, ta tsorata kanta, ta maida numfashi kamar wadda aka farka daga mafarki mai ban tsoro. Indo ta dafe cikinta, jikinta yana rawa. “Jiya... jiya ina nake? Lami ce ta tafi da ni... ko Dr. Balarabe...?” Tayi saurin kifa kanta kan gado, tana fidda numfashi mai zafi. Hawaye suka cika idonta. “Wai ni... ni ce nake cikin dakin Dr. Balarabe?” ta zaro ido da tsoro zuciyarta ta dinga bugawa da ƙarfi kamar ana shirin karya ƙirjinta. Sai kawai ta rufe kanta da bargo, tana jijjiga kanta da hawaye , “Innalillahi! me yasa na bari ya gani ni haka? Ko ya taɓa ni ne????? Ihun Indo ya faso dakin kamar ƙarar ambulance!Dr. Sadeeq, wanda yake barci da bargo a kujera, ya tashi da tsalle kamar wanda aka harba da shocker. “Wayyo Allah! mutane ne suke ihu a part ɗina!?” ya faɗa yana miƙewa da gaggawa. a hanzarce ya yi yunƙurin saukowa daga kujera, amma sai ƙafarsa ta makale da blanket ɗin da ya lullube da shi — wufff! ya faɗi a ƙasa kujerar ta juya sa table ɗin gefenta kuma ya buga kansa taaa! “Wayyo kai na! Indo wallahi kin kashe ni!” Ya riƙe goshinsa da hannuwa biyu yana zaro ido, yana yawo a wajen kamar wanda ya rasa inda zafi yake. Sai kuma ya tsaya tsaf, yana sauraron ihun da ke fitowa daga ɗakinsa “Subhanallah… Indo ce kenan!” Cikin tsoro da gaggawa, ya fice daga palour ɗin da slippers ɗinsa ɗaya ne ma ke kafarsa ɗaya ɗaya, dayan ya bar shi a ƙasa Da sauri Dr. Sadeeq ya ƙwanƙwasa ƙofar ɗakin, bai ma jira amsa ba — kwaaa! ya tura ya shigo a lokaci guda ya danna switch ɗin fitila, hasken ya cika ɗakin kamar rana. Indo na tsaye tsakiyar gadon, gashinta a warwatse, idanunta jajaye kamar wata karamar aljana da zarar idonta ya sauka kan Dr. Sadeeq, sai ta ƙara ihuuuuu tana ɗaga hannu sama kamar wadda ta ga fatalwa! Kafin ta ƙarasa, sai Dr. Sadeeq ya yi wufff! ya ƙarasa kanta cikin tsalle kamar mai ceton rai daga gobara ya toshe mata baki da hannunsa yana zaro ido — saboda ba don komai ba, sai saboda kanshi da ke ƙulle-ƙulle daga buguwar table ɗin dā. “Shhhh Indo! Ki yi shiru! Don Allah kar ki tasar min da gidaaa…” Yana magana yana riƙe kanta da hannu ɗaya, ɗayan hannun kuma yana dafe kansa da zafi. Sai kuma ya yi wata irin murya mai rauni: “Ai yanzu idan ban mutu da bugun kai ba, zan mutu da ihunki Indo…” Indo kuwa ta kasa tsayawa, tana ƙoƙarin ƙwace bakinta daga hannunsa tana“mmm-mmm!” cikin rawar jiki yana ƙoƙarin daidaita kanta, sai kuma numfashinta ya yi nauyi ta ce a hankali “Dr. Balarabe, ni a ina nake ne…?” Ya tsaya, yana kallonta da ido biyu da ke rawar gajiya, sannan ya furta da muryar kuka da dariya a lokaci guda “Ke a inda kika bani hauka Indo — a gadona! A cikin part ɗina!” Ganin ta ɗan natsu, ta daina ihun da ke neman tayar da gidan, sai Dr. Sadeeq ya sassauta hannunsa daga bakin ta a hankali. Ya ɗan ja numfashi, yana shirin tambayarta da tausayi: “Indo, kina lafiya ? ki daina tsoro.. Kafin ya ƙarasa, Indo ta riƙe cikinta da hannu biyu, ta ɗan zaro ido kamar wadda ta gane wata sirri mai ban tsoro. Ta furta da rawar murya cikin tsoro: “A dakin ka…? To shikkinan kenan! Ashe ni da gaske aka…” Ta tsaya, ta ɗan ja numfashi, sannan ta dafe kai tana ƙara faɗin, “Wayyoo na shiga uku! A kauyen mu ai akwai yarinya da aka yi mata fyade aka ganta da jini… yanzu shikenan, Dr. Balarabe ya min fyade!!!” Tana faɗin haka ta rufe fuskarta da hannu, ta fara karkarwa kamar wadda aka zarge da laifi. Dr. Sadeeq kuwa Bai iya tsayawa ba. Ai kamar barkono ne aka zuba masa a ciki — sai kawai ya kwashe da dariyar wahala yana kame ciki “What?! Indo! Ni?? kin ce ni??” Ya kasa ci gaba da magana saboda dariya, sai yana riƙe ciki yana juya gefe yana cewa “Oh my God… wannan yarinyar zata kashe ni da hauka!” Indo kuwa, ganin yana dariya kamar mai yi mata dariyar zalunci, sai ta ɗaga murya zata ƙara ihu, tana faɗin “To ni wallahi zan kira Mama! Ba zan bari ba—” Kafin ta ƙara wani ƙara, ya yi wufff! ya kai hannu ya toshe bakinta karo na biyu cikin rawar dariya da gaggawa. “Indo shiru! Don Allah kar ki tada ni da duniya! Wani fyade kuma? ni Dr Sadeeq?? A kan gadona??” Sai kawai suka faɗa cikin ƙanƙarar juna, ya riƙe bakinta yana dariya, ita kuma tana ƙoƙarin kwacewa kamar mai dambe — ƙarshe blanket ɗin gadon ya lullube su duka.........................To be continued DR SADEEQ ✨ 4️⃣1️⃣💥4️⃣2️⃣ Ai blanket ɗin ya rufe su da gaske, Indo ta fara rawar jiki tana kakkarfan ƙoƙarin kwacewa, tana jijjiga hannayenta tana faɗin cikin murya mai cike da tsoro “Toh na shiga uku! Wallahi yanzu zai ƙara.min wani fyade! Wayyoo Mama ki zo ki ceci Indo!” Dr. Sadeeq kuwa, yana cikin dariya har hawaye ke fitowa, yana ƙoƙarin tashi daga blanket ɗin amma sai ta ci gaba da jujjuyawa tana tangarɗe shi a ƙarshe blanket ɗin ya manne musu gaba ɗaya kawai suka faɗi a gefe na gado duka biyu Ya ɗaga murya yana faɗin cikin dariya " Shut up Indo Jinin haila ce " Tana numfarfashi da sauri kamar wadda ta yi gudu, ta ɗan leƙo fuskar sa a ƙarƙashin blanket ɗin, tana murmushin yaro-yaro cike da kunya da ruɗani “Toh… ai jini na gani… shine na zaci—” “kin zaci fyade akayi miki kenan?” ya katse ta da dariya mai ƙarfi, yana tura blanket ɗin gefe yana gyara zama Ya dafa kansa da hannu ɗaya yana faɗin: “Kai Indo, wannan jinin da kika gani ba fyade bane… period ne fa, menstruation! kin ji?” Tana kallonsa da idanunta a zare, tana magana kamar wadda aka tura ta cikin sabuwar duniya “Shi kenan? Toh menene wannan… period ɗin?” Ai nan ne ya sake fashewa da dariya, yana riƙe ciki, yana faɗin: “Na gama! Indo wallahi zaki kashe ni! Kin fito daga ƙauye ba tare da kin san menene period ba??” Tana jin haka ta turo baki, tana hararar sa cikin shagwaɓa “toh ai ba kowa ne yasan irin abubuwan birni irin naka ba! ti ba mu da doctor a can!” Sai ya ɗan lafa dariyar, yana kallonta da idanu masu cike da nishaɗi da ƙauna mai taushi. Ya furta cikin sanyi: “to yanzu kinga, babu wanda ya miki komai, ki huta kuma kar ki ƙara faɗin fyade kin ji? idan ma bukata ce nake dashi badai akan ke ƙwailar ƙauye ba ,kin kusan bani heart attack!” Tana murmushi da ɗan kunya, ta ƙura masa ido ta ce cikin ƙasaita: “Toh ni ba ƙwaila bace " Ai sai ya sake fashewa da dariya yana faɗin“Indo… wallahi ke bala’i ce!” Ya kalle ta yana murmushi cikin miskilanci, yana faɗin da murya mai sanyi: “Kin ji ko Indo, wannan ai al’ada ce. Idan mace ta kai shekara 13 ko 14, idan al’ada ta zo, ba a sallah a lokacin. Ba abin tsoro bane.” Tana gyada kai a hankali, idanunta na kallo ƙasa cikin kunya da rashin fahimta sosai. Ya ƙara cewa“To yanzu ki nitsu, kar ki sake ihu. Ba a cikin bushiya kike ba fa, gidan likita ne nan. Kin tashe ni da ihu kamar wadda aka yi wa tsafi.”Ta ɗan yi dariya a hankali tana rufe fuska da hannu:“Toh ai ban san me ke faruwa ba… sai na ji jini kawai.” Ya yi ƙoƙarin miƙewa gaba ɗaya, sai dai kansa na ɗan juyawa saboda bugu da ya sha. Yana murmushi ya ce “Ni kam kin kusa kashe ni da ihunki yau. Allah ya tsare, ke bala’i ce Indo.” Ta ɗago da murmushi mai taushi ta ce: “Toh ai baka faɗa min ba tukunna cewa al’ada ce… na zaci wani abu ne…” Ya kalle ta, ya yi ɗan shiru yana murmushi cikin jin daɗi, sannan ya furta da dariyar siririya “Wannan Indo sai dai a saka ta a film wallahi.” Indo ta sauke rigarta a hankali, fuskarta cike da kunya, rigar kuma ta chukuikuye kamar wadda ta fito daga faɗa da guguwa. Ta miƙe da kyar, tana jingina da bango, hannunta ɗaya a ciki ɗaya kuma tana dafe ƙirji. Dr. Sadeeq ya kalleta yana dafa goshinsa da murmushi mai rauni. “Wai ke Indo… rigar nan kamar ta fito daga yakin Gaza, kaza ga dirty ".. Ta ɗan murmusa cikin rauni, muryarta a sanyaye “Ai kai ne da kanka baka ce min me ke faruwa ba, sai dai ka toshe baki na kamar kidnapper.” Ya girgiza kai yana ɗan cizza ƙassan lebbansa “Ni kam ban san yadda na tsira da ke ba… yanzu, kiyi hakuri, sauran kiyi hira da kawayen ki, ko ma ki faɗa musu kin fara, ni dai in ji salama. Da safe zan kira ki, in miki bayanin komai. Amma yanzu— please go…” Sai ta gyada kai, tana ta juyawa a hankali, ta nufi kofa cikin tafiya mai cike da kasala da ɗan turo baki. Yana kallonta har ta fita, sai kawai ya juya ya koma part ɗinsa yana riƙe da kai. “Wallahi wannan yarinyar zata bani ulcer… Allah ya kare ni daga Indo.” Ya cire bedsheet ɗin gadon da gaggawa, ya jefa a gefe, sannan ya shimfiɗa sabon ɗaya, yana kwanciya a hankali kamar wanda ya fito daga tiyata. Cikin numfashi mai nauyi, ya rufe idanu yana furta “At least yanzu zan samu relief kafin asuba… idan dai Indo bata dawo da sabon labari ba.” Indo ta kai kanta cikin dakin ta, ta shimfiɗa a kan matress ɗinta tana sauke dogon numfash sai ta ji wani kamshi mai ɗanɗano — irin wanda har yanzu yake manne a jikinta, kamshin sa na Dr. Sadeeq da turaren sa daki jikinsa da shi. A hankali, zuciyarta ta fara yin wani irin sauti a ciki — kamar wani sabon motsin zuciya da bata taɓa ji ba. Ta dinga tuna yadda ya kuke da ita, yadda ya daidaita magani da dukkan hankali, da yanda suke tare sai murmushi ya bayyana a fuskarta. “Toh… ashe wannan ne ake cewa period,” ta furta a cikin ranta, tana jin wani ɗan tsoro amma kuma daɗi a lokaci guda. Sai ta tuna a makarantar Islamiyya, lokacin da malamai suka yi magana akan yadda yaran mata suke fara fahimtar jiki da canje-canje. Ita bata taɓa fara ba, amma yanzu… sai ta ji kamar ta shiga wani sabon duniya. Ta ɗaga hannu ta shafa fuskar ta a hankali, tana murmushi: “Wallahi… wannan abu yana da ban sha’awa, amma me ya sa zuciyata ke bugawa haka?” Ta lumshe ido na ɗan lokaci, tana jin daɗin wannan sabon tunani da bai taɓa zuwa gare ta ba. Wannan shi ne farkon lokacin da Indo ta fara gane period, sai ta ɗan girgiza kai, murmushi ya wuce a fuskarta kamar hasken safe, tana jin kamar wani sabon labari ya fara a rayuwarta. ###$$$############ Washegari, karfe bakwai na safe, Dr. Sadeeq ya makara kadan saboda jiya bai samu bacci mai kyau ba. Da niyyar yin alwala, ya shiga dakin wanka, amma sai ya tuna artabun da aka samu jiya da Indo — sai ya ɗan yi tsaki a zuciya “Yanzu haka… relief fa wai na samu ? Yarinyar karama, ni fa har gajiya naji a jiki.” Ya yi wankan tsarki da sauri, ya fetoo, ya yi sallah asuba cikin natsuwa. Bayan haka, ya ɗan karanta Qur’ani kaɗan kafin ya koma wanka na yau da kullum. Ya fito daga wanka, jiki yana sanyi, sai ya lura da kansa cikin madubi — kamar dai ya kimtsa dakin sa a cikin tunani. Ya juya ya gyara gadon sa, ya ɗaga bedsheet ɗin da aka yi amfani da shi jiya, ya jefar da shi cikin basket ɗin kayan datti. Sai ya miƙe, ya ɗauki towel ɗin sa, ya shafa kansa da jiki, yana murmushi da kansa Ya ɗan zauna a gefen gadon, ya ɗauki numfashi mai zurfi, yana shirin fuskantar sabon rana cikin natsuwa, duk da cewa tunanin jiya na Indo yana manne a zuciyarsa. Dr. Sadeeq ya tsaya a gaban madubi, ya kalli kansa a hankali, idanuwansa cike da mamaki. Jikinsa mai tsabta, fata mai haske, kafafunsa masu tsawo da ƙarfi, kirjinsa mai ɗan tsawo, hannu mai santsi — duk sun nuna cewa likita ne mai kulawa da kansa. Sai dai idanun sa sun kai kan wancan ƙaramar ja da kulutu da ya ɗauka jiya daga wahalar relief da Indo ta kawo masa. Ya ɗan girgiza kai, ya yi murmushi mai ɗan ban tsoro “Wallahi, jiya… wannan relief ya bar mini ƙananan alamun da ba zan manta da su ba.” Ya juya a hankali, ya shafa gashin kansa, ya ɗaga hannunsa zuwa kirjinsa, yana kallon ya gushi alamar yatsun ta na jiya Sai ya ɗauko kayan yau da kullum — gajeren wando mai launin neavy blue da t-shirt mai santsi, wanda ke bayyana tsokar jikin sa, da kafafunsa masu daidaito da kyau. Ya shafa hannuwansa da turaren sa mai kamshi, yana jin sanyin ruwa da ƙamshin sabulu sa — yana ba shi nitsuwa mai kwantar da hankali ya duba lokaci, ya ɗan tsaki, sannan ya fito daga dakin, ya wuce part na Mommy, inda hasken rana ke shiga ta taga, yana busa laushin ɗakin. Ya ji yadda zafi da sanyin iska ke haɗuwa, yana jin kamar jiki ya sake sabuntawa. Kafafunsa na yin “flip-flap” a bene, gashin kansa da turaren jiki na shawagi cikin ɗakin, yana sa shi jin kamar mai girman kai amma cikin nutsuwa. Hummmmmmm 🙅🙅🙅🙅🙅🙅 DR SADEEQ ✨ 4️⃣3️⃣💥4️⃣4️⃣ Dr. Sadeeq ya ɗan ja numfashi kafin ya shigo dining room, ya hango iyalinsa suna zaune a bakin tebur — kowa cikin kwanciyar hankali, yana cin breakfast. Haske na safe yana haskakawa ta taga, yana sa kayan tebur da fuskokin su bayyana da kyau. “Good morning, Mom! Good morning, Daddy!” ya faɗa cikin natsuwa. Mommy ta ɗan murmusa, Daddy kuma ya ɗan tsugunna da fuska mai kyau, suna kallon shi. Na’iba da Layla suka ɗago kai, suka yi masa sallama cikin fara’a “Good morning, brother Sadeeq!” Ya amsa musu da murmushi mai ɗan tsantsa, ya kalli flask ɗin ruwan zafi da aka ajiye a tebur, ya zuba arish da sauce na kaza a gefe, sannan ya sa tea a cikin cup dinsa. Daddy ya ɗaga kai, ya fansa da fuskar tambaya , “Son, jiya baka fito masallaci ba, ko? Me ya faru kuma a goshin ka ?”ya ɗan sosa kai kaɗan, ya faɗa Dr. Sadeeq ya ɗan sunkuya, ya yi ɗan ja numfashi, ya amsa da ɗan tsantsa: “Umm… Daddy, dai kawai na faɗi… zamewa kawai nayi jiya, shiyasa ban fito ba , Masha magani ” Su Na’iba da Layla suka fara dariya, suna ta dariyar irin ta ‘yan uwan gida, suna ta hararawa da dariya mai ɗan ban tsoro. Mommy ta ɗan tsugunna, ta ce da kulawa: “To Allah ya sauwaka, kana kula dai Dr. am?” Dr. Sadeeq ya ɗan kalli kayan breakfast dinsa, ya ɗan murmusa, ya ce da ƙarfi amma cikin natsuwa: “Eh, Mommy komai lafiya, za a kula da kaina sosai.” Ya ɗan tsugunna, ya ɗauki tea, ya sha a hankali yayin da zuciyarsa ke jin daɗin kwanciyar hankali da natsuwar safe, duk da wahalar jiya. Lami, maid ɗin gidan, ta shigo cikin palourr da hannu ɗaya ɗauke da ƙaramin flask mai ɗauke da breakfast package, yayin da ɗayan hannunta ke ɗauke da towel mai tsabta. Ta tsaya a bakin ƙofa, idanunta na kallon Dr. Sadeeq wanda ya tsaya kamar mutum mai natsuwa da iko, amma fuskar sa cike da zuciyar mai hankali da tsarewa. “Good morning, Sir,” ta furta cikin ladabi, murmushi mai tsabta a fuskarta. Dr. Sadeeq ya ɗan ɗaga fuska, idanunsa sun ɗan haska cikin ƙyalli da nutsuwa, ya furta: “Good morning, Lami. Ki ajiye min a cooler, zan fita da shi.” Lami ta ɗan gyada kai, tana kallon sa, tana jin yadda tsarewar sa da rashin magana koyaushe ke sa kowa jin girma da ɗan tsoro a cikin gidan. Sai dai akwai wani abu a cikin yadda yake hulɗa da mutane — mai ladabi, sirri, da hankali. Ta ajiye flask ɗin a cikin cooler kamar yadda ya ce, tana lura da yadda fuskarsa ke cike da natsuwa da tunani mai zurfi, yadda yake shimfiɗa baya a kan kujerar palourr, da yadda kafafunsa ke ɗan shimfiɗa cikin nutsuwa ya ajiye a kan palourr table da kulawa da natsuwa, yana ɗan shimfiɗa baya, yana jin yadda zuciyarsa ke sassauta daga wahalolin jiya. Wayar sa ya jawo ya danna ƙirar Lami maid kai tsaye ya umarci ta da ta kirawo masa Indo part nashi ,ya datse wayan yana sauki numfashi a hankali ha ɗan gyara kujera, ya shimfiɗa kafafunsa a hankali, yana jin yadda safe ke haskakawa a cikin gidan, hasken rana mai laushi yana shiga ta taga, yana haskaka kayan breakfast, da yasa lami ta kawo masa ,kujeru masu taushi da tsari, da palourr ɗin da yake zaune a ciki. Sai ya ɗan ɗaga kai, ya ɗan shimfiɗa hannu, ya lumshe ido na ɗan minti, yana jin yadda zuciyarsa ke ƙara sassauta daga gajiya da damuwa, yana tunanin yadda safe ke fara cike da sauƙin numfashi da nutsuwa. Dr. Sadeeq ya ɗan girgiza kai, yana jin tsoron irin rawar da zuciyarsa za ta yi yayin da Indo za ta shigo nan ba da jimawa ba. Ya ɗan shimfiɗa baya, ya ɗan shimfiɗa hannu a gefen palourr, ya ɗan murmusa kaɗan, yana duba ƙofar ɗakin cikin zumudi da ganin mai shigowa Lami ta buga ƙofar Indo a hankali, tana sannu-sannu tana sallama. Indo ta dago kai daga gadon matress ɗin ta, idanunta na ɗan haskaka cikin safe mai laushi, ta ga Lami tana ɗauke da ƙaramin tray ɗin shinkafa da jollof — girkin masu aikin gidan. “Good morning, Indo,” Lami ta furta cikin ladabi, idonta na kallon fuskar yarinyar mai cike da rashin sani da ƙarancin natsuwa. Indo ta yi ƙanƙantar fuska, ta turɓe baki, saboda bata jin daɗin ci abinci. Tana ganin kullum abinci na masu aikin gidan shi ne jollof, kuma gaskiya tana jin ɗan gajiyawa da irin wannan abincin. Amma sai ta ɗan murmusa a zuciya, tana jin cewa safe yana da haske, kuma tana bukatar tashi “Lami… na gode,” ta furta a hankali, tana ɗan ja numfashi, ta ɗan shimfiɗa kafafunta a ƙasa. Lami ta ɗan gyada kai, tana kallon Indo tana tunani: “Anya Mommy da Daddy suna sane da cewa wannan yarinya ta village tana zuwa nan gidan Dr. Sadeeq? Kuma tana shiga part nasa?” Indo ta ɗan juyi kanta, ta ɗauki shower gel da turare, ta shiga wanka cikin gaggawa. Ruwa mai ɗumi ya lullube jikinta, yana wanke gajiya da bacin rai, yana cika ɗakin da ƙamshi mai daɗi. Ta ɗan yi murmushi a fuska, tana ganin madubi a gefen bangon, tana lura da kanta — fuska mai tsabta, idanunta suna masu haskawa Sai dai lokacin da ta fara sa pad ɗin ta cikin pant, bata iya daidai ba — hakan yasa ta ɗan chusa a hankali, tana jin ɗan tsoro da jin ɗan sabo a jikinta, amma ta tabbatar da kanta. Sai ta tafe zuwa part ɗin Dr. Sadeeq , ta dauke dogon rigar kamar jallabiya ta mata pemch colour tasa da Flash shoe , tsayawa raye a gaban madubin ta shafa fuskar ta " anyah kuwa nice Indo, meyesa sai naye wanka ma zanje gun Dr Balarabe,kodai don kawai yana cewa innaringa wanka kullum kullum, " sai ta murmusa " ina ma da ace Mama zata ga wanan Indo wanda take wanka don an bata umarnin hummm " Lami ta tsaya a gefe, idonta na kallon yanayin da ke faruwa a zuciyarta. Ta lura da yadda Indo ke tausayawa kanta da kulawa da gaggawa, amma kuma tana jin ɗan tsoro da rashin sani. Lami ta ɗan yi murmushi a ranta, tana tunanin: “Kai, yau fa wannan village girl zata shiga cikin duniyar Dr. Sadeeq. Anya Mommy da Daddy za su san wani abu?” Indo ta shigo cikin part ɗin Dr. Sadeeq, idanunta sun ɗan haskaka saboda safe mai haske da kuma ɗan ƙarancin fahimtar yadda gidan yake. Ta sauke dogon numfashi, tana jin ɗan damuwa da kuma gajiya mai nauyi, amma kuma wani irin natsuwa mai laushi ya fara ratsa zuciyarta. Tana knocking a hankali, zuciyarta na ɗan bugawa da sauri — ba wai tsoro ba, amma wani irin shauki ne da ke rikita tunaninta. Dr. Sadeeq ya mike daga kujerarsa, yana zaune cikin natsuwa, ya furta da muryar sanyin da ke ɗauke da ƙaramin murmushi “Yes, coming in.” Indo ta turu ƙofar a hankali, ganin sa a zaune gaba ɗaya sai wani sanyi ya ratsa jikinta — wani irin jin daɗin kwanciyar hankali da kuma ɗan tsoro a lokaci guda , da kunya Ta tsaya, tana kallon sa, doguwar kayan da ya sanya da kamshin da ke shawagi a dakin sun jawo hankalinta sosai. Ta matsa a hankali ta zauna a ƙasa, tana kallon fuskar sa mai tsantsar natsuwa. Dr. Balarabe ya ɗan murmusa, ido cike da haske, kamar wanda ke jin daɗin ganin ita a wannan yanayin. Amma sai ya lura da wani abu a dungule a hannunta, abin da ya sa zuciyarsa ɗan yi tsalle, har sai da ya furta cikin ɗan kunya da jin daɗi “Okay… me ke a hannun ki?” Indo, bata ji kunya sosai ba, ta yi dariya ƙanana, ta ciro pad ɗin daga hannunta, tana kallon sa cikin wani irin wasa da shauki. Dr. Sadeeq ya ɗan fuskantar canjin yanayi cikin sauri, zuciyarsa ta ɗan buga da ɗan sauri — wannan karon, ita ce ta farko da ya ji ɗan kunya sosai. “Matso nan,” yace masa, tana matsi kusa da shi. Ya karɓa, ya nuna mata daki-daki yadda ake amfani da pad ɗin. Indo ta lumshe ido na ɗan lokaci, ta ɗan murmusa, sannan ta furta da muryar cike da sha’awa da sha’ani “YAUWA Dr. Balarabe… ina da tambaya.” WACCE IRRIN TAMBAYA INDO ZATA KAFTUUU MANA .. 4️⃣5️⃣✨ Bayan ta furta cewa tana da tambaya, Indo ta ɗan juyawa cikin sauri, zuciyarta na bugawa da sauri kamar ta sani cewa Dr. Sadeeq na kallonta. Sai ta hanzarta ta tashi daga wurin da take zaune, ta ɗauko breakfast ɗin da Lami ta ajiye masa arish da k'wai da sos na kaza mai kamshi, ta fara murmushi yana kashe ƙasan bakinta da leebenta, da murmushi yace " it's ur's ke sa a plate ke zauna kusa akan stool nan " duk naman ta kwashe a cikin faranti. Ta zauna ta sashi a gaba , zuciyarta na cike da rudani, amma a lokaci guda ta fara cin abincin da sauri. Dr. Sadeeq na kallonta daga gefensa, ido na ɗauke da kulawa, amma zuciyarsa har yanzu na ɗan jin kunya da sha’awa saboda irin yanayin da take ciki ya ɗan ɗaga faranti ɗin tea ɗinsa, ya ɗan shafe leɓensa da muryar nutsuwa “Look kice a hankali numfashinki zai daidaita.” Amma Indo, duk da cewa tana da ƙarfin hali, har yanzu baki ta shiga abinci ba, tana shude hannunta lokaci-lokaci kamar tana tunanin wani abu daban. Ta kalle shi da idanunta da ke ɗauke da ɗan shauki da tsoro lokaci guda, amma ba ta iya magana ko ɗaukar tea ɗin da ke gabanta ba . Dr. Sadeeq ya ɗan sosa kai, ya ɗan murmusa, ya ɗan miƙe faranti ɗin da tea ɗinsa, yana murmushi mai ɗan wasa: “Indo… idan kina so, ki ƙara mana" . Sai ta ɗan ja numfashi, zuciyarta na ɗan sassauta, sannan ta ɗan ƙara ɗan cin kwai ɗin, duk da cewa idanunta na kallon sa a hankali. Dr. Sadeeq ya zauna a gefen ta, ido na kallonta, zuciyarsa na cike da kulawa da ɗan jin daɗi, yana jin kamar wannan ƙaramin lokaci ne na musamman tsakanin su biyu. , tana kallon Dr. Sadeeq daga ƙasan idanunta. Ko da yake zuciyarta na cike da rudani da ɗan tsoro, amma a lokaci guda wani irin jin daɗi mai laushi ya fara lullubeta — kamar tana jin kulawar uba mai tausayi. A hankali, lokacin breakfast ɗin ya ƙare tana shuɗ yatsun ta cikin yanayi mai tsoron kar ya gabata natsuwa da ɗan jin daɗi. Sai Indo ta ji kamar tana fara fahimtar cewa wannan ɗan lokaci tsakanin su biyu, duk da cewa yana da ɗan ban tsoro da tsantsar kulawa, yana da wani abu mai sanyi da jin daɗi wanda bata taɓa jin irinsa ba a rayuwarta. Dr. Sadeeq ya lura da yadda ta fara sassauta, ya ɗan ɗaga hannunsa kadan, ya ɗan matsa gefenta, amma a hankali kamar mai tsaro: Indo ta ƙare yanka ƙashin kazar da idonta na haskakawa da murna, tana ɗan tashi a kujerar ta ta kallonsa. Hannunta na riƙe da spoon ɗin da ya ɗauki ɗan miyar, idonta na kallon Dr. Balarabe da fuskar cike da expression ɗin “kai fa, wannan ne rayuwa.” “Wallahi, Dr. Balarabe,” ta fara cikin irin barkwancin ƙauyanci da yawan kamshin garin ta, “idan kullum za ka bani irin wannan Irrin na kaza, baruwana zan maka duk abinda kake so! Kai fa, gaskiya… tun na zo gidan nan, shinkafa da taliya kawai ake bani. Amma yanzu… kaza! Ahhh, kaza da miyar ta!” Dr. Sadeeq ya ɗan kalle ta da idanu ɗaya, sai murmushi ya bayyana a gefen leɓɓansa. Hannunsa ya ɗan tashi, kamar zai faɗa mata abu, amma ya tsaya. Idonsa sun nuna ɗan tsoro da dariya a lokaci guda. “Eh-eh… Indo, ki yi hankali da bakinki,” Indo ta girgiza kai cikin ƙarfi, ta ɗan ɗaga shoulder ɗinta da irin salon kauyanci nata, tana dariya mai ban dariya: “Ai Dr. Balarabe, gaskiya ni ko gashi na fada… idan na ci kaza kullum, zan zama mai ƙarfi, kuma kai ma zaka ji dadi, wallahi!” Dr. Sadeeq ya ɗanja tsaki, ya ɗan miƙe kafadarsa, yana ganin yadda yarinyar ke ci gaba da dariya mai cike da innocence da romantic charm. A hankali zuciyarsa ta fara ɗan sassauta — sai dai har yanzu yana da ɗan tsoro a ransa: “Kai fa, wannan yarinya… za ta sa ni cikin matsala” Indo ta ɗan yi gajeren kallo gareshi, murmushi a leɓɓanta, sannan ta ɗauki spoon ɗinta ta ɗan shafa kazar a baki. “Yanzu fa, Dr. Balarabe, zan ci gaba da tauna ƙashin… kuma ka sani, ba zan bari wani ya sace mini kaza ba!” Dr. Sadeeq ya ƙara dariya a cikin zuciyarsa, ya ɗan girgiza kai, yana ganin irin wannan energy ɗin Indo, ya ɗan ɗaga cup ɗin tea a bakinsa, ya kurba kaɗan, yana shirin jin daɗin shan ruwan zafi. Sai kawai Indo ta furta cikin sautin na tsoro amma kuma innocent: “Dr. Balarabe… da gaske, kake jiya ba fyade bane, kamin ko?” A wannan lokacin, shayen tea ɗin ya zube a saman rigarsa! Zafi ya buge shi a ƙirjinsa, fuskar sa ta ɗan canza launi, sai ya furzar da numfashi, yana ƙoƙarin daidaita kan shi. Indo kuwa, a irin innocence nata, ta tashi nan take, ta ɗauki Dankwalin dake kanta ta fara gogewa da sauri akan saman rigar sa — daidai ƙirjinsa! Hannunta na motsi da sauri, tana cewa cikin tsoro da dariya mai cak, “Laaa Dr! Ruwan zafi… waiyoo, na mutu!” Dr. Sadeeq kuwa ya tsaya cak, ya kasa yanke shawara — hannunsa ya tsaya a sarari, kamar yana shock, idonsa na kallon hannunta, ko ruwan zafi, ko kuma tsananin mamaki da tambayoyi! Ya kasa fahimtar daga ina zai fara ko ina ya tsaya Fuskar sa ta ɗan ja ja, amma a bayyane nishadi ne da ban tsoro ba — saboda ko da yake yana cikin damuwa, zuciyarsa ta ɗan sassauta saboda irin innocence da nishadi da Indo ta kawo. Indo kuwa, har yanzu tana ci gaba da gogewa da sauri, tana dariya mai ɗan tsoro da mamaki a lokaci guda, tana cewa: “Dr, wallahi zafi yayi yawa… amma ai kai ne ka kawo shi, ko ba haka ba?” "Stop it Indo" Dr. Sadeeq ya ɗan yi tsit, ya dafe kansa da hannu ɗaya yayin da Indo ta ɗan razana, ta ɗan rage motsi a ƙirjinsa. A hankali, ya sauke ajiyar zuciya, yana jin jikin sa ya ɗan sassauta daga ɗan ɗaɗin rikici da ruwan zafi. Sai ya cire rigarsa gaba ɗaya, ya zauna a kan one-seater yana dafe kansa a hankali, fuskar sa cike da nauyi da natsuwa. Indo kuwa, a tsaye a gaban sa, tana kallon sa da idanuwa masu cike da tsoro da tsantsar mamaki. Ta ɗan yi gajeren tsalle a tsorace, sannan ta furta cikin murya mai rauni: “Sorry, Dr. Balarabe… wallahi ban zuba ma ruwan zafin ba.”ya kalle ta, idanunsa sun ɗan ƙara ja saboda haushi da ɗan rashin fahimta, sai ya furta cikin murya mai ɗan tsanani amma cike da ikon iko: “Amman ai… tambaya kene Wai jiya bana miki bayani ba?” Indo ta sauke kai cikin kunya, ta sosa kanta , tana jin ɗan ɗaɗin kasancewa kusa da shi amma a lokaci guda tana jin nauyin wannan kusanci na farko ta ɗan shimfiɗa ajiyar zuciya, ya kalle ta da idanu masu tsantsar hankali, ta furta a ranta “Ehh… namanta ne… " oh my God ” ya furta a hankali, a wannan lokaci, ɗakin ya cika da shiru mai nauyi, sai dafaɗin zuciyarsu da hankali a kan juna ke bayyana — kamar duniya ta tsaya cak tsakanin su biyu, kowanne na jin tsananin yanayi na farkon kusanci da haɗuwa da first tension da kuma ɗan raɗaɗin zuciya da haɗi na rashin tabbas. NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ DR SADEEQ ✨. NARNAH ƘANWAR SOJA 4️⃣6️⃣💥4️⃣7️⃣ Ganin Indo ta fara nuna tsoro, idanuwanta cike da hawaye, Dr. Sadeeq ya ɗan jata ta kusa da shi—ba tare da ya nuna dukkan abin da zuciyarsa ke ji ba—domin ya kula da ita, ya tabbatar ba a ji tsoro ko damuwa ba. Hannunsa ya riga kan nata, yana ɗan ɗaure hannun ta cikin nasa , sannan ya furta cikin murya mai sanyi “Look into my eyes, Indo.” Ta ɗago kai da sauri, idanuwanta na ta janye kamar tana ganin wani abu da bata taɓa fassara ba. A zuciyarsa, Dr. Sadeeq ya ɗan murmushi a hankali, ya furta a ransa: “What… that’s mean?” Ya ɗan ɗaga kanta, yana kallon fuskar ta da cikakken nutsuwa, sannan a hankali ya fara mata bayani cikin lafiyayyen salo, yana amfani da kalmomi masu sauƙi da misalai na rayuwa: “Indo, what I mean is… ba duk abin da kike ji da gani yanzu ne zai nuna yadda duniya take ba. Wannan yanayi, wannan tsoro, yana daga cikin matakai na farko wajen fahimtar abubuwan da zaki fuskanta a matsayin mace. Ba abin tsoro bane, amma yana da muhimmanci ki gane shi da hankali.” Ya ɗan ɗaga murya, amma cikin ladabi: “Na kuma tsara in sa Malamar Islamiyya ta ki ta koya miki lectures yadda za ki fahimci abubuwa da kyau—domin ki samu cikakken ilimi game da jikin ki da matakai da zai kawo miki sauƙi.” Indo ta ɗan sassauta, tana sauraron sa sosai, idanunta na cike da mamaki da ɗan sha’awa—yana bayyana mata cewa, ko da yake akwai tsoro da rashin tabbas, akwai kuma kulawa da jagoranci mai kyau daga wajen sa. Wannan ya sa ta ɗan samu natsuwa, sai ta miƙe a hankali, tana kallon sa kamar wadda ta fara fahimtar cewa duk abin da yake yi, yana da dalili kuma yana mai da hankali kan ci gaban ta da lafiya. Da sauri, Dr. Sadeeq ya sake hannun Indo, a hankali yana ji zuciyarsa na ɗan buga daban-daban—wani yanayi na shauƙi da sha’awar motsin ta musamman, yanda take motsi da laushi da leɓenta. Ya matsa kusa da ita, cikin murya mai ɗan laushi ya ce: “Ga akwatin nan, ke dauka—Dr. Kamal ne ya kawo miki.” Indo ta ɗan yi murmushi mai taushi, ta ɗauka cikin hannu: “Na gode… " anjima zansa a gyara miki d'akin ke .” Amma yayin da take shirin tafiya, idonta ya kama Dr. Sadeeq—wani yanayi daban ya bayyana a fuskarsa, kamar bai da lafiya, kuma cikin zufa da gashin jikinsa na ɗan motsi. Indo ta tsaya a wurin, zuciyarta cike da ɗan damuwa “To… me yake damun shi?” ta tambaya a ranta. Maimakon ta tafi, sai ta dawo ta bishi zuwa dakin sa. A can, ta hango shi yana kifiya a kan gadon sa, zufa yana fita a jikin sa, gashinsa na ɗan ɗago. Ta ɗan yi shiru, tana kallon sa da mamaki, sannan a hankali tace: “Dr. Balarabe… are you okay?” Jin muryar ta ya sa Dr. Sadeeq ya juyo cikin sauri, idanuwansa sun haɗu da nata na ɗan gajeren lokaci—cikin tsananin ƙarfi da haushi ya furta: “Get out now!” Indo, a lokacin, ba ta da lokaci ko wani shakka—ta fito cikin sauri, ta ɗauki akwatin ta tana dariya a zuciya da ɗan firgici mai ɗan barkwanci. Ta tafi zuwa part nasu na maid, tana murmushi: “Wannan Dr. Balarabe, wallahi… ya fi ban tsoro da barkwanci a lokaci guda!” Dariya mai laushi ta biyo bayan ta, a hankali ta sake juya kanta ta duba dakin sa—amma bai sake kallonta ba, yana gyara kansa da natsuwa, yana mai juyawa cikin tunani Laila ta shigo part na Dr. Sadeeq, sanye da skirt mai ɗan tsawo da riga mai kyau, guntun hula a kan kai, gashinta a waje yana sheƙa da iska, yana ba ta wani irin kamannin na stylish. Ta ɗauki aikin da Mommy ta ba Dr. Sadeeq, tana kallon dakin cikin kulawa da sirrin aiki. Sai idonta ya kama fitowar Indo daga dakin, tana ɗauke da akwatin mai kyau da tsada, tana tafiya da nutsuwa amma da ɗan jaruntaka—kamar wadda ba ta da tsoro ko kunya. Laila ta dinga kallonta daga kai har ƙafa, idonta na bibiyar kowanne motsi da kamshin kayan da Indo ta kawo. A zuciyarta ta tabbatar da cewa wannan karamar yarinya, wadda aka tashe daga kauye, ba ta da tsoro ko kunya—amma akwai wani abu mai ban tsoro da ƙarfi a cikin halinta, Laila ta furta mata “Jar uba waya… baki, wanan kayan jikin ke ne? Ga wani kamshi… ta taɓa Indo ta tabbatar—ittace! Ina tambaya, ke, sata ke kazo ki ɗauko akwatin nan fa?” Indo ta kalle ta kai tsaye, idonta cike da natsuwa da ɗan ƙyama mai kyau, amma tana tsayawa da girmamawa, ba tare da jin tsoro ko kunya ba. Tashin kauyen da ke cikin ta ya bayyana a fili—ba wani matsin lamba, ba wani tsoro, kawai jaruntaka da ƙarfin hali. A gefe kuma, Laila, wacce kanwar sace ce, tana da ɗan tsana a ranta game da Indo. Sun tsani Indo saboda ta fito daga kauye, marainiyyar mara gata, kuma talakaa ce. Amma duk da haka, akwai wani ƙaramin sha’awa da mamaki a cikin kallonta, musamman ganin yadda Indo ke tafiyar da kanta cikin nutsuwa da jaruntaka........ #₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦ Da gudu-gudu Laila ta juya tana kwaɓe baki, ba tare da ta isa ko ta sake zungurar Dr. Sadeeq ba—saboda abinda ta gani ya girgiza mata zuciya Indo? fa akwati? Mai tsada? Sannu a hankali take cewa cikin ranta: “Anya wannan yarinya ba ta fara samun gata a gidan nan ba kuwa?” Ta fisge kai da sauri, ta yi tafiya irin ta mutanen masu cike da matsayi, ko da yake zuciyarta ba ta da natsuwa. A wucewar Indo kuwa ta wuce cikin nutsuwa, bata ma tsaya kallonta ba, kamar wadda aka saba ganin ta a irin wannan wuri—haka ta kara ba Laila haushi sosai. Indo na sauka zuwa part ɗin su, zuciyarta cike da wani sabon annuri, irin wancan farin cikin da mutum ba zai iya boyewa ba. Da zarar ta shiga ɗakinsu, ta rufe ƙofa da sauri, kamar wadda ke boye wani asiri, sannan ta zauna a tsakiyar matress tamkar yarinya da aka sake mata sabuwar baby doll. Ta ja akwatin kusa da ita kamar wanda daga sama aka saukar masa da aljannar duniya. Hannunta yana rawa—ba saboda tsoro ba—amma saboda murnar da ta fi ƙarfin zuciya. A hankali ta buɗe akwatin… Sai fara’a ta cika dakin. “Allahuuu… waaaaiii!! Ta faɗa da wata murya mai kama da tsalle-tsalle. Kayan ciki sun yi mata tsauri kamar ƙayn daga kasashen waje Wando da riga iri-iri—na zamani, masu sheƙi Dogayen riguna na daidai shape ɗin ta. Towel mai laushi kamar gashin jariri. Mayukan shafawa masu ƙamshi irin waɗan da bata taɓa ganin a kauyensu ba. Mayukan wankan jiki masu ɗauke da rubutun Natural Glow, Shea Butter, Whitening Scrub Sai cream mai sheƙarwa, wanda Indo ba ta san me ake nufi da shi ba—amma kamshi ya gama bayyana mata cewa matan birni na amfani da shi. Ta ɗaga cream ɗin, ta ƙanshe shi sosai, ta rufe idanu: “Daaagoooooo… kai! Lallai Uncle Kamal yayi min kokari. Allah ya saka masa… Allah ya yi masa albarka… Allah ya kara masa kuɗi…” Ta yi addu’a kamar wata tsohuwa, tana maimaitawa tana godiya. Ta ɗauki doguwar rigar da ke gefe, ta jingina a jikinta tana murna: “Ni kaɗai? Indo? A’a akwai dalili. Wannan dai babbar kyauta ce…” Ta sake buɗawa ganin akwai Body Mist, ta feshe kanta:Fushhhhhhhhh…Kamshin ya tashi ya cika ɗakin. Sai ta juya cikin dariya: “Ahhhh… kai ni kam, yanzu ko Mommy ta ganni za ta ce Indo ba Indo ba…”A waje kuwa, Lami na bi ta da kallo daga window: “Hmmm… wannan yarinyar, idan Mommy ta gano abinda ake mata kuwa?” Amma Indo ba ta san da wani abu ba. Ba ta san cewa kyautar da ta zo da ita tana iya tayar da rikici a gidan nan ba. A gare ta kyauta ce ta gata ta kulawa ta farinciki Ta ci gaba da buɗe kayan tana murna tana rawa. Laila ba ta tsaya ko da minti ɗaya ba. Da gudu ta shige babban falon Mommy—falon nan mai sheƙi da ƙamshi irin na mata masu kudi, inda kowane bangon dakin yana ɗauke da frames masu tsada. Mommy kuwa zaune take cikin wata lace mai launin goro wacce ta yi mata kyau fiye da misali—kamannin mace tagari, mai gata, mai mulki da nutsuwar manyan mata. Idanuwanta na kan wayarta, tana danna screen cikin kwanciyar hankali kamar ba abin da zai tarwatsa mata natsuwa. Amma Laila na shigowa da numfashi na hawa sama da kasa, Mommy ta ɗago kai cikin nutsuwa “Lafiya Laila? Me ya faru haka?” Laila ta dafe ƙirji saboda gudu, ta kama hannun Mommy kamar wadda ke kawo gaggawa: “Mommy wallahi… Mommy wannan yarinyar… yarinyar da Brother Sadeeq ya kawo gidan nanIndo—kin san ta?” Mommy ta ɗan runtsa ido, tana kallon Laila ba tare da wata firgici ba: “Me kuma tayi?”Laila ta huro iska kamar wadda ta sha wuta:“Mommy kin san yanzu na ganta a dakin Brother Sadeeq fa!” Mommy ta tsaya cak har numfashinta ya yi nauyi ɗaya.Idanunta suka ɗan murɗe. “A dakin Sadeeq?” ta sake tambaya da murya mai zurfi, wadda ke nuni da cewa zuciyarta ta fara tashi. Laila ta ɗaga kai da gaggawa: “Wallahi Mommy! Na ganta da idona! Ba wai kawai ta fito daga dakin ba—akwati ne a hannunta. Akwati mai tsada. Kuma kaya a jikinta… Mommy kayan sun fi na kowane maid kyau! Wannan ai kashe mata kuɗi yake yi!” Daga maganar nan, kamar an jefa ƙanƙara a cikin zafin Mommy. Ta rufe wayarta a hankali—amma cikin nauyin da ke nuna cewa ranta ya jiƙe da bacin rai. Idanuwanta suka yi kauri kamar sila. Mommy ba ta yi ihu ba. Ba ta yi masifa ba. Sai dai kwanciyar zuciyarta ta gushe nan da nan Ta kira Sadeeq kiran farko: Busy ya sake kira busy na uku ma bai ɗauka ba. Ta lumshe ido, ranta ya ƙara murɗewa cikin takaici mai zafi. Ta miƙe tsaye ta ɗauki wayarta, ta ɗauki glass ɗin ruwa ta ajiye gefe “Ina ta inji?” Laila cikin murna marar boyewa: “A sashen maids Mommy. A dakinsu.” Mommy ta juya cikin sauri kamar wadda aka jawo mata igiyar zuciya. Kafafunta suna dukan tiles ɗin falon kamar karar takalmi na fushi. Kallon Laila kuwa ya nuna mata ta biyo—kamar wata ƙaramar ministresa wadda ta bayar da rahoto. ''Sukayi tafiya har part ɗin maids— kafin Mommy ta isa, zuciyarta ta cika da tambayoyi: “Me ya hada shi da yarinyar kauye?” “Me take yi a dakinsa?” “Har zai fara kashe mata kudi a bainar mutane?” “Anya wannan yarinyar ba ta fara samun gata ba?”Har suka iso bakin ƙofar sashen maids. Mommy ta tarar da zuciyarta ta ƙulle. Bakin ta ya matse.Hannunta ya soma rawar bacin rai. DR SADEEQ MY 15 NOVEL ROMANTIC LOVE COMEDY'S DRAMA 4️⃣8️⃣ Lami maid ta hango Mommy tun daga nesa rigid face, tsayayyen tafiya, da irin murƙushe-goro attitude ɗin da ke nuni da cewa akwai tashin hankali yau kanta ya yi nauyi, zuciyarta ta faɗi. a ranta ta ce “ yau Indo ta shiga uku. Wallahi yau akwai bori idan ya ƙi fita.” Mommy ta ƙaraso gabanta tana huci kamar mace mai shirin ɗaga ministan gida. Ta tambaye ta da murya mai ƙarfi: “Ke Lami, ina kofar yarinyar nan—waccan jahilar Indo?” Indo kuwa a ciki, da take jin sautin ƙafafun Mommy a tiles, ta ɗan leƙo ta gefen labulen tagarta, ta ga takalman Mommy masu sheƙi. Nan take ta ja da baya ta murɗa baki “Tooo… yau ga rigima.”Lami ta nuna dakin Indo da yatsarta tana rawar jiki Mommy ta matsa gefe kaɗan, tana jiran a buɗe Lami ta yi hantara ta buga kofar: “Indo… ki buɗe. Mommy ce take neman ki.” Indo ta amsa da murya cikin iska, kamar ba ita ake nema ba “Waye?” Kafin Lami ta ce komai, Mommy ta ciro murya, mai kaifi, mai iko: “Ni ce MOMMY ke buɗe nan yanzu don uwar ke .”Indo ta yarma dariya a ciki, sannan ta yi magana cikin ƙauyanci mai nauyi: “To don zan buɗe? Wallahi kar wanda ya sake zagin Mama na. Ba’a zagin ta!na yafe, amma sai na rama!”Lami ta rufe baki da sauri. Mommy ta kasa gasgata jin kalmomin nan. Idanunta suka faɗa da mamaki. “Subhanallah! Wace irin yarinya ce wannan Dr. Sadeeq ya kawo mana gidan nan?”ta matso gaba, ta yi murya mai nauyi “Ke Indo! Ni kike yi wa irin wannan zancen? Kin san da wa kike magana kuwa?” Indo tayi tsaki a ciki tana share gashin kanta: “Nicce nan Indo kuma wallahi… wallahi ba zan buɗe ba! Har sai Dr Balarabe yazo. In ba shi ba, ba wanda zai shigo ɗakinan ”Mommy ta ja dogon numfashi. Ta ware ido. Ta yi murmushi mai ba da tsoro—murmushin uwa mai gata da ta saba ganin mutane suna durƙusawa.“Lallai yau na ga abinda ban taɓa gani ba. Yarinyar ƙauye… tana ce min ba za ta buɗe ba? To mu gani.” Lami kuwa a gefe tana kame baki, tana cewa a zuciyarta “Kai Indo… kin mutu yau.” Mommy ta zagi ta cikin haushi da tsawa mai ƙarfi, idanuwanta na walƙiya kamar za su fitar da harshenta daga bakin ta: “Uban me ya kaike dakin yaro na?! Wallahi yau sai na tashi tsaye na kore ki daga gidan nan!” Indo kuwa, a jikinta akwai ƙaramin girma da ƙarfin hali, ta ɗago kai cikin nutsuwa tana furta “Ni dai sako kawai na karɓa, Mommy ba abin da nayi laifi ba.” Mommy ta ɗan ja numfashi, ta kalli Laila da idanu masu zafi: “Laila! Wuce yanzu! Ki je dakin Dr. Sadeeq. Yau saiya fitar min da wannan jakar gidan nan!” Laila, da dan firgici da tsoro a zuciya, ta yi saurin juya kanta ta tafi cikin sashi mai saurin motsi kamar wacce za ta buga rekodi a Olympics. Tana zuwa tana kallon Dr. Sadeeq da idanu masu tambaya: “Brother… Mommy na kirar ka a part na maid, yanzu kazo ka fitar da wanan wawiyar gidan nan…” Dr. Sadeeq a gefe guda, yana zaune cikin tsantsar rashin jin daɗi da ciwo a ciki, ya ɗan ja hannun kansa yana tunanin: “Allah ka bani hakuri… yanzu me ya faru a part na Indo? Ko ta kwana a gunna jiya ne? Wai ina Indo a cikin wannan rikicin na gidan nan?” Cikin sauri, ya tashi daga kujerarsa, ya ɗauki jallabiyar sa, yana daɗe da tunanin yadda abubuwa suka rikide haka cikin ƙanƙanin lokaci. Duk da firgitar da ya fara ji, zuciyarsa na buga da sauri kamar wacce take jin tsoron abinda zata tarar a part na Indo. Yana tafiya cikin ɗan shiru da hankali, yana mai lura da ko wane motsi zai iya faruwa. Idanunsa sun hade da tunanin yadda za a warware wannan rikicin, yana da hankali sosai, amma a zuciyarsa akwai ɗan damuwa, da kuma irin sha’awar ganin Indo lafiya da natsuwa. “Laila, me ke faruwa?” ya furta cikin murya mai ɗan tsanani, amma a gefe guda a hankali, kamar yana ƙoƙarin samun gaskiya ba tare da tashin hankali ba. Laila ta ɗan goge hawaye a idonta, sannan ta fara magana da sautin ƙasa, tana jin tsoron abin da zai iya faruwa: “Ke… gaskiya… Indo ne a dakin ka. Ta fito da akwatin nan… sai na gaya wa Mommy mu ka zo nan…” Dr. Sadeeq ya ɗan ɗaga hannu, ya ɗan nufi baya, ya faɗi cikin firgici da mamaki: “Oh my God…” Ya ɗan durƙusa, zuciyarsa na cike da haɗe-hɗen tsoro, mamaki da ɗan farin ciki—amma ya bar Laila a bayansa, yana mai shan numfashi da sauri, yana tunanin yadda zai shawo kan wannan yanayi cikin natsuwa. Yayin da Dr. Sadeeq ya isa, ya hango Mommy cikin tarzoma, fuskarta cike da ɓacin rai da tsanani. Ta hurɗe hannu, tana kira: “SADEEQ! Zo nan ka fitar da yarinyar nan daga gidan nan ko na ci ubanta!” Dr. Sadeeq ya ɗan ɗaga hannu cikin ladabi, ya yi ƙoƙarin natsar da kanta: “Mommy, ki yi haƙuri… I’m sorry… mu tafi part nake… ba girman ki bane zuwa nan…” Amma fuskar Mommy cike da tsananin bacin rai, idanunta na kai ga Dr. Sadeeq, zuciyarta ta cika da fushi: “Amman, Ina tsananr Indo! Ta mata yawa a zuciyarta. Lallai Indo ta fito, sai ta fuskanci duka kuma ta bar gidan nan!” Dr. Sadeeq ya ɗan yi ajiyar zuciya, ya ɗauki numfashi mai zurfi, sannan ya fara magana da murya mai laushi amma mai ƙarfi: “Is okay, Mom… za mu warware wannan a hankali.” Ya yi nisa a hankali zuwa wajen Indo, yana ƙoƙarin rarrashin Mommy daga tsananin fushi. Indo, tana cikin tsoro, ta dan sassauta hannu da kafarta, amma idanunta sun kama Dr. Sadeeq ta window—cikin hankali tana kallon yadda yake magana da Mommy. A gefe kuma, Laila ta tsaya bakin kofar, idonta cike da mamaki da bakin daɗin faɗan da aka yi. Ta ga irin kulawa da natsuwar da Dr. Sadeeq ke yi wajen rarrashin Mommy, tana tunanin yadda wannan yarinya ta kauye zata iya jan hankali cikin gidan nan. 4️⃣9️⃣💥5️⃣0️⃣ Dr. Sadeeq ya ja Mommy hankali zuwa part nata, yana matse hannunta a hankali, amma cikin ladabi da kulawa—irin matakin da za ka ga yaro mai tarbiyya zai ɗauka yayin da yake son karfafa fahimta ba tare da tashin hankali ba. Ya sunkuya da hankali, ya yi murmushi mai laushi, sannan ya fara furta kalamai a hankali: “Mommy, ki saurara… ki ɗan zauna, kada ki firgita. Ni zan bayyana komai a hankali.” Mommy ta ɗan ɗaga idanu, fuskar ta cike da tsanani, amma har yanzu tana sauraron sa, saboda a zuciyarta ta san cewa akwai wani iko mai zurfi da nutsuwa a cikin kalmomin sa—ba kamar duk wanda ke kai mata magana da tsanani ba. Dr. Sadeeq ya matsa kusa, ya ɗauki hannu daya na Mommy a hankali, ya riƙe shi, yana kallonta cikin idanuwa masu cike da hankali da ladabi “To… me ya kai Indo dakin sa? Kuma a ganta da kayan da ake ganin masu tsada sosai?” Ya ɗan ɗaga murya, amma cikin ladabi da nutsuwa, kamar likita mai hankali wanda ke son bayani a hankali, ba tare da tada tashin hankali ba. Mommy ta ɗan ja numfashi, tana jin wasu abubuwa sun ɗan sauƙaƙa a zuciyarta, amma har yanzu akwai tsanani a fuskar ta. Ta furta da ɗan ƙarfi: “Amman… Dr. Sadeeq, wannan ba zai yuwu ba! Ta shiga dakin ka, ta fito da irin waɗannan kaya masu tsada… ba zan iya fahimta ba.” Dr. Sadeeq ya ɗan ja numfashi, ya ɗauki lokaci kaɗan yana gyara muryarsa, sannan ya yi murmushi mai laushi, yana kallonta cikin kulawa da nutsuwa mai zurfi: “Mommy, ke ki kwantar da hankali… wannan komai ba abin damuwa bane. Wannan kayan da kike gani, Kamal ne ya kawo mata a matsayin kyauta, ba wani abu da za a yi fushi da shi ba. Ina so ki gane cewa ni ina son ki fahimta sosai kafin ki yi hukunci.” Ya ɗan matsa ƙasa kadan, ya yi nuni da hankali: “Ki kwantar da hankali, Mommy. Kin ji ko? Wannan ba abin tsoro bane, babu abinda zai cutar da kowa. Ni ne ke kula da ita, kuma komai yana cikin tsari. Ina son ki yarda da ni a wannan lokaci.” Mommy ta ɗan sassauta fuska, idanuwanta sun ɗan natsu, tana jin cewa kalmomin Dr. Sadeeq suna da nauyi, amma har yanzu tana son ta fayyace masa sharadin da za ta ambata. Ta furta cikin tsanani amma mai ladabi: “To… Amman ina son jin sharadi guda ɗaya kawai da kika ce.” Mommy ta ɗan ɗaga fuska, idanuwanta sun haɗu da na Dr. Sadeeq, tana jin karfin ladabi da natsuwa da ke cike cikin kalmomin sa. A hankali ta ja numfashi, tana ɗan sassauta tsanani a zuciyarta. Sai ta yi murmushi kaɗan, tana fahimtar cewa Dr. Sadeeq yana da ikon shawo kan abubuwa ba tare da tashin hankali ba, kuma yana son ganin komai ya kasance cikin tsari. Dr. Sadeeq ya ɗan jinjina kai cikin natsuwa, ya ƙara matsa kadan, yana tabbatar da cewa Mommy ta fahimci cewa komai zai kasance lafiya, cewa babu wani abu da zai ɓata zamanta ko tsoratar da ita—duk da abubuwan da suka faru da Indo. Yanayin ya ɗan yi laushi, amma a cikin zuciyarsa, Dr. Sadeeq ya san cewa akwai abubuwa da zai kula da su a hankali, kuma wannan shine farkon mataki mai kyau don tabbatar da kowa cikin lafiya da kwanciyar hankali. , idanuwanta sun haɗu da na Dr. Sadeeq, sannan ta ɗan sassauta haushinta. Ta furta cikin ladabi mai ɗan tsanani amma cike da kulawa: “Idan kana so, ka yarda ka kawo ta nan… ka tabbata ta bani hakuri kuma ta dawo part nan da zama .” Zuciyar Dr. Sadeeq ta ɗan tsinke, ya ji wani irin tsananin jin daɗi da natsuwa a cikin ransa. Idan wannan shine sharadi ɗaya kawai da zai tabbatar da zaman lafiya a gidan, ya yarda cikin zuciya ɗaya. Ya amsa cikin murya mai sanyi amma cike da tabbaci: “To… ina yarda.” Ya fito daga part ɗin Mommy, jiki a sanyaya kadan, zuciyarsa na ɗan buga da sauri saboda yanayin da zai tarar a dakin Indo. Yana tafiya cikin natsuwa, amma a cikin zuciyarsa, yana jin wani irin firgici mai ɗan haɗawa da shauƙi—idan Indo ta sami nutsuwa, to shi ma zai ji kwanciyar hankali. Indo, tana cikin dakin nata, ta hango shi yana shigowa. Ta buɗe kofa a hankali, idanuwanta cike da mamaki da ɗan tsoro. Amma ba zato ba tsammani, tana ganin shi ya rufe kofa da natsuwa, ya tsaya a gabanta. Ta rungume shi a hankali, ta fashe da kuka, abin da ke nuna haɗuwar duka tsoro da jin daɗi da kuma ƙarfin zuciya da take ji a lokacin. Dr. Sadeeq, yana ganinta a haka, zuciyarsa ta ɗan tsinke—ba tare da ya nuna dukkan abin da yake ji ba, amma a zuciyarsa, yana jin cewa ya kamata ya kula da ita sosai. Yana jin wani yanayi mai ɗan sanyi amma mai taushi yana zagaye shi, kamar wani irin yanayi na karewa da natsuwa. Ya ɗan ɗaga kanta sama, ido da ido suna haɗuwa, sannan a hankali, ya miƙe hannu ya jawota jikin sa ya haɗasu kai daya yana kissing nata amma ba da wani yanayi na tashin hankali ba, sai da ɗan murmushi mai taushi. Ya saki ta a hankali, yana kallonta cikin kulawa da natsuwa, yana tabbatar da cewa komai zai kasance lafiya. “Kezo… muje mu bawa Mommy hakuri,” ya furta cikin murya mai laushi, mai ɗauke da nutsuwa da ladabi, yana jan hannunta cikin hankali. Indo ta ɗan ja numfashi, ta ɗaga kanta, sannan ta bi shi a hankali—duk da ɗan tsoro da mamaki da ke cikin zuciyarta, Da suka shigo cikin dakin Mommy, Dr. Sadeeq ya ɗan ja Indo kusa da shi, ya yi mata nuni da ladabi“Kebawa Mommy hakuri, Indo.” Indo ta sunkuya ƙasa, idanunta na ƙasa, zuciyarta na bugawa da sauri—tsoro da ɗan firgici suna cakude da ɗan jin daɗi, saboda ta fahimci cewa Dr. Sadeeq yana tare da ita, yana kula da ita cikin kulawa da aminci. Mommy ta ɗaga idanuwanta, kallon up and down, har ta kai wata shidda—amma ganin kyakkyawar fuskarta, hasken idanuwanta, da raye-ryen kyawun jikinta, ya sanya gaba ɗaya dakin ya cika da wani haske mai ɗaukar ido. Mommy ta ɗan tsorata, ta ɗan shakka—saboda irin ƙyawun da Indo ke nunawa da kuma halin ladabi da nutsuwa da take da shi... Wanan ittace ke kawo gidan nan six months ago "? da alamar mammaki Dr. Sadeeq ya ɗan ɗaga fuska, murmushi ya bayyana a cikin idanuwansa, sannan ya furta cikin nutsuwa: “Eh… itace.” Kalmar nan ta fita daga bakin sa cikin ƙarfi da tabbaci—ba wai kawai Indo ce ba, har ma ita ce wacce ya lura da ita sosai, wacce zuciyarsa ke jin kulawa da kariya a kanta. Mommy ta ɗan ɗaga murya, amma a bayyane take cewa tana cikin mamaki da ɗan tsoro: “Daga yau… anan zata zauna. Ta dawo da katanga, part nan ta shiga dakin ta,” ta furta, idanuwanta na kallon Indo cikin tsoro da ɗan zargi, tana mamakin irin girmaman jiki da Indo ke nuna—amma a lokaci guda, hasken jikinta ya bayyana sosai, ya cika dakin da wani raye-raye na kyau da nutsuwa. “Oh… ya Allah, wannan kyakkyawar yarinya… haka yaushe jikin ta ya bunkasa haka?” Dr. Sadeeq ya ɗan matsa kusa da Indo, idanuwansa sun tsaya a kanta, zuciyarsa na cike da mamaki: Ya ɗan lumshe ido, yana jin ɗan shauƙi da sha’awa amma a lokaci guda zuciyarsa ta cika da farin ciki—sabin girma da kwarjinin Indo ya kama shi da mamaki, irin yanayin da ya sa ya so ya tabbatar cewa tana cikin aminci da kulawa a gefensa. Indo ta ɗan juya kanta, idanunta na kallon Mommy da ɗan tsoro amma cikin girmamawa, tana jin cewa Dr. Sadeeq yana tare da ita, yana tabbatar mata cewa duk abin da ke faruwa, akwai dalili mai kyau da kulawa a cikin sa. Mommy ta shiga ɗaki cikin ladabi da nutsuwa, ta rufe kofar a hankali, tana tabbatar babu wanda zai tsoma baki. Ta ɗauki wayarta, ta kira Hajiya Maryam, kira biyu ta ɗauka cikin sauri. Sun gaisa da kalmomi masu ɗan natsuwa, amma cikin zuciyar Mommy akwai ɗan mamaki da baƙin ciki. Ta fara magana cikin muryar ladabi, mai cike da hankali da tsari: “Hajiya Maryam, ni na haife Sadeeq… ba wanda zai ce min ban san halayensa ba. Amma yau… yau na ga wani irin sanji da ke tattare da shi, wani abu da bai bayyana a fili ba, amma da gaske yana nan. Na ga yadda zuciyarsa take, " Ta ɗan ɗaga murya, cikin nutsuwa da kulawa “Abin da nake so shi ne mu haɗa zuri’a. Mu karfafa abotarmu, mu tabbatar da haɗin kai da fahimta tsakanin mu. Kuma yanzu, ina so Atika ta dawo gida nan, ta samu zama lafiya da kwanciyar hankali—kafin Daddy ya dawo. Wannan zai ba mu damar tsayar da maganar auren Atika da Sadeeq cikin natsuwa da tsari.” Hajiya Maryam ta yi shiru na ɗan lokaci, tana sauraron kalmomin da suka fito daga zuciyar Mommy, tana jin nauyin maganar , Mommy ta ɗan shakata, ta ɗaga kai ta kalle wayar a hannu, tana mai tunanin yadda abubuwa za su tafiya daga yanzu—amma zuciyarta cike da tabbaci cewa wannan mataki zai taimaka wajen tabbatar da natsuwa, haɗin kai, da kwanciyar hankali tsakanin Atika, Sadeeq...... COMMENTS SECTION GROUP 👇👇👇 ONLY FOR COMMENTER'S https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1?mode=wwt ✨🩺DR SADEEQ 🩺✨ by NARNAH KANWAR SOJA ✍️ MY 15th Novel Comedy love drama. 08101235739 Dr Sadeeq and Indo's contrasting personalities are bound to create some sparks, their love was written in the stars, but they needed a little drama to find it.... 24 / 11 / 2025 بسم الله الرحمن الرحيم , اللهم صل على النبي محمد صلى الله عليه وسلم تسليما كثيرا. DR SADEEQ ✨ BOOK ONE IS COMPLT YA RAYUWAR INDO ZATA CHIGABA DA KASANCEWAR A PART NA MOMMY YA ZAMAN TA ZAI KASANCE TSAKANIN TA DA ATIKAH RANAR DA ASIRIN AUREN SU YA BAYYANA HUMMM THIS SUSPEND IS KILLED ME ALREADY 🤌 SHIN ATIKAH ZATAYE WINING IS JUST COMEDY LOVE DRAMA MY 15 NOVEL 08101235739 NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 🤌 GODIYA NA MUSSAMAN GA MASU BI BIYAR WANAN LITTAFIN MASU MIN ADDU'A DA SHARHI INA GODIYA ALLAH YA TAIMAKA YA BAR ZUMUNCI..MUST ESPECIALLY MY BEST COMMENTER'S 1 NAJEEB ALIYU 2 MAMMAN BEB 3 KHADIJA SUFYAN 4 MAMMAN IHSAN 5 JUWAIRIYYA 6 NARNAH KHADIJAH 7 BINTU MUHAMMAD 8 Sopiyya Baliya 9 Omh Habibah 10 Maman kausar Da masu karantawa suna like , da masu LAƁE kuma suna jin dadin karantawa Gaba-daya Allah ya saka muku da alkaire Thank you guy's THE BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY SISTER AISHATU INDO AND MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ WE STARTED THE JOURNEY ON 27/10/2025 END OF BOOK ONE ON 10/12/2025 43 DAY'S Thank you 💕 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama TITTLE: "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 5️⃣1️⃣💥5️⃣2️⃣ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ "Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨ 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 ALL THANKS TO YOU MY LOVELY FAN'S THE PAGE IS FOR YOU ALL Indo ta taka a hankali zuwa ɗakin da Mommy ta nuna mata. Cikin tsananin sanyin jiki da fargaba, ta murɗa handle ɗin kofar a hankali kamar wadda ke buɗe ƙofar wani sabon zamani da bata taɓa shigewa ba. Ƙarar click ɗin kofar ya yi ƙasa-ƙasa, sannan ta tura ta ciki. Da farko ta tsaya cak a wajen, idanuwanta suka zuba da mamaki. Single room ne amma mai tsabta sosai, kamar an share shi kwanan nan. A gefe dama akwai ƙaramin gado mai tsabta, wanda aka lullube da farin bedsheet mai ɗan kamshin turare. Waldrop ɗin gefen hagu ya sheƙa, ba ƙura, ba datti—kamar wanda yake cikin kulawa kullum. Carpet ɗin da ke tsakiyar ɗakin kuma ya yi laushi kamar ana iya kwanciya akai ba tare da gajiya ba. Fanka ce a saman ceiling ɗin, tana juyawa a hankali, tana fitar da sanyi mai daɗin gaske, sai labulen window masu launin pinch and brown suka yi wavering kamar suna sallamar ta zuwa sabon gidan ta. A hankali sanyi ya ratsa jikinta tun daga ƙafafunta har sama, wani irin natsuwa mai daɗin gaske ya lullube ta. Ba ta iya tuna ranar da ta taɓa shiga ɗaki mai tsabta da sanyi haka ba tun rayuwarta. Ta ɗan matsa gaba, idonta ya kama mirror ɗin da ke manne a jikin bango. Ta tsaya a gaban madubin, ta lumshe ido na ɗan lokaci kamar wadda bata da tabbacin me zata gani. Sannan ta buɗe… Ta ga kanta. Wani murmushi mai ƙayatarwa ya yaɗu a fuskarta, ba don komai ba—sabon wuri, sabon kaya, sabon kamanni… sai ta shafa kumatunta, ta murza leɓenta, ta juya gefe ɗaya sannan dayan. Tamkar wadda ta fara ganin kanta a matsayin yarinya mai daraja a karon farko. Sai taga toilet a gefe, ta matsa da sauri ta murɗa kofar. Cikin tsantsar mamaki ta shige ciki: tiles, shower, sink mai sheƙi… komai sabbi da tsaf-tsaf. Ta ɗaga kai tana kallon shower ɗin saman ta ɗan bushe. “Astaghfirullah… ga wanka iri na masu kuɗi,” ta furta a hankali tana ƙare masa kallo. A hankali ta ja numfashi mai zurfi, zuciyarta cike da abinda bata iya fassara ba. Wannan ba gidan talakawa ba ne. Wannan ba rayuwar kauyensu ba ce. Wannan… wata sabuwar duniya ce da ta shigo cikinta. Ta jingina da jambakin kofa, murmushi ya sake bayyana—amma wannan karon, murmushi ne na sha’awa da tausayin kanta, na tsammanin sabuwar rayuwa da zata iya fitowa daga cikin duniyar da bata taɓa mafarkin ta ba. “Indo ta zauna gefen gadon tana jin sauraron bugun zuciyarta, kafin ta fara tunanin kalaman Dr. Sadeeq…” Indo ta zauna a bakin gadon kamar wadda aka jefa a sabuwar duniya ba tare da an bata damar shirya kanta ba. Hannuwanta sun manne a jikin rigarta, zuciyarta na bugawa kamar ana buga ganguna. Duk girman ɗakin, duk tsabtar wajen, babu abin da ya rage tsoro da rawar jiki a tattare da ita. Ta lumshe ido sosai, ta furta a ranta: “Ni Indo… me nake yi a gidan nan? Waɗanne irin mutane zan yi rayuwa dasu? Mommy kuwa… zata bari in huta kuwa?” Tsoron da ya mamaye ta sai ya fara zama zufa. Ta goge goshinta, amma kafin ta gama— Handle ɗin kofar ya yi ƙwanƙwasa… krraaak… an tura kofar a hankali. Ta zabura tamkar za ta faɗi. Lami maid ce ta shigo da kaya a hannu, tana ɗauke da rigunan Indo da aka wanke masa da turaren daɗi. A bayan ta kuwa… Dr. Sadeeq ne, sanye da jallabiyarsa, yana rike da akwatin da Dr. Kamal ya kawo. Fuskar sa ba dariya, ba ɓacin rai—amma akwai wani abu a idanunsa da ba kowa ke ganinsa ba: kulawa, damuwa, da ƙaramin shiru mai nauyi. Lami ta aje kaya cikin sauri, ta yi musu murmushi mai nauyin tsoro, sannan ta juya ta bar su biyun a ɗakin. Kofar ta rufe kark. Cikin ɗan sakanni kaɗan shi ma ya fahimci komai. Ya kalli Indo da kyau, yana ganin rawar jikinta, yadda ta manne da gefen gadon tana yunƙurin ɓoye fargabarta. Sai ya ƙaraso a hankali kamar kada ya ƙara tsoratar da ita. Ya durƙusa a gabanta kadan, sannan ya ɗan ɗaga hannun sa ya ajiye shi kan kafaɗarta cikin taushi da kulawa. “Indo…” murya mai sauƙi, mai sanyi, kamar wadda ke ratsa zuciya. Ta ɗago kai a hankali. Idanuwanta ja sun yi ruwan hawaye, sun kumbura da kuka da firgici. Sai ta haɗa idonta da nasa—shiru ya cika wajen. Shi ne ya sake cewa a hankali: “Calm down, Indo… ina nan. Ki daina tsoro.” Ta yi kamar zata yi kuka nan take, ta murɗa yatsunta cikin rigarta. “Wallahi ban saba ba… ban san irin rayuwar ‘yan birni ba… Mommy ta tsaneni, na san zata kore ni…” Ya girgiza kai a hankali, yana matsowa ƙanƙanin kusanci da ita, murya tana ƙara laushi. “Indo, ki tsaya ki saurare ni. Ba wanda zai kore ki. Ba zan bari su cutar dake ba, kin ji?” Ya ɗan matsa hannunsa kadan, yana rarrashinta da yanayin da bai saba ba ma kansa. Ta lumshe ido, hawaye ɗaya ya zubo a kuncinta. Sai kawai ya ce da natsuwa “Ki dogara Allah… ni zan kula da ke.”ta yi numfashi mai tsawo, zuciyarta ta fara raguwa da bugun firgici. Wani abu mai kama da kwanciyar hankali ya fara shiga jikinta kamar ruwan sanyi mai laushi. Ya ce yana murmushi ƙanƙanin gaske “Indo, babu abinda zai yi miki. Ina nan.” Idan kina so, na ci gaba daga: “Sai ya zaunar da ita lafiyayye, ya buɗe akwatin Dr. Kamal ya nuna mata komai ɗaya bayan ɗaya…” Ya buɗe Waldrop ɗin ya nuna mata komai tsaf tsummoki, hanger, turaren wuta, towel, har da sabbin kayayyakin wanka da aka aji don baƙo hankali ya juya ya kalle ta, ya ɗan murmusa cikin nutsuwa. “Kin huta, Indo,” kawai ya faɗa a sanyaye, kamar yana son ya ɗauke mata nauyin da zuciyarta ke ɗauka. Sai ya fita ya rufe mata ƙofar, yana mai sauke ajiyar zuciya kamar shi ma wani abu ke masa nauyi. A ɓangaren Indo, Dr. Sadeeq na fita ya rufe mata ƙofa a hankali, kamar wanda yake ƙoƙarin rufe wani abu mai sauƙin fashewa. Yana ficewa yana sauke numfashi mai nauyi, zuciyarsa na bugawa tamkar an tada gangar karamar rawa. “Ya Allah ka bani ikon kareta, kar na bari a cutar da ita a wannan gidan,” ya furta a ransa kafin ya juya ya wuce sashen sa. A ɓangaren Atika kuwa… Mommy ta Hajiya Maryam ta kira ta, ta sanar mata cewa zata koma gidan su Dr. Sadeeq domin ta shawo kansa ya amince a daura auren su. Da muguwar huɗuba Mommy take yi mata— “Ki yaye komai ki nutsu, ki kula da kanki sosai. Wannan shi ne lokacin ki. Ki ja hankalinsa, ki zama first lady. Saurayi ne mai kuɗi, mai kyau, mai halin kirki. Idan kika kama wannan damar, kin kama rayuwa.” Mommy ta Hajiya Maryam ta kira ta a cikin ɗakin ta mai ƙamshi da turaren oud, ta zaunar da ita a kan doguwar kujera, ta kalli Atika tun daga ƙafarta har zuwa kan kanta. Ta yi murmushin da ba ka san farin ciki ba ne ko makirci. “Ke Atika…” Mommy ta fara da muryar da ta san yadda take shiga kunne, “Kin ji abinda na gaya miki ko? Hajiya Maryam ta kira ta shaida min. Za ki koma gidan su Dr. Sadeeq nan da safe. Ba wai don kwana ba… don ki kafa kafarki a gidan nan kafin ya dawo.” Atika ta dago kai, idonta cike da sha’awa da jin kansa. “Mommy kina nufin yanzu… zan zauna a gidan su? A yadda nake haka?” “Kwarai kuwa!” Mommy ta katse ta. “Ke fa kyakkyawa ce, ‘yar gata. Babu yadda za a yi ki shiga gidan saurayi kuma zuciyarsa ta tsaya min ba. Idan kika ja hankalinsa… komai ya ƙare. Ba zai iya kauce maki ba. Ki zama first lady dinsa. Ki zama matar saurayi mai kudi, mai matsayi. Ke da ke da tarbiyya, kyan jiki, ilimi… miye ya rage?” Ta matsa kusa, ta kama hannun Atika tana wani irin murɗawa, tana danne tsoro da ɗoki a cikin idonta. “Ki je ki nuna masa soyayya. Ki yi masa hidima. Ki zama ladabin da ya rasa a gurin sauran mata. Ki sa kansa ya juya daga duk duniya ya tsaya a kanki. Ki zama abin da zuciyarsa ba za ta iya guje miki ba. Ke nan mace mai daraja, kin ji ko?” Atika ta lumshe ido, zuciyarta na dokawa da sabon buri. Wani murmushi ya bayyana a gefen bakinta—murmushin mace da ta ga burinta ya kusa samuwa. “Mommy,” ta ce a hankali, “zan yi komai don na samu Dr. Sadeeq.” Mommy ta yi dariyar da ta cika dakin da tsantsar nasara. “To yi shiri. Ki yi kwalliya. Ki yi kwantar da hankali. Ki tuna da dukkan nasihohina. Wannan damar ce ba kowa ake samu ba… in kika yi wasa za a karɓe miki.” Ta miƙe ta rufe jakarta, sannan ta juyo a hankali tana ƙara cewa: “Indo ko wacece… ba zata taba shiga tsakaninku ba. Ba zan bari wata yarinya mara gata ta rufe maki kofa a rayuwa ba. Ki je ki tabbatar… ki tsaya a zuciyar Sadeeq kamar tambari.” Atika ta jinjina kai kanta na kunshe da takama da kwarin gwiwa—ta shirya shiga gidan Dr. Sadeeq da niyyar zama matar gida kafin ma ya yi tunanin sabon rai. Atika kuwa ta tsaya tana sauraro zuciyarta na tafarfasa da burin samun Dr. Sadeeq komai tanajin zata iya masa domin ta mallake sa ita kaɗai .............................................................. 5️⃣3️⃣ https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama TITTLE: "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ EVENING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 05/12/2025 AFTER FEW'S DAY'S Dare ya yi, gidan ya nutsu, amma a cikin ɗakin Indo, har yanzu ta tsaya a cikin kofa tana tsoron fitar da kanta. Yunwa ta fara damun ta, zuciyarta na bugawa da sauri kamar ta sani babu wanda zai taimaka mata idan ta fadi. Duk tsoro da firgice da ta sha a yini ya dawo, ta matsa gaba ɗaya da baya zuwa bango, tana jin kukan zuciya ta rufe kofa, tana mamakin yadda zata iya fita. Sai ta ɗan karkata kai, ta kalli gadon, ta ga ya yi komai tsaf—gadonta da Waldrop, carpet ɗin da aka shimfiɗa, da kuma kayan daki masu tsabta, duk suna haskakawa da ƙaramin hasken lantarki daga fanka na sama. A gefe guda, Dr. Sadeeq, cikin kayan ɗan sauki amma masu ɗaukar hankali, ya tashi daga part nasa yana jin bukatar fita daga gida na ɗan lokaci. Yana da niyyar yin wani aiki mai muhimmanci—zaɓen wayar hannu a plaza shop ɗin da yake Abuja, wanda aka sani da kyakkyawan tsarin kayan zamani da sauƙin sarrafawa. Ya shiga shop ɗin, numfashi a hankali, amma duk da haka yana ɗauke da irin kyawun martabar sa, wanda kowa da kowa ke kallonsa da mamaki. Ya ɗan ja ƙafafunsa cikin nutsuwa, yana kallon wayoyi da manyan allon nuna kayan aiki, kafin ya tsaya kan Tecno Spark 8. Ya dubi farashin: ₦130,000, ya yi la’akari da saukin sarrafawa da kuma dacewarta ga masu koyon fasaha. Bai tsaya nan ba—ya haɗa sim card, ya yi load na credit ₦10,000, yana tabbatar da cewa wannan wayar zata iya zama cikakken abokin aiki na yau da kullum. Bayan ya gama, ya ɗauki wayar, ya duba number ɗin, sai ya fara rubutu da manyan haruffa: DR BALARABE Ya ajiye wayar a gefensa, idonsa na latsa allon, yana jin wani irin farin ciki da kwanciyar hankali. Sai yasa kalmar INDO a cikin number, yana mai da hankali sosai, kamar yana tabbatar da cewa wannan zai zama hanyar da zai iya tuntuɓar ta cikin nutsuwa da sirri, ba tare da wani tsangwama ba. A hankali ya mike, ya ɗauki leader yana jin kamar wannan ƙaramin aiki zai bude sabon babi a rayuwarsa da Indo—wani babi na kulawa, tsaro, da kuma sirrin zuciya wanda har yanzu bai bayyana ba. Bayan ya gama sayen wayar, Dr. Sadeeq ya shiga motarsa, ya kunna engine cikin nutsuwa. Hasken titin Abuja yana fitowa a fuskar sa, yana tunanin yadda zai isa gidan Mommy cikin nutsuwa, yana ɗauke da ɗaukin kallon Indo, wanda zai tabbatar mata da kwanciyar hankali da kulawa. Duk da haka, zuciyarsa na ɗan buga da sauri—wani irin haɗakar tunani da shauƙi da damuwa. Yana isa gidan Mommy, ya tsayar da mota a cikin parking lot, ya ɗan tsaya ya ɗauki numfashi mai zurfi, yana shirya fuska da yadda zai nuna ladabi da ƙarfin hali. Ya fito daga mota, kayan da yake ɗauka a hannu, idonsa a hankali yana kallon gidan, yana jin wani nauyi amma kuma jin daɗi a zuciya. Sai dai, kafin ya isa ƙofar part na Mommy, wani abin da bai zata ba ya hango fuskarsa. Atika ce—zaune a kan two-sitter, shigar ta wando baƙi da top shirt fari, idonta cike da ƙyalli, fuskarta da make-up ɗin da ya sa ta bayyana kamar aljanna. Kyawunta da sirrin halinta ya kama Dr. Sadeeq har zuciyarsa ta bugi ƙarfi, yana jin kamar duniya ta tsaya ɗan lokaci. Haka kuma, duk wannan shiri bai faru ba sai da Mommy ta tsara. Ta sa Atika zauna a wurin, tana so Dr. Sadeeq ya fara lura da ita, ya fara jin sha’awa ga ƙyautar jikin ta—haka ne tsarin Mommy domin tabbatar da cewa Atika ta fara samun attention nasa. Amma Dr. Sadeeq, duk da yanayin da ya gani, ya tsaya a hankali, yana ɗaukar numfashi, yana mai ƙoƙarin sarrafa zuciyarsa da tunaninsa kafin ya isa cikin part ɗin. A nan, zuciyarsa ta haɗu da haɗin kai na motsin shauƙi da damuwa: a gefe guda yana tunanin Indo, yarinyar da yake kula da ita, kuma a gefe guda Atika, kyakkyawar yarinya mai salo da jan hankali. Wannan haɗakar yanayi ya sa bugun zuciyarsa ya ƙara ƙarfi, amma a lokaci guda ya ƙara masa hankali da natsuwa—ya san dole ya kula da komai cikin ladabi da hikima. A take ya juya zuwa na keto masa cikin kasallalliyar murya Atika tace" welcome back Honey, nasan baka sona kuma nasan kana so na , Amman nazo ne don ka tabbatar da cewa kana sona idan har ka cire girman kai sai mu SASSANTA ' tsakanin mu iyayyen mu nason kasancewar mu a inuwa ɗaya ba ( INUWAR JINI)ba My next move .. A sanyaya ya fita ya nufi part nasa ya ajiye leader hanun sa ya tabbatar da ya rufe ƙofar ya shiga toilet ya bude shower akansa yana samun sanyi da realief,, kwana biyu nan ciwon sa nason tashi shi lafiyayye namiji ne , kuma yakai wanan matakin Mussaman kasancewar sa da Indo kwana biyu nan gaba daya ta gama haukatashi ,yanzu kuma ganin Atika a Irrin wanan shigar gaba-daya ya manta da sunan sa DR SADEEQ BATTLE BETWEEN ATIKAH & INDO Let's see who will win 😎 soyayya ko sha'awa???? https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama TITTLE: "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 5️⃣4️⃣ MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 A haka bacci mai nauyi ya kwashe su gaba ɗaya shi, ita, da tunanin su kowanensu daban-daban. Indo dai ba Irrin tunanin Dr. ko Atika take ba. Yunwa ce kawai take cin ta, kamar wacce an daure a lokacin azumi, bata da dama ta ce ga wannan naci, ga wannan na sha. A hankali ta mirza idonta jin murya mai nisan gaske tana kirar sallah daga masallacin da ke gefen unguwar. Ta tashi tana hamma, idonta jajir kamar wacce ta yi kuka. Ta shige toilet taye fitsari ta yi, ta ɗauro alwala cikin natsuwa ta gabatar da sallah. Amma tun kafin ta idar, cikinta ya fara rawa kamar ana girgiza ganga, yana zubar mata da ƙarar yunwa. Batasan hanyar kitchen ba, batasan lokacin da ake cin abinci a gidan ba, batasan ko waye zata tambaya ba. Nan take jikinta ya ɗauki rawa—yunwa ta kusa cin rai. Don haka ta koma toilet, ta kafa kafa a bakin famfo, ta shanye ruwa kamar wacce aka bar a busasshiyar hamada. Sai ta fito ta kwanta gefe a lamo, ta kuma bacci, baccin mutumin da yunwa ta firgita ba ta bar shi ya nutsu ba. Washegari, lokacin da rana ta fara hango cikin corridor, wani kyakkyawan ƙamshi ya fara cika iska. Ba irin ƙamshin turare ba ne, ƙamshin miya, na kayan lambu da suya ta tafasa a cikin tukunya. Indo ta buɗe ido kamar wacce aka tayar daga barcin sama. Ta zauna da sauri, ta lumshe ido tana jin wannan ƙamshi kamar ana ja da zuciyarta. Ta tashi da haukaci, bata ma gyara dankwalin da ya ɓalle ba. Ta fito a corridor kamar karamar yarinya da aka bude wa ɗakin sweets. Ta tsaya bakin kitchen tana leƙo kai a hankali. A nan ta hango Lami, mai gadi da hidimar girki, tana haɗa kwandon yankan albasa da tattasai.Indo ta rumtse ido, ta buɗe… sai murmushi ya kama ta gaba ɗaya. Murmushin wacce ta ga hanya ta tsira daga yunwar da ke neman halaka ta Ta daidaita jikinta, ta zaro haƙora ta yi murmushi mai ƙarfi kamar wacce ta ga mahaifiyarta bayan shekaru goma. “Lami Allah ya tsare ki,” ta ce a ranta idanunta na sauka kan tukunyar miyar da take tafasa. Hancinta ya ci gaba da shaƙar ƙamshin miyar ɗanɗanon girkin da bata taba gani ba tun tasowarta. Ta matsa ƙarin gaba, ƙafar ta ɗaya tana tura ƙofar kitchen ɗin cikin ladabi, amma zuciyarta kamar tana cewa: "Indo kin tsira wallahi… yau abu zai shiga ciki." Suka gaisa, Lami na kallon Indo cike da mamaki—tun daga jiya ta kasa gane dalilin da yasa Mommy ta ce a dawo da Indo daga maid part zuwa cikin gidan. A cikin zuciyarta kuwa “Ko meye dalilin? Wannan tambaya Mommy ce kaɗai ke da amsarta.”Indo ta lumshe idanu tana daurewa saboda yunwa ta ce, “Lami… ki taimaka ki bani abinci. Wallahi yunwa nake ji ƙwarai, kuma zan tafe makaranta… jiya bance komai ba.” Ta faɗa tana shafar cikin ta kamar mai ciwon ciki. Lami ta ce da ladabi, “Yanzu abincin ’yan gidan nake yi. Idan na gama nasu, sai nayi na maids sai na baki…” Indo ta ɗan ɗaga gira, ta ce cikin shagwaɓa: “Toh ai bari kawai na kira Dr Balarabe…” Da sauri kamar wacce aka yi wa dukan tsawa, Lami ta katsare: “Kiye haƙuri yarinya! Wallahi bansan an ce a rinka baki abincin cikin gidan ba. Ki zauna. Ki zauna ki ci yanzu.” Ba ta yi wata-wata ba ta ɗauko faranti ta zuba doya da ƙwai da sos din kaza mai ɗan kauri. Lokacin da Indo ta karɓa, yawun bakinta har ya tsinke sabida kwaɗayi. Ta wuce dakinta, ta zauna, ko Bismillah BABO ta fara cin abincin kamar wacce ta yi azumi uku. Sauran gutsutsuren abincin guda biyu ta kusan kaiwa bakin ta kenan, aka turo ƙofar ɗakin da ƙarfi kamar ana neman karya ta. Indo ta ɗago da sauri, idonta a cike da firgici, sai kuma ta tsaya cak—kyakkyawar budurwa ce tsaye a bakin ƙofa. Kamar ta santa… kamar kuma ba ta santa ba. Ta zuba mata ido tana nazarin fuskarta, tana kokarin gano waya ce haka? Amma kafin Indo ta yi tunani na biyu, budurwar ta matso cikin ɗakin da katuwar harara—harara irin wacce ke cin zuciya dariya. Atika ce. Ta iso gab da Indo, ta tsuke baki kamar wacce take ɗaure da shirme, sannan cikin muryar shagon laddu amma mai cike da masifa ta fara: “Ke! Na tsaya miki suna? Umm… Indo ko me kike cewa? Kin zauna kina cin abinci kamar ba’a taba samo ki a daji ba!” Kafin Indo ta motsa, Atika ta ƙwace plate ɗin da kwazo kamar wacce ta ƙwace kwallon penalty, ta hurgar da shi gefe ya bugu da ƙarar da ta gigita dakin. Ta nufo Indo da yatsan ta tana masifa: “Ki gaya mini dalilin da yasa Dr. Sadeeq ya taho da ke daga ƙauyen ku ba’a Modirre! Me ke tsakaninku!? Kar ki ce min karya, wallahi yau sai kin faɗa!” Indo ta wuce kallon plate ɗin ta dawo kanta, tana jin zuciyarta na bugawa kamar ana kiran sallah. Atika ta kuma matsowa, ta saki wata harara mai nauyin tonon silili, ta ce: “Kin fiye mana wayo ko? Kin san me kike yi kenan? Ko kin ɗauka zaki shigo gidan nan ki raba ni da mijina ne?” Zuciyar Indo kuwa kamar za ta faso kirji saboda tsoro da yunwar da ta dawo mata a lokaci guda Indo tayi shiru tana nazarin Atika, ba dan rashin magana ba—dan ganin irin rainin hankali da take yi mata. Amma kalmar ƙarshe da Atika ta furta ce ta tsaya mata a kai kamar ƙwallo ta makale a jikin ƙofa: “DR SADEEQ MIJIN TA NE.” Zuciyarta ta buga. Mijin ta? Shi da kansa fa ya ce min baida mata ba shi … balle mata. Kafin ma ta gama nazarin wannan sabon rikicin, Atika ta ƙara tsawata da murya mai cike da girman kai: “Don uwarki ki, ina magana kina min shiru? Ko baki da kunya ne?” Kalmar uwarki ki ta doki kunnen Indo fiye da duk masifar da ta ji yau. Ta tuna Mama—wanda ta sani ita kaɗai ne da gata a rayuwarta a take wani irin zafi ya tashi mata daga ƙirji zuwa kai. Sai ta miƙe tsaye cak, ta kama ƙugunta da salon da kowacce mata ta ƙauye ke yi idan ta kai yunkurin zagi—amma idan ta kai kanta ta tuna ƙarfin Allah. Atika kuwa ta tsaya nan take. Ta zuba mata ido cike da mamaki. Ba zato ba tsammani kamar tana cewa: “Wannan yarinyar… tana da bakin magana?” Indo ta ɗan ja numfashi, ta ɗago idonta ba tare da tsoro ba, ta ce da ƙasa-ƙasa amma da nauyi: “Kar ki sake min maganar Mama. Ni ban cuce ki ba, ke kike zo kina zubar min da abinci kina zagi. Kuma Dr. Sadeeq… mijin ki ce kika ce? Shi ne ya sani in zauna nan ,kuma ya kawo ne gidan su”Wani irin nauyi ya sauka a ɗakin. Atika ta ɗan ja baya kadan, domin bata shirya wannan martanin daga Indo mai sanyin hali ba ???????????? https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama TITTLE: "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 5️⃣5️⃣ EVENING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM I ARE ALWAYS IN MY MINE KUNA SAMUN UPDATE SAU BIYU A RANA ,,AMMAN BANA GANIN SHARHIN KU FA ME YAFARU NE 🫰 Atika ta yi wani irin tsalle ta nufi Indo tana huci kamar wacce aka kunna mata wuta. “Ni kike gayawa magana haka? Wallahi yau sai na karya ke! Mara kunya! Yar gidan banza matsiyata !” Ta furta tana matsowa da wani irin girgiza hip na masifa, hannaye a wuri guda kamar zata caka mata. Indo kuwa tunda ta ji zagin ubanta da Mama, wani tsohon zafi da take tafiya da shi tun shekara ya tashi mata. Yau an tsokane ɗan ƙaramin dodon Indo da ba kowa yake gani ba. A take ta gyara tsayuwarta. Ta matsa ƙafarta ɗaya gaba, ta murɗa hannunta kamar wacce za ta taya nika. Idon ta ya kaɗa ya yi jajir. Tayi murmushin takaici. Murmushin da ke cewa: “Ki zo mu gani.” A ranta: "Tun da na baro Modirre ba wanda ya taba kawo min hari… sai ke? kuma saboda abinci? Ko saboda Dr.?” Atika ta taso kai tsaye—bata hasashen Indo zata tsaya mata daram. Indo ta ɗaga hannunta ta yi mata ishara da tsantsar girmamawa mai cike da haɗari: “Ke tsaya nan dai… ki ji. Ki sake min maganar Mama, wallahi sai kin gane ni ba wacce za ta gudu bane. An raina ni isar da yawa.” Atika ta yi dariyar raini, ta ja tsaki mai ƙarfi: “Tunda kike da wannan jikin? Ke da irin wannan ramar? Ke za ki yi yaki dani?” Ta nufi Indo da sauran gudunta. Indo ta fidda hanci da ƙarfin jin haushi tayi “Zo ki gwada ki gani.” A lokacin ne suka je ji karon takalmi daga corridor. Wani murya mai nauyi, mai kwarjini, mai ɗaci a zuciyar mace ya biyo“ME KE FARUWA A NAN?!” Nan Atika ta tsaya kamar an danna mata pause.Indo kuwa ta lumshe ido tana cewa a ranta: “Allah ya taimake ni, idan Dr. ne wanan rusashiyyar zata rusa ne ai banza …” Mommy ta tsaya cak a bakin ƙofar part ɗin, takalminta na office suka yi ƙwanƙwasa a tiles ɗin har Indo ta ji bugun zuciyarta ya ƙaru. Idonta ya sauka a kan Atika—kama ƙugu, numfashi sama-sama, sannan kan Indo wacce take tsaye a shiri, amma a ladabce. Mommy ta daure fuska, ta lumshe ido domin ta tattaro nutsuwa kafin magana ta fito mata daga zuciya. “Atika… what are you doing here?” Muryarta a sake, amma akwai ikon uwa a cikinta.Atika ta juya da huci kamar wacce aka ci mutuncinta a kasuwa. “Wallahi yarinyar nan Mommy ta rainani! She just shouted at me!” ta furta tana ƙoƙarin nuna haƙoranta don ta ƙara bada hujja. Mommy ta ɗaga mata hannu cikin nutsuwa, amma wanda ya ƙunshi faɗa. “Cool, Atika ga faɗa a hankali—amma kalamanta sun kashe masifa. Ta kama hannun Atika kamar uwa mai gajiya da masifar ‘ya mace. Ta ja ta gefe, ta yi hanyar ƙofa. Ko sau ɗaya Mommy bata waiwaya Indo ba. Ba tambaya, ba kallon yanayin ta, ba jin ta daɗi Kamar Indo babu shi a duniyar su. Indo ta tsaya, ta tsuke baki, zuciyarta cike da nauyin da ba ta san ta ina zata soma sauke shi ba. A bakin ƙofa, Mommy ta tsaya ta kalli Atika da murya mai tsauri amma dake: “Karki damu. Bana son ki damu da yarinyar nan. Na kawo ki ne ba saboda ita ba. You just focus on Dr. Sadeeq. Bata da kunya yarinyar nan, don haka ki yi nesa da ita.” Ta ƙare maganar tana tura Atika waje, su duka suka fice ba tare da sun waiwayi ba. Indo dai ta tsaya jingine da bango, numfashinta na sauka a hankali. Rayuwa ta fara nuna mata cewa ba kowa ake maraba dashi ba—even idan zuciyar ka bata da laifi. Indo ta share hawaye batare da kowa ya gani ba, ta tattara ragowar abincin da Atika ta watsar mata kamar wanda ba a haifa da daraja ba a hankali ta kwashe doyar, ƙwan da suka bata rai, ta nufi kitchen da plate ɗin a hannunta. Tak! Tak! Takalminta suna dukan tiles ɗin kitchen ɗin, tana huci tana maimaita a ranta: “Wallahi sai na koya mata hankali… sai dai a mutu… amma baza a rainani ba.” Lami ta leƙo ta ga Indo idonta jajur, ta tsure wajen tambaya ganin yanayin nata kamar wutar da ta taso daga ƙasa take ƙoƙarin fitowa. Indo bata tsaya ma Lami ba, ta aje plate ɗin, ta juya kamar iska. Ta koma ɗakinta da sauri, ta wanke fuskarta, ta zare uniform ta makala a jikinta. A yanzu Indo bata kamar jiya ba — fuska a hade, zuciya a hargitse, idanu sun yi ƙarfi da jin haushin wulakanci. Ta tsaya a madubi tana dora ribbon ɗin uniform ɗin, ta ja numfashi mai zafi: “Ni Indo ta Mama… yau ba’a rainani.”ya ɗauki jakar makaranta ta danna handle ɗin kofa ta fito harabar gidan. Bakin ƙofar part ɗin Mommy ta tsaya, ta jingina da bango tana jiran Dr. Sadeeq. Ko dariya babu. Ko annuri babu yau, an taɓa Indo ta Mama. Jin karar remote ɗin mota da kullewa ta dinga kamar bugun ganga a kunnuwanta. Ta ɗaga kai ta ga Dr. Sadeeq yana fitowa, cikin farar riga da bakin wando — yana ta shirin zuwa work, amma idonsa na neman ita. Amma Indo ba ta matsawa ba. Ta daure fuska ta tsaya kamar ba ita ce ba ta takure hannunta cikin jakar makaranta. Cikin wani irin murya mai zafi amma bata faɗi komai ba sai dai fuskanta kaɗai ya kai magana Ko ɗan murmushi ma bata masa ba, ta shiga mota kamar wacce aka turo da sanda. Bayan ta zauna, ta tattare ƙafafunta gefe ɗaya, ta riƙe jakarta kamar abin tsare rai. “Good morning Dr,” ta faɗa da ƙaramar murya, ba tare da ta kallesa ba, sai kuma ta juya kai gefe tamkar bata son ma shi ya amsa. Shi kuma ya tsaya cak. Dr. Sadeeq? Indo ta masa gaisuwa da tsami? Ya amsa, “Morning…” cikin mamakin da ya kasa ɓoye, sannan ya kunna motar suka fara tafiya. Tunda suka bar harabar gidan, zuciyarsa na bugawa. Shi kam bai saba ganin Indo cikin haka ba — fuska a kumbure, baki a turo, idanu kamar na yaro da aka doke ƙwallo ya ƙi komawa gida yana satar kallonta a madubin motar yadda take murarɓe fuska… ta tsuke lebenta… ta kafa hannu a ƙugu… Sai zuciyarsa ta yi mishi wani irin sanyi, wani nau’in da ya haɗu da tausayinta da wani abu daban da bai son ya faɗa masa sunansa. Ya dafe sitiyari da hannu ɗaya ya ce cikin sanyin murya “Indo… akwai abinda ya faru ne?” Ta juyo da harara ta kai masa. Hararar da bata da zafi sosai, amma akwai yanayin baby-rage wanda yasa shi kasa hana lankwashewa. Sai ya furta a hankali cikin zuciya — ba tare da ya yi niyyar fito da shi ba: “Oh my God… she’s cute even when she’s sad.” Maganar ta zame masa sauti, ba tunani ba. Indo ta ɗaga kai, idonta ya buɗe sosai. “Mennene ka ce?” ta tambaya tana cije leɓe yace da sauri: “No—ban ce komai ba. Nace me ya faru ne?” Indo ta tsuke fuska kamar zata tsiyaye hawaye amma ta dake “Nothing.” ta faɗa da murya mai cike da haushi. A ranta tace: “Kai kuma kace min komai bai faru ba? Wanda nake ganin a gidan nan yanzu ka ce babu komai? Ashe kana da mata kake boye ni? To daga yau… ka gama. Ko dariya tawa ba zaka sake gani ba.” Motar na tsayawa makarantar, ta buɗe ƙofar ta sauka da sauri Ko bye bye bata ce masa ba. Ko kallon baya. Ko ɗan murmushin nan nata da kullum ke narkar masa jiki. Ya tsare kofar motar yana kallon bayanta wanda ke tafiya da sauri kamar ƙaramar fushashshiyar mage. Ya dafe kansa da hannu biyu. “Oh my God… Indo and her drama…” Ya furta cikin wahala mai ɗan daɗi, saboda ko fushin nata yana da kyau a ido. Ya juya motar zuwa office, tunaninsa a washe yake tamkar TV da aka kunna shi a channel ɗaya: Indo… Indo… Indo… Bai gama shigar waje ba ya hango Atika tsaye kamar alamar tambaya, ta sha kwalliya ta yi tsaye kamar mace mai jira aurenta a registry. Sai ta yi murmushin “ka kalle ni” ɗin nan. Shi kuwa… Ko kallon ta bai yi ba Ya yi mata sign da hannu guda: “Move aside.” ya wuce ta kai kamar iska, ya shige office ya datse ƙofar, zuciyarsa na cike da tambayoyi “Why Indo is angry?” “What did she see?” “Me ya faru kafin na shigo gida jiya?” “Me Atika ta mata…?” https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama 5️⃣6️⃣ TITTLE: "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM I ARE ALWAYS IN MY MINE KUNA SAMUN UPDATE SAU BIYU A RANA ,,AMMAN BANA GANIN SHARHIN KU FA ME YAFARU NE 🫰 A class, Indo ta zauna quiet kamar ba ita bace waccen yarinyar da kullum suke hira da dariya. Kafafunta a haɗe, fuska ta kumbura, biro a hannunta tana ta danna shi kamar tana son ya mutu Ilham—kawarta mai nishadi—ta shigo da gudun “sabon labari”, ta zauna gefenta ta tura mata hannu Ilham “Indo… meye haka? Me ya faru yau? Kin yi kama da wacce aka shekara biyu ba’a biyata kudin kati ba.” Indo ta harare ta. Ilham ta murmusa jin harin ya yi full effect. Indo ta ce da harara: “Ilham… please leave me alone.” Ilham “Ai ba zan bar ki ba. Haka duk lokacin da kika yi fushi kike tunanin zaki kubce min? Forget it. Ni ce mai kula da ke.”Ta matsa kusa sosai har Indo ta matsa gefe Indo “Ilham wallahi na yi fushi. Kuma tun daga safe nake.”Ilham (kamar mai jiran labari tun jiya): “Kin yi fushi da waye?” Indo ta juyo da sauri “Da Dr Balarabe!” Ilham ta bude baki kamar tayi tsalle Ilham: “Indo! Why?? Faɗa yamiki i? Ko phone dinsa kika buɗe kika ga wani abun ?” Indo ta rude ta doke desk ɗin: “ ASHE YANA DA MATARSA "Ilham ta zauna straight. “Wait. Kin ganta?” Indo: “Eh wanan rusashiyyar Atika ce da tazo kwana nan kinsan ai tana tukaramin to shine yau yazo ta nema ne da faɗa , tace min ita matar sace ". Ilham ta dafa kanta: “Ina so na fahimta… kina fushi da shi saboda ya ce ‘nothing , ko kishi kike ye ai da ita ƙaiƙaye faɗan badashi ba ??” Indo “Eh! Ba ya gaya min gaskiya.” Ilham ta fashe da dariya tana bubbuga ƙafarta. Gaba ɗaya class suka juya suna kallonsu. Ilham: “Indo… Indo… ke fa ba matar sa bace. Ki natsu ,ke kanwar sace kika ce ya kawo ke don kiye karatu ! Wacce kika gani Atika ce, ɗiyar kawar Mommy dinsu. Ba matar sa ba ce. Ai har yanzu babu mace a zuciyar Dr ɗin nan ina jin yaya na yana cewa shi ba ruwansa da mata ” Indo ta turo baki. “Ni ba ruwana. Ko dai ya fada min komai a fili ko kuma sai na daina mishi magana.” Ilham ta girgiza kai: “Kin ga? Wannan shine ‘Indo style’. Rigima da wacce bata san tace lafiya nawa ba.” Indo ta miƙe tana jan hijab “To yanzu ina zaki?” Ilham ta tambaya. Indo ta ce: “Zan je kiosk in sayi chips. Tunda abincin da na samu a safe an kwashe min…” Ilham ta tsaya cak. “Wait… AN KWAYE MKI ABINCI?? Wanene?!!” Indo ta juyo da murmushi mai rikitarwa: “Tunda na dawo gidan nan… kowa sai ya nemo rigima da ni Atika ce ta zubar .” Ilham ta rikice: “Lallai yau zan ji labari. Dare yau ba zai kwana lafiya ba! Karfe huɗu na yamma ne lokacin da motar Dr. Sadeeq ta tsaya a gate na school. Indo ta fito tare da kawarta Ilham, suna yi wa juna bye-bye da dariya mai laushi, amma a ranta, Indo tana ɗan ɗaga hankali saboda zata sadu da Dr. Sadeeq. Ilham kuwa tana ganin yadda Indo ke ɗan jan hankali da sauƙin murmushi, tana taɗawa cikin natsuwa. Indo ta shiga motar, ta gaida shi cikin ladabi: “Good afternoon, Dr. Sadeeq.” Ya ɗan sosa kai ya amsa gajeren murmushi, amma ba tabka mata ba; ido shi kadai ke kallonta cikin nutsuwa da tunani. A ransa, yana nazarin yadda ta girma, yadda take motsi cikin hankali, kuma yadda fuskar ta ke ɗaukar haske duk da ƙarancin magana. A lokacin, Indo ta lura cewa yau ya sauya hanyar da ake zuwa gida. Ta ɗan ɗaga murya: “Ina zamuje ne, Dr.?” Ya yi murmushi, idanuwansa na taɓa haskaka ɗan dariya mai laushi: “Somewhere… somewhere ne kawai,” ya amsa, ba tare da ya faɗa dalla-dalla ba. Indo ta fahimci cewa ba zai yi magana sosai ba, sai ta yi shiru, tana bin motar shi kamar ragumi. Cikin zuciyarta akwai ɗan tsoro da ɗan sha’awa, saboda ba ta san inda zai kai ta ba. Sai suka iso har gidan su Kamal, motar ta tsaya a harabar gida, babu kowa a waje. Ta fito daga motar cikin hankali, idanunta suna zarewa da tsoro, tana lura da duk wani kusurwa da dakin. Part na Kamal ya yi shiru, babu kowa a ciki, sai Indo ta fara jin cewa wannan gidan shi ne inda zata fuskanci abubuwan da ba a saba gani ba. Cikin silence ɗin, zuciyarta na buga da sauri, tana mamakin yadda abubuwa ke canzawa cikin ɗan gajeren lokaci. Ta ɗan tsaya a bakin kofar gidan, ta gyara uniform ɗinta, ta tattara gashin kanta a hankali, sannan ta shigar cikin lobby ɗin cikin tsoron da son ganin cikin gidan lokaci guda. Wannan shi ne farkon wani sabon yanayi a rayuwarta, inda zata fara fuskantar abubuwa daban-daban a part na Kamal, da kuma kasancewar Dr. Sadeeq a cikin tunaninta. Da sauri ya tsaya a gefenta, idanuwansa na kallonta da nutsuwa, zuciyarsa na ɗan bugu da ɗan sauri. Sai ya miƙe hannu ya kama nata cikin ladabi, amma ƙarfi da tabbaci a lokaci guda. Hannunta ɗan tsorace, amma bai bari ta janye ba; ya ja ta a hankali, suna wucewa daga lobby zuwa parlour ɗin babban gidan. Indo tana tafiya a baya, idanuwanta na kallon dakin da kewaye, zuciyarta na cike da tsoro da sha’awa gidan , tana jin kowane motsi na Dr. Sadeeq. Parlour ɗin ya yi shiru, kayan ado masu tsada suna sheƙa a hasken fitila, duk da kyan gidan, amma Indo ba zata iya natsuwa ba; duk motsin hannunsa da matsin da yake yi a kanta na jikin ta, yana sa ta jin wani irin yanayi mai ɗan ban mamaki. Da suka iso private room, ya tsayar da ita a hankali, ya saki hannunta ɗan kaɗan, amma idanuwansa sun tsaya a kanta har sai da ta ɗaga kanta ta kalle shi. Sai ya ɗan yi murmushi mai laushi, yana jin yadda zuciyarsa ke buga da sauri. “Indo…,” ya fara da murya mai ɗan sanyi, “kaɗan kaɗan ki natsu, babu abin da zai faru.” Ta ɗan shafe cikin ta, tana gyara numfashi, tana jin sanyi ya ratsa jikinta duk da yanayin private room ɗin. Wannan wuri yanzu ya zama sanctuary a gare ta—wuri da zata iya ɗaukar natsuwa, ta fara fahimtar cewa Dr. Sadeeq yana son ya kare ta, ba wai ya cutar da ita ba. A hankali ya matsa kusa da ita, yana lura da kowane ɗan motsi nata. Indo kuwa tana jin butterflies a cikin ciki, zuciyarta na buga da sauri, amma tana ƙoƙarin yin kwanciyar hankali. Wannan farkon haduwar su a private room ya sa dukkan tunaninta ya mayar da hankali ga Dr. Sadeeq, kuma a hankali tana fara fahimtar cewa rayuwarta nasa ne.. ??????????????????????? 5️⃣7️⃣💥5️⃣8️⃣ https ://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama 5️⃣6️⃣ TITTLE: "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM I ARE ALWAYS IN MY MINE KUNA SAMUN UPDATE SAU BIYU A RANA ,,AMMAN BANA GANIN SHARHIN KU FA ME YAFARU NE 🫰 Sai ya tsaya a gaban sa, idanuwansa sun tsaya a kanta da tuhuma da ɗan dariya a lokaci guda. “Indo…,” ya fara cikin murya mai laushi, “nan gidan Kamal ne, private house ɗinsa. Anan muna hutu sosai. Kuma muna tunanin… idan har mun yi aure, wannan gidan ne za mu zauna.” Indo ta ɗaga kanta, idanuwanta na cike da tuhuma. “Ba Atika matar ka bace yau da safe? ta gaya min…” ta fara, murya na ɗan rawar jiki. Ya yi dariya mai laushi, yana kallonta da ido mai sheƙi. “Awww… shine yau kike fushi dani, hhhhh…” Ta ƙara ɗan kaɗan, tana mai daɗa tuhuma. “Ai gaskiya ne.” Da sauri ya jawo ta a hankali zuwa jikinsa, ta ji wani ɗan sanyi ya ratsa ta. Hannunsa ya saki cap nata, ya warware gashinta, ya buɗe da kyau, kamar yana jin daɗin kowane ɗan leƙen gashinta. Hannunsa ya fara shafa kanta, wasa da gashinta cikin ladabi da nutsuwa. “Calm down, Indo…,” ya furta cikin murya mai laushi, “bani da aure, kawai kina kishi na ne Ban da sha’awa ko buri a kan wata mace. Amma ke… kina sona ko?” Indo ta ɗan kalli idanuwansa, zuciyarta na buga da sauri, hannunta na ɗan rawar jiki. Wata irin zafi mai laushi ta shiga jikinta, amma a lokaci guda, wani nauyi ya sauko daga zuciyarta—ta fahimci cewa dukkan abubuwan da ya faɗa gaskiya ne, kuma wannan lokaci, wannan mutumin a gaban ta yana ganin itace nitsuwar sa ,, zuciyarta na buga kamar tana ƙoƙarin fita daga kirjin ta. Idanuwanta sun tsaya a kansa, amma a ranta tana tunanin: Shin gaskiya ne? Shin ba wai wasa bane kawai? Amma yadda yake ka da wannan kulawa… wannan ba wasa bane. Ta ɗan rage ƙarfi, tana jin yadda hannunsa ke shafa kanta cikin salon da ya saba mata Wani irin jin daɗi ya mamaye ta—ba irin farin ciki ko dariya ba, amma wani salo na kwanciyar hankali da kuma nutsuwa da bata taɓa ji ba a baya. Ta fara fahimtar cewa, duk tsoro da tsananin tunanin da ta yi a gidan nan, yana tafiya da ita a hankali. A cikin ranta, ta yi tunani: Kowane lokaci da na ɗauka a gidan su Mommy, tsoro da yunwa sun mamaye ni… amma a yanzu, a nan, tare da shi… kamar duniya ta bambanta. Yana kallona ne kawai, amma wannan kallon na sa zuciyata ta danyi tsalle. Idanunsa sun haɗu da na Dr Sadeeq, ta ji wani irin ƙarfi mai ban mamaki na tafiya da ita—ba tsoro, ba firgici, kawai ƙarfin guiwa da amincewa. Ta fahimci cewa ba kawai yana kula da ita ba ne, amma yana nuna mata cewa ita ce wacce take da muhimmanci a gare shi. Da sauri ta yi murmushi, sannan ta daga kai a hankali: “Eh… Ina… Ina son ka,” ta furta a hankali, murya na ɗan rawar jiki, tana jin sauƙin zuciya. Shi kuma Dr Sadeeq, ya ɗan sake murmushi mai taushi, ya ɗan matsa kusa da ita, yana kallonta: “Indo… yanzu na san cewa ba wai ni kaɗai nake son ki ba, ke ma kina son ni. Kuma wannan… wannan ya fi kowanne farin ciki da na taɓa ji.” Sai ya ɗan jawo ta a hankali zuwa jikinsa,, yana mai tabbatar mata cewa babu matsin lamba. Indo kuma ta rungume shi da ƙarfin zuciya, tana jin cewa a wannan lokaci, babu wani tsoro ko damuwa da zai iya shiga zuciyarta—sai jin daɗi, nutsuwa, da kwanciyar hankali. A wannan yanayi, Indo ta fara fahimtar cewa rayuwa a gidan su Dr Sadeeq ba wai tsoro da damuwa ne kawai ba. Akwai kulawa, akwai haɗin kai, akwai kuma wani irin farin ciki mai laushi da zai iya girma a hankali idan aka ba shi lokaci. Dr Sadeeq ya ɗan sosa kansa, yana kallonta da murmushi mai ɗan ban tsoro: “Umm… ya ɗan sosa kansa… Yaushe kika fara son ni?” Indo ta tsaya na ɗan lokaci, idanuwanta sun faɗi ƙasa kamar tana tunanin yadda za ta amsa. Sai ta ɗan daure fuska, ta ɗaga kai da yarinta mai ban dariya: “Ran… ranar da ka fara bani kaza a baki na!” Dr Sadeeq ya ɗan girgiza kai, ya fara dariya mai laushi, yana jin yadda wannan yarinta nata ke cike da sassiness da ƙarfin hali. “Oh my God, Indo… wallahi kwaɗayinke da kaza sai Allah !” Indo ta ɗan yi murmushi, amma zuciyarta na buga da sauri. Ta ji yadda wannan ƙaramin wasa da kalmomi ke sa shi jin dadin kasancewa tare da ita. A wannan lokaci, ba tsoro, ba damuwa—sai ƙanƙantar farin ciki da sha’awa. Dr Sadeeq ya ƙara matso da ita, ya ɗan taɓa hannu a laushi, yana mai cewa: “Toh, idan haka ne… ni ma ina son ki, Indo.” Indo kuwa ta ɗan yi murmushi mai laushi, tana jin cewa a wannan lokaci, duniya ta tsaya a gare su biyu, kuma babu wani abu da zai iya kawo rudani—sai jin daɗi da natsuwa da soyayya mai ɗan ban dariya. idanuwansa cike da natsuwa da ɗan wasa: “Am… bare na cire miki uniform ɗin nan, ki wanka ko?” Indo ta zaro idanuwanta, zuciyarta na buga da sauri. Ta yi tunanin “Eh? Ba gida zamu tafi ba kuwa?” Sai Dr Sadeeq ya ɗan yi dariya mai laushi, yana jaddada “A’a… sai na tabbatar da cewa kina sona da gaske kafin ki tafi.” Indo ta ɗan ja baki, tana jin tsoro da ɗan sha’awa a lokaci guda. Ta amince cikin shiru, tana ƙoƙarin nitsuwa. Dr Sadeeq ya ɗauki hannu, ya ɗan fara ɓalla mata bottle ɗin a hankali. Ya zo da shi har zuwa ƙirjin ta, sai Indo ta ɗan taɓa hannunta a hankali, tana jin kunya sosai: “Ahh… kada ya gani!” Ta yi tunani, tana ɗan matsawa gefe don kare kanta. Dr Sadeeq kuwa ya ɗan sosa kansa, ya gane tana jin kunya, ya ɗan yi murmushi mai taushi, yana mai cewa: “Calm down, Indo… babu abin da zai faru sai natsuwa da kulawa.” Indo ta ɗan yi ajiyar zuciya, tana jin cewa a wannan lokaci, duk tsoro da ɗan damuwa ya fara raguwa—yana zuwa tare da kulawa da tabbacin soyayya mai hankali. Indo ta tsaya a hankali, zuciyarta cike da ɗan tsoro da mamaki. Dr Sadeeq ya ɗan ja mata hannu kaɗan, yana mai tabbatar da ita cewa babu abin da zai faru: “Indo… kiyi natsuwa, zan kula da ke.” Ya ɗan matsa kusa, ya ɗan cire bottle ɗin , yana fara shafa saman kafadarta. Indo ta ɗan girgiza kai, amma ta tsaya, tana jin daɗin kulawar sa. “Ah… Dr Sadeeq, zan yi tsoro…” Ta furta a hankali, idanuwanta na kallon sa cike da ƙarfin hali da rashin tabbas. Ya yi murmushi mai taushi, yana mai jan numfashinta da hankali: “Babu abin da zai faru, Indo. Na tabbatar ke lafiya ce, kuma wannan komai don kulawa ne kawai.” Indo ta ɗan sassauta, tana jin yadda zuciyarta ke sauke nauyi. Sai Dr Sadeeq ya ɗan matsa hannunsa zuwa gashinta, ya fara wasa da shi cikin kulawa, yana mai nishaɗantar da ita da murmushi: “Ki gani, babu abin da zai cutar da ke.” Ta ɗan yi ajiyar zuciya, tana kallon sa da ido cike da mamaki. Wannan lokaci ya zama mai natsuwa a gare ta—duk firgici da tsoro sun fara raguwa saboda kulawa da soyayya mai hankali daga gare shi. Ya ɗan tsaya, yana kallonta cikin idanu masu tsantsar kulawa: “Ke kina da kyau sosai, Indo… kuma ina son ganin yadda .......................” Indo ta ɗan yi murmushi a hankali, tana jin cewa wannan wankan, duk da tsoron farko, zai zama lokaci mai ƙayatarwa, inda zata iya nitsuwa da jin daɗin kulawar Dr ya tsaya a hankali, yana kallon Indo cikin idanu masu kulawa. Ta sanya bikini mai launin pink, rigarta da kyau amma tana jin ɗan kunya sosai, tana rufe idonta don kada ya ganta sosai. Wannan ya sa shi ya fahimci yadda zuciyarta ke bugawa da sauri da kuma yadda take jin tsoro da kuma ɗan sha’awa a lokaci guda. “Indo… ki yi nitsuwa kawai, babu abin da zai faru,” ya furta cikin murya mai sanyi, yana mai shafawa da sabulu a hankali a hannu, yana tabbatar da cewa yana girmama ta. Ta ɗan girgiza kai, amma ta barshi yana aiki, tana jin yadda ruwan da sabulu ke ratsa jikinta yana sa jikinta ya nitsuwa. Wannan shi ne lokacin da Dr. Sadeeq ya ji natsuwa mai zurfi—abin da Allah ya hallata masa, lokacin da zai iya kula da ita da kyau, ya tabbatar da lafiyarsa , kuma yana ganin yadda take nitsuwa daga kulawa da ƙauna. Ya yi amfani da wannan lokaci a hankali, yana shafa jikinta da nitsuwar yana mai kula da kowanne motsi na jikinta, yana tabbatar da cewa tana jin daɗi kuma babu wani abu da zai firgita ta. Indo ta ɗan sassauta hannayenta, tana jin zuciyarta na bugawa da sauri amma cikin nutsuwa, ta fara jin cewa wannan yanayi yana da kulawa da tsaro, kuma ba wani abin tsoro bane. “Ki bude ido idan kin shirya,” ya furta, yana murmushi cikin ladabi, yana ganin yadda take ƙara nitsuwa daga kulawarsa. Ta ɗan ɗaga idonta a hankali, sai ta ga murmushinsa mai laushi, wanda ya sa ta jin sauƙi sosai. Kowane motsi da ya yi, ya tabbatar da cewa yana girmama ta—yana shafa jikinta cikin hankali, yana ba ta kulawa da ta dace, yana mai tabbatar da cewa wannan lokaci na musamman ne na nitsuwa da kulawa mai zurfi daga gare shi. Bayan ya gama wankan, Dr. Sadeeq ya taimaka wa Indo ta fito daga ruwan, ya ɗauke mata tawul ya gogge jikinta a hankali, yana mai tabbatar da cewa jikinta ya bushe da kyau kuma tana jin daɗi. Ya tsaya kusa da ita, a hankali ya ɗauko wasu boxes, yana gyara su daga gefensa, sannan ya cire rigar vest ɗin sa da ke sanyi jikin sa Ya mikar mata turare mai laushi, ya nuna mata yadda za ta shafa a hankali, tana jin ƙamshin sa mai sanyaya zuciya. Indo ta ɗan girgiza kai, amma ta barshi, tana kallon yadda zuciyarta ke nitsuwa daga kulawa da ladabin da yake nuna mata. A lokacin, ta lura da murdaɗadden jikin sa—abin da ya bayyana ƙarfin sa da nutsuwa—amma ba ta jin tsoro, sai jin mamaki da ɗan sha’awa na yadda mutum zai iya kasancewa mai kulawa da tsaro a lokaci guda. Ta ɗan yi shiru, tana jin cewa wannan yanayi yana nitsuwa a ranta, yana koya mata cewa soyayya da kulawa na iya zuwa a kowane lokaci,, Dr. Sadeeq ya ɗan murmushi, yana mai lura da yadda ta amsa kulawarsa, yana tabbatar da cewa wannan lokaci na musamman ne, na nitsuwa, kulawa, da fahimtar juna. Bayan ya gama shafawa da turare, ya zauna kusa da Indo, tawul ɗin kawai a jikin ta, gashinta na ɗikan ruwa yana ɗan sheƙa a fuskarsa. A hankali ya jawo ta kusa da shi, ya zagaye hannunsa a ƙarƙashin west nata, ya ɗauko wayar ta mai sabuwar lamba. Ya nuna mata, murmushi a fuska: “This one is for you. Zaki iya amfani da wannan idan kina son abu, ke kira ni—kin iya ai?” Indo ta ɗan girgiza kai, amma ta ji daɗi sosai, zuciyarta cike da jin natsuwa. Ta rungume shi, tana jin dumin sa da kulawa, har ya ɗan manta da wayar a hannunsa. Hannayen ta biyu sun yi zagaye a kunci, suna nuna yadda take jin aminci da soyayya a wurinsa. Sun kwanta a hankali, Indo ta ɗan murɗa kai cikin nutsuwa ta faɗa “Nagode, Dr. Balarabe.” Ya ɗan murmushi, yana mai jin daɗin yadda ta furta hakan, sai yace: “Repeat it again.” Tace da murmushi mai laushi: “Nagode, Dr. Balarabe.” Sai ya ɗan matsa kusa, yana murmushi, ya tsaya, yana kallon idanuwanta, na tsayawa na ɗan gajeren lokaci—irin kallon da ke haɗa mamaki, jin daɗi, da ɗan shauƙi. Idanunta suna kallon nasa, zuciyarta na ɗan hanzari, amma har yanzu akwai ɗan tsoro da girma na rashin saba irin wannan kulawa. A hankali, ya ja kanta zuwa gare shi, fuskar su kusan ta haɗu da nata. Ya ɗan murmushi mai laushi, sai ya fara kissing nata, a hankali, kamar yana jin daɗin wannan lokaci na farko da gaske. Indo ta fara jin dumin zuciyarta yana ƙaruwa, amma ba ta yi ƙoƙarin tashi ba—kamar tana son jin wannan kulawa da natsuwar soyayya da take bayyana a cikin kowane motsinsa. Ya ɗan ja hannunta kusa da shi, suna kallon juna, kuma a cikin murmushin su akwai wasan barkwanci mai ɗan tsokana—irin wanda yake cewa “zan kula da ke sosai, amma ke fa sai ki yi hankali da wannan zuciyar.” Indo ta ɗan dariya mai laushi, tana jin dadin shauƙin da wannan ƙaramar nishaɗi ke kawo mata. Sai ta faɗi cikin ƙanƙananen murya: “Nagode… Dr. Balarabe… amma kar ka yi wasa da zuciyata.” Ya ɗan dariya, yana mai kallonta cikin idanuwansa: “Ki huta, Indo… ba wasa nake ba. Duk abin da nake yi, daga zuciyata ne. Ki kasance tare da ni a hankali, in kula da ke.” nan suka tsaya suna kallon juna na ɗan lokacin Indo ta sosa baki, tana jin ɗan zafi a zuciyarta amma a lokaci guda tana jin daɗi. Ta ɗan ja hannu ta faɗi: “Dr. Balarabe… kar ka yi min shiru haka kawai, zan yi fushi fa.” Ya ɗan dariya, ya ɗan jawo kanta kusa da shi, sannan ya faɗi cikin murya mai laushi: “Fushi ne kawai ke nan? Ai ni kuma ina son ganin murmushin ki. Ke sani, fushi da dariya duka suna kyautata min rana.” Indo ta girgiza kai, amma ta yi dariya mai laushi. Ta ɗan ja kansa nesa kaɗan, sai ta ƙara dariya cikin barkwanci mai ɗan tsokana: “Toh… amma idan ka ci gaba da kallon idona haka, zan manta da fushi na gaba ɗaya.” Ya ɗan sosa hannunta, ya ɗan ɗaga goshi ya murmusa: “Ahh… wannan ne sakamakon ganin irin wannan kyawawan idanu. Ki sani, duk lokacin da kika dube ni haka, zuciyata na buga da sauri fiye da kowane lokaci.” Indo ta ɗan ja hannu, tana mai ɓoye murmushinta: “Eh, eh… amma wannan bai kamata ka fada ba, Dr. Balarabe. Zan iya jin kunya.” Ya ɗan yi dariya mai taushi, ya ɗan jawo kanta kusa da ita: “Kunya? Eh, zan kula da wannan. Amma ina son ki fahimci cewa duk abin da nake yi, soyayya ce kawai—ba wasa ba. Kuma ki sani, zan kiyaye ki har abada.” Indo ta ɗan ɗan ja kafadarta, sai ta ce cikin ƙananan murmushi mai barkwanci: “Har abada, huh? To ai wannan magana ta baka nauyi fa, Dr. Balarabe.” Ya ɗan yi dariya , yana kallonta da ido cike da shauƙi: “Toh, bari in tabbatar da cewa wannan “har abada” ɗin zai fara daga yau. Amma ki sani, zan ɗauki mataki mai kyau… ki shirya ganin yadda nake kulawa da ke sosai.” Indo ta yi dariya, ta murmusa: “Da kyau Dr… amma kar ka manta, ni ma zan iya yin tausayin zuciyarka idan ka yi wasa.” “Indo… ki sani, babu mace a duniya da tayi min wannan tasiri irin ki,” ya furta, cikin murya mai laushi da ɗan tsokana. Indo ta ɗan ja kansa nesa, amma a cikin idanunta akwai Soyayya da mamaki. Ta ɗan yi dariya mai raɗaɗi, ta faɗi: “Ai Dr… ka fi son yin nishaɗi da ni fiye da gaske ko kuwa?” Ya yi dariya mai taushi, ya ɗan sosa kafadarta: “Eh… amma wannan nishaɗin, yana da ɗan bambanci. Saboda babu mace da ta taɓa sa zuciyata ta bugi haka… kamar yadda ke kika yi.” Indo ta yi shiru, zuciyarta na bugawa da sauri. Ta ɗan murɗa hannunta cikin na sa, tana jin shauƙi da jin daɗin wannan kulawa da yake yi mata. Sai ta furta cikin ƙananan murmushi: “Wallahi… babu yadda zan iya bayyana abin da nake ji yanzu. Amma na tabbata… BABO wata mace da tayi miji kamar ni.” Ya ɗan sosa kanta, ya ɗan yi dariya mai laushi, sannan ya fara shafa hannunta da na’urar hankali, yana kallon idon ta sosai: “Ki sani… wannan ba wasa bane, Indo. Ni ma nayi nufin wannan zuciyata zata kasance ga ke kadai. Kuma a yanzu, zan tabbatar ki ji wannan soyayyar sosai.” Indo ta yi shiru, tana jin zafi da shauƙi a cikinta, amma a lokaci guda dariya ta ɗan taso a bakin ta. Ta juya kai, tana kallon taga, tana jin kamar duniya ta tsaya cak—amma zuciyarta ta cika da jin daɗi da tsoro mai kyau, zuciyarta na furta a hankali cewa: “Ina son shi sosai…” Dr. Balarabe kuwa, yana kallonta da natsuwa, ya ɗan ja kanta kusa da shi, ya sake kissing fuskar ta a hankali, yayin da hannuwansa suka zagaye jikinta cikin natsuwa da kulawa. Indo ta yi shiru, ta juyo hannunta a kansa, tana jin irin soyayyar da babu wata mace a duniya da zata iya yi wa miji. yana ji yadda jikinta ke amsawa. Indo ta ɗan murɗa jiki, tana jin ƙamshin sa da dumi na jikinsa, sannan a hankali ta fara rungume shi, hannunta ta zagaye kansa. Dr. Balarabe ya ɗan shafa hannunsa a bayanta, ya matsa jikinsa da laushi a nata—har sai da ta fara jin relief na gaske, kamar duk damuwar da take ji ta watse, zuciyarta ta cika da jin daɗi da shauƙi. “Ah… Dr. Balarabe…” Indo ta furta cikin ƙananan sauti, murmushi mai laushi a fuskarta. “Shhh… shiru kawai, ji yadda kike jin daɗi,” ya ce, yana daɗa ƙara kusantar jikinsa da nata, amma har yanzu cikin natsuwa da kulawa. Sun tsaya haka na ɗan lokaci, suna jin sannu-sannu yanayin intimacy mai ɗumi da shauƙi, har sai da yajji cikakken relief a duk jikin sa. Hannuwanaa da na sa sun haɗu, fuskar su kusa da juna, suna jin soyayya mai ɗumi da kulawa—kamar duniya ta tsaya musu, kuma wannan lokaci nasu ne kawai. SISTER RABI'AHT TACE NIGHT UPDATE DON YIN DINNER TO KE SHAƘATA DA WANNAN 5️⃣9️⃣ https ://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM?mode=wwt 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama TITTLE: "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM I ARE ALWAYS IN MY MINE MORNING UPDATE FOR UR BREAKFAST HAVE A GOOD DAY ALL WITH OUR AMAZING COMEDY LOVE DRAMA KUNA SAMUN UPDATE SAU BIYU A RANA ,,AMMAN BANA GANIN SHARHIN KU FA ME YAFARU NE 🫰 Sai Kirar Sallah ta fara, Dr. Balarabe ya ɗaga kansa, ya furta “Time to pray,” sannan ya tashi cikin natsuwa. Ya je wanka, yana mai jin daɗin shauƙin da ya riga ya ji tare da Indo, amma ya tsayar da kansa, domin wannan lokaci na ibada ne. Indo kuwa, tana kallon sa daga gadonta, zuciyarta cike da dadi da shauƙi, tana jin kamar bai kamata ya tsaya ba—amma lokain sallah da ya kamata duk abinda bawa yake ya tsayar ya kama hanyar zuwa sallah ne Bayan ya gama wanka, ya yi Sallah cikin tsarkin zuciya, sannan ya dawo inda Indo take. Ta lura da kyan jikinsa da natsuwa, sai ta yi murmushi a hankali, tana jin ɗan ............ ta sake dawowa mata ( ummmmmm) “Indo, yanzu ki shirya—wankan ki na tsarki, sannan ke mayar da uniform,” ya furta cikin murya mai natsuwa, amma a cikin idonsa akwai ɗan tausayin soyayya. Indo ta ɗan kalle shi, tana jin raɗaɗin zuciyarta saboda abubuwan da suka gabata, amma ta yi ajiyar zuciya. Ta wuce ta wanke jikinta, ta saka uniform nata da kyau. Lokacin ya yi da Dr. Balarabe ya ɗauke ta a mota zuwa gidan su ya shiga motar, yana kallonta a hankali, idanuwansa cike da kewar ta mai ɗumi amma a hankali, yana jin kamar duniya tayi musu shiru. Indo kuwa, tana zaune a gefensa, tana jin zuciyarta na bugawa da sauri, amma a lokaci guda, akwai ɗan natsuwa da farin ciki a ranta. Motar ta tashi, suna cikin hanya, sabon dare da sabon yini suna jiran su, amma a zuciyarsu akwai ɗan jin daɗin soyayya da shauƙi mai laushi—kamar wadda kawai su biyu ne a duniya. Ya tsaya a kofar gidan, yana kallon Indo tana shirye ta tafi " Idan Mommy ta tambaye ke, ke, ina muka tafi?”, me zaki ce ? Ta ɗan yi dariya, tana murmushi mai ɗan wasa a idonta: “Kar ka damu, duk ƙauyenmu nicce shugaban masu karya bazasu kamamu ba.” Ya samata wayar daga cikin bag ɗinta, ya aje a hannu, yana kallonta da kulawa. Indo ta ɗan yi murmushi mai laushi, ta furta cikin raye: “Okay… good night.” , yana kallonta cikin idanu masu ɗaukar hankali, yana jin ƙauna da sha’awa a zuciyarsa, amma ya ɗan sosa kansa da hankali. “Ba kin koshi ba da abincin da na baki ?” ya tambaya, idanunsa na ɗan haskakawa. “Eh…,” ta amsa, sai ta kasa buɗe kofar, zuciyarta cike da kewa da jin kunya, amma a lokaci guda tana jin dadi da shauƙi. A cikin wannan yanayi na ɗan lokaci da take buƙatar kasancewa kusa da shi, Indo ta matsa, ta jawo ta kusa da shi. Ta yi kiss a goshinsa, a hankali da tausayi, tana jin zuciyarta na bugawa da sauri. Ya yi murmushi, yana jin wannan karimci da natsuwa daga gare ta. Sai ya ja ta, ya haɗa bakinsu na ɗan seconds kawai sanan ya saki ta. Indo ta juyo, ta fita, tana jin kunya da kuma emotions da ke cike da zuciyarta. A lokacin, Dr. Balarabe ya tsaya, yana kallonta da murmushi mai ɗan barkwanci da sha’awar zuciya, yana jin kamar duniyar su biyu kawai ke nan. Bayan ya wuce part nasa, Dr. Balarabe ya kwanta a gadon sa, zuciyarsa cike da tunani, yana jiran kirar Indo wani lokaci kuma tunanin Mommy na nan yana motsa shi. Ya rufe idonsa, amma zuciyarsa ba ta huta ba; duk da gajiya, yana jin kamar dare ɗin nan zai kasance cike da abubuwan da ba a zata ba. A bangaren Indo kuwa, tana shiga gidan Mommy, zuciyarta na ta bugawa da sauri. Atika da Mommy suka tsare ta, suna so su gano yadda zata yi magana akan tafiyar da Dr. Sadiq daga makaranta. Indo ta tsaya, kamar wadda zata yi ƙoƙarin zagolo su da kalamai kala-kala—da ban dariya, da ban haushi, har ma da ɗan murmushi mai taushi. Ta fara fadi labaran karya, tana motsa murya da ɗan wasa a fuska, tana ƙoƙarin nuna kamar ta fahimci komai. Amma Mommy da Atika sun ɗan yi mamaki da tsoro a lokaci guda" Wata akuya ce muna dawowa Sai muga bugeta da mota ta faɗi , to ashe tana da tsohon ciki nan Dr ya kwashe ta a mota sai ga wasu biyu sun tsaya a gaban mu suna ta ihu to ashe yaranta ne abun tausayi tagwaye ne , kawai suma suka shiga motar , mun fara tafiya sai ga bunsuru a gaban motar Waiyoo Allah,don Allah ya taimaka mana da bunsuru ma munbugesa da motar mu , kawai sai ". Mommy, a ƙarshe, ta ɗan tsinke: “Get out from my sight da alama harda hauka akan yarinyar nan , ana tambaya ta ina yake tana bamu labarin banza na ƙauye!” Indo dai ta yi murmushi, ta juya, ta kwanta a gadonta, zuciyarta na tunanin yadda ta kasance tare da Dr. Balarabe ɗazun—kowane tunani cike da fara'a nitsuwa, da ɗan tsoro mai daɗi. Ta ɗan rufe idonta, tana jin kamar duniya ta tsaya a gare ta, yayin da take jin romance da kulawa daga wurin sa. A wannan lokaci, duk wani rashin jin daɗi da ta ji a baya ya yi natsuwa, amma zuciyarta na ɗauke da dadi da excitement—sai dai ita kadai ta san yadda abubuwan da suka faru a yau suka canza tunaninta gaba ɗaya. A hankali ta ɗaga wayarta, ta kira shi don tabbatar da cewa yana lafiya, tana sanar da shi cewa komai lafiya, babu wani abu da ya dame ta , a ɗayan gefen wayar, ya ji daɗin lafiyarta, ya ɗan murmushi, sannan ya furta: “I know… zaki iya handle na komai.” Ta ji sautin muryarsa na taushi da kulawa, zuciyarta ta ɗan miƙa, tana jin kamar duk tsoron da ta ji a baya ya narke. Sannan ya ƙara da murya mai sanyi: “Good night sweetheart…” Indo ta mayar da murmushi, ta rufe idonta tana tunanin yadda dare zai kasance mai nutsuwa da tunani game da shi. Dare ya wuce cikin natsuwa, amma zuciyarsu biyu suna tare da juna, har da dariya da murmushi a zuciyarsu—wanda ya tabbatar da cewa so da kulawa suna cikin cikakken daidaito. Hummmmmmmmm. 🤭🤭 6️⃣0️⃣ https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM U ARE ALWAYS IN MY MINE NIGHT UPDATE Indo na kwance lumshe cikin baccin da ya yi mata nauyi, tunanin daren jiya da Dr Balarabe yana zagaye a cikin zuciyarta kamar waka mai daɗi. Sanyi ne kaɗai yake ratsa dakin… amma ba irin wanda fankar ta ke hadawa ba wannan sanyi daban ne mai kaifi. Mai ban tsoro. FUUUSHHHHHHH!!! Ruwa mai sanyi kamar daga fridge ya zuba a kanta, ya wanke ta gaba ɗaya, ya ɗiga a kan matashin gadon har ya jike ƙasa. Indo ta tashi da firgici, ta dafe kirjinta tana haki kamar wacce aka tsallake da ita daga wani wuri. “Subhanallah!! Me…?!” Ta faɗa tana firgice tana share idonta amma hakan bai yi mata mamaki irin na ganin wace ta aikata hakan ba. Atika. Tsaye a ƙofar dakin, hannunta riƙe da gallon ruwan sanyi, cikin rigar sports ta fari da wando black—ta sha kwalliya kamar ta je shooting—fuskar ta cike da ƙiyayya da tsabar haushin Indo. “Kaji tsinanniya,” ta furta da dariya mai kaifi. “Kin yi bacci kamar ƙaramar akuya… Kina tunanin Dr zai dawo ya tashe ki ko?” Indo ta kasa ko motsawa na ɗan lokaci, sanyi na ratsa ta, jikinta yana kakkarwa. Amma idanunta sun fara sauya ƙalar kuka da kuma ɓaci. Atika ta matsa kusa da ita—ƙafarta ta taka ruwan da ya zube a ƙasa ta yi tsaki. “Kin san yau Asabar ba kowa gidan nan. Mommy ta fita. Dr ya fita. Ni kuma…” Ta runtse ido, ta ɗan ɗaga kai. “…ni nake da damar koya miki waye ni, waye uwa, waye matar Dr da gaske.” Indo ta haɗiye yawu, tana jin sanyi ya cakude da tsananin firgice,“Atika… me na yi miki?” Atika ta zaro mata ido. “Kin yi competing dani ne! Ke? Yarinyar da aka ɗauko daga ƙauye, ke kike tunanin Dr zai so, uban ina kuka je dashi jiya daga makaranta ?! Wallahi yau zan koya miki tarbiya!” Ta janye pillow ɗin Indo, ta jefar. Indo tayi ƙoƙarin miƙewa ta zauna, jikin ta harbawa yake, ruwan sanyi yana gangarowa daga gashinta zuwa ƙugunta. idan akwai abinda Indo ta tsana a rayuwar ta shine ruwa musamman ruwan wanka shi yasa na bata son wanka, kuma har yanzu bata wanka kullum kullum,amman dai da sauki kasancewar ta shigo hannun mai son tsabta.. Amma kafin ta yi magana, Atika ta rike hannunta ta murɗa! Indo ta saki ƙara, amma ba mai ji. “Ba zaki ƙara kusantar Dr ba, kin ji ko?!” Atika ta huci kamar wacce ta sha hayaki. Indo ta kalle ta tana koƙarin kwace hannun ta: “Na gaya miki daga farko… kada ki zaga Mama ta! Wannan ne ya kawo rigimar ki dani… Yanzu kuma…”tayi ƙwafa Idanunta sun cika da ɗaci “…zan rama komai.” Atika bata ba ta ko dama ta miƙe ba, ta daka tsalle kai tsaye ta zauna kan Indo, ta matse ta da ƙarfi kamar wacce ake riƙe mata zuciya ta fashe. Indo ta yi ƙoƙarin zillewa, amma jikinta ya ɗan yi sanyi tun daga ruwan da aka kwarawa ta, ta zama marar ƙarfi. “Ke ba kya ji?!” Atika ta huci tana ɗaga hannu sama ta sauke wa Indo. “Wallahi yau sai na koya miki baƙin ciki!!” TAAF!! Wani mari ya sauka kan Indo har idonta ya ɗauke na ƴan seconds. Ta riƙe kuncinta, hawaye ya cika mata fuska. ta kama hannun Atika tana ƙoƙarin kwacewa amma Atika tafi ta ƙarfi sosai. ta juya hannunta ta murɗa, sai Indo ta yi ƙara don zafin ya ratsa mata gaba ɗaya. Atika ta ci gaba da dukanta ga gashi ta masu yawa da tsawo sun watse rigar baccin ta ta jike, ƙafafuwanta na rawa saboda tsoro da zafi, tayi wani mugun tsaki, ta damƙi hannun Indo ta murɗa shi gefe. “…ke kike shiga min hanya? Ke?! Ƙaramar yar kaucen nan?!” Indo ta tara ƙarfin zuciya ta ture Atika da gwiwa… amma har yanzu Atika na kan ta, tana damƙe ta kamar tana riƙe da wani abu da ta tsana. Ruwan hawaye ya fara zuba daga idon Indo, ba don ta ji haushi ba, don ba ta saba wulakanci irin nan ba. A hankali, da muryar kuka, Indo tace: “Ki bar ni… ki barni wallahi… Ki bar ni Atika…” Amma Atika ta ƙara matsa kanta, ta damƙi gashin Indo ta ja da ƙarfi: “Ki daina kirana Atika! Ki kira ni matar Dr!!” Indo ta kurma ƙaramar ƙara saboda zafin gashin da aka ja mata. Ta ƙara ture hannun Atika amma Atika ta ture ta ƙasa Ɗakin ya cika da huci da numfashin mutum biyuda zafin da Indo ba ta taɓa jin irinsaba " Idan kunne yaji to gangan jiki ya tsira, dabara ya rage ga mai shiga rijiya yarinya" ta fita ta barta zube.. Indo ta zauna a gefen gado kamar wacce aka tattake mata zuciya da ƙafa. Hawayen da ta share basu ƙarewa ba— amma yanzu ba kuka bane… zafin zuci ne ke tsiyaya ta cikin idon ta. Jikinta yana rawa kamar wacce ake tsoma cikin ruwan sanyi, ta ji dukkan gabobinta sun yi mata nauyi. Ciwo a kai, ciwo a wuya, ciwo a baya, ga dukan da Atika ta yi mata na fisge mata ƙarfi gaba ɗaya ta ja numfashi mai nauyi ta bar bathroom ,ta samu bargo ta rufe jikinta gaba ɗaya har ƙafarta, zazzabi na sauka mata kamar wuta a ƙarkashin fatar jiki A hankali ta miƙe ,ta sanya doguwar rigar pink; amma rigar ma ta tsaya mata tamkar an zana ciwon da ke jikinta. Ta tsaya gaban madubi fuskarta ta kumbura, kuncinta jajur, ga zanen yatsun Atika a gefe— kai ka ce hoton zalunci, dafe ƙirjin ta ta runtse idonta da ƙarfi, a ƙasan maƙoshinta ta furta a hankali, amma da ƙwarin zuciya: “Indo ba ta mutu ba. Indo ba zata taɓa zama wacce ake wulaƙanta ba. Indo A’ishatu ce dan anyi duniya da lahira don Manzo…” “…To ke Atika, sai kin san kin taɓa A'ishatu Indo wallahi sai kin koya wa zuciyarki nadama.” Ta share guntun hawaye. Ta gyara dakin kamar wacce taje yaƙi ta dawo, tana ƙoƙarin kwashe duk lalata, tana maida lamura tsaf. Ta tattara ta gyara shimfiɗa, ta share gashin da ya zube a ƙasa. Amma zuciya? Zuciyar ta na rawa kamar ana hura wuta a ƙarƙashinta Ta zauna ta jingina da bango ta lullube jikinta da bargon, ta lumshe ido, zuciyarta na fadin: “Sai na mike. Sai na dawo karfafa. Sai ki gane Atika… cewa Indo ba yar aikin kauye ce kawai ba. Indo ce zabin Dr Balarabe.”Idonta ta rufe a hankali jiki na rawa zazzabi na hawa amma zuciyarta cike da ƙudiri......... BE READY 6️⃣1️⃣ https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM U ARE ALWAYS IN MY MINE MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY A hankali Indo ta fito saboda yunwa ta kama ta, jikinta kuma yana ta zafi kamar ana hura mata wuta daga ciki. Yayin da ta sauko daga step, ta tsaya cak. A gabanta, wata tsohuwa farar mace ce zaune. Tana da manyan glasses a idonta, tana sanye da atamfa mai tsada da dinkin buba, ta narke a kujerar ta, ƙafa ɗaya kan ɗaya, tana tauna goro kamar wata sarauniya. Tsohuwa ce kyakkyawa, tsaf-tsaf, tana rike da sanda — amma ba ta kama da mai rauni ba. Tsaf kamar Dr. Balarabe! Indo ta lumshe ido tana dubanta. Tabbas akwai kama… har ranta ya buga. A hankali ta matsa gaba ta ce: "Kaka… barka da rana." Tsohuwar ta ja goro ta cire glass ɗinta kadan, ta zuba mata ido sama da ƙasa. "To barka, yarinya. Ke kuma wacce ce? Allah dai ya sa ba dangin su Binta ba… nace!" Indo ta yi ƙoƙarin yin dariya — dariyar nan da ake ji akwai tsoro a ciki. "A’a Kaka, ba dangin kowa ba ne." Kaka ta harare ta: "Ke yarinya, banson rainin hankali. Bakiyi kama da danginmu ba, bakiyi kama da masu aikin gidan ba… Amma ki ce min wacce ce ke kafin na buga miki sanda nan!" Indo ta yi dariya tana ja da baya kamar wacce aka ga kwai a takalmi: "Kingaaa tsohuwa… ai bazaki iya bugun nan ba. Ina da kafa, kafin ki motsa ni tun daga nan na toshe ƙofa miki! Ni ba dangin kowa ba ne, Dr Sadeeq ne ya kawo ni daga Yola… ƙauyen Modirre. Ke kuma wacce ce?" Kaka ta gyara zama, ta murɗa fuska, ta kalli Indo sama da ƙasa tamkar mai tantance jakunkunan kasuwa. "Ai kuwa yarinya, dole wannan kyawu haka sai mai asali. 'Yan gidan nan ba su gaya miki suna da KAKA ba ko? Tu ni ce nan — sillar kafuwar gidan nan! Yaro na ne wannan gidan. Mai gidan shi, Mu’azzam. Sadeeq jikina ne na farko . Kuma zai dawo ya sameni mara kunya tunda ya manta dani ya daina zuwa a duk wata " Indo ta fashe da dariyar da ta gigita kanta — dariyar da taji ta fita daga zuciya kafin ta sarara. "Kaka rigimar ke kin yi kama da sabuwar budurwa wallahi. Hatta sanda kina riketa kamar za ki yi dambe da ni!" Kaka ta ɗaga sanda ta nuna ta , "Ke! Wallahi idan nayi aiki da ke sai kin gane tsohuwa bata tsufa a zuciya! Ina jin rigimar mutane tun kafin a haife ki!" Indo ta ɗauke kai tana dariya amma da sauri ta kama ciki tana tintsirewa da zafi. Kaka ta tsuke fuska "Yarinya meye haka? Kina dariya kina karkarwa? kinga kamar mai yunwa?" Indo ta lumshe ido, tana ƙoƙarin tsayuwa daidai "Eh… yunwa ce kawai Kaka." Kaka tayi tsalle daga kujerarta fiye da yadda ake tsammani daga mace mai shekaru: "To ai me kika jira? A gidan nan ace yunwa a Zo ki shiga kitchen ki samu abinci ke nan! In ba haka ba sai ki fadi mana a nan gaban kofa, su zo su ce ni na tsorata ki nima kuma yunwa nakiji!" Indo ta bita da mamaki — zuciyarta cike da sabuwar sha'awar ta da tsoron wannan tsohuwa mai zafi amma mai zuciya mai kyau.... Indo ta tsaya ta haɗe gira biyu, tana kallon Kaka wacce ta yi ƙwafa ta kuma tauna goro da ƙarfi kamar tana da wasa a rai. “Kaka ai abinci anan kan dining table ake ajewa, bare na duba mana. Ki yi zaman ki kar ki karya ƙafa kina sallati—” Kaka ta ɗaga hannu da sauri kamar zata kai mata duka: Kaka: “Mara kunyar yarinya ce miki akai! Ni nayi tsufa da bazan iya tafiya ba? Ni nace abinci a nan sama ku kawo min! Ku zuba nan tsakiyar ɗakin, in gani ko zan iya cin abincin naku!” Ta harare Indo da idanu masu ƙarfi da ƙyashi, kamar ta ce: Ki sake min magana, ki ga me zan yi! Indo ta kame dariya, amma bakin nata ya kasa zama lafiya “Kaka, wallahi ki tsaya ki ji… idan na kawo miki abinci nan, Dr Sadeeq zai yi fushi—” Kaka ta tashi tsaye cak, sanda a hannu, ta turo baki gaba “To ke! Ina ruwanki da fushin Sadeeq? Ni ce uwarsa! Ni ce Kakarsa! Ni ce na haifi wanda ya haifi wanda ya haife shi!Shi ni nake yi wa fushi, ba shi ba!” Indo ta waiga gefe tana ɓoye dariya, sannan ta ce a hankali: “To Kaka, ai kawai nace…" Kaka ta katse ta da muryar tsiya: “Ke ki yi shiru! Ki je ki kawo min abinci nan, Idan ma baki zo da shi ba — To wallahi za ki san me ake kira da sannin tsohuwa!” A zuciyar Indo kamar ta yi ihu da dariya ta fashe.Sai ta ɗaga hannu tayi sallama: “Toh Kaka! Gobe ma zan kawo miki a saman gado idan kina so.” Kaka ta yi murmushi irin na tsohuwar da ta san ta ci galaba “Hakuri kenan. Ai dole ku ji maganata — ni fa tsohuwa ce amma ba matsiyaciya ba!” Indo ta ƙarasa dining table tana rarrafe saboda tsoron kar su Hajiya ko Atika su shigo su tarar da ita a wannan "ɗanyen aiki" da Kaka ta bata. Ta buɗe cooler ɗin pink, ƙamshin fried rice da stew ya cika gidan kamar restaurant. Ta fara zubawa da kyau, ta ɗora ferfeson ƙafar saniya a gefe kamar wata chef. Ta ji kunya sosai — don a gidan nan fa ba wanda yake cin abinci a ƙasa. Indo ta lumshe ido: “Indai Hajiya Binta ta ganni… wallahi sai ta kashe ni.” Ta ɗauko small carpet, ta shimfiɗa tsaf a tsakiyar ɗakin sai ta ɗaga kai ta kalli Kaka. Kaka na jingine da sanda, tana kallon Indo kamar ta ga wata yarinya mai hankali ta farko a duniya. Ta turo baki, ta yi tsaki “Yauwa jikkata! Kin fi yaran gidan nan hankali Ai su zasu dawo su gan ni kamar a radu a gidan su.” Indo ta kame dariya, amma tayi masa “phhhh” ta fashe.“Kaka wai kamar a radu?” Kaka ta dafe ƙirji: “Eh mana! Ni fa ba bare ba ce! Ni ce sillar gidan nan! ubansu ya fito daga cikina. Su suna ta girmamawa, ni kuma indai abinci ne — a gabana ake ajewa!” Indo ta yi tsalle ta matsa gefe tana matse dariya “Kaka wlh idan Hajiya ta shigo ta ganki a ƙasa kina cin abinci wallahi… zan gudu.” Kaka ta wanke ta da harara: “Karki gudu! Ki zauna ki bani ruwa ki kuma zauna ki kalle ni — ko zan hadiye!” Indo ta dafe ciki tana dariya har idonta suka ƙwalla. Da sauri ta ajiye ruwa ta koma gefe tana kallo yayin da Kaka ta fara cin rice kamar wata baby da aka ragewa haƙuri bayan kwana biyu. Sai Kaka ta ɗan ɗaga plate ɗin tace: “Indo… ki kirani Madam idan muna cin abinci. Ku yaran yanzu baki san ladabi.” Indo ta faɗi ƙasa tana dariya sosai har ta kusa zamewa. Dr SADEEQ ya ƙaraso parlour cikin takun maza, jallabiya milk, gashin kansa ya yi tsari kamar wanda ya tashi daga dogon bacci. Fuskar sa akwai alamun azumi—kadan gajiya, kadan natsuwa. Ya leƙa dakin, yana shirin zuwa dakin Indo kamar yadda ya saba, amma sai ya tsaya TURUS kamar mutum da aka dannawa pause. Abin da ya gani ya buga masa brain ɗin gaba ɗaya. Indo zaune a ƙasa, ta matse jikinta kamar wacce aka kamo tana cin abinci ta ɓoye. Kaka kuwa — Queen of drama — tana nan zaune akan carpet, kafafuwanta a miƙe, tana kwasar rice kamar ‘yar shekara 16, tana jujjuya spoon kamar wacce ke cin abinci a gidanta.Kaka ta ɗago ta kalle shi kamar bata san uban gidan bane. “Wai kai ne SADEEQ? Zo nan mana! Ka tsaya a bakin ƙofa kamar wanda ya ga kyanwa ta haifi kare !” Indo kuwa ta saki plate ta durƙushe da sauri. Idonta ya cika da tsoro, jikinta na rawa. Ta fara tura kanta ƙasa kamar za ta ɓuya. Dr SADEEQ ya dafe kai, idonsa ya sauka kan Indo—fuskarta kumbure, ta jiƙa kamar wacce aka watsa ruwa, ga wani expression da yake masa signaling cewa something is wrong. Sai ya ƙaraso a hankali. Dr SADEEQ, cikin muryar mamaki da tsanaki: “Indo… me ke faruwa? Why didn’t you pick my calls tun safe?” Indo ta kafa kai ƙasa, ta haɗiye yawu, jikinta ya fara rawa. Amma Kaka ce ta tare: “Kai magana ban gama ba! Na same ta a sama ta yi min welcome sosai. Ke kuwa Indo ki saki jikinki ki ci abincin ki — duk wanda zai yi magana akan na zauna a ƙasa sai na daki shi da wannan sanda!” Ta danna sandarta ƙasa TAK! Dr SADEEQ ya yi shiru, ya ɗago ido ya kalli Indo sosai. Ya matsa ya zauna a gabanta, ya kama hannunta da ta ɓoye ciki. Yana ta duba fuskarta, yana ganin kumburin da ta ɓoye da powder. Dr SADEEQ (cikin tausayi da shakku): “Indo… waye ya miki wannan? Me ya ɓata miki jiki? why are you shaking?” Indo ta kurɓi numfashi, idanunta cike da hawaye, amma ta kafe tana kokarin dariya kamar ba komai. “Ni… ni… ai ba komai sanyi ne kawai “Indo… tell me the truth.” Idonta ya gana da nasa... 6️⃣2️⃣ DR SADEEQ GROUP UPDATE 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM U ARE ALWAYS IN MY MINE MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 Dr SADEEQ ya tsaya cak lokacin da Kaka ta buga masa sanda a gwiwa cikin wasa. Daga alama, ita ce kawai mace a duniya da take iya buga Sadeeq ba tare da ya motsa ba. Kaka ta zaro ido tana tsokanar sa “Na ce maka ai fuskarta kamar kumbure ne! Na tambaye ta tace haka Allah ya yi. Ashe ƙarya ce yarinyar nan ta iya bahaushen karya!”ta tabe baki tana girgiza kanta. “yaran zamani ku dai kun wuce birni. Kai SADEEQ, maza zo nan, ko maraba bazaka yi min ba? Ko dai sirrin ku ne kuka ɓoye min?” Sadeeq ya yi saurin matsawa kusa da ita. Sai ya durƙusa da girmamawa ya rungume kakar tasa sosai kamar ƙaramin yaro. “Sorry kaka… wallahi na yi kewarki. Ban san kina zuwa yau ba sai yanzu. Na ga idon Indo kawai kamar ya kumbura ne… shi yasa zuciya ta ta tashi. Ba komai… nice nayi kuskure katse miki magana.”Kaka ta buga shi da sandar sake cikin shagwaɓa. “To ai dole ka yi kuskure! tunda kaga kyakkyawar budurwa ɗanye sharraf munafiki tun kafin a fara azumin nakeso nazo kana shirin guduwa kamar wanda ya ga hukunci! Gashi har ka manta da ni — shi yasa sai nayi biko da kaina. Amma kar ka fara gayyamin jirgi-jirgi… wallahi babu wanda zai ɗauke ni sama da gajeren sanda na nan!” Dr Sadeeq yayi dariya sosai. “Kaka ke dai baki canza ba… Amma wallahi sai na kai ki airport kishiga jirgi. zaki zo daga Kano har Abuja da mota Ke fa star ce.”Kaka ta yi harara. “Na gaya maka ka daina wannan wasan banza!Ni ba zan hau taron mangwaro a sama ba, idan dai ba Madina zan kuma ba ƙasa da ƙasa kawai!” Indo kuwa, tun da suka fara magana, ta yi saurin ladabawa ta miƙe cikin kunya da ciwo. gashi tacike tana jin zazzabi, amma ta danne murmushi ta fada “Kaka, bari in je nayi sallah.” Ta wuce a hankali kamar mai jin jiki, tana ƙoƙarin ɓoye zafin da take ji daga duka da Atika ta mata. Dr Sadeeq ya bi bayanta da idanu — ya lura tana takawa kamar mai ɓoye ciwo, da akwai wani abu bata faɗa ba. Kaka kuwa ta ce “Ka bari ta tafi, anjima idan ta huta zata maka bayanin komai, na kira yarinyar tasan darajar mutane ba kamar iyayyen ka da ƴan uwan ka ba , Amma kai SADEEQ ka gaya min gaskiya… wacece wannnan yarinyar? Ko dai akwai magana tsakaninku?” ta daga gira biyu cikin rigima da sunjin gulma... Dr. Sadeeq ya yi murmushi irin na wanda aka cafke shi a faɗa. Ya tattaro nutsuwarsa, ya motsa kusa da kaka ya zauna saman carpet yana kallon ta da lallashi Kaka… don Allah ki daina gulma irin ta tsofaffin mata ya yi shiru, sai dai idonsa ya koma hanyar da Indo ta bi muna dai jituwa ne kawai… she’s" Kaka ta dungura masa sanda a kai. “Wallahi idan ka ƙara cewa jituwa zan mare ka da wannan sanda! Kai yaro, idan na tambaya, ka faɗa min gaskiya… baka hango yanda take ganinka ba? Bakaramin wata alama na gani a idon yarinyar nan ba…” Ta ɗan kiftar da idanu tana shaƙar iska irin ta manya“…alamar wacce ake so… da wacce ita ma tana jin wani.” Sadeeq ya ja dogon numfashi — zuciyarsa ta yi wani irin lugude yayi murmushi cikin ladabi, yana ƙasa da murya, kamar wanda ake zana gaskiya daga ransa Dr. Sadeeq ya ja dogon numfashi ya ce cikin murmushin da bai iya ɓoyuwa ba: “Kaka kenan… wallahi kin fi likitoci gano cuta da ganewar baya. Amma bari mu tashi, na kai ki part ɗinki… kafin ki sake bugun kaina da wannan sandar da mugun zafi.” Kaka ta ɗaga kafaɗa tana dariya. “Ni wallahi ka cancanci a bugaka! Na same ka da abun magana tun da na shigo, kai kuma ka min shiru kamar wanda aka kama da laifi.” Ya miƙe, yana kama sandarta a hannu ɗaya, ɗaya hannun kuma ya tallafe ta kamar ƙaramar yarinya. “Zo mu tafi kafin ki sake cin mutuncina a gaban yarinya.” Ta buga masa kafa. “Wacce yarinyar? Haba ai idan kana so faɗa! Ni ma na fara jin daɗin hirar da nake gani a cikin zuciyarka.” Ya yi saurin bude ƙofar parlour ɗin ta ɓangaren dama, suka shiga hanyar da ke kaiwa part ɗin kaka. Wani ƙofa ce madaidaiciya, an kawata shi da kyau da girma, da kayan ado Sadeeq ya murɗa handle ɗin ya tura ƙofar cikin natsuwa. A gabansu ɗaki ne mai fadi sosai — babu tarkace, babu hayaniya — amma duk wanda ya shiga sai ya gane ɗakin tsohuwa ce: Akwai kwalli da dugwui-dugwui a gefe, turaren gargajiya da saka-zuma. Amma duk cikin tsari da tsaftar Dr. Sadeeq: AC tana aiki, gadon kuwa lafiyayye ne kamar na asibitin VIP. Ya miƙe hannunsa ya gyara mata matashin baya sannan ya fara tattara ƙananan abubuwan da suka tashi ba daidai b “Kaka, wallahi kin bar min wahala. Kamar wacce ta wuce nan da gudu.” Kaka ta zauna tana zumburawa hanci. “Ai kaima ka san ƙafata bata jure zama waje ɗaya. Kuma ka san babu wanda ya fi ka shirya min kaya. Ni dama dama nake yi maka hira ka ce baka so?” Ya yi dariya yana gyara ɗanyen hijab ɗinta. “Ni ban ce ban so ba. Na ce ki rage gulma ne.” Ta harare shi. “Ko kai ka fara tunanin Indo lokacin da nake magana?” Ya yi shiru — shiru mai kamar amsa. Kaka ta yi ƙarya ta ɗaga sanda kamar zata doke shi. “Na gaya maka! Idonka ya faɗa min komai tun kafin ka yi magana!” Sadeeq ya duƙa yana gyara ƙafar gadon, yana murmushi cikin nauyin da zuciyarsa ta fara yi tun da Indo ta wuce da zazzabinta. Dr. SADEEQ “Kaka na… ki min hakuri. Ki huta. Ni zan kawo miki shayi bayan na duba Indo. Da alama bata jin daɗi sosai.” Kaka ta gyara zama ta kwantar da kai a matashin: “To ka tafi. Ka duba yarinyar. Idan baka zo da labari ba… ka san sakamakon sanda ta nan.” Ya tashi yana dariya: “Ni dai na san wannan sandar tana da aljanu, wallahi.” Ta buga ƙafarta tana dariya. “Aljanun ka suke ji! Tafi ka duba Indo tukunna kafin zuciyarka ta buga ka.” Sadeeq ya juya da sauri — zuciyarsa na masa raɗa kamar ana ja da igiya ko Indo na buƙatar taimako? Zazzabi ne sosai? Dukkan motsinta yau sun masa nauyi a rai. Ya fita cikin nutsuwa, zuciyarsa cike da wani abu da bai faɗi ba — amma Kaka ta gane tun tuni. Yana fitowa daga ɗakin Kaka, zuciyarsa na masa wani irin tsalle-tsalle saboda Indo… Ya yanko zuwa corridor, yana hanzari kamar wanda ke da gaggawar ceton rai, sai ji yayi— “Assalamu alaikum… Sadeeq?” ya tsaya cak. Mommy ce ta dawo a gajiyi, hannunta na riƙe da jakar aiki, idonta cike da tambaya. Ta kalle shi sama da ƙasa cikin mamaki: “Yau kai a part ɗinmu? A wane hali haka? me ya faru Dr?” Sadeeq ya ji jikinsa ya yi tsalle kamar wanda aka kama da laifi sai ya ɗan goge goshinsa, ya ɗaga kafaɗa cikin rawar murya. Dr SADEEQ: “Uhh… Mommy… Kaka taxo. Ina… ina kai mata abu ne naa zo dubawa ko… ehm… abincin dake dining… ko akwai…” Mommy ta ƙure shi da ido. “Laa… kai kuma kaushe ka fara damuwa da abincin dining?” Kafin ta ƙara magana, ya yi saurin mikewa kamar wanda aka tura shi “Mommy zan dawo just, just checking something!” Ya yi saurin juyawa zuwa dining kamar zai samu wata gaggawa ta gaskiya. A can dinning ɗin yana zagayawa da ido — komai yana can a tsaf, babu abin da ya ɓace babu wanda ke buƙatar taimako. Babu Indo. Ya zaro numfashi sosai— “Innalillahi… wannan wanne irin haɗuwa kuma? Haba Sadeeq…” ya ce a hankali yana jin kunyar irin yadda Mommy ta same shi. Sai ya juya da gaggawa ya bar parlour kafin Mommy ta sake cafke shi. Yana fitowa yana jin kamar ya yi laifin sata ne... 6️⃣3️⃣ DR SADEEQ GROUP UPDATE 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM U ARE ALWAYS IN MY MINE NIGHT UPDATE ENJOY YOUR NIGHT COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 Mommy tunda ta ji kalmar “Kaka tazo”, jikin ta ya fara rawa kamar wacce aka ɗora a fan ɗin harmattan “Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un… yau ma Kaka? a nan? kuma ni ban sani ba?” Ta dafe kirji, ta fara takawa hankali babu natsuwa— domin tuni ta san , Idan Kaka taxo, gida ba zama, Gida ba dariya gida faɗa ce da masifa. Da gaggawa Mommy ta wuce part ɗin Hajiya Binta. Ko sallama bata tsaya yi ba ta fara knocking jiƙam-jiƙam har sai da ta tura ƙofar ta shiga parlour ɗin. A can Hajiya Binta na zaune saman doguwar kujera tana latsa wayarta kamar ba tasan duniya ba ta daga kai a hankali ta hango Mommy ,ta miƙe fuska babu alamar mamaki “Lafiya? Zaki shigo min part haka? ko kishin ya motsa ne?” Mommy ta yi wuf zuwa gabanta tana haki kamar wacce ta yi gudu “Binta ki daina wanan… ba lokacin gardama muke ciki ba wallahi. Na ga Sadeeq yace ” Hajiya Binta ta katse ta cikin zazzafar raini: “To sai me?Sadeeq ai yaron ke ne ina ruwa na da abinda zai ce Ko kina zaton zai yi boye-boye da abinda ya kwaso gidan nan ne ?” Mommy ta girgiza kai da sauri ta matso sosai. “Ba wancan nake nufi ba, Binta… Ashe baki gane matsalar gidan nan ta dawo ba?”Hajiya Binta ta ɗaga gira biyu cikin tambaya Mommy ta furta a hankali cikin rawar murya “HAJIYA KAKA… tana gidan nan yanzu.” Shiru ya cika falon. Hajiya Binta ta tsaya kamar statue. Wayarta ta faɗi saman carpet ba tare da ta sani ba ta buɗe baki a hankali: “Kaka? Nan? A yau? Ke kin tabbata?”Mommy ta gyada kai: “Na gani da idona… tana nan a part nata" Wallahi jimawa kaɗan za ta tsaya mana faɗa daga ƙofar part ɗinmu har zuwa naku. Idan bata ga tarkace ba sai ta ga tarin rashin tarbiyya.” Hajiya Binta ta miƙe tsaye daga kujera cikin razana kamar wacce aka kira asibiti. “Innalillahi! azumi fa da saura me ya dawo da ita ” Ta dubi Mommy da idon damuwa: “To me za mu yi yanzu? Kaka idan ta shiga fa daki ɗaya, ta ga wani ba daidai ba— Allah ya kiyaye!”Mommy ta dafe goshinta: “Sai mu shirya" Hajiya Binta ta yi caraf “Bata da tausayi ko kaɗan Allah ya taimaka kawai" Mommy ta yi saurin rintse ido. “Bari mu haɗu mu tsara… kafin Kaka ta iso takan mu” ############₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦ Tunda Indo ta shiga ɗaki, ta tsaya bakin ƙofa ta fashe da kuka , kukan ya fito daga ƙasan ranta — kuka mai nauyin ɓacin rai da zafin ciwo, wanda ko iska ba za ta iya ɓoyansa ba. kukan ya ja mata bacci, baccin wahala, baccin mara ƙarfi, sai kiran sallar Magariba ya tashe ta kamar ana hira cikin ranta ta buɗe idonta a hankali… Duniya ta juya mata ciwo ya turnuƙe kanta kamar ana bugun gangar yaki Nan take ta tuna “Kaka tazo… Allah na, banje ba tunda da rana ” Ta tashi da ƙyar— kamar wacce aka ɗaure da sarka ta shiga toilet ta kama ruwan zafi, ta zuba a cup mai feshin turare, ta wanke fuskarta a hankali domin ciwon ya yi mata zafi. Sai ta yi wankan jiki da sauran ruwan zafi, tana jin sanyi ya ɗan ratsa ta kaɗan ta fito, ta ɗaura alwala, ta tsaya ta yi sallah. Amma da ta kai ruku’u, kanta ya yi mugun sarawa, numfashinta ya ɗauke, jikinta ya fara kakkarwa kamar mai sanyi da zazzabi. A lokacin da ta jingina da gado tana neman kuzari, zuciyarta ta tsinke da kalaman da suka fito da kanta: “Idan ban je nayi wanki ba… Hajiya Binta fa? Asabar da Lahadi ita ke tura ni wanki… Kuma ba tare da sanin Dr ba.” Ta ɗauki hanci ta sauke numfashi mai nauyi— Zuciyarta ta ji tsoro, ga ciwo, ga gajiya, ga rashin jin daɗi da ta yi sujjada a raka’a ta biyu, ƙarfin jikinta ya ƙare ta sake kwanciya a gefen sallayar, tana jin jiki ya daina zama nata. Ciwon kanta ya ƙaru sosai kakkarwarta ta tsananta hannunta ya fara rawar sanyi, idonta na kafe wa ta rumtse idonta a hankali… Ta tuna da Mama… yadda take shafa mata kai idan tana fama da zazzabi. Tunanin Mama ya yi mata ciwo fiye da komai. Sai wasu sirarran hawaye suka fara zubo mata — masu ɗumi, masu zafi, masu ɗauke da nauyin shekaru. Ta yi ƙoƙarin juyawa, amma jikinta yaki. Idonta ya rufe a hankali kamar bacci mai zafi yana jan ta ƙasa. Bacci ya kwashe ta… Bacci mai cike da zazzabi da kuka da yunwa— Baccin da idan Dr Sadeeq ya gan ta, zai san ba komai bane. Indo tana cikin zazzabi mai hatsari. &&&&&&&&&&&&&&&&&&&-&&&&&&&&&&&& Dr Sadeeq ya fito daga wanka karo na ba adadi tun bayan Magariba zuciyarsa cike take da wani irin damuwa mai nauyi—duk lokacin da ya tuna yadda Indo ta yi tafiya kamar mai jin ciwo. Ya ɗauki wayarsa ya danna lambar ta. Ringing Ringing babu ɗauka ya sake kira Ringing, still babu amsa ,ya ɗan tsaya ya ɗaga gira, ya sake kiran karo na uku— Kafin wayar ta wuntsule da sauti: “Switched Off.” Ya tsaya cak hannunsa ya sauka a hankali daga ainihin wayar, zuciyarsa na ruguza da tambayoyi, ta kwanta? ta yi bacci? ko dai bata da lafiya? ko ciwon cikin ta ne ya dawo ? but yanzu ai farkon watan ne , Ita kuma sai end of the month ko wani abu ya faru mata tun safe? cikin hanzari ya fita zuwa corridor domin duba ta da kansa. Sai dai kafin ya karasa part ɗin nata, ya ji muryoyin su Mommy da Hajiya Binta a parlour suna magana, yanda suka je suka gaida Kaka da banzan halin da ta musu ,suna mayar da zancen cikin alhini da neman mafita Ya janye hankalinsa daga motsinsu, ya koma part dinsa yana shiga bedroom, ya ajiye wayar, ya dafe goshinsa duk jikinsa ya yi sanyi da tunani Indo bata ɗauka. Wayarta kuma ta kashe. Ta yi sallah, ko ta kwanta? Ko dai bata da lafiya? Ya zauna kan gado, ya jingina da katifa cikin damuwa wani gajeren numfashi ya saki. Da niyyar ya sake kallo wajen nata anjima, sai ya kwanta baccin gajiya da damuwa suka ɗaukesa tun kafin ya rufe ido gaba ɗaya. Ya kwanta ba tare da ya san Indo na kwance tana fama da zazzabi mai zafi ba, bata da ƙarfi har ta kasa kiran taimako............. 6️⃣4️⃣ DR SADEEQ GROUP UPDATE 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM U ARE ALWAYS IN MY MINE MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 WASHEGARI — 8:00am Indo bata fito ba. Har gidan ya gama motsawa, murya ɗaya ba a jiyo ba daga part ɗinta Hajiya Binta ta fito daga kitchen tana tattare mayafinta, ta ɗauki goran ruwa ta ta sha gaban Layla da Nazifa tana cewa, “Ke Layla, ke Nazifa, ku fito da wankin kaya wannan yarinyar mai juya-juya tun jiya bata fito ba.Wai ko uwarta ce zata mata aikinta , ta harari kofar dakin Indo. “Kai! Har yau bata taso ba, shiigiyar yarinyar tun jiya tasan tana aiki Asabar da Lahadi ai . Sai ta juyo ga Nazifa. “Kayan Atika duk a haɗa mata da na Na’iba, ga na Layla suma a kawo—kinji Nazifa?” Nazifa ce ta tsaya cak. Ta tabe baki tana murmushi mara ƙarfi, ta ce a hankali “No Hajiya i’m okay. Bani da kayan dirty.” Ba don ba ta da kaya ba— a'a, tausayi Indo ya hanata shiga cikin wannan zalunci na wanke mountain of clothes na gida gaba ɗaya. Nazifa yarinya ce shiru–shiru, marar hayaniya, marar son cutar da kowa, tafi gani latsa wayar ta , akan shiga harkar kowa a gidan Mommy ta juyo da saurin tsaki. “Nazifa ta sunkuyar da kai, ba tare da ta ce komai ba ta juya ta kama hanyar laundry— amma zuciyarta cike da wani irin tsoro da mamaki Ina Indo? me yasa bata fito ba har yanzu? ko dai tana bacci... A hankali, Nazifa ta buɗe ƙofar dakin Indo. tana shirin cewa “Indo ki tashi ke fara wanki” sai ta tsaya turus Indo kwance… bargo a gefe, hijab ɗin sallah a gefe, idonta ja kamar mai kuka. Jikinta duk ya ƙanƙame kamar wacce aka jefa a ruwaNazifa ta ƙaraso da sauri“Indo! Indo!” Ta taɓa goshinta… zafi! Sai kuma ta ja hijab ɗin Indo ta ɗan dago rigarta ɗan kadan— jiki ɓoro-ɓoro, jajaye kamar marks ɗin duka. Nazifa ta dafa kirjinta “Astaghfirullah… wai me ya same ki? Indo wa ya miki haka??” Tana girgiza ta, Indo ta buɗe ido rabi: “Mmm… kai… ina ciwo, Dr …” ta lumshe ido gaba ɗaya ta sake faɗawa bacci mai nauyi. Nazifa cikin tashin hankali ta buɗe first aid box nata—ta dai-dai tunda tana karatun Nursing Sauri-sauri ta haɗa injection mai sauƙaƙa zafi Paracetamol IM, ta yi mata ta lullube Indo, tana share gumi da handkerchief. sannan ta danna tawul mai ɗumi ta shafa kanta da wuyanta. &&&&&&&&&&&&&&&&&&&&& A gefe kuma Dr Sadeeq ya fito daga wanka yana goge kansa da tawul, yana ƙoƙarin sake kirar Indo. Still switch off. wayar tana kiran sa. ya duba Office Call ya ɗaga da ɗan tsawa: “Emergency for what on SUNDAY?? Stop kidding me!” Sai suka tura schedule Emergency consultants meeting — 9:00am Sent: 11:58pm yesterday. Sadeeq ya riƙe kansa: “Damn… I slept off.” Ya janyo ash-colored jamfa ya sanya zuciyarsa tunani guda ɗaya “Indo bata da lafiya ne?” Amma lokaci bai jira shi ba, dole ya fita ya bar gidan da tashin hankali a ransa. Back to Nazifa Nazifa ta zauna a gefen Indo tana tsare ta da ido, ta ga hawayen Indo sun fara yin ƙyalli a gefen kumatunta har cikin baccin zazzabi. Nazifa ta rike hannunta ta ce a hankali: “Indo… don Allah ki farka" Babu amsa. Sai numfarfashin Indo ya ƙara yin nauyi Nazifa ta rikice “Idan Mommy ko Atika suka shigo nan… Indo zata mutu a wahala.” Sai ta miƙe da sauri, ta bar dakin tana neman Hajiya Kaka, domin ita kaɗai ce zata iya ɗaukar Indo ta kare ta daga su Mommy da Atika. Indo na kwance a gado, numfashinta sama-sama, jikinta duk zafi kamar ana ƙona ta a ciki. Hawaye suna ƙoƙarin zubowa amma ƙarfinta ya ƙare.Nazifa na fita, zuciyarta cike da damuwa, sai wayarta ta yi ring ta duba — Hubby calling. Nazifa ta tsaya, ta daure ta yi murmushi saboda tuntuni take jiran kiran nasa tun jiya. Ta ƙarasa dakinta da sauri, ta rufe ƙofa ta kwanta a gado tana magana da shi cikin shagwaɓa. Daga hankali ta manta da abinda ya faru da Indo A Bangaren Mommy Mommy ta dade tana jiran Indo ta fito don aikin gidan — bata fito ba kamar yadda ta saba, zuciyarta ta fara huci ta nufi dakin Indo da sauri, ta tura ƙofar sai taga… Indo kwance tana sauke numfashi Mommy ta tsaya kaɗan tana kallonta kamar ta ga abu mai ban haushi, ba damuwa ko tausayi a fuskarta ta ɗaga pillow ɗin Indo ta kwada mata ƙwAAF! a kirji Indo ta firgice ta buɗe ido da ƙyar, tana hargitse jikin zazzabi , Mommy ta ɗaga gira cikin tsawa “Don ubanki wa zai miki wankin week ɗin nan!?” Indo ta ɗaga hannu da ƙyar tana neman magana “Mo… Mommy… banda lafiya please…”Mommy ta katse ta da wani irin mugun tsaki: “Lafiya? Lafiya ta ubanki!? Ina ruwa na ke mutu! Idan kinason ruwan a rana sai kin tashi ki wanke kayan nan!” Ta zare pillow ɗin daga gadon, ta jefa shi gefe, tana kallon Indo kamar wata baiwar da ba ta da wata kima Indo ta sake buɗe baki cikin rawa da jiri “Mommy… Don Allah… jiki na… zafi yake…” Mommy ta ɗaga hannu tana bubbuga belt “Idan baki tashi ba… wallahi sai na karya ki yau tun da kika zo wannan gidan kin zama kwadayi da rainin hankali!” Indo ta yi ƙoƙarin tashi amma kafafuwanta sun kasa, ta koma ta zauna tana hawaye masu zafi “Mommy… zan tashi… kar ki dake na amma jiki nayi zazzabi… na kasa gani—” Mommy ta ɗaga belt ɗin zata buge ta… Sai kawai kofa ta bude da ƙarfi — KAKA!!! “Me zangani??” Kaka Rabi ta hargitsa muryarta tana shigowa dakin. “Wani irin zalunci ne ake nunawa yarinya? Ashe har da duka take, Zainabu? Baiwar Allah ta yi laifi kika dake ta?” Mommy na ganin Kaka ta ɗaga kanta ta cikin masifa, cikin sauri ta juya ta fice daga ɗakin tana riƙe kirji kamar wacce aka kama da laifi. Kaka ta ƙarasa kan gadan Indo ta daga bargon ta shafa goshinta—ta firgita. Zafi jau jau kamar an saka mata wuta nan take ta fara kwala kira da ƙarfi “Ku zo nan! Ku zo gaba ɗaya, kafin in karya muku gidan nan!” A parlour kuwa, kowa ya hallara cikin ruɗu. Kaka ta tsaya tsakiyar falon kamar alƙali a kotu, ta fara zagi cikin zafin rai: “Marasa kunya! Marasa tarbiyya! Ba wai Indo ce kawai ba—daga ku har uwayenku! Duka yarinya mara lafiya? Ashe ita ce muguntar da kuke ɓoyewa?” Nazifa ta tsaya a gefe idanu cike da hawaye tace: “Wallahi Kaka Indo ba lafiya na tafi ne nagayamiki na ɗauko wayarta ta Amman… da na dawo sai naga Mommy na dukanta.” Kaka ta runtse idanu tana girgiza kai: “Zainabu! Don rashin imani kina dukan yarinya? To wallahi yau sai kin bata haƙuri. Idan kuma kika ƙi — kwanan ki a wannan gidan ya ƙare.” Gidan ya yi shiru, zuciya kowa na bugawa… Indo kuwa tana can a bayan su tana rawar zazzabi kamar za ta suma........ 6️⃣6️⃣ BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT DR SADEEQ GROUP UPDATE 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM U ARE ALWAYS IN MY MINE MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 Kaka ta ja numfashi mai ƙarfi, ta kalli Mommy da tsananin ido: “Dole… dole Zainabu Sai ki bawa Indo haƙuri. Ba zan yarda wani abu ya faru ba—kowa ya tsaya ya kalli abin da zai faru!” Kowa ya tsaya da mamaki—har Atika ma ta tsaya a gefe tana kallon Indo. Mommy ta yi shiru na ɗan lokaci kafin ta tashi da ƙasa “Okay… KIYE ha’kuri, Indo.” Indo ta ja hannun ta, tana jin tsoron firgicewa, sannan ta juya ta koma dakin Kaka amma a ranta, ta san cewa kaka ba zata bar ta ba. Nazifa ta bi Indo zuwa dakin, tana ɗauke da sauran kayan da Indo ke bukata. Indo ta samu ɗan sauƙi ganin sister Nazifa tana kula da ita. Kaka ta faɗa da murya mai ƙarfi: “Daga yanzu, anan Indo zata rayu—part na Kuma duk wanda ya yi ƙoƙarin cutar da ita, to… zan tabbatar babu wanda zai tsira!” Indo ta zauna, zuciyarta cike da haɗuwa da tsoro da kwanciyar hankali. Ta san yanzu kaka ce zata kiyaye ta, kuma babu wanda zai iya mata zalunci a wannan gidan. Nazifa ta zauna kusa da kaka, tana kallon Indo da damuwa: “Kaka… dole fa sai an sa mata drip. Jikin ta na ƙara zafi, har yanzu tana amai…” Kaka ta matso kusa da Indo, ta latsa kafafunta da hannayenta, ta ce da murya mai ƙarfi: “To… kira shi Sadeeq, nan yanzu!” Nazifa ta ɗauki wayar Indo, ta duba kira—amma sai ga missed calls guda huɗu. Amma Dr Sadeeq bai ɗauka ba. Indo kuwa, tana jin kuka a ranta, ta fara hawaye a hankali. Ta dinga tunanin yadda ya manta da ita, yadda kullum take jiran sa tun jiyap kulawarsa, har yanzu shiru yake. Zuciyarta cike da rashin tabbaci da jin ƙunci—amma a gefe guda, tana jin tasirin Kaka da kulawar Nazifa na ba ta ɗan kwanciyar hankali. Kaka kuwa ta yi murmushi da ɗan faɗin murya: “Yarinyar nan… kada ki damu. Duk wanda zai raina ki, ko ya yi shiru, zan tabbatar ba zai cutar da ke ba. Sai mu fara ganin lafiyar ki yanzu.” Indo ta dubi kaka, tana jin ranta ya ɗan sassauta. Ko da ciwon da take ji, ta fara jin cewa yanzu akwai wanda zai kula da ita har sai ta samu lafiya. Nazifa ta shirya cikin doguwar riga pinch ta ɗaura veil a hanzarce ta rungume jikinta saboda zafin da take yi. Driver ya buɗe musu ƙofa, suka shiga mota. A baya: Kaka da Indo – Indo tana jingine a kafaɗar Kaka, tana rawar sanyi, hawaye na sauka ba tare da ƙarfi ba. A gaba: Nazifa da driver – zuciyar Nazifa na bugawa kamar ƙaho “Karka yi yawo, ka taka hankali… jikin yarinyar nan ba lafiya,” Kaka ta faɗa da murya cike da damuwa. Suka isa AL NOOR SPECIAL HOSPITAL, babban asibitin da ke da tsadar gaske da kulawa na musamman. Tun daga kofa aka hango tashin hankalin Nazifa da Kaka, hakan yasa nurses suka karɓe Indo kai tsaye zuwa Emergency Room. A dakin gaggawa aka kwantar da Indo. Nurse ɗin ta duba ta, ta girgiza kai: “Her temperature is too high… 41.9°C. She needs IV immediately!” Dr ɗin gaggawa ya shigo, suka fara haɗa drip, oxygen, da ƙarin allurai don rage zafi. Nazifa na tsaye a gefe tana jijjiga kanta: “Kai… Allah ka taimake ta…” Bayan mintuna 10, Bill ɗin farko ya fito: ₦75,000. Nazifa ta janyo jaka, tana neman ATM card ɗinta—kafin ta saka PIN sai wayarta ta yi vibrating “Dr Sadeeq calling…” ta yi saurin ɗauka: “Doctor… Indo ba lafiya sosai… yanzu muke emergency…” Ba ta gama magana ba, ya katse a cikin tsantsar tashin hankali “Send me the account. Right now!” Nazifa ta tura masa. Kafin minti biyu, alert ya shigo ₦100,000 RECEIVED – DR. SADEEQ Nazifa ta saki ajiyar zuciya tana kallon kaka: “Kaka… ya biya. Yana nan zuwa.” Kaka ta ja tsaki ta ɓoye murmushi: “Da alama zuciyarsa bata da nisa da yarinyar nan… ai sai ya iso ya ga irin abinda aka yi mata .” Indo kuwa tana kwance, idanu a rufe, hawaye na zuba a gefen kumatunta, zuciyarta ta yi nauyi, jikinta ya sake yin sanyi, ta lumshe ido cikin raunin daci Cikin Emergency Room… Indo tana kwance a gado mai jikin ta na rawa sanyi da zafi lokaci guda. Idanunta a rufe, amma hawayen da ke zuba ba su tsaya ba. A duk lokacin da nurse ta taɓa ta, sai ta ɗan murɗa jikinta saboda raɗaɗi. Nazifa ta tsaya kusa da ita, tana rike da hannunta a hankali kamar yarinya karama. Kaka kuwa ta tsaya a ƙofar Emergency Room cike da faɗa da takaici. Kafin minti 20 bayan alert ɗinsa, an ji gadon asibiti ya ɗauki hayaniya. Dr Sadeeq ya shigo da gudu cikin farin labcoat, har yana mantawa da rufe button ɗinsa. Idanunsa sun cika da tashin hankali da nutsuwar likita mai damu da marasa lafiya—amma a yau ba kawai marar lafiya ba… Indo ce. Da ya isa bakin gado, ya tsaya cak yana kallonta kamar zuciyarsa ta taɓarɓare ya karanta chart ɗinta da sauri, ya tattaro gani da damuwa a lokaci guda: Sadeeq (a hankali, muryarsa na rawa): “41.9°C… dehydration… bruises…? Bruises??” Ya ɗaga kai, idonsa ya haɗu da na Nazifa. Nazifa ta haɗiye yawu, ta ɗan durƙusa ta ce da rauni “Doctor… jikin ta ɓoro-ɓoro ne… kamar an mata duka kuma tana amai tun safe.” Wani irin haske da zafin fushi ya kunna a idon Dr Sadeeq. Ya runtse ido kaɗan tamkar wanda yake ƙoƙarin shawo kan zuciyarsa kada ta hargitse shi. Ya ce da nurse mai aiki kusa “Prepare cold compress, IV No.2, monitor heart rate every 5 minutes And get me her full vitals now.”Nurse ta yi hanzari Kaka ta kutso kai Kaka ta tsaya a bakin gadon, ta kalle shi da idon da ba likita yake gani ba – idanun tsohuwa da ciwon jinin jikarta " a haka kana cewa amana ce ita ashe harda dukan ta ake ana azabtar da yarinya ƙarrama da tsunguma tana jurewa ". Ya ɗago kansa da sauri, ya kama hannun kaka da girmamawa “Kaka… ki yafe. Ni ba zan bari wani ya sake ta ba. Indo ba zata kara shan wahala ba wannan rannan nake muku alkawari.”cikin zuciyarsa kuwa, magana ta daban ke ƙona shi:“waye ya taɓa ki Indo? me suka yi miki? me yasa kika boye min?” sai zuciyarsa ta ƙara tsinkewa da jin zafin ganin ta da rauni. A hankali ta buɗe ido. Idon ya yi nauyi kamar dutse. Da ta gani Dr Sadeeq wajen gadonta sai zuciyarta ta buga sau biyu ta maida idonta ƙasa tana murmurin ciwo. Ba ta iya magana ba sai da ƙyar“Doctor… ka manta dani…” Sadeeq ya tsaya cak. zuciyarsa ta yi wani irin murɗawa mai raɗaɗi. ya matsa kusa da ita sosai, ya sa hannunsa a goshinta yana duba zafinta. “Indo… I will never forget you ki daina irin wannan tunanin.” Hawayen Indo suka zubo ba tare da ita da kanta ba ta juya fuskarta gefe, tana jin tsoro da kunya a lokaci guda. Nazifa ta tsaya a ganin su ta ja baya,ta san akwai wani abu mai ƙarfi tsakanin su biyu—duk da Indo bata yarda baKaka ma ta ware ido:“Aha! To shikenan… na kama!” Amma ta yi shiru ta bari likita ya gama aikinsa. “Kaka… Indo tana bukatar kwanciya a asibiti yau. Infection da dehydration sun yi yawa. Za mu yi scanning for internal injuries saboda bruises.”Kaka ta jinjina kai, amma ta ce da murya mai kaifi: “Yi komai da ya kamata. Amma wallahi… babu ruwan ku ɗin gidan nan da yarinyar nan daga yau " ya ce a hankali:“Kaka… ki yarda da ni. Zan kiyaye ta.” 6️⃣7️⃣ BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT DR SADEEQ GROUP UPDATE 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 THANK YOU FOR UR CARE UMMU KULSUM U ARE ALWAYS IN MY MINE MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 Dr Sadeeq ya zauna kusa da Ita zuciya a cike Kaka da Nazifa sun koma gida, suka bar shi shi kaɗai a dakin asibitin ya yi shiru sai karar AC da na na’urar da ke lissafin numfashinta beep… beep… Ya jingina da kujera, hannayensa biyu haɗe, yana kallo ta gefe ya kasa rufe ido — duk tunaninsa ita ce. “Me ya faru da ke Indo? Waye ya taɓa ki? Me yasa kika boye min? Me yasa ban gane jikin ki yana ta raunana ba?” Zuciyarsa na masa zafi fiye da ciwon kai har aka kira azahar, ya miƙe bisa dole ya fita ya je masallaci Nazifa ta dawo da towon akushi, ta ajiye a gefen gadon, ta ce: “Doctor… idan ta farka ka bata kaɗan. Ko ruwa ma sai a hankali.”Ta sallame shi, ta koma gida asibitin ya sake yin shiru… Indo ta farka amma zuciyarta ta yi tsami a hankali, Indo ta buɗe ido maganar farko da ta ji a kunne shi ce: “Indo… sannu.” Muryarsa — mai laushi, mai nutsuwar da ta saba mata — amma yau tana mata ciwo. Ta ji numfashinta ya ɗaure. Ta san yana kallonta, amma ta ƙi ta dube shi sai ta kawar da kai gefe, ta kafe bango kamar ba shi zai taɓa zuciyarta ba ya matsa kaɗan kusa da ita, ya durƙusa da girmamawa. “Indo… kina jin sauƙi ne?" shiru, ta motsa hannunta kadan, ta daure jikinta, ta takura murya mai rauni “Na’am…” Amma bata dube shi ba. Bata so ya gani cewa hawaye ya makale mata, ko yadda zuciyarta ke bugawa saboda shi. Dr Sadeeq ya ji zafin da bai taɓa ji ba, ya lumshe ido, zuciyarsa ta kaɗa wannan ba Indo ba ce da ya sani. Wannan fushin… raunin… tsoron… daga ina? “Indo… me yasa baki kalloni?” Ya tambaya cikin muryar da ya kasa ɓoye damuwarta. Ta yi shiru na ƴan daƙiƙu sannan ta ce cikin murya mai cike da ciwo “Don bana son gani… Na gama…”Yayi saurin matsawa kusa da gadon“Gama me? Indo ki karɓeni yanzu… ki fada min me ke damunki.” Ta yi murmushi mara alheri, mara ƙarfi, mara jin daɗi.“Ko baka ga halin da nake ciki ba? kayi kamar baka san ina cikin matsala ba. jayi kamar baka lura ba tun jiya…” Muryarta ta sake raguwa:“Ka manta dani.” Wani abu ya soki kirjinsaYa manta? shi? ya yi ƙasa da murya kamar mai roƙo: “Indo… wallahi ban manta da ke ba… ban taba…” Ta katse shi, idonta na cike da hawaye da ta ƙi saukewa: “Please… ka bar ni. Inason zaman lafiya. Kuma idan dole ne — zan daina kulawa da kai… Duk abinda ya faru dani… saboda kai ne.” Zuciyarsa ta yi ƙaraf! Ya saki numfashi mai nauyi tamkar ɗan dutse. Ya tsaya yana kallonta — ita kuma ta ƙi ta ɗaga kai ko millimeter ɗaya. Dr Sadeeq bai jure ba Da sauri ya kama hannun Indo ɗaya cikin taushin da yake boye tashin hankalin da yake ciki “Indo… please… ki kalleni ki kalle ni ki faɗa min me nayi—kin dame zuciyata.” Ta janye hannunta da ƙarfi fiye da ƙarfin jikinta “Ka barni kawai!” Muryarta ta karye. “Koba ka gane ba… bana son magana kuma idan baka lura ba… bakada wani mataki domin ka wuce yanzu—just leave.” Kafin ya sake magana, cikin sa’a ko rashin sa’a Likitan da ke kula da ita ya shigo. Ya kalli Sadeeq, ya yi clearing throat: “Dr Sadeeq, please… zan duba patient ɗin. You can wait outside.” Dr Sadeeq ya daure fuskarsa amma ya tashi. Yana fita, bai tsaya ko’ina ba — ya jingina da bango a corridor yana matse yatsunsa kamar zai murde ƙarfe Zuciyarsa ta yi masifa. “Me yasa take fushi dani haka? Me nayi? Me na rasa? Hijabin duniya… tayi min nisa. Indo please…” ya shaƙi iska mai sanyi, zuciyarsa na zafi sosai Lallai ya lura: Indo ba ƙaramin fushi take dashi ba. Fushin da ya haɗe da ciwo, zargi, da jin an watsar da ita. Ya dafe goshinsa, ya runtse ido. “Wallahi na san akwai bayanin da take buƙata… kuma sai na sameta. komai ya zama dole.” BAYAN WASU KWANAKI Duk yadda Dr Sadeeq ya gwada, ya gwada kuma ya gwada Indo ta ƙi, taƙi magana taƙi kallonsa Ko da ya zo da fruits, da tea, da magani—har da kulawar da bata saba gani daga wurinsa— Indo ta yi shiru kamar babu shi. Kaka kuwa ta ce masa sau dubu“Ɗana… ka barta wannan ciwon zuciyar ne… idan ka matsa, sai ka tsananta mata.” Hakan yasa Dr ya hakura amma zuciyarsa duk ta karye a haka har aka Sallame Su Yau an sallame su daga asibiti, suka dawo gida kai tsaye part na Kaka. Daga gefen gadon Kaka aka ware mata ɗaki na musamman — har da kayan da za ta yi amfani da su. Kaka ta sa aka kwaso mata kayanta gaba ɗaya daga gidan Mommy. Indo kam ta tsaya cak tana mamaki lokacin aka shigo da akwatinta da kayanta. Zuciyarta taji natsuwa kamar an wanke mata huhu Tayi murmushin ƙarfin hali a ranta: “Da alama yanzu hankalina zai kwanta… amma wannan ba zai sa na manta wulakancin Atika da ta min ba. Dolenta ta gane ta tsokane A’ishatu Indo.” Ta matse yatsun hannunta a hankali. Idonta ya yi kauri kamar mai shirin ballagazawa bata da lafiya sosai—amma zuciyarta ta gama komawa mai kyau + mai zafi. A lokacin da Nazifa ta shigo tana cewa: “Indo… ya jikinki?”Indo ta ɗaga kai ta yi murmushin dabara: “Na warke sosai Nagode aunty Nazifa yanzu dai magana ta rabo daban.” Nazifa ta zuba mata ido tana jin kamar akwai wani sabon abu da ya taso a zuciyar Indo— irin nata Indo ɗin nan wacce idan ta yi shiru, alama ce akwai abu. Kaka kuwa tana gefe ta yi duba ɗaya: “Indo, tun daga yau… babu wanda zai sa ki kuka a gidan nan. Idan wani ya kuskure… ki fada min.” Indo ta sunkuyar da kai ta murmusa — amma murmushin da ya yi tsami, ba kamar na jiya ba Sabuwar Indo ta dawo l@@@@@@@@@@@@ Duk yadda Dr. SADEEQ yake ƙoƙarin ganin Indo ta saurare shi, ya kasa. Ko da ya zo ya zauna a gefen gadonta, tana juya kai gefe kamar bata sanshi ba. Kaka ce ta ce masa: “Ka barta ta huta, ranka zai baci sai ta warke.” Hakan yasa ya bar su da rai a cunkushe, zuciyar sa cike da takaici da rashin fahimtar me ya tsokano wannan fushin nata. Shi kuma tun lokacin sallamar bai ji daɗi ba. Yau kwana biyu yanzu da yake ƙoƙarin yin magana da Indo amma ta ƙi buɗe masa ko ƙofar hira. Ya zo yanzun nan ya tsaya a bakin ƙofar parlourn, yayi sallama. Kaka ce kaɗai ta amsa. Ya tsaya yana sauraron ko zai ji muryar Indo amma shiruZuciyar sa ta buga, ya furta a hankali “Tana nan?” Kaka ta ɗaga kai ba tare da ta kalle shi sosai ba “Tana ciki… amma idan ba dole ba, ka bari ta huta, Dr.” Ya yi shiru. Ya so ya ce yanzu zan shiga, amma da ya tuna yanda Indo ta kauce masa a asibiti, hankalinsa ya sake rikicewa. Yayi ja da baya yana cewa cikin zuciya: “Me nayi mata? Me yasa take fushi dani haka? Ko Atika ta sake wani abu?” Yayi tsaki a hankali, ya fita daga gidan zuciyar sa cike da radadi TO BE CONTINUED… 6️⃣8️⃣ https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 MOMMY TA KIRASA… Bai jima da fitowa daga gida Kaka ba sai wayarsa ta fara ringing yana gani MOMMY ce zuciyarsa ta buga ya ɗaga a hankali: “Mommy, ina kwana…”bata tsaya ma sauraron gaisuwarsa ba ta fara magana a kausashe: “SADEEQ, ina baka umarni. Yarinyar nan Indo daga yau ban yarda kana kaita school kai ba driver ba ne. School bus zata dinga daukarta. wannan umarni ne, ba shawara ba.” Kafin ya yi magana, ta katse wayar ya tsaya ya rasa me zai ce. Hannunsa ya ɗan yi sanyi. Wannan kalaman Mommy sun rada masa wani irin zafi. Tuni zuciyarsa ta fara tambaya: “Mommy saboda me? me ya faru? ko wani abu ta gani?” A hargitse ya kira makarantar, ya sanar da su cewa daga gobe school bus ce zata dinga ɗaukar Indo. Ya biya kuɗin a bank app nan take. Ya kashe wayar yana jin kamar an kwashe masa wani abu daga zuciya. Yana jingina da kujera idanu a rufe, zuciyarsa tana bugawa a hankali: “Indo ta canza min lokaci ɗaya. Ba magana, ba kallona… yanzu ma Mommy ta saka hannu? Me Indo ta ji? Me take tunani? ko wani ya gaya mata magana, me yasa ban taɓa lira da cewa ana azabtar da ita da aiki ba ?” Ransa ya ɗaure ya danna kansa da yatsa: “Me yasa Indo ta juya min lokaci guda? me yasa bata taɓa gayyamin matsalar ba?” Cikin zuciyarsa akwai tashin hankali, damuwa, da tsoron rasa ta, duk da ba su fara soyayyar da ake furtawa ba yana nan zaune shiru, sai kuma ya furta a hankali: “Indo… ki faɗa min kawai. Me ke damunki?” Bayan kwana biyu tana fama da rauni da ciwo, yau ta tashi da wani sabon ƙarfi ta gyara ɗakin Kaka tsaf kamar wacce aka sa ido ta wanke ƙasa, ta shimfiɗa gado, ta share window — komai fes. Sai ta koma ɗakinta ta shirya a hankali. Ta saka uniform ɗinta mai tsabta, ta ɗaura ribbon ɗin kanta, ta feshe jikinta da turaren da ta fi so. Duk da hakan idan aka kalli fuskarta za’a ga ta rame kaɗan — saboda damuwa da ciwon da ta sha. Tana fitowa parlour zuciyarta na bugawa. “Zai fito ya gan ni?” “Ko zai ce min good morning kamar kullum?” Ta tsaya kusa da kofa tana jiran motsin Dr Sadeeq a yau ma sai ta yi sa’a ya fito da kansa ya tura ta makaranta Amma shiru Clock ɗin hannun ta, ta fara bugawa kamar ana tsokane mata rai 8:00am ya kusa yi. Ta sake kallon hallway — shiru. Babu alamar footsteps dinsa, babu kayan aiki, babu muryarsa.Sai kawai ta ji hornnnn! hornnn! Ta firfito a guje zuwa gate School bus ce tsaye a gaban gate. A nan zuciyarta ta buga ƙarfi: “Toh shi kenan… ba zai fita ya ga ni ba. Ba zai kaini ba.”Ta sauke numfashi mai nauyi. Hawaye suka tsaya cak a idonta — ba zasu zubo ba, amma sun kunno kai. Ta furta a ranta: “Wato yanzu saboda ya tsanani har bazai kaine makarantar ba kenan… sai dai school bus?” Ta runtse ido: “Wato hakan ya tabbatar min yana son Atika. Ita bata so gani na tare dashi — shi ma yanzu ya biye mata.” Ta kamo jakar makaranta da hannunta mai shaking.Kallon bus ɗin ta sake: “Kenan ban da amfani a zuciyarka, Dr Sadeeq… tunda abin da Atika tace yana faruwa.”Ta share idonta da sauri kada wani ya gani Sai kuma ta furta cikin zafi da ciwo a zuciya “To wallahi nima daga yau na fidda rai da kai.” Ta fice daga kofa a hankali, ba hayaniya, ba kuka — amma ƙirjinta ya gama karyewa da ta kusa shiga Sai kawai taji wata kamshin turare ta biyo bayanta Atika.l Ta fito daga mota kirar Jeep ta gidan su tana jingina da kofar. Ta saka dark glasses, ta cije leɓenta da murmushin mugunta Ta ce da wata murya mai cike da raini: “Hmm… yau ma ai kin koma ‘bus students’ kenan Na ga Doctor ya gaji dake.” Indo bata ji daɗin maganar ba, amma ta yi shiru Atika ta matso da murmushi mai zafi: “Kin ga dai, ni ban ce ba da kaina ba Ba wani ‘relationship’ a tsakanin ki da shi. Ai tunda Mommy ta ce ba zai kara kaike school ba… ƙarshe shi ma ya amince.” Ta daga gira: “Dama duk bawan da ban so ya kusanci abinda nake so sai na cire shi.” Indo ta ja numfashi mai zafi. Ta rasa me zata ce. Sai kawai ta shiga bus, ta zauna a gaban window ta rufe kofa ba tare da kallon Atika ba. Indo tana sauka daga school bus bata ko waiwayo ba tana isa harabar makaranta, yaran sun fara rarrabuwa, amma ita a tsaye take kamar wacce bata da wurin zuwa. Kamar kullum, ta san cewa yanzu tana jira Ilham ta fito a tashi su tafi gida tare. Amma yau Ilham ce ta fara cewa da tausayawa “Indo tunda gidanmu na kusa, me zai hana mu tafi a mota gidanmu?” Indo ta yi murmushi, wanda a zahiri murmushi ne—amma a zuciya ciwo ne. “A’a Ilham… bakomai wallahi Bus zai dawo na jira shi kawai.” Bata son shiga cikin wata mota da ba ji da gani ba—don tasan Dr bai gaya mata hakan ba Ilham ta gaishe ta ta wuce. Bus ɗin makaranta ya ƙara horn kamar yana gaishewa, ya tattaka gaba ya wuce ya barta a ƙofar gidan su Indo ta tsaya tana kallon baya har ya ɓace. Sai ta juya… ta kama wata hanya dabam. Hanyar da ko sunan Dr Sadeeq baya zuwa ba. Wani ƙaramin plaza ne, akwai shago na madara, na kayayyaki, na kayan shafa, na saloon, da ƙaramin chemist a gefe. Indo ta tsaya a bakin chemist ɗin tana jan numfashi kamar wacce ta yi gudu da tunani. Tana shiga, Staff ɗin suka kalleta saboda uniform ɗin makaranta da yanayin fuskarta. Ta ɗauko dubu ɗaya daga jakarta ta jingina a counter “Dan Allah a bani maganin sa zawo.” Pharmacist ɗaya ya zaro ido: “Maganin menene? Kashi ne yake wahala?” Indo ta lumshe ido Cikin sanyin murya ta ce “Eh Yau… sati biyu kenan bana iya kashi. ko da nayi, sai na kwana da zafi. Dan Allah a bani maganin da zai budeni.” Suka dubeta da mamaki irin na "yarinya haka amma tana da wannan matsalar?" Wani ya tambaya “me kike ci? ko kina shan ruwa sosai?” Indo ta gyada kai a hankali “Ina shan ruwa. Amman ba komai… ku dai bani magani.” Basu matsa mata ba. Suka bata irin magungunan da ake haɗiyewa da na sha dake sauƙaƙa kashi. Bata yi jinkiri ba ta saka a jakarta. ta miƙa musu kuɗi suka ce a tausashe: “Allah ya baki lafiya.” Indo ta yi murmushi mai rauni—dariya ce amma ba farin ciki bane. Tana fita daga chemist ɗin ta tsaya daga waje don ta daidaita uniform ɗinta. Ta ji iska mai sanyi ta buga mata fuska, da ƙamshin rana ta safe. A zuciyarta sai ta furta a hankali: “Ko ina gida zai fi makaranta yau. Ko da ban da kowa… zan zauna kawai.” Ta kama hanyar zuwa gidan su, tana tafiya da jakar makarantar da ta zama kamar jakar ƙunci.A zuciyarta, Dr Sadeeq zai tambaya: “Ina ta shiga?”amma ta ɗaure: “Even idan ya tambaya… dama ba damuwata bace.”Ta wuce cikin shiru, tana jin nauyin zuciya fiye da nauyin jiki.......... 🤲 ADDU’A SHIGA SABUWAR SHEKARA 🤲 Ya Allah, Muna shiga wannan sabuwar shekara ne da sunanka Al-Rahman, Al-Rahim. Ka sanya ta zama shekarar alkhairi, salama da albarka a rayuwarmu. Ya Allah, Ka gafarta mana dukkan kura-kuranmu na shekarar da ta wuce, Ka karɓi kyawawan ayyukanmu, Ka gyara abin da muka ɓata da rahamarka. Ya Allah, Ka ba mu: lafiya mai ɗorewa 🤍 natsuwar zuciya 🕊️ halal mai yalwa 💫 ilimi mai amfani 📖 imani mai ƙarfi 🌙 Ka kare mu daga: bakin ciki, tsoro, cutar zuciya da ta jiki, makircin mutane da shaidan. Ya Allah, Ka cika zukatanmu da haƙuri, yafiya da soyayya, Ka sanya mu zama haske ga kanmu da wasu. Idan akwai buri a zukatanmu, Ka cika shi idan alkhairi ne, Idan ba alkhairi ba ne, Ka kawar mana da shi ka ba mu abin da ya fi alkhairi. Ya Allah, Ka sanya wannan shekara ta zama farko na farin ciki, nasara da kusanci da Kai. Ka sa mu gama ta da Imani kuma ka karɓe mu da Rahama. 🤲 Amin Ya Rabbal ‘Alamin 🤲 7️⃣0️⃣ https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 Happy birthday , enjoy your day more money and healthy sister Khadijah Noorah Safiyan wish you the best..... Washegari da safe Atika ta tashi ɗan sauƙi. Zafin wancan bala’in ya lafa, sai kuma ta fara ɓata rai tana zargin aljannu. Ta sha pain-relief, ta shiga wanka cikin mandarin-sabon wanka, ta fito tana jan gashinta da tawul. Ta buɗe drawer, ta ɗauke lotion ɗin ta mai ƙamshi ta shafa a fuska. Ta ja baby-powder a wuya, ta shafa foundation, ta ɗan yi make-up sama sama saboda taye late na fita aiki a zuciyarta: “Allah ya kiyaye. Wannan zafi fa ba na duniya ba ne. Aljani ne ya biyo ni shakka babu.” Ta yi tagumi, ta girgiza kai, amma ta yi shiru. A gefe kuma… Indo ba makaranta yau kasancewar suna midterm break Tana zaune a ɗakin Kaka, tana lumshe ido, tana shan tea mai madara sosai, tana jin shiru daga bangaren Atika ta taɓe baki A ranta tace: “Hmm… yau shiru? Tunanina ko ƙaiƙayi ne zai fara mata yau To ai ba komai. Wannan kuwa da nayi… farawa ce. Indo ba a raina ta.” Ta ɗan murmusa ta kai cup ɗin tea a baki. Kaka kuwa tana kallonta tana jin ƙamshin shayin nata “Indo, kin yi kyau wallahi yau. Naga kin fara murmushi da kyau. Alhamdulillah.” Indo ta yi murmushi kaɗan, cike da kasaita ta ce “Eh kaka, daɗi nake ji yau.” Ta kuma dariyarta kaɗan, ta ce a zuciyarta: “Yau sai kin san wacce ce Indo Atika. Yanzu na rama ɗan abu, saura babban hukunci…” Ta ɗan sharɓi tea ɗinta. Gidan dai yau cike yake da shiru… amma shiru na kafin rigima.” Indo ta zauna a gefen gadon Kaka tana shan tea, idonta a kan agogo. Ta ga lokaci ya kusa — lokacin da Atika ke fitowa zuwa aiki Ta tashi a hankali, ta gyara veil ɗinta, ta fito sansanin gidan tana jingine da bango, tana jiran Atika kamar wacce ke jiran kallo mai daɗi Atika ta fito… Tana tafiya tana kararrairraya, kamar wacce aka sa masa ƙusa a takalmi. Fuskarta ta dan rame, hasken da ya dinga fitowa ya sa Indo cikin zuciyarta ta ce: “Tooo… ai alamar hukuncin na farko ya fara aiki.” Amma Indo ta daure fuskarta, kamar ba ta da wata mugunta a zuciya. Atika ta iso, Indo ta durgusa da ladabi irin wanda ta san zai kara fusata Atika: “Ina kwana aunty Atika.” Atika ta tsaya cak da mamaki. Bata saba jin gaisuwar Indo ba, balle har da durƙusawa. Ta murguda baki, tana kallo kamar tana duban tsuntsu mai ban haushi. Indo ta ƙara saki murya cikin sanyin jiki: “Ki yi haƙuri aunty Atika… sai kin dawo aiki.” Da sauri Atika ta zaro ido: “Me?! Wato ke ba wai lafiya ake miki bane? Kin fara raina manya kenan?” Ta harare Indo ta juya tana tafiya — amma har yanzu tana gwalewa ƙafarta kamar mai ciwon tsutsa. Indo ta daga murya cikin wata irin muryar da za ta ƙone jikin mai saurare “Aunty Atika… me ya same ki ne a ƙafanki? kamar kina ɗinkishi…?” A nan Atika ta yi juyawa da sauri kamar za ta kai mata duka “Uban ki ne! Ƴar rainin hankali kawai!” Ta shige mota ta buga ƙofa. Driver ya tada mota suka tafi, domin bazata iya driving yau ba , Indo ta fashe da dariya dariya mai sa zuciya ta huce: “Sai kin gane wace ce Indo. Wannan fa farawa ne. Akwai sauran jerin hukunci .” Ta dafe cikinta tana dariya, tana wucewa dakin Kaka “Wallahi saura Mommy ita ma yau na ɗan ƙona mata rai.” Dariya kawai ta ƙara mata kyau.... Indo na daf da shiga part ɗin Kaka, wani ƙamshi mai lulluɓar zuciya ya yi mata tsaye a hanci. Turare ne — turarensa — wanda ta riga ta haddace, ko cikin mutane dubu za ta iya gane shi ta tsaya cak ta juya a hankali…Sai gani tayi DR SADEEQ. Yana tahowa cikin farin suit, riga da wando masu tsabtace ido, kamar aka zana shi da biro. Gashin kansa ya yi kyau, fuskar sa tana sheƙi, takalman sa suna haske kamar sabuwar rana. Indo ta lumshe ido ta buɗe. Wani abu ya doke zuciyarta. Indo (a ranta ta ja tsaki): “Kai… wannan kamshin… wannan kyau… lallai akwai wata cuta a rayuwata.” Ta rinka kallonsa daga sama har ƙasa, ta matse baki Indo (a hankali tana tafe a ranta): “Irrin wannan kyawun kamar aljanni. Ba mamaki Atika ta dake ni akan sa… ai ko ni ma da nayi abin da ta yi domin tsaff zan iya hallaka yarinya idan tace tana sonshi ,to amman ai ne bana sonshi Amman kuma inajin wani abu kawai don ranar aljjanu na ne shiiyasa ma har yakaine wani gida amman ai ina yarda dashi saboda yana min komai ne kuma yana tausayina .” Sai ta jinjina kai a hankali, ta dan murmusa da ɓacin raiIndo (a zuciya): “Amma bari na gaya miki Atika… ko dukkan ku Mommy da ke… Dr. Sadeeq nawa ne. Ni kaɗai. Shi kadai akaye shi namiji domin ya zama mallakarta Indo.” Ta kalli Sadeeq da sassarfa ta shige ciki, tana karkarwa saboda kyawunsa, tana ƙoƙarin ɓoye: “Ai sai na gama hukunta waccan banza sannan na maida hankalina ga wannan doctor ɗin nawa.” Dr Sadeeq kuwa sai bin ta da ido yake yana mamakin yadda Indo ta tsare shi da kallo kamar zata sha shi Indo ta tsaya cak a tsaka-tsakin part ɗin Kaka, zuciyarta na bugawa kamar ta fita daga kirji. Da ta hango Dr Sadeeq, wani ƙamshi mai ɗaci ya buge mata hanci — turaren sa ya lullube ta. A hankali ta fara ja da baya, tana ƙoƙarin ɓoye raunin da yake mata. Dr Sadeeq kuwa, ganin ta fara gudu zuwa gefe, ya girgiza kai — bai san me yasa zuciyarsa ta tashi haka ba. Bai tsaya ba, ya bi ta kai tsaye cikin part ɗin Kaka, inda babu kowa. Sai ga Indo ta tsaya, bugun zuciya ya ƙaru, ta ɗan tsaya kafin ta cigaba da motsi. Da sauri Dr Sadeeq ya tsallaka daga tsaye, ya kama ta a kirjinsa. Indo ta ɗan yi ƙoƙarin ja da baya, amma numfashin su ya fara haɗuwa. Hannayen Dr Sadeeq sun haɗu da na Indo a kirjin sa, hannun sa ɗaya a kan hips nata. Suna kallon juna cikin tsananin shauki da mamaki, ba tare da wata magana ba. Lokacin ya tsaya a tsaka-tsaki, kamar lokacin ya tsaya cak, duk wani motsi da yanayi ya yi tsawo — zuciyoyinsu biyu na bugawa da ƙarfi. Dr Sadeeq ya ja ɗan kusa da Indo, idanuwansa na kallon nata da ƙauna mai haɗaka da rashin fahimta. Ya ɗan matso, murya ta ƙanƙama cikin nutsuwa: “Me yasa kike gudu na…? Kuma waya daki ke?” Indo ta ɗan ja numfashi, zuciyarta na buga da ƙarfi, tana ƙoƙarin sarrafa ji da tsoronta. Ta kasa fuskantar sa kai tsaye, sai ta kalli ƙasa, tana jin ƙyashi da ɓacin rai: “Ni… ni… ban san… ba…” ta ƙara ɗan murya mai rauni, tana jin ɗan tsoro amma da sha’awa a lokaci guda. Dr Sadeeq ya ɗan matso kusa da ita, hannu ɗaya ya ɗaura a kan kafadarta, yana ƙoƙarin sanyaya ta: “Indo… ki dubeni. Banyi miki komai ba, ki sani kawai… ba ni da niyyar cutar da ke.” Indo ta ɗan yi shiru, zuciyarta na bugawa, tana jin ɗan sassauci amma har yanzu cikin rikici tsakanin fushi Yanayin ya ɗan yi tsanani sosai—zuciyarta na bugawa da sauri, Dr Sadeeq ya ɗaga hannunta a hankali, idanuwansa sun haɗu da nata:“Dube, ido na… gayyamin gaskiya.” Indo ta yi shiru, ta ɗan kalli ƙasa, sannan ta murmusa da ɗan shakku: “Ya wuce… ba komai.” Sai Dr Sadeeq ya ɗan kusanto, ya taɓa fuskar ta da hannunsa, yana jin yanayin zuciyarta.” Indo, a ranta, ta yi murmushi mai ƙanƙama, tana son ɗaukar hukuncin da kanta, amma yanayin jikin sa da kwarjinin sa ya ɗan tilasta mata shiru. Nan ya ɗan tsira mata idon, sai ya ce: “To ne… kuma me nayi miki? Zaki daina min magana?” Indo ta zumɓura baki, ta taki shi a hankali, amma cikin shiru. Idon Dr Sadeeq ya yi ja, ya karkata kansa ya haɗa lips nasu, ya yi kissing nata na seconds kaɗan. Bayan ya saki, ya yi murmushi mai laushi: “Is okay… ke buɗe wayarki, ke kuma duk abinda zai faru, banason ki daina min magana kinji?”Indo ta ɗan yi shiru, sannan ta ce: “To… Dr.” Yanayin ya kasance mai ɗan faɗi, cike da ƙauna da jin hankali, amma kuma akwai tsoro da rashin tabbas daga bangaren Indo Sai yace “Atika ce?”Ko sai tace “Ehh.” Ya girgiza kai, “Okay, next time kar ki ɓoye min komai.” Ya juya ya fita, ko Kaka bai jira ba da take sallar ta a dakin ta. Indo kuwa ta tsaya tana kallon hanyar da ya shiga, zuciyarta na bugawa da sauri. A gefe guda, ta ji irin Irrin tunanin hukuncin da baiwa Atika yau, da ke tattare da fushi da ɗan tsoro a zuciyar Dr Sadeeq. Kaka ta shigo daga ɗakin sallah, ta ga Indo tana tsaye shiru-shiru. Ta matso kusa da ita, ta latsa kafadun ta da murya mai laushi: “Yarinya, ki kwantar da hankali SADEEQ yaro ne mai nitsuwa da basira ke gayyamasa damuwar ke wanan ba abin ta da hankali bane....." Indo ta ja numfashi mai nauyi, tana jin dan sassauta a zuciya. Duk da haka, tunanin Dr Sadeeq da Atika ya ci gaba da buga mata a rai, har ta ɗan ɗauke kai ta juya zuwa taga ta kalli gidan gaba, tana jin ƙwanciyar hankali a gefe, da ƙarfin fushi a gefe. Ta san cewa yau ba ƙaramin rana ce ba—amma kuma, idan zata iya ɗaukar mataki cikin hankali, za ta iya ganin yadda kowa zai bi dokar da Kaka ta shimfiɗa. 7️⃣1️⃣ https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 Dr Sadeeq ya shiga office kai tsaye, idonsa cike da ɓacin rai da maganganun dewa a zuciyarsa wanda ba lallai ya iya fitowa ya faɗa gaba ɗaya saboda rashin son magana ,Ya ɗaga wayar ya kira Atika a gaggauce. tana ɗauka ta shigo office nasa fuskar ta yaye jaaa sosai tana mata ƙaiƙaye ta wanke ta wanke Amman a banza har ya tara tunanin ko lotion nata ko powder ta ne yayi expired sai ga kifar Dr SADEEQ a wanan lokacin haka taso a ya mutse, yana ganin ta ya miƙi cikin ta da jijjiyar waya “Ki saurara, Atika… ki tsaya lafiya. Kada ki taɓa Indo ko da dai kadan,” ya yi ƙarfi da murya mai tsanani. “Wallahi, idan kika sake taɓa Indo, duk abin da ya faru, to kisani kika nema kuma ba zan bari wani ya shiga tsakani ba kin ji?” Atika ta girgiza kai, zuciyarta na bugawa da sauri, tana jin tsananin tsoro. da ganin matukar fusata akan fuskar sa Dr Sadeeq ya ja dogon numfashi, ya ƙara da cewa: “Ke kuma, ke tattara kayanki ke bar gida nan. Ban son ki ko kaɗan a wannan gida yanzu. Ki gane? Ba zan sake faɗa miki sau biyu ba i already hate u ke tafe ki samu wani namjin why only me .” Atika ta yi shiru, ta sani cewa wannan gargaɗi ne daga mutum mai iko da tsanani, wanda ba zai yi wasa da wani abu ba. Ta ɗan ɗauke kai, sannan ta rage murya ta ce “To… na ji but wallahi Dr i love u duk wulakanci da zakamin zan gayyama cewa inason ka kuma ka rubuta ka ajiye nicce nan matar ka baka da wata mata a duniya bayan ne domin Mommy” "Shout up idiot, ina magana kina magana who the hell are u get out from my office I hate u ", ta fita ta tura ƙofar da ƙarfin tsiya kamar zata ɓallansa gida biyu ya zauna yana tunani, ya dage kansa dake sara mai zuciyarsa cike da kulawa ga Indo da kuma tsanani akan Atika. Yana sane da cewa, daga yanzu, ba zai bari kowa ya cutar da Indo ba—ko da Atika ce. @@@@@@@@@@@@ A haka Atika ta zauna a part nasu daga karshe taye singn ta dawo gida Domin fuskar ta na mata tsananin zafin ga zuciyar ta tana mata raddi da sharri daban daban akan Dr SADEEQ me zataye domin ta burge da ko kuma ta rabashi da Indo zuciyarta na raya mata abubuwan daban daban tabbas Dr yana son Indo but why menene yagani a jikin Indo me Indo take dashi ba ilimi ba ba waye Ba haka zalika na dirin jiki ba , a haka ta shigo gidan kai tsaye ta nufi gadon ta ta kwanta tana tunanin daban daban har bachi mai nauyi ya kwashe ta .......... Indo ce zaune tana yanke wa Kaka kumba tana ta murmushi ita kaɗai kaka ta zungure ta da sanda " nikam Indo gayyamin ya akaye kika haɗu da Sadeeq kar ke ɓoye min komai kinjii jikkata domin zan taimaka muku ƙwarai da gaske kibani labarin ke nan Indo ta gyara zama ta zayyano wa Kaka komai abinda tasani ,Amman ta kasa gayyamata cewa Dr fa yana ɗaukar ta izuwa wani gida kuma yace yana sonta .. Tagama Kaka taye murmushi na manya "Allah sarki gaskiya ya rigi amana Sadeeq daban yake da mutanen gidan nan yana da taushin hali da jarumta ban taɓa ganin sa da wata macce da yake kula da ita kamar ke ba daga ranar da na fara ganin sa a gabanki bisa kallon da yake miki hakan ya tattabbar da soyayya ce mai ƙarfi tsakanin ku kuma kina sonsa ko ". ta faɗa tana ɗaga girar sama Indo ta ganta " a'a Kaka ba wata soyayya kar ma kiye tunanin wanan ai Dr yafi ƙarfi na nisa ba kusa ba kina ganin sa ga ilimi ga kuɗi ga kyau ai sai manyan mata " ta faɗa tana ganin idon Kaka. " munafuka gashi ina ganin kina sonsa kawai bazai iya faɗa a gidan nan bane don yasan bazaa yarda ya aure ke ba shi yasa kuke ta ɓoya , Indo ta tashi Kaka Kinga nace miki tausayin ne kawai ne kin takura min na tafe ma na kwanta sai dare zan dawo " Kaka tace" Ja:ira zaku zo nan neman shawara ta ne "Indo ta kwanta a gadon ta, zuciyarta na ɗumama da tunanin Dr Sadeeq. Ta ɗauki wayarta a hankali, ta rubuta: "I miss you Dr Balarabe..." Sai ta ajjiye wayar a gefe, ta rufe ido tana murmushi cikin nitsuwa. A gefe kuma, Dr Sadeeq na office, ya ɗauki wayar ya duba. Da ganin sakon, idonsa ya yi ja, zuciyarsa ta yi tsalle kamar ƙaho. Ya karanta sau goma, bai gaji ba — kalmar Indo ta kama shi da nitsuwa, ta sa zuciyarsa ta shagala. Har yana cikin haka, sai Dr Kamal ya shigo cikin office, murmushi a fuska, yana tsokana: “Eh Sadeeq, me ya same ka? Ka manta da aiki ne ko dai wannan yarinya ce ta dauke ka cikin soyayya haka kawai?” Ya yi dariya yana girgiza Dr Sadeeq ya ɗaga kai ya kalle shi, idonsa cike da kulawa amma kuma tsanani a fuska: “Kamal… ka barsa yanzu. Wannan ba wasa bane, abinda ke faruwa da Indo, na san yadda zan kula da ita.” Dr Kamal ya yi tsokaci, amma ya san tsanani da irin ikon Sadeeq, sai ya ɗan rage murmushi: “To ai na sani, ni kawai ina tsokana ne, amma ka san kai kadai ce kake son kulawa da ita, ko ba haka ba?” Sadeeq ya ɗaga hannunsa yana cewa: “Eh… kada ka sake tsokani ni da ita, Kamal. Wannan ya fi kowane abu mahimmanci yanzu.” Sai Dr Kamal ya yi dariya, ya juya ya fita, ya bar Sadeeq shi kaɗai da wayar , Indo da kuma zuciyarsa da ke nitsuwa cikin farin ciki da damuwa a lokaci guda. Sadeeq ya kalli sakon, ya sake ɗan murmushi. “Wallahi… wannan yarinya… tana da wata hanya ta shiga zuciyata da ba zan iya misaltawa ba.” Ya zauna a kujera, yana tunani a hankali, cikin natsuwa da kulawa ga Indo. Ta jingina da pillow, zuciyarta na wani irin bugun da ba soyayya kaɗai ba. A hospital kuwa… Dr Sadeeq yana kallon sakon nata a screen ɗin wayarsa. Yayi wani murmushi da ba kowa yake yinsa ba — but bai rubuta mata komai ba. Kawai ya maida wayar ya ɗan runtse ido kamar mai nitsuwa. Sai gadan-gadan aka buɗe ƙofar office: “Emergency! Dr Sadeeq, please come quickly!” Nurse Maryam ta faɗa cikin hanzari. Dr Kamal ya shigo shima yana maza: “Sadeeq let’s go! Patient collapsin’ in Room 12 no pulse!” Sai kawai Sadeeq ya miƙe da sauri ya ɗauki stethoscope, ya bar wayarsa a kan desk, bai ma sake dubawa ba.“Let’s move! Prepare adrenaline!” “Theatre in 1 minute!” Sun fice da gudu. Ƙofar ta baje da ƙarfi ta rufe bayan su. Wayarsa kuwa ta rage a table, shiru, tana haskakawa kamar tana jiran shi ta mutu. Seconds later… Ta miƙe ta shiga bandaki tana murmushi da takaici. A THEATRE Dr Sadeeq yana ta aikin ceto rai “Charge to 200! Clear!”Patient ya motsa kaɗan. Kamal ya ce “Good, pulse is back!”Sadeeq ya huci:“Stabilize him. Let’s keep monitoring.” Dare ya yi… Indo ta zauna a tsakar dakin Kaka, tana ɗan tattare kai da pillow kamar wacce ke jiran wani abu ya faru. A zuciyarta kuwa: “Ai yau dole mu haɗu… ko dai ya kira ni… ko dai ya dawo part ɗin nan…” Sai kawai ta duba wayarta: 2 missed calls — nata ne, ba nashi ba. Shiru. Ba ko 1 message daga gare shi. Wani abu ya yi mata zafi a zuciya kamar ana murɗa mata zuciya da spoon Ta tsaki: “Hmmm… ai gara kawai. Tunda Dr yayi ignoring, nima a bar maganar yau. Kamar ni nake binshi fa." Kaka ta dubeta da mamaki “Indo, yau bazaki jira ku gaisa bane da Sadeeq?” Indo ta yi murmushi na shagwaɓa sannan ta kwanta jikin cinyar Kaka: “Kaaaakaaa… wallahi kaina na ciwo ne. Gaskiya bachi nake jiGobe akwai makaranta kuma Bansan jira-jira yau ba.” Kaka ta yi wani murmushi na manya: “Tooo shikenan. Ki je ki kwanta. Amma ni dai na sani, ba ciwon kai bane ke, rashin ganin Sadeeq ɗin nan ne.” Indo ta yi saurin kallonta, ta murguɗa baki: “Kakaaa, wallahi ki bari. Na ce ciwon kai ne. Ba wani "Kaka ta yi dariya ta ce “To shike nan, ai ni ban ce komai ba.” A DAKIN INDO… Ta shiga dakin a hankali, ta rufe ƙofa tana mai janye numfashi.Tana jin zuciyarta kamar tana magana: “He didn’t pick… He didn’t call back… He didn’t even text… Ko ina? Ko lafiya? Ko busy? To ai tunda hakan ne… sai dai da safe.” Ta cire dogon riga ɗinta a kasalance, ta ɗauki kayan barci Half vest blue wando leggings mai laushi Ta kalla kanta a mirror: “Hmm Indo… kina wani taya kanki damuwa akan wanda ma bai ji kiran ki ba.” Ta kwanta, ta jawo bargo, ta juya gefe tana tattare pillow “Ba zan kirashi ba. Da safe kawai…” Wayarta na gefe, tana haske kaɗan, tana nuna Delivered — no reply a hankali bacci mai sanyi ya fara jawo ta… tana jiran safe… tana jiran abin da bai zo yau ba. UMMMMMMMMMMMMMMMMMMMM TO BE CONTINUED ............ 08101235739 DR SADEEQ BOOK 2 7️⃣2️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 MORNING UPDATE ENJOY YOUR DAY BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 Jallabiyar ash ɗin ta manne da jikinsa, ɗanɗanon wankan da ya fito dashi har yanzu yana hurawa kamar ƙamshin mint ya shigo cikin part ɗin Kaka da leader a hannunsa, yana matse shi saboda gajiyar rana ta tsaya masa a kafadu kamar kaya zuciyarsa na bugawa yadda bai saba ba. “Indo…” sunanta na yawo a cikin numfashinsa main parlour shiru. Wani irin shiru mai ɗauke da sanyin dare, mai tabbatar masa cewa kowa ya kwanta , ya saukar da ajiyar zuciya don yayi babban Sa'a duk da cewa ba mai tuhumar sa zuwa kofar gidan Kaka, ya duba agogo 10:00 pm. ya san Kaka ta riga ta yi bacci a haka kuma ya kewa taganta da da dare ta a kusa da ita yasa saki baki sai minshari taki yayi murmushi Ya nufi kofar ɗakin Indo da tafiya mai cike gajiya da shaukina kamar mai shiga wani wuri da yake tsoro ya lalata nutsuwarshi da motsi mai ƙarfi a hankali ya murɗa handle ɗin kofar. Kofar ta buɗe da ƙara mai laushi — kikik. Ya leƙa ciki ta kashe hasken sai wutar ƙaramar lamp mai launin blue ɗin nan wacce take gefen gadonta, tana matashi wurin dakin da irin launin da take so Haske ne mai sanyi sai nutsuwa… Mai kama zuciyar mutum ya ji wani abu ya yi laushi a cikinsa Yana shiga, launin blue ɗin ya sauka a fuskarsa yana nuna hagu da dama na fuskarsa cikin natsuwa — yana yi masa kama da mutum da yake faɗawa cikin soyayya, ko da bai furta ba. Ya tsaya a ƙofar kamar wanda ya rasa ƙarfin shiga gaba Zuciyarsa ta yi wani irin bugun da ya saba ɓoyewa amma yau ya kasa: “Subhanallah… Indo…”kallon ta ya yi a hankali. A saman gado — Bargonta ya lullube ƙafarta , wando leggings ɗinta ya bayyana ƙarƙashin bargo, half–vest ɗin blue ɗinta ta rufe kanta da pillow amma yana iya hango launin a gefen kafaɗarta. Gashinta ya warwatsu a pillow kamar duhun dare da aka kama a gaban haske Ta yi bacci kamar ƴar baby, with her innocent face Baccin da ya sa zuciyarsa ta yi sanyi… Ya kuma sa shi jin irin motsin da ya ke kokarin boyewa tun daren da taye bachi a gaban sa da ya sake kallonta. Ya matso a hankali, ba tare da ya tashe ta ba. Yana jin numfashinta — a hankali, daidai, mai sanyi Wanda ya saba kama masa zuciya tun farkon ganinsa. Ya tsaya a gefen gadon, ya ɗaga idonsa sama kamar yana godewa Ubangiji “I missed you… fiye da yadda ya dace.” A hankali ya sauke leader a gefen dresser, ya yi shiru yana kallonta, da zuciya gaɓ gaɓ kamar wanda aka kama da laifin da bai san yadda za a warware shi ba. Ya matso a hankali, ba tare da ya tashe ta ba. Yana jin numfashinta — a hankali, daidai, mai sanyi , ya haura da kafadar sa zuwa hannun sa ya sanya hannun sa ya gyrah mata kwanciyar gashin a hankali yana ganin fuskar ta a hankali ya jawo bargo ya rufe mata jikin ta gaba daya,nan ya cire slippers da ya shigo dashi ya haura gadon ya kwanta Lufff ya ɗan jawo ta i zuwa jikin sa nan tasa hannu ta janyo sa tamkar pillow da ta saba runguma a kirjin ta , ta daura kanta akan kirjin sa. ta cigaba da bachin ta ba tare da tasan yana gun ba ajiyar zuciya ya sauke ya Daura hannun sa akan ta yanajin dukkan buguwar zuciya ta a haka bachi mai daɗi ya fara kwasarsa , Cikin bachi Indo ta juya jin mutum kamar ajikin ta ta zabura ai kuwa ta kaɗa baki ta santalo ihu da ya firgita da a zauren ya tashi yasa hannun sa ya toshe bakin it's me Indo " shiiiiipppoppp" Kaka zata iya tashi " Dr me kake min anan me yakawoka " nan ya kunna full hasken dakin ta miƙi zaune tana zare ido ganin sa gaba daya yagama rikirkita mata tunanin ta da ƙamshin sa , gaba daya kallon ta yakiye ƙasa ƙasa tana fahimtar kallon da sauri ta janyo bargo ta rufe kirjin ta " me haka zakazo min ɗakin" baisan sanda yayi murmushi ya sosa kansa ba " Indo me haka kike nine fa " to shikkinan kaine waye inda kawai don kana sona ne Amman ai harramun ne Mallam na islamiyya mu yace azabace namiji yaga mace haka kuma ya kwanta da ita idan har ba matar sa bace " ta faɗa tana turu baki .. Zare ido yayi da mammaki full a ransa " awwww ashe Indo ta, taye karatu yanzu wato har kinsan wanan ,to gaskiya ne ba kyau baxan ƙara ba, zuwa ba Amman yanzu kimin alƙawarin daga yau kawai bazan sake zuwa kusa dake ba har sai na aure ke " " me kake nufi ? zaka aure ne kuma me zakamin ban yarda ka sake min romance Dani ba ,Kuma ina ta kirar ka Kaye banza dani u see my text and u ignoring me " " Is okay nasan zakiye fushi dani but busy ne kawai next time zan gyara but kar kimin haka Please Kinga kowa na bachi yanzu Please dear , yauwa ga kazar ma na kawo muki, nasan kina so ai ko" Hummmm ta tura kai tana dubawa " ban yarda ba tafe da kazar banaso kawai ka tafe " ta faɗa unexpected saboda gaba ɗaya yanda yake narke mata ba romance ba ko ranta zata iya bashi da salon da idon sa yake kallon ta ,taye saurin kawar da kai ƙifi tana tuna yadda Malamin su yake musu wa'azi akan samari masu soyayyar jikin ko soyayyar minti... "Lallai Indo har yanzu bata da wayyo har yanzu duk da tayi nisa da karatu Amman har yanzu ta kasa gane cewa matsayin miji da mata muke ,to ne jahili ne da zan na kaiki har wani gida, ba tare da aure ba Indo kinan " kawai ya janyo ta a kasan shi ya fara kissing nata kota ina ,ta yanda ta kasa motsawa ko da yatsan ta ne , tanajin yanda yake sarrafa ta fiyyeda hankali, chan yayi relax ya juya yana ganin saman sulif yana sauke numfashi ɗaya bayan ɗaya, tana ganin haka ta sauka da gudu ta shiga toilet ta dafe kirjin ta " nashiga ukku ne AISHATU INDO na tuba Amman na sake aikata wanan zunubi" ta toshi bakin ta murmushi yayi a ransa yace , " bazan sake takura miki ba in Sha Allah sai ranar da kika kawo kanki, ko kikaye hankalin da zaki fahimci cewa Nima mai tsoron Allah ne banyi bada hujja ba "......... AFTER MONTH'S 7️⃣3️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ❤️‍🔥💔 BOOK TWO BY NARNAH KANWAR SOJA My 15Novel love, comedy drama "Love is a flame that burns bright, even in the darkest night." ✨ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT COMMENTS SECTION 👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/ErBzFgfrIhE9QWSOhld1g1 NOVEL ELITE CHANNEL FOR MORE NOVEL'S 👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGtQnP96H4UODNQaq35 AFTER MONTHS Duk wata hulɗa ta musamman tsakanin Indo da Dr Sadeeq ta ragu sosai. Bai daina zuwa inda take ba, bai kira ta a waya, kuma bai yi ƙoƙarin keɓantar da ita ba. Lokaci-lokaci, idan ta gaida shi, zai amsa da gajeren murmushi ko kawai kallonta baya yi. Wannan yanayi ya fara damunta sosai. Indo na zaune a dakin Kaka, tana shan tea cikin shiru, zuciyarta cike da tambayoyi: “Me yasa yanzu babu kulawa? Me yasa ya daina min magana kamar yadda yake da farko? Shin ya gaji ne? Ko kuwa wani abu ya faru?” Ta tuna duk lokacin da yake nan a kusa da ita, yadda zuciyarta ke bugawa cikin sauri, yadda numfashinta ke ɗauke da nitsuwa, amma yanzu duk wani motsi mai kyau da yake yi ya ragu. Wannan yasa ta fara jin rashin natsuwa. Kaka, tana lura da damuwar Indo, ta zo kusa da ita, ta zauna a gefen gadon ta, ta ɗan shafa hannu a kafadarta: “Yarinyata, me ya same ki? Kin ga wani abu ya sauya ne?” Indo ta juya, idanunta cike da damuwa: “Kaka… ina jin kamar Dr Sadeeq ya daina kula da ni. Ba ya zuwa inda nake, bai kira ni ba, idan na gaida shi sai ya amsa gajere ko ya kallona ba, amma bai yi magana ba. Wannan yanayi ya fara damuna sosai…” Kaka ta yi tsaki, ta zauna a hankali, ta ce: “Yarinyata, kada ki damu sosai. Sau da yawa namiji mai tsoron Allah yana ɗaukar lokaci kafin ya nuna soyayya yadda ya dace. Kada ki manta, yana kula da ke, amma yana yin hankali saboda ba zai so a samu wata matsala ba. Ki yi haƙuri, ki ci gaba da aikinki da karatu. Zuciyarsa na nan a wurinki, amma yana natsuwa ne kafin ya fito da abinda yake so a fili.” Indo ta ɗan sauke ajiyar zuciya, amma a ranta, zuciyarta na cike da rudani: “Amma nayi tunanin… idan har yana son ni, me yasa ya bar ni haka? Shin yana so in yi masa nuni cewa ina son shi ko kuma ya bar ni na gane a hankali?” Ta tashi, ta ɗauki wayarta, ta duba sakonnin da ta aika masa, amma babu amsa. Ta yi shiru, ta ajjiye wayar a gefe, ta zauna a saman gadon, tana kallon hasken dare mai launin blue wanda ke fitowa daga lamp a gefen gadonta, tana jin rashin nitsuwa amma kuma akwai wani ƙaramin saƙo na fata cewa duk da komai, Dr Sadeeq yana nan a ranta. Indo ta kwanta a gadon ta, hannunta na ɗauke da wayar, amma ta zauna shiru tana tunanin Dr Sadeeq. “Why is he acting like this? Yanzu ko ba ya so in gane soyayyarsa ne? Or is it just… carefulness?” Ta juya kanta, ta kalla lamp ɗin blue a gefen gadonta. Hasken ya sauka a fuskar ta, yana kawo nutsuwa amma kuma yana ƙara tsokana a ranta. Ta ɗan murmusa, ta ƙara fahimtar cewa duk da yadda yake natsuwa, akwai wani abu da yake boye mata. Da safe kuma, Indo ta tashi cikin ƙwaƙwalwar da ke cike da tunani. Ta shirya uniform nata, t amma zuciyarta na cike da rudani. “How do I make him notice me without making it obvious? Ta yi murmushi kaɗan. A gefe kuma, Dr Sadeeq yana office. Bai yi magana da Indo ko ya kira ta ba, amma zuciyarsa na ɗumama tun lokacin da ya hango ita a gidan Kaka. “She’s thinking about me, I can feel it… but I must keep my distance. I don’t want anyone to notice… not even her.” Sai ya ɗaga kai, ya kalla agogon sa: 9:30 am. Wani irin motsi ya shiga cikin zuciyarsa — yana tunanin Indo, amma kuma yana sanin cewa ya kamata ya tsaya a hankali. Indo a makaranta, tana zaune a classroom tana sauraron malami amma hankalinta yana wani wuri: “Why can’t he just… tell me something? Or at least, a small sign?” Wannan yanayi na tsokana da rashin natsuwa ya fara ƙara damunta. Ta tuna lokacin da ya zauna kusa da ita a cikin dare, yadda zuciyarta ta yi sauri, kuma ta ji numfashinsa kusa da ita… Amma yanzu, babu komai, sai tsananin fata da son ganin sa. A lokaci guda, a gida Dr Sadeeq yana tunani: “I have to protect her… I must make sure no one harms her, especially Atika. But how do I make her feel my presence without revealing too much?” Yanayin soyayya da tsokana ya fara girma, amma babu wanda zai iya ganin ko fahimtar zuciyarsu sai kawai su Indo da Dr Sadeeq. Indo ta ɗauki wayar ta, zuciyarta cike da rudani da son sanin yadda zata ja hankalin Dr Sadeeq. Ta kira Ilham: “Ilham, ga wani namiji da nake so, amma yana kau da kai. Me zan yi?” Ilham ta yi dariya kaɗan sannan ta ce: “Ke sauke application ɗin ChatGPT, zai ma baki shawara. Duk abinda ya shige miki duhu, whether Hausa or English, zai fahimta sosai. Ba za ki ji kunya ba, kuma zai taimaka miki ki gane yadda za ki yi magana ko nuna shawara ba tare da kunyi wani abu da zai sa ka wahala ba.”Indo ta ɗan yi tunani, ta ce: “Really? Zai iya taimaka min?” Ilham ta yi nod: “Yes, gaskiya. Ke kawai ki rubuta abinda kike ji, or tambaya abinda kike son sani, ChatGPT zai ba ki suggestion mai kyau, kuma za ki iya amfani da shi a hankali.” Indo ta murmusa, zuciyarta ta ɗan natsu. “Maybe this is my chance… to figure out how to get him notice me without making it too obvious.” Ta fara sauke app ɗin, tana jiran shawara mai kyau daga wajen ChatGPT kan yadda zata yi tunkarar Dr Sadeeq cikin hankali, amma a lokaci guda zata nuna cewa tana kula da shi. Indo ta buɗe ChatGPT, ta rubuta: “Hi… akwai namiji da nake bukata a kusa dani amma yana kau da kai a garini. Ina son ya kula da ni, amma ba tare da ya fahimci cewa ina son hakan ba. Me zan yi?” App ɗin ya ɗan ɗan yi loading sannan ya amsa: “Okay, Indo… ke fara da subtle attention. Kada ki nuna dukkan son zuciyarki a lokaci guda. Ki yi, kamar murmushi lokacin da ya kalle ki, ko yin magana mai kyau idan yana kusa da ke. Consistency is key, amma ki kula kada ya zama overbearing.” Indo ta ɗan yi murmushi, zuciyarta ta ɗan sassauta. “Hmmm… so I can catch his attention slowly, without him thinking I’m desperate.” “Next, ki yi friendly interactions. Misali, idan kuna office ko gida, ki yi tambaya game da abubuwan da yake yi, ko wani abu da yake sha’awa. Wannan zai sa ya fara tunanin ke a hankali. Har ila yau, ki yi amfani da body language — ka ɗan juya fuska idan yana magana, ka yi small eye contact, amma ba wuce gona da iri ba. Balance is important.” Indo ta ɗan ɗaga kai, tana kallon lamp ɗin blue a dakinta, ta ce: “So… I have to be subtle, show interest, amma without overdoing it. Kai, wannan shi ne strategy!”Sai ta rubuta ƙarin tambaya: “Amma idan ya kau da ni sosai, yaya zan sa ya lura da ni?” ChatGPT ya bada shawara cikin natsuwa: “Ido ido game da shi, sometimes lightly tease, ko yi small gestures of kindness. Kada ki nuna damuwa ko fushi; maimakon haka, ki nuna confidence. Namiji yana son wanda yake da self-control da mystery. Har ila yau, ki kula da appearances — subtle but attractive. Kamar ki kula da dress code, da posture. Wannan zai sa ya fara tunanin ke fiye da yadda yake so.” Indo ta ɗan yi murmushi sosai, zuciyarta ta cika da shauki: “Okay… I think I got it. Subtle attention, friendly, small gestures, body language, confidence, and mystery. Kai, ChatGPT, na gode sosai!” Ta ajiye wayar a gefen gadon ta, ta ɗan yi stretch, ta shirya tunanin yadda zata fara aiwatar da shawarar cikin hankali, ba tare da Dr Sadeeq ya gane ba. TO BE CONTINUED 7️⃣4️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT ********** Nan Indo ta shiga dakin wanka, zuciyarta na ɗauke da tunani mai ɗumi. Ta rufe ƙofar sosai, ta tabbatar babu wanda zai shiga, domin wannan lokaci nata ne kawai. Ta kunna ruwan dumi, ruwan ya fara wanke jikinta cikin natsuwa. The steam filled the bathroom, creating a warm, cozy atmosphere. Ta ji numfashinta yana daidaita, tana jin gajiyar rana ta bar jikinta. Ta fara da shampoo mai ƙamshi na lavender, ta shafa a kan gashinta mai tsawo da ƙyalli. Gashinta ya fara yin soft waves, yana kama kamar zinariya a ƙarƙashin hasken wutar bathroom. She closed her eyes and enjoyed the aroma, tana jin kwanciyar hankali na musamman. Bayan ta gama gashinta, ta yi amfani da conditioner mai moisturize, don gashinta ya kasance smooth da shiny. Ta bar conditioner ɗin na mintuna kaɗan kafin ta wanke. Nan ta ɗauki body wash mai ƙamshi na vanilla da musk, ta shafa a jikinta duka. Ruwan ya rika wanke duk wani gajiya da ƙazanta, ya kuma ɗauke tsamin rana a jikinta. Her skin felt refreshed, smooth, and glowing. Ta yi amfani da sponge mai laushi, ta tabbatar ta tsabtace kowanne ɓangare na jikinta, har da ƙafafu da ƙananan wuyanta. Bayan ta gama, ta yi gentle pat dry da tawul mai laushi, tana jin jikinta yana numfashi, yana murna da tsabta. Bayan wanka, ta ɗauki body lotion mai ƙamshi mai sauƙi amma mai daɗin numfashi. Ta shafa shi a duk jikinta, musamman a hannaye, ƙafafu, da wuyanta. The subtle fragrance lingered, not too strong but enough to leave a soft impression, ta san Dr Sadeeq yana son mace mai tsafta da kuma ƙamshi mai daɗi. Ta yi murmushi, tana jin jikinta yana kama da sabo, mai santsi da laushi. Nan ta koma mirror, ta fara light make up. Ba ta son abu mai yawa, amma tana son fuskar ta ta fito da kyau. Ta fara da primer mai laushi, sannan ta shafa foundation a hankali, ta daidaita complexion ɗinta. She focused on enhancing her natural beauty, not covering it up. Bayan haka, ta shafa blush mai ɗan ja da laushi, ta baiwa cheeks ɗinta fresh glow. Sai ta ɗauki eyeliner mai laushi, kawai ta ja ƙaramin layi a ƙasan idonta, ba mai yawa ba. Ta shafa mascara kadan don ta fitar da eyelashes, amma ba ta yi dramatiƙ ba. Idonta ya bayyana, ya kasance mai santsi, mai haske, amma natural. Nan ta koma lips, ta shafa strawberry lip gloss, yana haskakawa sosai amma ba mai yawa ba. Ta ji kamar shine abu daya da zai kara mata confidence. She smiled at her reflection, feeling elegant yet simple, ready to catch Dr Sadeeq’s attention without overdoing anything. Bayan haka ta ɗauki perfume mai sauƙi amma mai ƙamshi mai daɗi: vanilla, musk da ɗan ƙamshi na floral. Ta tabbatar ba mai ƙarfi sosai ba ne, amma yana isa a hankali ya bar scent trail idan ta wuce. Ta shaida kansa a madubi, tana jin jikinta ya yi feminine, soft, and classy. nan taye murmushi tace " kai gaskiya gayu ya haɗu badon Ilham na koya min Irrin wanan abubuwan ba ai da har yanzu bansan komai ba , amman yanzu tana gani na a haka ma zata ce ai banyi dai dai ba ,Amman dai ko ba komai nayi kyau "....... Ta koma Waldrop ta don zaɓar kayan da za ta sa kayan da ke nuna mata ta kasance mai kyau amma cikin classy and simple. Ta zaɓi skirt da riga na brown da orange atamfa daga kayan da Dr Sadeeq ya bayar, sun haɗu da kyau da tsafta, sun kuma dace da yanayin zafi da dare. She adjusted her outfit in front of the mirror, making sure every fold was neat, every color matched, and every accessory subtle yet effective. Ta ɗauki atamfa, ta daura a kai da kyau, gashinta ya kasance a gefe, yana nuna tsabta da natsuwa. Ta ɗan yi murmushi, Ta san Dr Sadeeq mutum ne mai tsananin kulawa, mai son tsafta da kwaliyyar mace, amma bata son ya ga ita kamar “overdressed” ko “trying too hard”. Bayan ta gama gyara kanta gaba ɗaya, ta tsaya a gaban madubi, ta duba kanta. Ta ji zuciyarta na bugawa da sauri, tana jin kamar ready for something important, ready to be seen but in a modest way. Ta ɗan yi ajiyar zuciya, ta lura da kowanne detail: gashinta, kwaliyyarta, ƙamshi, da kayan da ta saka. Dukkan su sun haɗu don bayyana natural beauty, elegant, kuma mai jan hankali a hankali. Nan ta ɗauki wayarta, ta dubi lokaci. Karfe 8:30 pm ne, kuma ta san Dr Sadeeq zai dawo daga office da gajiya. Ta ɗauki ƙoƙari don ta kasance calm, composed, yet attractive, domin idan har ya gan ta, ya yi mamakin ƙamshi da natural beauty ɗin ta. Ta shiga bedroom, ta zauna a gaban gadonta, tana ɗan motsa kayan, tana ɗaukar deep breaths, tana shirin ganin Dr Sadeeq. Ta tuna duk lokacin da ya zo gidan Kaka, yadda ya kula da ita, amma kuma yadda yake mai tsananin tsauri idan wani ya yi mata ƙoƙari. Wannan yasa ta yi natsuwa, amma ta kuma shirya to subtly catch his attention. Ta ajjiye wayar, ta rufe ido a hankali, tana jin zuciyarta na bugawa da sauri, amma peaceful, tana shirin lokacin da Dr Sadeeq zai shiga main parlour ko bedroom na Kaka. Indo ta tsaya a gaban madubi, zuciyarta na bugawa da sauri. Ta duba lokaci: karfe 10:00 na dare. Ta tagaji, alamar yau Dr Sadeeq bazai zo ba. Ta ɗauke mayafi a hankali, ta daura shi a kafadarta. Ta gyara kayan ta ƙarshe, ta tabbatar komai a wurin sa daidai ne. Ta lanƙwasa ƙafarta don ta daura slippers ɗinta, tana dubawa a gefen madubi, tana ganin hasken ƙaramar fitila mai launin blue yana bayyana fuskarta cikin laushi. Ta ji wani ɗan ɗumi a zuciya, amma ta yi ƙoƙarin boye duk wani excitement. Ta bude ƙofar bedroom ɗin a hankali, tana satar hanyar zuwa part na Dr Sadeeq, ba tare da kowa ya hango ba. Kowanne mataki da take ɗauka yana cikin natsuwa, shiru, amma cike da niyya. A bangaren Dr Sadeeq kuwa, yau tun da yamma yana fama da ciwon ciki. Rashin samun nutsuwa a zuciyarsa, damuwar rashin samun mace mai fahimtar da musamman Indo, ya saka shi cikin tunani. Ya jingina da baya a gadonsa, idonsa rufe-rufe, yana jin ciwon cikin sa sosai. Ya ɗauki ajiyar zuciya yana tunanin abin da zai yi. Amma duk da haka, yana kau da ido daga abinda Allah ya hallata masa — Indo da wuri. Ya san tana cikin gidan, wataƙila tana shiryawa ko a cikin part ɗinta, amma bai motsa daga wurin ba. Ya yi Sallah Mangariba da Insha’e, duk da ciwon da yake ji. Da ƙyar ya samu natsuwa don ya yi wanka mai sauri, ya kwanta a kifi bayan ya sha magani. Ya juya daga gefe zuwa gefe, idonsa rufe-rufe, yana ajiyar zuciya mai nauyi, yana jin yadda jiki da zuciyarsa ke neman natsuwa amma zuciyarsa na tunanin Indo. Duk motsi da yake yi, yana jin rashin gamsuwa, kuma yana son ganin ta, amma yana sane da cewa bai kamata ya yi wani abu da zai sa ta ji ba daɗi ba a wannan lokaci. Indo kuwa, tana satar hanya zuwa part ɗin sa, zuciyarta na bugawa cikin sauri da firgici, tana tunanin yadda Dr Sadeeq zai kasance idan ya ganta a haka. Kowanne mataki da take ɗauka yana cikin natsuwa, shiru, amma zuciyarta na ƙara ƙarfi. Ta isa ƙofar part ɗinsa, ta tsaya na minti ɗaya tana ajiyar zuciya Indo ta ɗan girgiza kai, ta yi murmushi a hankali, sannan ta nufa ƙofar, tana shirin ganin Dr Sadeeq. Ta yi fatan yana farke, yana iya lura da ita ba tare da ta faɗa komai ba, saboda ta san idan yana kallonta, idonsa mai kulawa da tsanani zai bayyana. A gefe guda kuma, Dr Sadeeq ya jajjaye, yana jin motsi a zuciyarsa, yana sane cewa Indo tana kusa, amma bai isa ya motsa ba. Ya san zuciyarsa tana bugawa da sauri idan ta zo kusa da shi, amma ya dage a matsayin mutum mai natsuwa da tsoron Allah, yana ƙoƙarin rike kansa daga yin wani abu aban Daren ya kasance shiru, kawai jin karar fan da ƙaramar sautukan birni daga nesa, amma a cikin wannan shiru akwai yanayi mai ɗauke da ɗumi da tsananin motsin zuciya tsakanin Indo da Dr Sadeeq. Dukansu suna cikin nitsuwa, amma zuciyarsu na magana a hankali da juna, suna fahimtar juna ba tare da sun furta kalma ɗaya ba. 7️⃣5️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Indo ta tsaya a parlour, ta ga babu kowa. Alamar yana cikin part ɗin sa. Ta ɗan ɗauki jarunta, ta yi sallama a hankali: “Assalamu alaikum, Dr…”amma babu amsa. shiru kawai. Ta ɗan ɗanƙasa handle na ƙofar ɗakin sa, ta buɗe a hankali. Sai ta ga Dr Sadeeq a gadon sa, kifi kamar mara lafiya, idonsa rufe, numfashi mai nauyi. Zuciyarta ta yi tsalle da ganin haka, sai ta tsayar da kanta nan take. Ta matso cikin daki, a hankali, zuciyarta cike da damuwa da kulawa: “Dr, kana lafiya?” Dr Sadeeq ya ɗaga kai a hankali, ido ɗaya yana kallonta, ya ɗan murmusa, amma bayansa yana nuna gajiya da ciwo ta motsa kusa da shi, tana jin zuciyarta na bugawa da sauri saboda ganin yadda yake cikin hali mai rauni da kuma tsananin natsuwa. Ta tsaya a gefen gadon, idonta na kallon sa cikin kulawa: “Ka sha magani kuwa? Ko kana buƙatar ruwa?” Sai Dr Sadeeq ya yi ƙoƙarin tsayawa, ya ɗan motsa kansa, ya kalleta da ido mai cike da nitsuwa, kamar yana godewa Allah da ganin ita a gabansa. Indo kuwa, zuciyarta ta yi natsuwa da kulawa, tana jin cewa a yanzu kawai tana so ta kula da shi, ba tare da wani abu na soyayya ya bayyana a fili ba. Dr Sadeeq ya ɗaga ɗan juyawar kansa ya kalle ta, sannan ya ja hannunta a hankali, yana cewa: “Kicce magani na, ki gaya buƙatata… ki taimakamin, kar na mutu. Ke ce kawai za ki bani hakkin na” Indo ta tsaya a gefen gadon, zuciyarta na bugawa da sauri. bata fahimci abinda yake nufi. Ba wai kawai yana ta jikin sa bane saboda son bacci ko wani abu na wasa, amma saboda yana buƙatar natsuwa da taimako, ya dawo cikin hayyancinsa. Ta ɗan ɗaure kai, ta ɗan matso kusa da shi, ta ɗauki hannunsa a nata hannu cikin tausayi. “Dr, za mu magance shi tare, kada ka damu… zan taimaka maka,” ta faɗa a hankali, idanunta na kallon sa cike da kulawa. Dr Sadeeq ya ɗan sauke numfashi, zuciyarsa na fara samun sauƙi, ya rufe idanunsa na ɗan lokaci yana jin dumin hannun Indo a nasa. Nan ya fara samun natsuwa, ya dawo cikin hayyancinsa, ya fahimci cewa kasancewar Indo kusa da shi, tana kula da shi da gaske, shi ne abin da yake buƙata a wannan lokacin. Indo kuwa, a gefe guda, zuciyarta na cike da damuwa da kulawa. Ta lura cewa a wannan yanayin, kawai tana so ta tabbatar da cewa Dr Sadeeq ya ji sauƙi, ya dawo cikin lafiyar hankali da jiki. Ta ɗan shafa hannunsa da laushi, tana murmushi a ranta da sanin cewa taimakon ta zai sa ya warke daga gajiya da damuwa da yake ciki. @@@@@@@@@@@@@@@@@ Bayan ya samu natsuwa, Dr Sadeeq ya tsaya a gefen gadon Indo yana kallonta. Zuciyarsa ta cika da tsoro da damuwa; ya fahimci cewa har yanzu tana ƙarama kuma babu wani motsi da take yi, abin da ya sa ya ji tsoron ko wani abu da zai iya cutar da ita. Ya ɗan ja numfashi a hankali, ya dafe kansa yana tunanin yadda ya kamata ya kula da ita ba tare da bata rauni ba. Duk da natsuwarsa da jin sauƙin zuciya, tsoron cewa zai iya cutar da ita ya sanya shi shiru, yana zaune gefenta cikin kulawa da hankali, yana tabbatar da cewa ba zai yi wani abu da zai cutar da ita ko motsi ba. yana kallonta a hankali. Zuciyarsa ta cika da damuwa, yana jin tsoro ganin bata motsi, ya san cewa duk wani kuskure zai iya bata rauni. A hankali ya taɓa hannunta, yana kiranta da sunanta: “Indo…” Amma babu amsa. Ya ɗan girgiza kai, ya duba fuskar ta da ido mai cike da kulawa sai ya ga cewa ta kwanta kamar bata sani ba, hakan ya sa ya ji ya ɓata natsuwa a zuciyarsa. Bayan haka ya shiga toilet, ya shirya wanka mai dumi. Ya ɗauko ruwa mai ɗumi, ya haɗa da ɗan Dettol don tsabta, sannan ya dawo gefen gadon Indo. A hankali ya fara wanke hannayensa, yana tabbatar da cewa komai lafiya ne, yana ƙoƙarin tsaftace kansa da kuma dakin. sanan ya ɗauke ta ya tsuma ta cikin ruwan Indo ta motsa ƙasa kaɗan, ihu ta ɗan fashe, tana cewa: “Allah ya isa… mugun Dr! Wallahi na daina sonka, mugu kawai!” Hakan ya sa Dr Sadeeq ya ɗan sauke numfashi, ya gyara zama, hawaye a idonsa, yana cewa cikin murya mai laushi: “Sorry, Indo… I can explain, but… I’m sorry for now, please.” Ya tsaya a gefe, yana kallonta, zuciyarsa cike da nadama da damuwa, yana tabbatar da cewa ba zai sake bata rauni ba. Duk tsawon lokacin, ya zauna a hankali gefenta, yana kula da natsuwa da kwanciyar hankalinta, yana jin tsoron cewa wani kuskure zai iya jawo wa Indo ciwo. A haka Dr Sadeeq ya ci gaba da wanke Indo a hankali. Duk lokacin da ta yi kuka, shi yana sauraron ta cikin natsuwa, yana tabbatar da cewa ba zata ji ciwo ba. Ya gyara bedsheet ɗinta, ya sanya ta a kan tawul, sannan ya gogge kanta da hannu a hankali, yana kula da kowanne motsi da kulawa. Indo ta sunkuya da kanta, tana jin ƙanƙanin tausayi da kulawar sa, a zuciyarta tana tsini masa saboda ta san cewa yana kula da ita sosai, amma zuciyarta na ɗan ƙoƙarin nuna ƙiyayya Shi kuma, a gefe guda, yana jin daɗi da godiya ga Allah saboda ya ba shi Indo a matsayin matar sa ta sunna, yana ganin hakan babban albarka ne. A hankali, ya tabbatar cewa kowanne abu da yake yi a gareta yana cikin natsuwa da kulawa, yana ƙoƙarin ganin ta samu kwanciyar hankali gaba ɗaya Bayan ya gama gyara ta da wankan, Dr Sadeeq ya miƙa mata kayan ta a hankali yana cewa: “Indo, zan mayar da kayan ki yanzu.” Amma Indo ta kaɗa kai tana ƙyale fuska da tsoron sa, ta faɗa cikin ƙarancin murya: “Banason ka ƙara taɓa wallahi… kar ka kalli jikina ka juya .” Ya yi shiru na ɗan lokaci, ya juya kansa gefe, idonsa ya rufe, sannan ya ce: “Toh, fine… Indo, bari in mayar da kayan ki, ba tare da na dubi komai ba.” A hankali ya ɗauki kayan ta, ya dawo ya mayar mata, yana tabbatar da cewa bai kuskura ya yi wani abu da zai sa ta ji tsoro ko rashin natsuwa ba. Bayan haka, ya ɗauki first-aid kit ɗin, ya miƙa allura da pain relief, da vitamins, yana cewa: “Wannan ne zai taimaka ki warke sosai. Zan yi hankali, babu ciwo mai tsanani.” Amman Indo ta kaɗa kai, tana kallon sa da tsoro, tana jin wani irin firgici: “Wallahi, bana son allura… kada ka yi min ciwo.” Dr Sadeeq ya sauke ajiyar zuciya, ya daure murmushi, sannan ya zauna a gefen ta: “Indo, ki saurare ni, zan yi hankali sosai. Ba zan bata miki lafiya ba, kuma zan tabbatar komai yana da sauƙi.” Da hankali, ya fara shirya allurar a hankali, ya tabbatar da cewa komai yana da tsafta, kuma ya kula da dukkan motsin ta. Indo tana rike hannun sa, zuciyarta na bugawa da sauri saboda tsoro, amma tana ganin yadda ya natsu da kulawa gareta ya fara sanyata a hankali. A hankali, bayan ya gama, ya share gashinta daga fuska. Indo ta kalli Dr Sadeeq da idanuwa cike da tsoro da natsuwa, tana jin yadda kulawarsa take kwantar mata hankali. Ummmmmmmmmmmmmmmmmmmm TO BE CONTINUED 7️⃣6️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Indo ta miƙe da gajiya a jikinta, tana jin ciwon ƙafarta da gajiya ta sa zuciyarta ɗan sassauta. Ta juya ta kalle shi da idanu cike da ƙarfin hali: “Dr… idan har zan kwana a nan, sai ka fita daga ɗakin,” ta faɗa a hankali. Dr Sadeeq ya ɗan yi murmushi mai laushi, ya matsa ƙasa da ƙasa ta gefenta, ya shafa gashinta daga fuska: “Toh… my queen, an gama yanzu. Zan fita.” Ya daga kai ya yi murmushi mai natsuwa, zuciyarsa cike da farin ciki da jin daɗin kasancewa kusa da ita, sannan ya juya ya fita daga ɗakin, yana rufe ƙofar a hankali. Indo ta kwanta a gadonta nan da nan, zuciyarta na bugawa da sauri, tana jin zafi da natsuwa mai ban mamaki. Duk gajiya da ciwon ƙafarta sun ɓace a hankali yayin da take jin kwanciyar hankali, tana rufe idonta a hankali. Bacci mai daɗi ya shigo mata nan take, zuciyarta na cike da tunani da jin daɗin kasancewa cikin kulawar Dr Sadeeq, duk da cewa a ranta, har yanzu tana ɗauke da ɗan haushi da takaici saboda abin da ya faru a baya. Amma wannan dare ya kwashe ta cikin nitsuwa, cikin kwanciyar hankali mai cike da ɗan jin daɗin zuciya. Ya zauna a kujera, zuciyarsa cike da tunani, ya lura da cewa Indo na raye da hankali amma akwai ɗan allura a jikinta wanda ke taimaka mata bacci mai natsuwa. Nan ya shafa kanta a hankali, murmushi a fuska: “Thank you so much, A’ishatu Indo. Kin bani farin ciki a lokacin da nake bukata, kin taimaka min a lokacin da nake bukata, kin faranta min rai a matsayin na mijin ki. Sai dai kuma nace Allah ya miki albarka. Amanar Mama, ban yi miki hakan da sani ba. KIYE ha’kuri. Inason ke… na tabbatar wa kaina da cewa ina sonki, so na gaskiya da amana. A yau, kin mayar dani babban mutum, na zama cikakken namiji. Allah ya saka miki da alkhairi, kuma Allah ya nuna mana ranar da zamu zauna ne dake a inuwa ɗaya matsayin ma’aurata.” Ya tsaya dan lokaci yana kallonta, zuciyarsa cike da natsuwa da godiya. Gaskiyar cewa Indo ta kasance a gefensa, cikin kulawa da soyayya, ta sa shi jin wani irin kwanciyar hankali wanda bai taba jin irinsa ba. A hankali, ya taɓa hannunta, ya rike shi a cikin nasa, yana jin dukkan bugun zuciyarta ta amsa natsuwarsa. A wannan lokaci, duk gajiya da wahala da suka sha, sun ɓace, suka bar shi da jin daɗin kasancewa tare da wanda yake kauna, cikin kwanciyar hankali mai cike da albarka. A haka ya ɗauke ta da kansa, ya goya ta cikin natsuwa kamar jaririya, yana jin nauyinta amma zuciyarsa cike da wani irin farin ciki da mugun tsoro — farin cikin samun ta a matsayin matarsa, tsoron kada a kama su ko a zarge su, musamman ganin tana cikin rauni sosai. Ya fito da ita daga ɗakinsa a hankali, hannunsa ɗaya na riƙe da bayanta, ɗayan kuma a ƙafafunta. Duk da cewa nauyin jikinta yana masa yawa, bai bari ta ji motsin wahala ba — ko numfashinsa ya rage don kada ta farka. Har ya isa part na Kaka, babu kowa a falon, sai ƙamshin attarun Kaka da shiru mai sanyi. Ya buɗe ƙofar ɗakinta Indo da hankali kamar mai tsoron farka wata aljana. Ya mayar da ita kan gadonta ya jawo bargon ya rufe ta, ya gyara pillow ɗin kanta ya matsa mata gashinta gefe sauke ajiyar zuciya. Yana kallonta, tana numfashi irin na baccin da ya fito daga magani. Fuskar ta kamar fara da safe, babu tashin hankali, babu kuka. Sai ya ɗauko wayarta daga gefen gado ya buɗe, ya yi rubutu, amma ganin ba zai iya faɗa komai cikin rubutu ba, sai ya dannan voice note, ya yi magana da ƙasa-ƙasa kamar yana magana da wata zuciya da yake tsoro ta fashe: “I’m sorry Indo… but I love you. Keep it… it is our secret. Our first night…” Ya aika mata. Ya maida wayar inda ya ɗauko ta. Ya tsaya na mintuna biyu yana kallonta kamar zai dawo ya rungume ta, amma ya maida kai gefe saboda tsoron Allah da tsoron a kama shi da ita. Ya janye numfashi ya fita a hankali, har ya dawo part ɗinsa. Da Asuba tagari, ƙarar sallar farko ta tashi. Yana shigowa ɗakin sa ya jingina da ƙofa, yana rufe idanuwa kowanne yayi ja saboda kuka da tsoro da soyayya. A ransa yace: “Ya Allah Ka rufe mana asiri… ka bani ikon gyara tsakanin iyayyena da Indo… Ka bani Indo ranar da duniya zata shaida ne halal nata ne …” 7️⃣7️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night BARKA DA SHIGOWA SABUWAR SHEKARA Da sassafe lokacin da ake kiraye-kirayen Asuba, Dr. Sadeeq ya fita a hankali daga ɗakin, ya tabbatar kofar ta rufe ba tare da hayaniya ba. Zuciyarsa cike da farin ciki, nutsuwa da wani sabon nau'in soyayya da bai taɓa ji ba a rayuwarsa. Ya tsaya ɗan lokaci a bakin ƙofa yana kallonta tana bacci — baccin da shi ya kawo mata, mai nauyin allurar hutu da ya yi mata saboda ta huta. A ransa ya ce: “Ke ce kyautar da ban taɓa zato ba Indo… Allah ya tsare min ke.” Washegari… Indo na farkawa, idanunta har yanzu nauyi suke yi. Tana ƙoƙarin tashi sai ga hasken wayarta yana walƙiya — one new voice note. Ta ɗaga wayar a hankali, zuciyarta tana dukan dumm… dumm… kamar ana buga ganga. Ta kunna sakon. Murya mai sanyi, mai raɗaɗi, murya da ta saba sanyaya zuciyarta, ta ji shi yana faɗa: “I’m sorry Indo… but wallahi I love you. Ki bar komai a tsakaninmu sirrinmu… our first night. Kiyi hakuri idan na yi over. Amma ke kika mayar da ni cikakken namiji jiya. Allah ya saka miki da alkhairi. Please ki kula da kanki My Queen.” Sakon ya ƙare da wata ajiyar zuciya mai nauyi da ya yi — mai kama da na mutum da yake riƙe da wani abu a ransa. Indo ta tsaya jingine da gado, hannu a kirjinta, hawaye masu sanyi suka gangaro. Ba na bakin ciki ba — hawaye ne na soyayya da jin daraja. Ta ce a hankali: “Ya Salam Dr. Sadeeq…” Indo na kwance har yanzu tana jin nauyin jikinta, banda jin daɗi. Idonta ya kumbura saboda baccin ya yi nauyi, zuciyarta kuma kamar an jefa ta a cikin ruwa — tana ji tana ɓuya tana jin kunya da tsoro iri biyu. Sai kawai ta hurgar da wayarta gefe, kamar ma ba ta son ta ga sunansa. “Bazan sake magana dashi ba… wallahi bazan yi ba.” Ta maimaita a ranta. Tana kwance haka har ƙarfe takwas. Kaka ta zo da mamaki, domin Indo ba ta saba yin baccin safe ba, musamman a weekend. Ta tura ƙofar ta shiga, tana kallon yadda Indo ke bacci kamar wata mai shayarwa da ta gaji. Kaka ta ce da ƙarfi: “Ke tashi ki zo kimin kitso! Kince yau zakimin, ko sai na buga miki sanda? Yaran zamani da baccin banza!” Indo ta buɗe idonta a hankali, idon jajaye kamar mai zazzabi.Ta ce da murya mai rauni: “Kaka… yau banda lafiya ciki na ke ciwo sosai.” Kaka ta tsaya cak, ta zaro ido: “Ayyo! Ayyo Indo? To shikkenan, Allah ƙara lafiya Dr. Sadeeq yazo na gayyemai yazo ya baki magani.” Indo ta tsaya shiru kamar an caka mata wuka. Da sauri ta miƙe zaune tana girgiza kai: “A’a Kaka! Don Allah kar ki gayyamai komai… Ina jin zan warke da kaina. Kar ki dame shi.” Kaka ta ja dogon tsaki: “Aikin banza. To dai ki sha magani ko kishi ruwa. Ni na tafi.”Ta fita tana gunguni. Amma Indo kuwa — da magana ɗaya Kaka ta faɗa — zuciyarta ta rikice banda ciwon ciki dai, kunya da tsoro ne ke murɗa ta. Ta ɗora hannu a kirji tana jin bugun zuciyarta kamar ana dokawa da guduma. “Fusata nake dashi. Bai da wayo wallahi. Ni ma ai mace ce… ya yi tunanin ina iya kallon idonsa yau?” Ta sake maimaitawa a ranta: “Alkawari na dauka… daga yau ba zan sake magana dashi ba.”sai wayarta ta sake yi vibration a gefen gado ta runtse ido Sunansa ne. Dr. Sadeeq. Calling… Indo ta ga kiran Dr. Sadeeq yana shigowa… ta ɗaga idonta ta kalle shi da tsana, zuciyarta ta hau tsalle. “Wallahi bazan amsa ba.” Ta kashe wayar nan take. Wayar ta sake ringing… Ta ƙara kashewa. A karo na uku ya sake kira… nan fa ta dakan wayar gaba ɗaya ta switch off. Ta tashi a hankali, tana rik’e ƙasan cikinta saboda zafin nan na budurci da bai saba da abin da ya faru ba. Ko da tana jin tsoro, Indo ta ɗan yi wayo: ta hada ruwan zafi a bucket, ta naɗe kanta da towel, ta shiga bathroom ɗin su. Ruwan zafi ya taba jikinta ta tsinci kanta da ƙara: “Ayyooo…!” Zafin ya motsa mata tunaninta, hawaye suka cika mata ido. Amma ta daure saboda ta san hakan zai sauke mata radadin. Ta yi wanka a hankali kamar wacce ke ladabtar da kanta. Bayan haka ta sa simple riga, mai laushi, ba wata ado. Ta koma ta kwanta, ta ɗaura hannu sama tana jin baccin ya dawo, amma zuciyarta cike take da fushi – baccin bai isheta ba a bangaren Dr. Sadeeq kuwa da farko ya zuba ido a wayarsa kiran na zuwa busy yayi murmushi mai sauti, ya tafa hannunsa: “Fushi take… ai dole ta yi. Amma tawa ce.” Ya kwantar da kansa a gado ya numfasa da nishadi kamar mijin da aka gama yi wa faɗa amma ya ji daɗin komai. Ya wuce gym, ya yi wanka da kumfa farare, cikin bathtub mai ɗumi. Ya lumshe ido yana tuno daren jiya, yana murmushi,yana ganin Indo ta rikice, yana jin yadda ta yi kuka, yadda ta yi ƙoƙarin gudu… Shi kaɗai yasan irin farin cikin da ya shiga jiya. A yau ya zama namiji cikakke — kuma Indo ce ta ba shi hakan. Ya fito daga wanka yana shafa kansa wadda ruwan kumfa ke zuba a gwiwowinsa. Cikin nutsuwa da annuri, ya saka farin T-shirt, ya shafa turare, ya nufi part ɗin Mommy. Yana shiga ya rusuna da girmamawa: “ gd morning Mommy…” Ta amsa da murmushi mai kama da na mace mai iko “Sadeeq, Daddy zai dawo on Wednesday.” ya gyada kai kuna dan annuri a fuskarsa Mommy ta tsuke fuska nan take da murya mai ƙarfi ta ce: “Inason ka tabbatar da maganarka da Atika. Wannan ba shawara bace, umarni ne. Karka manta… ka koreta daga gidan nan saboda hayaniyarta karka yi tunanin ka yi nasara ko ka tsere. Atika matar ka ce HAR ABADA.” Yana son bude baki, idan akalla ya ce “Mommy—” ta daga hannu cikin masifa “Dakata. NOT even a word. You can go.” ya tsaya yana jin gabanshi ya fadi yayi salati a ransa ya fita daga d'akin kamar wanda ya yi rashin nasara a yaki 7️⃣8️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night BARKA DA SHIGOWA SABUWAR SHEKARA Dr. Sadeeq yana tafiya cikin harbawa, zuciyarsa cike da tunanin Indo murmushinsa ta dabaibaye fuskarsa gaba ɗaya, har sai da ya isa ƙofar part ɗin Kaka. Ya tsaya ya gyara rigarsa, ya shaƙi kansa da sanyi, sannan ya shigo cikin ladabi: “Kaka, ina kwana.” Kaka ta dubeshi, ta yi murmushi tana zolaya: “Kai Sadeeq yau ka yi kyau kamar sabon angon da aka tayi kwalliya. Me sirrin ne haka? Ko akwai wani abu ne haka Irrin wanan farin ciki?” Sai ya sosa kai kamar yaro da aka kama da laifi “Kaaaka…” ya ce cikin kunya Ta yi dariya ta girgiza kai sannan ta ce: “Bar wannan. Indo ce ba da lafiya. Tashi ka duba ta, ka bata magani. Tun safe take cewa ciki na ciwo.”Nan da nan jikin Dr Sadeeq ya yi sanyi. Ya ji kamar zuciyarsa ta tsaya. Ya ce da gaggawa “To, kaka. Bari in je yanzu.” Ya nufi dakin Indo magajin da zuciyar da ke dukan sauri-sauri. Yana shiga ya ga ta kwance, amma tana ganin sa idonta ya sauka a kansa Hawaye suka dawo mata fushinta ma ya dawo da sauri. Tayi maza ta tashi, ta juya gefe, ta kama kwallon baci da mamaki da takaici ya dan matsa kusa da ita da tausayi: “Indo… ya jikinki?” Yayinda yake kokarin ta'ba fuskarta Sai ta fisge jikinta tamkar wuta ce a jikinsa. Ta kame bakinta, idonta ya kad’a ja, sannan ta sunkuyar da kai, ta ce cikin rawar murya: “I hate you… mugu. Allah zai sakamin. Wallahi bazan yafe maka ba.” Dr Sadeeq ya tsaya duuuuurrrr, kamar an zuba masa ruwan sanyi muryar Indo ta sare masa zuciya tamkar wuka. Ya matsa a hankali yana kokarin zama kusa da ita amma tana ja baya tana kuka, tana girgiza kai kamar wacce aka ci amanarta. Ya lumshe ido, ya shaƙi numfashi ya ce a hankali “Indo… ki saurare ni…” Amma kafin ya karasa— Ta daka masa ihu da murya kasa amma cike da zafi: “Kar kayi kusa dani! Kar ka kara taba ni!! Kai mugu ne! Allah ya isa tsakanina da kai!” Idanuwan Dr Sadeeq suka cika da takaici, nadama, da tsoro ya kama kansa a hankali. Kalmar “Allah zai sakamin! Bana sonka!” ta buga masa tamkar wuka mai kaifi. Zuciyarsa ta tsinke numfashinsa ya ja ya tsaya ya jingina da bango, idanunsa sun yi ja sosai kamar mai shirin fashewa da kuka. A hankali ya matso gaban gadon, amma ba tare da ya kusanceta da hannu ba — tsoro ne ya rufe shi. Tsoron ya kara cutar da ita… tsoron ya ƙara bata tsoro… tsoron ya rasa Indo ya durƙusa gaba ɗaya a ƙasa, kamar yaro da ya rasa hanyar kare kansa. Muryarsa na rawa kamar wanda ake jingina shi da kukan maza: “Indo… na san na cutar da ke. Na san ban kyauta ba. Amma wallahi ban yi da nufi ba. Ki kalle ni ko sau ɗaya don Allah.” Ta yi saurin kawar da kai, hawaye na gudana kamar famfo. Shi kuma ya kai hannunsa kan ƙasan, yana murza yatsunsa cikin nadama kamar wanda yake neman gafara daga ƙasa. Ya ce da murya mai sanyi amma cike da radiali: “Indo, bazan iya kwana rana ɗaya ba tare da na ji kin yafe min ba. Ban san me ya same ni ba jiya… na rikice… na kasa tunani… zuciyata ta kamu da wani abu da ba ta taba ji ba.” Ta daka masa tsawa cikin kuka “Ka yi shiru!! Ka min mugunta! Ka ɗauke min mutunci! kamin Fyade…”ta kasa magana saboda kuka ya tsare mata maƙoshi. Kai tsaye sai ya jingina goshinsa da gefen gadon, yana cewa cikin murya mai rauni: “Ki zage ni, ki la'ane ni… duk zan dauka. Amma ki ce min baki tsani ni gaba ɗaya ba, Indo… ko kadan ne. Don gidana ya rikice yanzu saboda rashin jin lafiyarki.” Ta girgiza kai tana kuka sosai “I hate you…!!” Ya lumshe ido, hawaye suka cika masa idanu — ba wanda ya taba ganin Dr Sadeeq cikin irin haka Muryarsa ta kasa fita sosai: “Ki ce komai… banda wannan, Indo. Kar ki ce kina tsanata. Zuciyata ba za ta iya ɗauka ba.” Ya ɗago idonsa a hankali, ya kalleta da zuciyar mutum da yake murda cikin wuta: “Na rantse, bazan taba sake cutar da ke ba. Bazan taba matsa miki ba. Ki bani dama in gyara. Don Allah… ki yafe min.” Kamar zai rushe da kuka ya ce: “Ki yafe min kafin zuciyata ta fashe Indo… please.” Kalaman “I hate you” da ta furta har yanzu suna dukan kunnensa, amma sai kalmar da ta biyo baya ta shake numfashinsa gaba ɗaya: **“Da kana sona ai baxaka min FYADE kawai don kaga bani da gata a duniya…!!”zuciyarsa ta tsaya. Numfashinsa ya tsaya kamar an gauraye zuciyarsa da wuka da gishiri. Ya daga kansa a hankali, idanunsa sun cika da hawaye masu raɗaɗi, ba kamar namiji ba — kamar ɗan yaro da aka karya masa zuciya. “Indo… fyade? Ni?” Ya murza hannunsa a kirjinsa yana neman numfashi. Zuciyarsa ta buga da karfi. Cikin murya mai ƙyarƙyawa da rawar baki ya ce “Na fi kowa sanin cewa fyade babbar zalunci ce… ban taba tunanin zanyi abu irin wannan ba. Wallahi… ban yi miki hakan da nufi ba, Indo… ban tursasa ki ba… ban san me ya same ni ba jiya…” Ta katse shi da kuka mai tsanani: “Kar ka min karya!! Ina kuka ne da taimako jiya? Ka yi amfani dani saboda bani da gata! Babu wanda zai nema min hakkina. Kai kawai ka gani kana da iko—ka yi abin da kake so!!” Ta buga masa magana cikin zafin da bai taba gani ba Shi kuma sai ya rike kansa yana girgiza kai kamar mahaukaci: “Indo… don Allah ki saurare ni. Ba iko nayi amfani ba. Ba zalunci nayi ba. Na rikice ne…” Ta kara ihu: “Kai mugun mutum ne! Wallahi bana son ka! Allah zai sakamin!!”Kalmar “mugu” ta doki zuciyarsa kamar kibiyar toka. Ya matsa dab da gadon, ya durƙusa sosai har gwiwinsa suka taba kafet din, yana kuka cikin shiru: “Na yi kuskure… amma kada ki kira ni mugu. Indo, ke ce mutuncina. Ke ce burina tun farko. Ban san kin tsorata ba… ban san kin yi rauni ba…” Ta juya gefe tana wani kuka mai ciwo: “Ka cutar da ni… ka ɓata min rayuwa… ka dauke min komai… kuma ka ce kana sona?” Shi kuwa ya zube da zuciya ta fashewa ya ce: “Na rantse da Allah… idan na san abu daya ya taho miki, zan ba kaina hukunci kafin wani ya yi min. Zan mutu kafin in ga kin tsani ni…” Ya shiga kuka sosai, ba na raƙumi ba — na zuciyar miji da ya san ya karya amana mai tsarki. A hankali ya miƙa hannu, amma ba tare da taɓata ba, har yana girgiza kai: “Indo… kin yi tunanin na yi miki haka saboda baki da gata? Wallahi… da kin san wanene ni a gare ki… da baki fada wannan maganar ba.” Ta ji maganar ta tsaya mata a kunne: “Wanene ka a gareni?” Shi ya lumshe idanu, hawaye na gangarowa: “Mutumin da ya fi kowa dacewa da ki… mutumin da nake fata ki sani… amma ba yau ba.” ta harare shi ta ce: “Bana sonka! Ka fita!!” Ya mike da kyar, ya goge hawayensa yana shashsheka kamar yaro: “Zan fita… amma kada ki sake cewa na yi miki fyade da nufi. Abin ya karyani fiye da duk hukuncin da ki ka yi min.” Ya juyo a ƙofa, da murya mai rauni sosai: “Na yi kuskure amma ba zalunci nayi ba, Indo.” ya rufe ƙofar a hankali kamar zaij' fashe. Indo ta rushe a gadonta, kuka da hawaye suna zuba ba kakkautawa. Duk wani ƙarfin zuciya da ta yi ƙoƙarin nuna baya nan ya bace, sai tsananin raɗaɗin jiki da tunani. Ta matso cikin bargo tana ƙoƙarin ɓoye fuskar ta, amma kukan nata ya cika ɗakin har ya kai kofar parlour. A gefe kuma, Dr Sadeeq ya koma dakin sa, zuciyarsa ta karye sosai. Ya zauna a kan kujera yana rufe fuska da hannu, numfashinsa yana da sauri, hawaye na gangarowa. Duk da cewa a zahiri bai cutar da ita da nufinsa ba, zuciyarsa ta san cewa Indo ta ga wani abu da bai kamata ba, kuma wannan ya sanya shi cikin tsananin tsoro da nadama. Ya girgiza kai, yana cewa a ransa: "Allah… wallahi na yi kuskure. Ban taba son cutar da ita ba. Ta isa yanzu, na bata rayuwarta… Ina fata zata gane cewa nufina ba zalunci bane." A wannan lokaci, Kaka ta shigo dakin Indo. Idonta ya buga da ganin ɗan jaririn ciki da kuka da zafi a fuskar Indo. Ta shiga cikin dakin, ta zauna a gefenta, tana cewa: "Indo… me ya same ki? Me yasa kika fara kuka haka a safe haka?" Indo ta ɗan sunkuya da kanta a cikin bargo, tana ƙoƙarin kawar da hawaye, amma zuciyarta da jiki sun kasa. Ta saki ƙara da muryarta mai raɗaɗi: "Kaka ciki na na ciwo sosai kamar zan mutu" Kaka ta ɗan matsa kusa da ita, ta rufe fuskar Indo da hannunta, ta yi ƙoƙarin kwantar da ita: "Yaya… ki kwantar da hankalinki. Me ya faru ne? muna da Dr a gidan nan ?" Indo ta girgiza kai, ba zata iya furta sunan Dr Sadeeq ba tukuna. Duk da haka, zuciyarta na bugawa da sauri, tana jin tsoron ya sake zuwa ko ya gan ta a irin wannan hali. Kaka ta ci gaba da tausayawa, tana cewa: "Ki huta, Indo. Kada ki damu, babu wanda zai cutar da ke. Ki ɗan kwantar da zuciyarki, ki sha ruwa, sai mu gani me zai yi tunda zai kawo maganin yace miki" A gefe kuma, Dr Sadeeq yana cikin dakinsa, ya zauna yana ɗan jin tsoro da nadama. Duk da cewa ya dawo cikin natsuwa, ya san cewa Indo tana cikin zafi, kuma yana jin nauyin alhakin abin da ya faru. Ya ɗauki hannu ya shafa fuskarsa, yana cewa a ransa: "Wallahi… na tsorata sosai. Ban yi nufin cutar da ita ba… amma yanzu ina jin tsoron ta ga abin da ya faru… Allah ya ba ni damar gyara wannan." Haka aka sami shiru a gida na wasu mintuna, Indo na ci gaba da kuka cikin bargo, Kaka na tausayawa, yayin da Dr Sadeeq ke cikin dakinsa yana tunanin yadda zai gyara lamarin ba tare da ya cutar da Indo ba. TO BE CONTINUED......................... 7️⃣9️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night BARKA DA SHIGOWA SABUWAR SHEKARA " Sadeeq me yazo kanka U mean u rape her she is just 16 oh my god" yes Kamal wallahi bansan me yazo kaina ba ita ta kawo kanta at this moment ina fama da jikina so and I aks her but ashe bata fahimci ne ba ta amince zata taimaka min " ajiyar zuciya ya sauke for now Dole taye fushi dakai abu guda ɗaya ce tunda ka bata haƙuri tana tsoron ka yanzu ,dole ka daina zama kusa da ita give her some time " Bayan shawarar Kamal, Dr Sadeeq ya ɗan sassauta zuciyarsa. Yana jin tsoro amma kuma yana sane cewa dole ya bar Indo ta huta. Ya yanke shawarar daga yanzu zai kula da ita daga nesa, ba tare da kusantar ta kai tsaye ba. A gefe guda, Indo tana cikin dakin ta, har yanzu tana jin rauni a ƙafarta. Bata san yadda Dr Sadeeq yake ji ba, amma tana jin zuciyarta tana ɗumama da tunanin daren da ya gabata. Ta kashe wayarta, ta rufe ido, tana ƙoƙarin samun natsuwa, amma har yanzu ranarta na tsoro da fushi. Sai ta ɗan motsa, ta matsa kan bargo, tana jin ƙafarta kaɗan na ciwo. Ta ɗauki ruwa mai ɗumi ta yi wanka a hankali, ta shafa kayan shafawa masu ƙamshi mai sauƙi, turaren da take so sosai, da lips strawberry nata. Ta sanya kwali mai laushi, bata ɓata lokaci sosai wajen ado saboda tana son Dr ya gani a sauƙaƙe amma a tsafta. Bayan ta gama, ta daura skirt da riga mai launin red a d black, kayan da Dr ya bayar. Tana kallon kanta a madubi, tana murmushi: “Yanzu zasu ga ni, amma ba zan nuna duk abin da nake ji ba.” A waje kuma, Dr Sadeeq yana office, yana tunanin Indo. Zuciyarsa na bugawa, amma yana ƙoƙarin sarrafawa da tsanani. Ya san cewa bai kamata ya kusanci ta yanzu ba, sai dai ya kula daga nesa. Ya ɗan sauke numfashi, yana cewa a ransa: “Allah ka taimake ni, ya kare ta, Allah ka ba ni haƙuri.” Kamal ya kira shi nan da nan, yace: "Ka tabbata ka kula daga nesa yanzu. Kada ka kusantar ta sai lokacin da ta huta. Wannan zai rage tsananta ta, kuma zai kare ku duka." Dr Sadeeq ya jinjina kai, yace: "Nagode, Kamal… zan jira lokaci. Zan kula da ita daga nesa, amma zuciyata… tana nan cike da damuwa." Indo tana kwanciya, tana jin ciwon ƙafa da ɗan tsoron abin da ya faru, amma tana ƙoƙarin samun natsuwa. Bata sani ba cewa Dr Sadeeq yana kula da ita da dukkan motsinta yana kulawa da lafiyarta da kuma zuciyarta. Haka ne suka shiga lokaci na hutu da natsuwa — Indo tana ƙoƙarin murmushi da jure ciwo, Dr Sadeeq kuma yana ƙoƙarin sarrafawa da tsanani da soyayya daga nesa, yana jiran lokaci daidai domin ta warke sosai kafin ya sake kusantar ta. Ranar Laraba ta yi kyau, rana mai haske kamar zata yi sanyi da annashuwa. Dr Sadeeq ya shirya cikin ƙananan kaya masu kyau, wankan sa ya yi tsabta, turare ya sanya, gashi da kwalliya a hankali, ya tabbatar komai cikin natsuwa kafin ya tashi. Zuciyarsa na ɗauke da annashuwa da ɗan damuwa a lokaci guda, saboda yau Daddy zai dawo ,na ya shirya zuwa airport A airport, bayan wasu mintuna kaɗan, ya iso tare da Daddy, fuskar Daddy cike da farin ciki da murmushi. Sun yi ta gaisuwa, Dr Sadeeq na ɗauke da kayan su, yana tabbatar Daddy ya ji daɗi daga tafiya. Da suka dawo gida, gidan ya cika da murna. Mommy, Hajiya Binta da Kaka sun tashi tsaye suna ta murna da dariya, suna rungumar Daddy. Yaran gidan ma suna ta hawan-gida, suna ta murna da farin ciki ganin Daddy ya dawo lafiya. Duk gidan ya cika da hayaniya, murmushi da annashuwa. Sai dai Indo, a nata bangare, tana kwance a dakin ta. Ko da muryar dariya da murnar da ke cikin parlour ya isa dakin ta, ta kasa motsi. Tunani da damuwa na cikinta, zuciyarta ta cika da rashin natsuwa. Ta rufe idonta, tana jin kamar duniya ta tsaya cak a kanta. Duk murnar gidan, duk dariyar da ke waje, bata da tasiri a kanta. A haka Dr Sadeeq ya lura da farin cikin sauran gidan, amma zuciyarsa ta yi tunani akan Indo. Duk da cewa ta kasance a kwance a dakin ta, ya san zuciyarta na cike da damuwa da tsananin tunani. 8️⃣0️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night BARKA DA SHIGOWA SABUWAR SHEKARA Indo ta fara samun sauƙi sosai. Duk da cewa har yanzu bata gama mantawa da abin da ya faru ba, jikinta ya soma dawowa da ƙarfi. A gidan Kaka kuwa, ana ta motsi, ana ta shiri saboda jibi za a fara azumi. Gida kamar kasuwa, ana shigo da kaya iri-iri; shinkafa, taliya, sukari, garin koko, miya, kayan miya, kayan tsire, kayan gyaran jiki da ma waɗanda Indo bata taɓa gani ba. Kaka da kanta tana ta duba kaya, tana karɓa, tana umarni kamar shugaban babban gida. Indo na kwance a gadonta tana kallon ƙofar dakin da ake ta zirga–zirga. Sai ta lumshe ido a hankali tace a ranta: “A lokacin da nake tare da ƴan uwa na a Modirre, ina zan san ana shirin azumi haka. Na saba da kaka-nazari, yunwa, da ɗan abincin da ake samu da ƙyar. Ashe akwai rayuwar da ake shirin azumi da dariya, da kaya kala-kala, da turare, da tsabta irin wannan…” Ta ji wani abu ya tsinke mata zuciya. Ba kishi ba ne, ba kuma bakin ciki ba—wani irin sabon yanayi ne na gane bambancin rayuwar ta baya da yanzu. Sai ta ɗan murmusa kaɗan, murmushin da ya fi kama da hawaye a zuciya ta ce: “Da Mama tana raye da ni, da yau muna cikin yardar Allah, muna ta shirye-shiryen azumi tare… Allah ka jiƙan ta.” Ta share ƙaramin hawaye, ta kalli sama. A waje kuwa ana ta dariya; Layla da Na’iba suna ta cece-kuce da murnar zuwan Daddy, Mommy na ta umarni, Kaka na ta tsawata “Ku kawo wannan nan! Ku cire wannan can!” Gidan cike yake da farin ciki—banda Indo da ta ji ranta ya yi wani irin nauyi mai sanyi… mai kama da kewa da godiya a lokaci guda. Washegari da sassafe Indo ta tashi cikin natsuwa. Jikinta ya warke sosai, sai dai zuciyarta tana da rauni mai zurfi. Ta shirya cikin uniform dinta—farar riga da skirt mai launin blue—kamar yadda ta saba. Amma duk da shiryawar, idan aka kalle ta sosai za a ga ta rame kaɗan. Damuwa ce ta danne ta tun jiya har yau. Ta kalli madubi ta ɗan gyara hular uniform ɗinta sannan ta ɗan yi numfashi mai zurfi. “Kawai yau ban son ganin sa… ko a hanya,” ta fada a hankali a zuciyarta. Ta ɗauki bag ɗinta ta fito parlour, ta gaida Kaka cikin ladabi “Allah ya tsare ki Indo, ki kula da kanki.” “Amin, Kaka.” Ta dan murmusa kadan amma murmushin ba ya kai zuciya. Ta fita bakin titi tana jiran bus. Ranar tana da sanyi, iska tana kadawa sannu–a–hankali tana motsa gefen uniform ɗinta. Tana tsaye ta sunkuyar da kai, saboda ba ta son ko ta hangi Dr Sadeeq daga nesa. Sai kawai ta ji ƙamshi mai tsada ya wuce iska—ƙamshin da ta sanshi har cikin zuciyarta. Ta dago a hankali ga shi nan. Dr Sadeeq ya fito daga part ɗin Mommy cikin fararen kaya masu tsabta, sun kama jikinsa sosai, kansa yakiye, fuskar nan tasa mai cike da natsuwa da annuri. Kallon farko kawai ya ishe ta ta ce a zuciya: “Mugu…” Shi kuwa yana ganinta yaji komai na jikinsa ya yi laushi. Murmushi ya faɗaɗa masa sosai—irin murmushin da ya fito daga zuciya. Ya ɗaga hannu a hankali “Indo…” Ta juya kai kamar bata ji ba ya kara kiran sunanta dan kadan da murya mai dadi: “Indo…” Sai kawai taga bus ta tsaya. Da gaggawa ta shiga ba tare da ta waiwaye ba, tana jin zuciyarta na bugu alamun tsana da tsoron sake haduwa da shi. Bus ta tafi. Shi ya tsaya tsakiya yana kallon bayanta har bus ta ɓace. Sai ya ja dogon ajiyar zuciya ya ce a hankali, kamar yana magana da kansa: “Yanzu haka… ta tsaneni. Batason ganin fuska ta ko gaisuwa… babu.” Ya daga kafada ya jingina da jikin gate ɗin gida, ido a rufe na sakan biyu. “Fine… fina zama nesa yanzu… amma Indo, wallahi zan gyara abin da na bata. Zan jira lokacin da zata dawo min da kanta.” Ya janye kai, ya juya cikin gida da zuciya mai raɗaɗi da ƙauna a lokaci guda. @@@@@@@@@@@@ A break time, dalibai suka fara fita suna dariya suna watso ruwa. Indo kuwa tana tafiya a hankali har ta same Ilham a kujerar ƙarƙashin shade. Ilham ta kalleta da sauri ta ce, “Wayyo Indo! Me ya same ki? Kin rame sosai wallahi.”Indo ta dan saki murmushi marar kuzari. “Bana ce miki… cikina ke bani ciwo ba.” Ilham ta kankance ido tana kallon ta sosai. “Hmm… cikinki? Indo wannan ba sabo bane. Is normal, ai wasu lokutan haka ake.” Indo ta ɗaga kai a hankali—ba ta son ta kara yin magana game da jikinta. “Zo nan ki zauna,” Ilham ta ce tana jan hannunta. “Kawata, shafa min kai ki fada min naji… akwai labari ko?” Ta rike hannun Indo cikin surutu. Indo ta lumshe ido, ta ce da rauni, “Ilham… kawai ki bani snacks ɗin nan mu ci, kada ki tambayeni komai yanzu.” Ilham ta yi dariya ta ce, “To shikenan madam, bari kawata ta huta. Ga chocolate, ga drink, ga meat pie. Wallahi dole ki ci, na sani bakya cin abinci idan kina deep thinking.” Indo ta ce, “Na gode kawata ta…” Suka fara cin snacks ɗin duka su biyun. Ilham tana yi mata zolaya, Indo tana dariya kadan–kadan, duk da ba ta sake gaba ɗaya ba. Sauran ’yan ajin suna kallon su suna cewa “Indo yau bata da energy wallahi.” Sai Ilham ta ce, “Kawata ce wannan. Ku bari ta huta. Break is for relaxation ba damuwa ba.” Suka zauna a cikin inuwa suna hira sosai. Ilham tana kokarin tsaranta ta dawo mood ɗinta, tana basarwa tace: “Kinji baka kawata? Nan da nan zaki farfado… yanzu dai after school zamu tafi tare ko?” Indo ta gyada kai tana lumshe idanu — tana jin dan natsuwa saboda Ilham ta bata nutsuwa sosai. ALLAH KA HAƊA MU DA ƘAWAYE NAGARI 8️⃣1️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT BARKA AUNTY INDO MARUBUCIYAR SAWUN KEKE TA SAMU ƘARUWA HAIHUWA ALLAH YA RAYA MANA BABY GIRL AMEEN TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night AFTER SOME DAY'S Ilham ta shigo class ɗin tana ta tsalle da shewa, tana kiran“Albishirii Indo! Indo!!” Indo, wadda take jingine a kujerarta tana rubutu, ta daga kai a hankali ta ce“Albishiirrr? To goro.”Ilham ta damƙe hannunta cikin rawar murna ta ce: “Indo! Zan koma BOARDING SCHOOL! THE REGENT SECONDARY SCHOOL — BOARDING FOR GIRLS ONLY! Daddy ne ya kawo shawara. Yanzu haka za a fara min registration. Na samu transfer! Kinga yanzu ina SS1 ke nan!” Indo ta tsaya cak. Kallon idanunta ya canza, zuciyarta ta matse kamar za ta fashe tace da murya mai rauni: “Ilham shine kike murna? zaki barni? Don Allah kar kitafi… Kar ki barni ne kadai kece kawata, ke ce mai bani shawara… ke ce yar uwata. Ilham please… don Allah kar ki tafi ki barni.” Kallon Ilham ya canza nan take. Murnar da take yi ta tsaya, ta rungume Indo sosai tana shafa bayanta. “No Indo… ban shirya rabuwa dake ba wallahi. Amma saurari bayani na.”Ta zaro wani form daga jakkarta, ta ce: “Gashi nan Form nawa. Amma yana da biya biyu. Daya na registration ne Ki kaiwa Brother Sadeeq… ki ce ke kike so ku koma school ɗaya da ni boarding.” Indo ta sake girgiza kai tana kuka kadan: “Ni? Ni na koma boarding?” Ilham ta share mata hawaye ta ce: “Eh Indo. Rayuwar boarding za ta gyara mana komai. Zamu tashi tare, mu kwanta tare, mu yi karatu tare, mu yi rayuwar mu tare. Ba zan tafi in bar ki cikin damuwa, cikin tunani… ba zan taba yi miki hakan ba.” Ta kamo hannun Indo sosai kamar kada ta zame. “Karki ce zamu rabu. Zamu tafi mu biyu. Ni da ke. Zan gaya wa Daddy na, zai kawo maki ɗayan form naki Ina so ki tafi da wanan nawa guda ɗaya” Indo ta kalli Ilham, zuciyarta na rawa cikin tsantsar dadi da tsoron rabuwa“Ilham… kina nufin… ba za ki barni ba?” Ilham ta yi dariya ta ce: “In bar keke Indo? Haba kawata! Ni ba zan iya ba. Ina haduwa da wani mutum kamar ke a makaranta sau biyu?”suka yi dariya kadan, suna harar juna da soyayya ta kawance. Ilham ta kara cewa “Yanzu ki shirya kawai… mu tafi REGENT tare. Ke da ni. Boarding life za ta gyara mana komai, ki gani.” Indo ta lumshe ido, zuciyarta cike da natsuwa ta ce:“Na amince Ilham… Indai tare zamu tafi.” Ilham ta kwashe da dariya ta rungume ta: “Yesss! Yi murmushi mana Indo… kawai mu tafi mu canza rayuwar mu!” Indo ta runtse ido tana murza yatsunta a hankali, kamar wadda take boye tsoro a zuciya. Sai ta ce da Ilham cikin siririyar murya: “Amma Ilham… ina tsoro. Ina tsoron Dr Sadeeq ya ce bai yarda ba. Shi yanzu ma fa jin ni yake tsana… ni ma banason ganin shi. Amma wallahi nafison na bar wannan gidan yanzu… na bar duk tunanin da yake damuna.” Ilham ta kama hannunta sosai, ta matsa kusa da ita ta ce da kyau: “Indo, listen to me… wannan ba matsala bace. Na san how to handle him.”Indo ta zaro ido: “Yaya? Ni fa tsoron shi nake ji yanzu Ilham…” Ilham ta yi murmushin dabara na ƙawaye masu wayo “To ki saurara ki ji yadda za ki samu Dr Sadeeq ya amince cikin sauki.” Ta girgiza yatsa kamar malama, ta fara lissafi Ilham ta ce“Dr daya ganeki kina roƙo, zai ɗauka kina shiririta ko kina gudunsa. Ki canza strategy.”. Ki rubuta masa short message mai taushi — ba dogo ba.Ilham ta ɗaga gira: “Ki rubuta masa kamar haka: “Ina so in koma boarding don karatu saboda na gaji da wannan tunanin da nake yi kullum. Karatu ya fara min wuya. Please, ka taimaka min don Allah.” “Kada ki yi kuka. Kada ki zarge shi. Kada ki kawo komai. Ki barshi ya ji laifi kansa — wallahi zai amince!” Kada ki tura masa yanzu. Ki jira ya dawo gida “Dr idan yana gajiya… yana sauƙin yarda ki jira dare ko bayan sallar isha’i, lokacin da zuciyarsa ke sanyi.”Ilham ta yi dariya: “Indo, lokacin da kika guje masa sai zuciyar namiji ya fara faduwa — yana tunanin yaya za ki guje shi? Nan ne yake saurin yarda da duk abinda kike so.”. Ki bari ni in fara masa magana sosai da Daddy na — mu hada masa pressure mai kyau. “Daddy na yana da suna sosai kuma Kinga munmaƙobta ne duk matsallaci daya suke sallah Idan ya kira shi ya ce ‘yarinyar nan tana da kyau da karatu, ta dace da Regent’ wallahi Dr ba zai yi musu ba.” Indo ta ji sanyi sosai, ta dafe kirjinta tana kallon ƙawarta. “Ilham… kina nufin idan na bi wannan plan ɗin… zai yarda?” Ilham ta dungura hancinta: “I promise you Indo. He will. Kuma wallahi wannan boarding zai ma taimakeki ki rage damuwa, ki huta da wahalar su Mommy kullum. Ki koma inda zuciyarki zata huta.” Indo ta nisa sosai, idanunta suka cika da kwanciyar hankali: “Nagode Ilham… da gaske. Ni dai ina son in tafi.”Ilham ta rungume ta: “To shikenan kawata. Da dare ki tura masa message ɗin. Let’s start your new life.” Indo ta jingina da katangar gadonta, wayar hannunta tana rawa, zuciyarta bugawa kamar ana kirga mintuna. Dare yayi shiru, hasken lamp ɗinta kaɗai ke haskawa. Ta sha numfashi sau uku kafin ta rubuta: “Dr, don Allah ina so in tafi boarding school. Ina son na mayar da hankalina kan karatu saboda tunanin da yake damuna kullum. Karatu yana min wahala yanzu. Don Allah ka bani izini. Na gode.” Da tsoro ta danna SEND. Tana turawa sai jikinta yayi sanyi, ta rufe fuska da bargo a can part ɗin Dr Sadeeq… Dr Sadeeq Yana zaune a ƙarƙashin hasken farin lamp, cikin doguwar rigarsa mai laushi, yana shan coffee mai zafi a cikin kofi ɗin sak el-classic. Laptop ɗinsa a buɗe — yana rubuta report din Daddy na company. Sai kawai ya ji tiiiiikk! — sautin message Ya ɗan kallewa kamar ba shi da niyyar buɗe shi yana ganin sunan “INDO 🌙💙” Goguwar zuciyarsa ta tsaya na daƙiƙa ɗaya. Hannu ya ɗan yi sanyi ya latsa message ɗin ya karanta “BORDING SCHOOL…” Sai jikinsa ya yi wani irin tsalle, zuciyarsa ta matse kamar an murɗa ta. Ya ajiye kofin coffee din da sauri har ya buga kujerar. “Boarding??” Ya ambata cikin murya mai ƙasala da tashin hankali. Ya sake karanta message ɗin, idonsa ya ɗan ɓoye zafin da ke tashi a zuciyarsa: “…na gaji… tunani… karatu yana min wahala…” Sai ya ji wani abu ya tsinke masa a kirji. Yayi murmushi mai rauni, ba na farin ciki ba — na nauyi a ransa yana cewa: “Indo… kina guduna ko? Ke bakya so mu zama kusa ne?” Ya jingina da kujera, ya rintse idanuwansa yana furta, “Wayyo Indo… bazaki tafemin ba. Ki barni ni kaɗai yanzu?” Hannu ya kai kan screen, yatsunsa na rawa, ya rubuta a hankali: “Boarding ko, Indo? Wayyo, kina nufin baki son zama kusa dani? Baki son mu zama family ne? Baki son ki… ki rike zuciyata kusa da taki?”sai kuma ya share — ya goge komai yayi nisa mai nauyi A ƙarshe ya rubuta: “Indo, kina so ki tafi? Ko kina so ki yi nisa da ni ne kawai?” ya tura mata Da zarar ya tura ya jingina da kujerar, zuciyarsa cike da tashin hankali, jin kamar wani abu ya fara zame masa daga hannunsa. Ya dafa goshinsa: “Allah ya tsare min ke Indo… amma kar ki barni haka.” A gefe guda Indo ta ga message ɗin… Idonta ya ƙara faɗa… Zuciyarta ta yi wani irin tsayawa… Sai ta fara tunanin: “Yanzu ya gane ina gudunsa?” Cinikin dare ya fara armashi… .......................................................................... 8️⃣2️⃣ 8️⃣1️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT BARKA AUNTY INDO MARUBUCIYAR SAWUN KEKE TA SAMU ƘARUWA HAIHUWA ALLAH YA RAYA MANA BABY GIRL AMEEN TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night AFTER SOME DAY'S Indo ta zauna kan gadonta, ta ji zuciyarta kamar an daure ta da ƙyalle. Ta ɗaga wayar a hankali, ta rubuta sako cikin rawar hannu: “Please I need to go… I like the school. Thank you.” Ta tura ta rufe idanuwanta, tana jin kamar tayi babban abu can Dr Sadeeq kuwa… Da zarar ya ji sautin piiing! sai ya kamo wayarsa da sauri. Yana buɗewa, ya sauke idonsa kan sakonta. “Please I need to go…” Ya sake karanta “I like the school…” Sai zuciyarsa ta matsu, ta yi wani irin nauyi mai tsanani. Ya maimaita sakon. Sau ɗaya… sau biyu har sau goma a jere. Kamar mai neman wani sirri a kalmomin, ko zai ga kalmar“Don tafi daga gare ka ne.”ko “ka barni.” “Bana son ganin ka.” Amma babu Ya jingina da kujerar office ɗinsa, wayar a hannu, idonsa na raguwa cikin kunci da natsuwa da hannu ya shafi kansa a hankali. “She wants to go…” Ya ambata da murya mai rauni ya kuma sake kallon sakon na ƙarshe: “thank you.” Abinda yafi doke zuciyarsa shine wannan “thank you” ɗinkamar Indo na masa sallama ne har abada. Sai ya runtse idanu yana jin wani abu ya tokare zuciyarsa, ya ɗaga wayar ya koma messages Ya duba chat ya sake karanta sakon sau na goma sha ɗaya… ba tare da ya rubuta komai ba. Ya kasa rubuta komai Domin a zuciyarsa kalma biyu ke masa yawo: “Indo is leaving me…” Ya jingina da tebur ɗin, ya lumshe ido, murya ta shaƙe cikin zuciyarsa: “Please Indo… kar ki barni haka" ya kashe wayarsa. Ya jingina kai, yana barin shiru ya cika dakin. Darenta ya lalace. Ranar Indo kuma ta fara sabon tunani. A ɓANGAREN ILHAM kuwa… Da ta koma gida, zuciyarta cike da damuwar Indo, ta same Daddynta a falo yana kallon news. Ta zauna a gefensa, ta ɗan janyo numfashi sannan tace: “Daddy… akwai magana.” ya kalle ta da murmushin kulawa “What is it my princess?” Ilham ta fara ba shi labarin Indo — yadda take rayuwa a gidan Kaka, yadda take da ƙwarin hali amma tana da rauni, yadda ta rame saboda damuwa, yadda take muradin boarding domin samun sauyi da natsuwar zuciya. Ta ƙara da cewa: “Daddy, please… Indo is my only friend. Ni kuma bana so a raba mu. Ka taimaka a karɓa mana form ɗin nata mu tafi tare.” Daddy ya yi shiru, yana sauraren ta sosai. Ya jinjina kai a hankali, ya ce: “Hmm… I understand now. Kin faɗa min komai, kuma gaskiya yarinyar tana bukatar sauyin muhalli. Don haka… babu damuwa.” Idon Ilham ya faɗaɗa cikin murna Daddy ya sake cewa: “Da safe idan na haɗu da Dr Sadeeq zan yi masa magana. I’ll handle everything Ilham ta miƙe da sauri ta rungume shi: “Thank you Daddy! Wallahi you’re the best!” ta yi tsalle tana dariya kamar ƴar ƙarama. A zuciyarta kuwa: “Indo will be so happy… Mu biyu – one school, one hostel, one life.” Kwanciya tayi da murmushin nasara — ta san gobe Indo ba zata yi kuka ba… zata yi murna. Suna fitowa daga masallaci da asuba, iska mai sanyi na tafe a hankali, Daddy ya kalla Dr. SADEEQ da murmushi mai tarin nutsuwa. “Dr. Sadeeq, akwai wata magana da nake son mu yi kafin ka shiga gida" Dr. SADEEQ ya tsaya, ya ɗan ɗaga gira, saboda Daddy ba ya yawan yin irin wannan maganar sai abin ya da muhimmanci. Dr. SADEEQ: “To Alhaji, me ya faru?”Daddy ya ja numfashi “Indo… ta yi magana. Tana matuƙar son karatu. Kuma ta ce tace maka… ka taimaka mata. Har ta ba Ilham labari gaba ɗaya.” A nan Dr. SADEEQ ya zaro ido kaɗan cikin mamaki “Indo ta gaya muku duk haka?” Daddy ya jinjina kai. “Eh, ba komai bane ai. Ni dai na ce a karɓo mata form. Ita da Ilham za su tafi tare. Kai ma ka shirya, zan so mu yi maganar sosai game da lamarinta.” Dr. SADEEQ ya yi shiru na tsawon sakanni biyu, yana kallon gabansa kamar yana nazari. A zuciyarsa ya ce “Ashe Indo ta damu har haka? Ashe tana ɗauka ni ba zan taimaka mata bane?” Sai ya ɗago kai da murmushin da ba kowa yake gani ba “Alhaji , wallahi tunda Indo ce… babu wani abu da ba zan yi ba. Zan taimaka mata har inda ƙarfina ya iya kaiwa. Kuma na yi mamaki kawai saboda bata taɓa gayamin haka da kanta ba.” Daddy ya fashe da dariya mai sanyi “To ai yaran zamani. Wasu sai sun ji kwarin gwiwa kafin su fadi abin da ke zuciyarsu. Ka tsaya ka ji magana, ba sai an yi hayaniya ba. Ni dai ina goyon bayanka, ina goyon bayan karatunta… ku shirya kawai.” Dr SADEEQ ya saki wani murmushi mai cike da jin daɗi. Dr SADEEQ: “Insha Allah Alhaji . Zan shirya komai yau.” Suka ci gaba da tafiya gidan, kowannensu cikin tunani—Daddy cikin farin cikin hangen gaba, Dr SADEEQ kuma cikin mamaki, da wani sabon yanayi da bai taba ji ba tun da ya fara sanin Indo. @@@@@@@@@@@@@@@@ Zuciyar Dr. SADEEQ dai ta ɗauki nauyi sosai. Bayan su Daddy sun yi tafiya gida, ya nemi Kamal a gefe, ya zauna da shi cikin natsuwa: “Kamal… wallahi ba komai. Alhamdulillah, zata samu sauki yanzu. Ni kuma zan tabbatar na sauke amanar da Allah ya bani. Zan kula da ita yadda ya kamata, har sai ta kai ga abin da ya dace da ita.” Kamal ya ɗan jinjina kai, ya fahimci irin damuwar Dr. SADEEQ da irin soyayyar da yake ɗauka ga Indo. “Allah ya taimaka maka, Dr. Sadeeq. Ka san kai ne kadai ke da ikon sauke amanar da Allah ya ba ka. Amma kada ka yi gaggawa, ka ba ta lokaci, kada ka matsa mata… in ba haka ba zata tsananta.” Dr. SADEEQ ya ɗaga hannunsa ya dan shafa fuska, ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi “Na sani Kamal… zan yi hankali. Amma zuciyata tana cikin farin ciki, saboda a yanzu na fahimci cewa ba zan bar ta cikin wahala ba. Allah ya sa ni mai adalci gare ta.” Kamal ya jinjina kai, ya danna kafadarsa cikin goyon baya: “Yau ka fara aiki mai girma. Ka tuna, hakuri da kulawa za su zama makami mafi ƙarfi.” Dr. SADEEQ ya zauna a waje kadan, yana tunani, zuciyarsa cike da sabon buri. Wannan lokaci ne da ya fahimci cewa, soyayya da amanar da Allah ya bashi za su haɗu don kare Indo daga duk wani abu da zai cutar da ita. 8️⃣3️⃣ 💔❤️‍🔥DR SADEEQ ❤️‍🔥💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... MORNING UPDATE 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT BARKA AUNTY INDO MARUBUCIYAR SAWUN KEKE TA SAMU ƘARUWA HAIHUWA ALLAH YA RAYA MANA BABY GIRL AMEEN TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Bayan Dr SADEEQ ya gama shirye-shiryen Boarding School na Indo, sai aka shiga lokacin iftar. Gidan ya cika da natsuwa da annashuwa. Kowa ya zauna a dining, ciki har da Indo da Kaka. Kan tebur an tanadi kayan abinci masu daɗi: ferfeson kaji da kayan lambu, dankalin turawa da miya mai kyau, kayan marmari iri-iri kamar ayaba, abarba, da lemun tsami, da kuma busassun kayan itatuwa da aka shiryawa musamman don Ramadan. Indo ta zauna a gefen Kaka, tana kallon abincin da aka shirya. A ranta, ta yi murmushi, tana jin dadin yadda gidan ke cike da kulawa da natsuwa, kuma tana godewa Allah da saukin da ta samu. Kaka kuwa tana murmushi, tana mai cewa: “Indo, ki yi amfani da wannan lokacin, ki karu da ilimi, ki ci gaba da koyo da natsuwa. Allah ya albarkaci azuminmu.” Indo ta gyara kujera ta, ta ɗauki cokali, tana fara cin kayan iftar cikin ladabi da natsuwa. Ta ji daɗin kayan abincin, musamman ferfeson kajin da aka yi da kyau, da kayan marmari masu ɗanɗano mai daɗi. Duk gidan na cikin farin ciki da annashuwa, kowa na gaisuwa da juna, suna jin dadin haɗin kai da natsuwa na watan Ramadan. Indo tana zaune a gefen Kaka, tana jin dadin abincin iftar. Duk da cewa tana dan jin ciwon ƙasa da safe, yanzu tana jin sauƙi sosai. Ta ɗan ɗaga idanunta, ta ga Kaka tana kallonta cikin kulawa, tana murmushi. A gefe kuma, Dr SADEEQ yana zaune a gefen tebur, yana lura da duk wanda ke abincin. Idanun sa suna kallon Indo ba kai tsaye ba, amma cikin kulawa, yana tabbatar da cewa tana jin daɗi kuma lafiya. Ba zai so ta san yana kallonta ba, don yana son ganin ta kasance cikin natsuwa da farin ciki. Indo tana ɗan jin shaukin abinci, ta fara cin ferfeson kajin da aka dafa da kyau, tana ɗan ɗanɗana kayan marmarin da aka kawo a lokaci guda, zuciyarta na cike da tunanin Boarding School da sabon mataki da zata fara. Amma jin dadin gidan da natsuwa ya taimaka mata ta rage damuwa. Kaka ta lura da yanayin ta, ta ce: “Indo, ki ci abincin ki lafiya. Ki kara ƙarfin jiki domin Ramadan, Allah zai albarkaci azuminmu.” Indo ta gyada kai, ta ɗan murmushi, tana jin daɗin kulawar Kaka. Ta ɗan ɗanɗana lemun tsami, sai ta lura da Dr SADEEQ yana kallonta a hankali, idonsa cike da kulawa amma ba tare da ya nuna sosai ba. Wannan abu ya sa zuciyarta ta ɗan narke, amma ta kasa furta komai, tana mai tsoron yayi fushi idan ta yi magana fiye da kima. A gefe daya, yaran gidan suna ta dariya da tattaunawa, suna girmama lokacin azumi, amma ba tare da sun kawo tangarda ba. Kowa na cikin natsuwa, ana girmama juna, kuma gidan ya cika da yanayin Ramadan mai albarka. Indo ta kammala cin abinci a hankali, tana ɗaukar lokaci, tana jin dadin abubuwan da ke kewaye da ita. Ta ɗan kalle Dr SADEEQ a gefe, sai ta lura da murmushinsa mai laushi da kulawa, hakan ya sa zuciyarta ta ƙara natsuwa. Bayan sallah insha’e, karfe goma na dare, Dr SADEEQ ya shigo part na Kaka tare da wasu manyan ledoodi. Ya lura Kaka na bachi, tana zaune cikin natsuwa tana bin karatunta. Sai ya miƙe a ƙofar dakin Indo, yana jin numfashinta da ɗanɗanon yanayin karatun da take yi. Ya tsaya a kofa, yana kallon ta da murmushi mai laushi: “Gaba ɗaya ta sauya… Allah ya bata ilimi, basira da duk abin da namiji zai nema….” Ya ɗan tsaya, yana jin zuciyarsa na bugawa da sauri. “Tabbas, idan kikai matakin shekara 18, zan gaya miki gaskiya… idan har kin amince dani a matsayin mijinki, ina sonki sosai. Idan kuma baki yarda ba, zan saki ke domin cika alkawarin amana da na ɗaukawa mahaifiyarki.” Kamshin sa na musamman ya watsa a dakin, ya sa Indo tsayar da karatun nan take, zuciyarta na jin wani irin ɗumama da tunanin sa ya dawo duniyar tunanin ta. Ta ɗan ja numfashi, tana mai kallon sa daga can gefe, tana jin motsin zuciya da ba ta saba ji ba. Dr SADEEQ ya ɗan matso a hankali, amma bai shiga har cikin dakin ba. Ya zauna ne a gefen kujerar, yana kallonta cikin kulawa da tausayi. Idanunsa sun haɗu da nata na ɗan lokaci, har sai ya ga cewa tana ɗan gajiya, tana jin nauyi a zuciyarta. “Indo…” ya fara cikin muryar da ta ɗan yi laushi, “ina so ki sani cewa ina kula da ke ba kawai a matsayin namiji ba, har ma a matsayin wanda Allah ya amince na kasance kusa da ke. Duk abin da nake so a gare ki, shi ne lafiya, farin ciki da natsuwa a rayuwarki.” Indo ta ɗan sunkuya, tana jin motsin zuciyarta yana ƙara saurin bugawa. Ta ɗan matsa ƙasa da littafin da take riƙe da shi, tana mai tunanin kalmomin sa. Kamshin sa da muryarsa mai laushi sun sa ta ji kamar an jefa ta cikin wani yanayi na nutsuwa da ƙauna da ba ta saba ji ba. Dr SADEEQ ya ɗan ɗaga kai, yana kallon ta da ido masu laushi, sannan ya ɗan murmushi. “Na san yanzu ba lokaci ne na yi gaggawa ba… amma ina so ki sani, duk abin da nake ji a zuciyata gaskiya ne. Kiyi hakuri idan na kawo miki wani tashin hankali ko damuwa a baya.” Indo ta ɗan ɗaga kai, idanunta sun haɗu da na shi na ɗan lokaci. A cikin zuciyarta, tana jin haɗuwa da ƙauna, amma har yanzu tana jin tsoro da rashin fahimtar yadda za ta amsa. Duk da haka, kalmomin sa sun zauna a cikin ranta kamar wutar da ke kunna haske a cikin duhu. A haka suka zauna, Indo tana tsaye tsakanin jin dadin kulawa da kuma tsoron amincewa, Dr SADEEQ kuma yana cikin nutsuwa da kulawa, yana mai tabbatarwa da kansa cewa zai girmama duk abin da ta yanke shawara. 8️⃣4️⃣ 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Dr SADEEQ ya miƙa mata leader a hannu, yana kallonta cikin kulawa da tausayi. “Daga yanzu, kin fita daga makarantar AL NOOR ACADEMY. Yanzu ana sallah da kwana uku, zaki tafi boarding school kamar yadda kika bukata. Ina kuma mai kara baki hakuri akan duk abin da ya wuce, in Sha Allah watarana zaki fahimci dalilinsa.” Ya ɗan yi ajiyar zuciya, idanunsa sun haɗu da nata na ɗan lokaci. “Inason ki ƙara mai hankali a karatu kamar yadda kikiye a baya. Bayan sallah zan shirya miki walimar saukar karatun Alkur’ani mai girma, kafin ki tafi boarding school. Wannan kayan sallah ne ke ke zaɓa, idan kuma akwai wani abin da kike bukata, ki nemi ni kada ki faɗa wa kowa. Ke samun ne, in Sha Allah, ni ne zan kula.” Ya ɗan murmushi, sannan ya ɗan sosa kai, “Ba za a yi tafiya da waya ba, saboda haka zaki ajiye wayarki a gida ke kula da kanki, ki riƙe mutuncinki da darajarki.” Indo ta tsaya a can, tana kallon sa. Jikin sa yayi sanyi, zuciyarta ta ji wani irin raɗaɗi kamar rabuwar masoya. Ita kanta ta dube shi, zuciyarta na bugawa da sauri, tana jin kamar rabo mai tsanani tsakanin su. Bayan ya fita daga ɗakin, shiru ya zauna, Indo ta zauna a gado tana ɗan jan numfashi. Kamar yadda jikin sa ya bar mata sanyi, haka zuciyarta ta yi nauyi da rabuwa. Ta ɗan kalle wayarta, amma ta tuna maganar sa, ba za ta yi amfani da ita ba. Nan ta ɗan sunkuya a gadon, tana tunanin abubuwan da suka faru, da yadda zai kasance gaba da ita. Duk da tsoron da take ji, zuciyarta ta fara ɗan fahimtar cewa Dr SADEEQ yana so ne da gaske, amma yanzu lokaci ya zo da zata riƙe mutuncinta, da kuma fara sabon mataki a rayuwarta a boarding school. Shiru ya cika ɗakin, Indo tana jin duniyar tana juyawa a hankali a gabanta, zuciyarta na bugawa tsakanin farin ciki da tsoro, tsakanin soyayya da hankali. Wannan shine farkon wani sabon babi a rayuwarta. AFTER SOME DAY'S Indo ta tsaya a ƙofar gate tana kallon Kamal da Dr SADEEQ suna hira cikin natsuwa. Idon ta ya ɗan kai ga Dr SADEEQ, amma tana jin tsoro ta kuskura ta kira sunansa. Kamal kuwa ya lura da kallon ta, sai ya ɗan yi murmushi mai cike da wasa, ya tsokane ta: “Eh Indo, me yasa kike kallon Dr SADEEQ haka? Kina son wani abu ne daga gare shi ko dai kawai kallo kawai?” Indo ta ja numfashi, zuciyarta na ɗan buga sauri, sannan ta faɗa: “Eh… Inason… kuɗin saloon da lalle na Sallah.” Dr SADEEQ ya ɗan yi murmushi, amma bai ce komai ba, sai Kamal ya ɗan girgiza kai cikin dariya: “To ai haka kike tsoron magana da shi, amma yanzu kike buƙatar kuɗi ne, ko dai?” Indo ta yi murmushi, ta ɗan ninka hannu a ƙirji, tana cewa: “Eh, don haka ne na zo, Uncle Kamal Amma da gaske ne, kuɗin ne kawai nake bukata.” Kamal ya yi dariya, ya ɗan tsokane ta cikin natsuwa: “Eh, to yanzu gani nayi, Dr SADEEQ fa… ga wannan yarinya tazo tana son kuɗi kuma tana tsoronka " Indo ta ja numfashi, zuciyarta na ɗan buga sauri, amma tana tsananin bukatar kuɗin. Dr SADEEQ ya ɗan yi shiru, idonsa na kallonta, sannan a hankali ya ce: “ okay anjima zan kawo miki kuɗin, ki tafi part naku yanzu.” Indo ta yi godiya, ta miƙe hannu cikin ladabi, sannan ta tafi tana murmushi, amma a zuciyarta tana tunanin yadda Kamal ya tsokane ta da yadda Dr SADEEQ zai kawo mata kuɗi. Dr SADEEQ yana fita daga parlour, ya ɗauki envelope ya haɗa kuɗin da Indo take bukata, ya je part na KAKA ya same ta yana murmushi a hankali: “ take this .” Indo ta ɗauka, zuciyarta na cike da godiya, tana murmushi tace: “Nagode sosai, Dr… Allah ya saka da alkhairi.” Bayan ya fita, ta zauna a part ɗin ta ɗan shakatawa, tana ta lissafa abubuwan da za ta siya, sannan ta tashi ta tafi gidan su Ilham. Da isowa, Ilham ta rungume ta da murna: “Indo, kin iso lafiya! To mu tafi Saloon yanzu mu gyara kitso da kyau, ki shirya ki yi kyau sosai!” Suna isa Saloon, suka fara shirin gyara kitso da kyau, Inda aka gyara GYRAH da sukaye masu kyau, kayan su tsabta, turare ya ƙara musu kwarjini, suna dariya da hira, suna jin daɗin lokaci tare kafin su dawo gida. Bayan sun gama gyaran kitso aka gyara gashinta sosai har yayi luff luff mai sheki da kyau. Sun gama aka musu lalle Black and red , suka koma gida cikin farin ciki, zuciyarta na cike da nishaɗi. Yanzu a gidan su Indo, kowacce tana cikin gayu da kyau, turare da kayan ado sun haɗu suna ƙara mata daraja. Idan har ka hango Indo yanzu, zaka rantse da Allah cewa ita ma yar gidan ce, ta ƙware, ta fara samun natsuwa da martaba kamar sauran 'yan gidan. Ranar Sallah ta zo, Indo ta tashi da safe tana jin daɗin sabuwar ranar. Ta shiga wanka mai zafi da sabulu mai laushi, ta shafa jikinta sosai daga kai har ƙafa, tana wanke kowane wuri da hankali, domin ta tabbata tsabta da kwalliya sun haɗu. Bayan wanka, ta shafa lotion mai kamshi mai ɗanɗano na fure-fure, wanda ke bayyana sanyi a fata da ƙamshin da zai jawo hankali. Gashinta ta tsabtace da kyau, Ta sanya hair oil a ƙarshen gashi domin ya yi laushi da ƙyalli. Fuskar ta kuma ta yi natsuwa; ta shafa foundation mai sauƙi da ɗan blush mai laushi, eyeshadow mai launin peach da zinariya, mascara domin idonta suyi haske, da strawberry lips gloss wanda ke sa lips ɗinta su haskaka da ɗanɗano. Ta saka abaya fari mai tass, wanda ke bayyana daraja da ladabi, takami fari mai haske, da handbag mai kyau a hannu. Ta ɗan gyara scarf ɗinta a hankali, ta tabbata komai a wuri guda. Ta kalli madubi, murmushi ya bayyana a fuskarta; ta ji tana da ƙyalli, kwaliyyar da ladabi, da santsi, cikakkiyar Indo mai tsabta da annashuwa. TA FITO HARABA DOMIN ZUWA EID 8️⃣5️⃣ 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Dr SADEEQ ya tashi da safe cikin natsuwa, yana jin daɗin ranar Sallah mai albarka. Ya shiga wanka mai zafi, ya yi amfani da sabulu mai ƙamshi mai santsi, yana shafe jikinsa daga kai har ƙafa. Bayan wanka, ya shafa body lotion mai ƙamshi na sandalwood da citrus, wanda ke sa fata ta yi laushi da ƙamshi mai jan hankali. Fuskar sa ya tsabtace da face scrub sannan ya shafa aftershave cream mai ɗanɗano mai sanyi, wanda ke sa numfashinsa ya cika da ƙamshi. Ya sa fararren riga da wando mai kyau, tsaf da ƙyalli, haɗe da leather shoes masu tsabta, da watch mai daraja wanda ke nuna ladabi da kulawa da kansa. Kamshinsa ya yi kaɗan-kaɗan ya bazu a cikin gidan, har kowa ya fara jin daɗin kasancewarsa cikin natsuwa da kulawa. Lokacin Indo ta fito daga dakin Kaka cikin abaya fari mai tass, takalmin fari, da handbag mai kyau a hannu, kwaliyyarta da fuskarta sun yi kyau sosai, idonta sun haskaka da hasken Sallah. Kamshin ta ya cika dakin, ya ɗauke zuciyar Dr SADEEQ nan da nan. Dr SADEEQ ya tsaya a kofa, ya hango Indo tana murmushi cikin ladabi. Idon sa ya yi ja, zuciyarsa ta ɗan tsalle da jin daɗi. Ya yi murmushi mai taushi, “ya Salam Indo… Sallah mai albarka.” Indo ta yi curtsy da “Salam, Dr Sallah mai albarka.” Sun zauna a dining, inda kayan abinci na Sallah suka riga sun shirya: ferfeson kaji, kayan lambu, fruits, da sweets masu daɗi. Kowa ya zauna cikin farin ciki da annashuwa, Indo da Dr SADEEQ suna kallon juna a hankali, suna jin daɗin kasancewa cikin dangantaka da mutunci da ladabi. Kamar haka, ranar ta kasance cike da tsabta, kyalli, da farin ciki, duk gida na jin daɗin Sallah, Indo da Dr SADEEQ cikin natsuwa da farin ciki na musamman. Bayan an gama shirye-shirye gaba ɗaya, gida ya cika da annashuwa. Motoci uku a jere, kowannensu tsaf, an shirya kamar gidan sarauta, suka tafi Central Mosque of Abuja domin Sallar Idi. Indo ta zauna cikin motar su A hanyar zuwa masallaci, suna jin murmushi da dariyar yaran gidan, kowa na cikin annashuwa. Harshe da idanuwan Indo sun haɗu da na Dr SADEEQ lokaci-lokaci, ƙamshin su da ladabin su ya cika motar da wani yanayi mai ban sha’awa. Da suka iso Central Mosque of Abuja, motoci suka tsaya a layi, mutane suna shigowa suna sallah cikin farin ciki. Indo ta fice daga mota, ba, sannan ya yi sallama cikin ladabi ga masu zuwa da suka haɗa da iyali da abokai. A cikin masallaci, suna zaune a layi tare da sauran iyali, Indo da Dr SADEEQ suna kallon juna a hankali, suna jin faduwar zuciya cikin natsuwa da farin ciki. Suna jin ƙamshin juna da kulawa, ba tare da wasu sun lura da kusancinsu ba. Bayan sallar Idi, Indo har yanzu tana jin ɗan haushi a zuciyarta, amma tana fahimtar cewa abin da take ji daga Dr SADEEQ true love ne, duk da irin ƙarfin hali da tsanani da yake nunawa a lokuta da dama. Wannan tunanin ya sa zuciyarta ta yi ɗan natsuwa, ta fahimci cewa duk da fushi da tsanani, akwai kulawa da soyayya ta gaskiya a tsakanin su. Nan suka tafi ziyarar wani babban gidan abokin Daddy, inda suka zauna suka ci abinci mai daɗi, suka sha kayan sha daban-daban, suna dariya da hira cikin annashuwa. Indo tana kallon Dr SADEEQ a hankali, tana jin zuciyarta na buga fiye da yadda zata iya furta, duk da cewa tana riƙe da haushinta da son zuciya a lokaci guda. Bayan sun gama cin abinci, suka kaɗaita hanya domin dawowa gida, cikin motoci uku a layi. Hanya cike take da haske, mutane suna tafiya zuwa gidajen su ko kasuwanni, A cikin motar, Dr SADEEQ ya juyo yana kallon Indo, murmushi a fuska, yana jin zuciyarsa ta natsu saboda ganin yadda take ɗaukar komai cikin haƙuri da ladabi, ko da tana da haushi. Indo kuma ta lura da kallon sa, ta ji ɗan sanyi a jikinta, tare da fahimtar cewa soyayyar da suke ji ba ta da sharadi ko tsangwama, kawai ta gaskiya ce. Nan suka isa gida, kowanne daga cikin su yana ɗauke da tunani mai zurfi game da irin soyayyar da ke tsakanin su, wanda duk da haushin da Indo ke ji, bai hana su jin dadin kasancewa tare ba. Ranar Sallah ta biyu, Indo ta tashi cikin sabuwar abaya sky blue mai haske, da handbag ɗin ta mai kyau, kwaliyyarta kuma a yi mata sosai, idanun ta sun yi haske da mascara mai laushi, lips ɗinta da ɗan lip gloss pinky, Ilham ta iso gida da murmushi mai annashuwa, ta kalle ta tace: “Indo yau za mu more sosai, kin shirya?” Indo ta ɗan yi murmushi, ta ɗauki bag ɗin ta sannan suka shiga motar gidan su Ilham, driver ɗin ya tuka su cikin natsuwa, yayin da rana ke haskakawa, iska mai sanyi tana motsa gashinsu da abayan su. Sun isa wurin shakatawa, inda flowers da furanni ke fure-fure a ko’ina, ƙarar ruwa daga fountain yana ƙara jin daɗi ga zuciya. Sun shiga cikin wurin hoto mai kyau, inda Indo da Ilham suka fara ɗaukar hotuna cikin dariya, suna ta motsi da pose daban-daban, gashinsu da kayan su sun yi kyau sosai a hasken rana. Bayan hotuna, sun wuce ice cream stand inda suka zauna a gefen park bench mai laushi, suka zaɓi ice cream mai flavor daban-daban, Indo ta ɗauki strawberry da vanilla, Ilham kuma chocolate da mango. Sun fara cin ice cream suna dariya, suna ta hira mai daɗi, kamar bata lokaci ba tare da damuwa ba, suna jin ɗanɗanon zaki da sanyi na ice cream ya haɗu da iskar sanyi mai taushi, ya sa zuciyarsu ta natsu. A lokacin, Indo tana kallon Ilham tana dariya, tana jin daɗin kasancewa tare da kawarta, tana tunanin yadda rayuwarsu zata kasance a boarding school mai zuwa, amma a yanzu, rana da ɗan annashuwa da kyawun wurin sun sa ta manta da duk wata damuwa. Bayan sun sha ice cream, sun zagaya wurin shakatawa, suna kallon yara suna wasa, suna jin fure-fure da hasken rana suna kara musu farin ciki. Indo ta ɗan rufe ido tana jin iska tana shafa fuskar ta, ta yi murmushi cikin ransa, “Allah ka sa wannan rana ta kasance mai albarka.” Nan suka koma motarsu, cikin farin ciki da natsuwa, suna hira, suna ta murmushi da ƙaunar kawance mai tsabta, sun gode wa Allah da wannan rana mai cike da jin daɗi da nishadi. LABARI YA FARA TAFIYA YANZU AKWAI DRAMA A GABA FA KU SHIRYA 8️⃣6️⃣ 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Bayan ranar shakatawa da ice cream, Indo tana zaune a ɗakin ta tana kallon hotunan da suka ɗauka a wayarta. Fuskar ta cike da murmushi da annashuwa, amma zuciyarta na cike da wani ƙanƙan daɗi da damuwa — ta fara jin son Dr SADEEQ a ranta, wani abu da bata zata ba. Ta tsaya tana kallon hoto ɗaya na Dr SADEEQ da ita, murmushi a fuskarsa da ido mai taushi, kamshin sa a zuciyarta ya dawo kamar yana nan kusa da ita. Ta fahimci yadda zuciyarta ke bugawa lokacin da ta tuna da shi, amma bata san yadda zata bayyana wannan son ba, domin har yanzu bata san cewa Dr SADEEQ mijinta ne ba. Tana jin wannan ƙauna ta ratsa zuciyarta kamar wutar da ke ƙone ƙasa da hankali, tana jin daɗi da tsoro a lokaci guda. Duk da haka, ta ɗan matsa kusa da hoton, tana taɗi cikin ranta: "Ina son ka, amma ban san yanda zan gaya maka ba..." A hankali, ta lura cewa kamar tana jin Dr SADEEQ kusa da ita, duk da cewa bata ganin sa, zuciyarta ta fara saurin bugawa da sha’awa mai ɗaukar hankali. Ta ɗan ja numfashi, ta gyara gadonta, sannan ta ɗauki wayarta domin ajiyewa hotunan cikin album ɗin zuciyarta, tana jin cewa ranar da suka shaɗa tare za ta zauna a ranta har abada. Amma a lokaci guda, ta san cewa bai kamata ta kusanci zuciyar sa ba tukuna, domin har yanzu ba ta fahimci matsayin su ba Wannan son ya zama sirri a zuciyarta, kamar wutar da take ƙonewa amma bata bayyana wa kowa. Indo ta tsaya tana kallon hoton Dr SADEEQ, fuskarta cike da sha’awa da damuwa, tana jin ƙarfin zuciya da ƙwarewar soyayya ta farko, amma kuma tana jin tsoron irin abubuwan da gaba zai kawo. Wannan sirrin soyayya da haushi mai laushi ya sa ta zauna a gadonta, hannu a kan hoton sa, zuciya cike da ruwa tsoro, har sai ta kwanta cikin nutsuwa, tana jin cewa ranar gobe zata kawo sabuwar fahimta da labari mai ɗaukar hankali NEXT TWO DAY'S Gobe ce Indo zata tafi boarding school tare da Ilham. Amma a zuciyarta akwai wani abu mai ƙarfi — sha’awar ganin Dr SADEEQ, Duk da haka, zuciyarta ta yi ƙarfi, ta tashi daga gadonta da ƙanƙanin gajiya da farin ciki. Da daddare, bayan kammala darussa da abubuwan da suka shafi shiri na makaranta,Ta ɗauki wayarta, ta cire flash, sannan ta yanke shawarar ta ziyarci part na Dr SADEEQ. A shiga part ɗin, ta samu shi yana zaune a kujerar bachi, bayyane cewa ya gaji saboda aikin da yayi a ranar. Amma duk da gajiya, fuskar sa tana nuna natsuwa da ƙarfin hali. Indo ta sunkuya a gabansa, idonta cike da dariya da tausayawa, ta ce: "Thank God..." tana ɗan ɗan murmushi. Ta leƙo kai, ta ɗauki hoto a tare da shi, zuciyarta na cike da ɗan tsoro da farin ciki. Dr SADEEQ ya ɗan motsa da sauri, kamar yana jin daɗin kasancewar ta kusa da shi, amma bai yi magana ba, kawai ya bar murmushinsa ya bayyana a hankali. Nan Indo ta ji bugun zuciyarta na ƙaruwa, ta tashi cikin sauri, ta koma part na KAKA, amma a ranta akwai farin ciki mai zurfi, sai ta yi murmushi tana tuna hoton da suka ɗauka tare. Wannan hoton ya zama alamar tunawa da soyayya sa cikin ranta, kafin ta fuskanci babban canji na tafiyar zuwa boarding. @@@@@@@@@ Da safe, Indo ta tashi cikin ƙanƙanin damuwa da farin ciki. Ta duba kayan da ta shirya Ta ji kamar sabuwar rayuwa zata fara. Amma zuciyarta har yanzu na cike da tunanin Dr SADEEQ, musamman yadda suka ɗauki hoton dare jiya — yana da wani sirrinsa da ke jan hankalinta sosai. Ta kira Ilham a wayarta, suka haɗu a part na KAKA. Ilham tana murmushi da shauƙi, tana ganin yadda Indo ke cike da farin ciki da ɗan ƙaramin tsoro na barin gida. Sun shiga motar su Ilham, driver ya shirya komai, suka tafi boarding school cikin birni. A hanya, Indo tana kallon waje da idonta cike da tsananin sha’awa da tunani, har tana mamakin yadda zata iya rabuwa da Dr SADEEQ da gidan su. Bayan sun isa boarding school, sun fara shirye-shiryen rajista da ɗaukar daki. Indo tana daɗa fahimtar muhimmancin wannan tafiya, tana ganin cewa wannan zai ba ta ’yanci da natsuwa a makaranta, amma zuciyarta har yanzu tana kallon hoton Dr SADEEQ, tana tunanin ranar da zaizo mata ziyara.. A ranta, Indo ta yanke shawarar cewa duk tsoron da take da shi, wannan tafiya zata zama dama don ta girma da ƙwarewa, amma zuciyarta ba zata manta da Dr SADEEQ ba FIRST DAY Indo ta farka da safe cikin sabon daki, hasken rana na shiga ta taga, yana ba ta natsuwa da sanyin safe. Ta ɗauki lokaci tana gyara gadonta, tana ganin cewa rayuwarta a boarding school zata zama daban da yadda ta saba. Ta fara da shigar uniform, ta gyara kwaliyyarta kaɗan, ta shafa turare mai ƙamshi sannan ta ɗauki hand bag da kayan makaranta. Ta tuna da Ilham, kawarta mafi kusa, kuma ta san zata kasance cikin nishadi da goyon baya. Indo ta shiga dakin Ilham, suka rungume juna, suna dariya saboda tsananin farin ciki da kuma ɗan tsoro na farko. Ilham ta ce: “Indo, ki yi natsuwa. Wannan boarding school dama ce don ki koyi sarrafa kanki, ki samu ilimi, kuma ki girma cikin kyau.” Suka fara da sanin ɗaki da abokai. Indo ta lura cewa kowace yarinya na da halayenta, amma tana jin cewa ita ma zata dace. Sun fara da karatu na safe, suka ci snacks a lokaci ɗaya suna hira, suna dariya da yin wasanni. A lokacin break, Indo da Ilham sun zauna a waje, suna cin ice cream da ‘fruits’ daga kantin makaranta. Indo tana jin ɗanɗanon sabuwar rayuwa, tana lura da cewa boarding school ba kawai ilimi ba ne, har ma dama ce ta girma da kwarewa. Indo ta fara jin cewa tsoro da sha’awa na Dr SADEEQ suna nan a ranta, amma ta yi ƙoƙari ta mayar da hankali ga abokan karatu da karatu. Ilham tana yi mata shawarwari, tana cewa: “Ki mayar da hankali, amma kada ki manta da kanki. Ki koya, ki girma, kuma ki kasance mai mutunci da ladabi.” Suna kwana a daki guda, suna tattaunawa kafin barci, suna raba labarai da dariya, suna jin nishadi da sabuwar rayuwa. Indo ta gane cewa boarding school zai zama babban babi a rayuwarta, amma zuciyarta har yanzu na cike da tunanin Dr SADEEQ. 8️⃣7️⃣ 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night A ɓangaren Dr SADEEQ kuwa, zuciyarsa tana ta kewar Indo sosai. Yau two weeks kenan da tafiyarta, kuma duk da busy da ayyukan sa a hospital, yana jin rashi na musamman. Ya duba email ɗinsa, sai ya ga sanarwar cewa tafiya ce zuwa India domin samun ƙarin ilimi a bangaren operation, na tsawon shekaru biyu Ya ɗan murmusa, yana tunanin yadda Indo ke nan a gidan su, tana girma, tana samun ilimi, kuma duk da nisa, yana ji kamar tana kusa da shi a zuciya. Ya ɗauki mintuna kaɗan yana shan coffee, yana tunanin yadda zai kula da ita daga nesa, ya tabbatar da cewa duk lokacin da ta buƙaci shawara ko taimako, zai kasance a gare ta. Zuciyarsa cike da ƙauna da sha’awa ta gaskiya ga matar sa, Indo, duk da tafiyar boarding school ɗin da ta fara. Bayan Two Months A daidai wannan lokacin rayuwa ta zama kamar ta tsaya cak ga Dr. Sadeeq. Watanni biyu da tafiyar Indo, amma har yanzu duk motsin zuciyarsa kanta yake komawa. Yau ma haka yake zaune a office ɗinsa, yana kallon takardun gaban sa ba tare da karantawa sosai ba. Kewar Indo ta zama masa tamkar ciwo. An ɗaura aure tsakanin Dr SADEEQ da Atika, inda aka sa sadaki Naira dubu ɗari biyar. Duk da cewa Dr SADEEQ bai so sosai ba, dole ya amince da cewa ita ce zaɓin iyayensa. DR KAMAL DA NAZIFA bisa sadaki 500k A zuciyarsa, duk da wannan aure, har yanzu Indo ce ta fi masa mahimmanci. Yana ɗaukar wannan aure a matsayin al’adar iyaye da kuma wajibi, amma zuciyarsa ba ta tare da shi wajen soyayya. Atika kuwa, tana farin ciki da aure, tana ganin cewa yanzu tana da mijinta a matsayin halal. Amma Dr SADEEQ ya yi ƙoƙari ya kiyaye nisanta tunaninsa da abin da ya fi so, domin kada ya ɓata zaman gidan aure da ya fara. Amma rayuwa ba ta tsaya saboda hakan… A gidansu Dr. Sadeeq, komai ya sha ado. Fararen zanen lalle, fitilu masu kyalli, da kamshin turaren wuta sun cika falon. Mata suna ta zirga-zirga, ana murnar abu ɗaya Shi kam, kwance yake a dakinsa fuskarsa ba ta nuna farin ciki ba. Kamar an tilasta masa zama a can, kamar ba shi aka yi aure ba. ya rufe idanu, zuciyarsa na bugawa da nauyi. “Ya Allah… wannan shine zabin su Daddy. Ni fa ban shirya wannan ba.” Daddy ya shigo, cikin nishadi “Yau zaka zama mijin Atika. Ka yi haƙuri Sadeeq, mu iyaye ba zamu baka mummunan zab’i ba.” Bai iya cewa komai ba. Ya san Atika ba mummuna bace, ba mugunya bace. Kyakkyawar yarinya ce, kuma yar gidan masu shi , Amma bata da abin da Indo take dashi… bata da wancan annurin da ya saba gani. A waje kuwa ana ta shewa Anan ana rera wakoki Anan ana harba kaho mutane na ta jinjinawa: “Likitan nan zai yi aure yau!” Lokacin da aka fito da shi domin a sa masa hula, zuciyar sa ta yi wani irin nauyi tamkar dutse. **A zuciyarsa kuwa abu guda ya tsaya yaya Indo take a yanzu?** Shin tana lafiya? Shin tana missing ɗinsa? Shin ma tana tunansa? A ka daura auren. Aka kammala. A lokacin da aka ce masa ya daga hannu ya yi addu’a, shiru ya yi… sai hawaye marar sauti suka sunɓuya a gefen idanunsa. Ya goge su a hanzarce kada wani ya lura. Sai kawai ya furta a ransa “Ya Allah ka bani juriyar wannan aure, domin ban zabi shi ba.” Shirye-shirye suka ci gaba… shagulgula suka yi yawa… amma shi kam, zuciyarsa tana nesa da dukkan murnar da ake yi. Ko da yake ya amince da zabin iyayensa ba zuciyarsa bace ta amince. BAYAN SHEKARU BIYU Iskar safe ta kada tsire-tsiren makarantar, rana na ɗan fitowa a hankali tana danna haske kan dogayen trees da suka zagaye Queen’s Royal Bording School Abuja Wata yarinya ce ke takowa a hankali daga cikin hostel ɗin Blue House, kamar wacce ta fito daga wani labari. Indo ce. Ba ita ce Indo ta shekarun baya ba. Wannan sabon Indo ta girma, ta waye, ta ƙara sheƙi. Fatar jikinta tana sheƙa kamar an shafe ta da zinariya, rigar blue & white da ta saka ta tsaya jikinta taf, kamar an zana ta akai. Tsayinta ya ƙaru, kanta a ɗinke, ƙugiyoyin da ta saba gani sun canza mata salon kwalliya. A gabanta kuwa akwatin ta guda uku ne masu tsabta, manya, da Bag-pack a bayanta. Ta juya tana sauke numfashi, murmushi ya fito amma sai ya datse a tsakiyar bakinta lokacin da ta ga Ilham fuskoki biyu na fito mata farin ciki da wani abu mai zafi a zuciya. Ta ɗan gyara murya, ta furta cikin English mai taushi kamar wacce ta taso ƙasashen waje: “Today is our candy day. Parents’ day… They will all come. But Ilham, I’m confused. For two years in this boarding school… Dr. Sadeeq never visited me, not even once.” Numfashinta ya tsaya, muryarta ta yi rauni, zuciyarta kamar ta karye. “He never called… never asked of me. I don’t even have anyone coming today…” Ta saki murmushi amma na dole, sai hawaye su ka soma taruwa a idanuwanta masu sheƙi. “Every time I remember this, Ilham… all my excitement just disappears.” Sai ta runtse ido da sauri, hawaye suka gangaro mata kamar suƙa gudu daga wata ƙofa da ta daɗe a rufe. Ilham ta tsaya cak tana kallon Indo. Ita ma kuwa yanzu kamar sarauniya take — ta ƙara kyau, ta tsayi, ta sirance, ta zama kyakkyawar matashiya mai tarbiyya da salo. Ta matsa kusa da Indo, zuciyarta cike da tausayi da mamakin irin sabuwar kyawunta da halayyarta. Ilham ta kalleta sosai, idanunta suka cika da tausayin Indo, sai ta matsa gab kanta kaɗan ta ɗaura mata hannu a kafaɗa a hankali — irin tabawar da ke shigowa har cikin zuciya. Da muryar da ko malamin makaranta ba zai iya yin fushi da ita ba ta ce: “Indo… kina jin ni? Ki daina saka ranki cikin damuwa haka. Kin manta shekaru biyu fa ba wasa ba ne? Ki daina ɗaukar kanki kamar baki da kowa.” Ta kamo hannun Indo ta matse shi a hankali. “Dr. Sadeeq… ko da bai zo ba, nasan akwai dalili. Kuma idan da bakiyi tasiri ba a zuciyarsa, tun farko bai ɗauki nauyin ki ba. Karki ɗauka kamar ya manta da ke.” Ilham ta ɗan murmusa, ta share mata hawayen da suka sauko: “Indo, look at you… kin girma, kin ƙara kyau, kin waye. Even if babu wanda zai zo miki—kina da ni. Ni zan tsaya miki har kowa ya gama candy ya tafi.” Ta ɗan danne kanta da kafaɗar Indo ta ce: “Wallahi ba zan bar ki ki yi kuka ba yau. Yau rana ce ta farin ciki. Ki ɗaga kai ki tuna irin Uwar da kika zama a makaranta kowa yana girmama ki. Why? Because you are strong.” Indo ta kalleta ta yi murmushin da ya yi kama da kukaIlham ta ɗaga mata fuska: “Ki yi haƙuri, Indo… ki bari Allah ya nuna miki dalilin da yasa abubuwa suka tafi haka. Kuma idan har akwai wanda ya kamata ya zo miki yau… to tabbas zai zo.” Ta rungumeta a hankali, kamar yadda ake rungumar ’yar uwa da zuciya ɗaya. Ilham tana rungume Indo ta ce da zuciya ɗaya:“Thank God Allah ya bani ke a matsayin ’yar uwa. Wallahi ba zan taɓa samun wata kamar ki ba.”Indo ta lumshe ido, hawaye suna taruwa, zuciyarta ta yi sanyi fiye da duk lokacin da ta tuna rayuwarta a baya. A CANDY GROUND Gun ya cika da hayaniya — iyaye na dariya, yara na gudu suna ɗauke da kwaliyyar su, ana kiran sunaye, ana ɗaukar hotuna, ana kai akwatuna. Muryoyi na haɗuwa: “Candy day!” “Congratulations!” “Parents this way, girls this way…!” Ilham ta kama hannun Indo suka nufi wajen ƙarshen harabar makarantar. Sai ga Ilham ta hango Daddy da Mommy, suna tsaye cikin ƙwalliyar manya, Mommy ta ɗauke da flowers pink, Daddy kuma da kwalin gift. Da gudu Ilham ta saki hannun Indo ta fada jikin Mommy tana dariya. Indo tana tsaye a gefe ta ji wani abu ya tsinke a zuciyarta — farin ciki ne da tausayin kanta sun haɗu. Sai ga Daddy da Mommy sun juyo suna kallon Indo, sukayi murmushi mai cike da kauna kamar sun dade suna jira yaƙi zuwa gare su. Mommy ta buɗe hannayenta “Zo nan Indo… ke ma ai ’yata ce.” Indo bata ma san lokacin da ta shiga jikin Mommy ba, taji ana rungumeta sosai, kamar an mayar mata da wani abu da take rasa tsawon shekaru. Daddy ya shafa kanta yace: “Mun yi missing ɗinku sosai. Indo kin girma ta… kin yi kyau sosai.” Mommy ta ɗan matsa ta share mata hawayen da suka fito: “Karki yi kuka, yau farin ciki ne. Ke ma muna alfahari da ke kamar Ilham.” A lokacin Indo ta jingina kanta kan kirjinta cikin ƙasa, zuciyarta na faɗin: “Gaskiya… na samu iyali. Allah ya bani ni’imar da ban taɓa zato ba.”tana hannun Mommy, duniya ta yi mata sanyi kamar iska mai ɗanɗanon zuma. Sai Ilham ta zo ta rungume su duka: “Family hug! Indo’s candy day too!” Jama’a suna kallo suna murmushi, suna fadin: “Wadannan ‘yan mata sun yi kyau sosai.” “Ga kyakkyawan ƴan mata da duk makarantar an sansu da fotinar su da rashin tsoro da ilimi kuma kyautar Allah.” Indo ta yi murmushi cikin jin daɗi… Amma a zuciyarta akwai tambaya guda ɗaya: Shin akwai wanda zaizo nata candy? ko har yanzu akwai wanda yake tunanin ta? 8️⃣8️⃣💥8️⃣9️⃣ 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Dalibai suka hallara a big assembly hall na girls’ boarding, an sa carpet blue, an kawata da balloons pink & white. Kowa ya zauna a sashen da aka ware musu; parents area na gefe, students area a gaba. Ana ta kiran ajin su daya bayan daya, ana ba su certificates, ana ɗaukar hotuna. Indo da Ilham zaune kusa, suna sanye da uniform nasu na Candy Presentation. Sai aka fara kiran iyayye suna fitowa suna rungumar ’ya’yansu. Ana dariya. Ana hoto. Amma Indo tana kallon su… zuciyarta ta fara karyewa kaɗan-kaɗan. Ta tuna lokacin da take ƙarama… Mama na janta da hannu, tana tsintar ta daga titi, tana bata abinci, tana yi mata kallo ɗiyarta mai ciki da gata sa barkwanci Ta tuna mai unguwa, yana bata farin ciki da kulawa baya bare kowa ya taɓata ko an kawo ƙararta baya mata tsanani kasancewar sa kuma na yayan mahaifin ta ... Ta tuna Dijee, yarinyar da ta taba zama abokiyar ta kafin rayuwa ta watse, wacce ta kasance da ita a kowani lokaci basa rabuwa , Haule ƙawar amana duk wani shashashan ci a tare suke lamarin su ,,, tana tuna Mairo kawai taye ajiyar zuciya domin tunu su a wanan lokacin bashi da wani amfani , kamar a gaske hotunan sun fara dawowa a idonta… Sai zuciyarta ta matse sosai. Hawaye suka fara cicciko mata. Ilham ta dubeta cikin mamaki “Indo? Me ya faru?” Indo ta girgiza kai, amma hawaye suka cigaba zubo mata. Ta ce cikin murya mai rauni: “Ilham… kowa yana tare da iyayensa. Ni kuma… babu Mama, babu mai unguwa, babu kowa. Babu su dijee Ban san ko suna raye ba…” Ta runtse ido sosai kamar tana ƙoƙarin hana zuciyarta ta fashe: “Na tuna abubuwa da yawa… lokacin da ban san komai ba. Wallahi nayi missing su… nayi missing gida… duk da ba ni da wani gida.” Ilham ta kama hannunta sosai: “Karki ce haka. Ke kina da gida yanzu. Kina da mu. Daddy ya ce kinyi kyau domin kina da tarbiyya. Mommy tana treating ɗinki kamar nata… Indo, kina da mu wallahi.” Sai Indo ta share hawayenta da gefen uniform dinta, tana murmushi mai raɗaɗi: “Na sani… amma zuciyata yau ta tuna da komai.” DJ ya kunna soft instrumental, ana kiran sunayensu kusa da su, amma Indo ta zauna shiru tana kallo sama — tana jin kamar Allah yana can yana kallonta da ido mai tausayawa. A zuciyarta take faɗi: “Ya Allah… idan suna raye ka kare su. Idan sun mutu ka jikan su. Ka bani ƙarfin zuciya.” Ilham ta rungumeta ta gefen kafaɗa, murmushi ƙarami a bakinta: “Ki duba gaba Indo… mu ne iyalanki yanzu.” Indo ta yi ajiyar zuciya… Da karfin hali ta mike — domin ana kiranta domin karɓar award ɗinta. Aka kira sunanta da murya mai ƙarfi, kamar ana kiran wata fitacciyar baiwar Allah “THE BEST STUDENT IN CHEMISTRY… THE BEST IN SCIENCE DISPLAY… OUR PRIDE OF REGENT GIRLS’ BOARDING… A’ISHAHTU ABUBAKAR SADEEQ!” Hall ɗin ya cika da tafi Dalibai suka mike suka yi ihu, Ilham ta ɗaga mata hannu da murna. Indo ta miƙe a hankali, jikin ta a sanyaye, zuciyarta na bugawa kamar ana buga ganga. Ta taka steps ɗin stage da natsuwa amma idan ka kalle ta sosai, zaka ga wani sanyi ya lullube ta. Ta tsaya a gaban mic. Sai anchor ɗin event ɗin ya ce da murya mai cike da farin ciki: “Will her parents come forward, please?” Nan fa zuciyarta ta tsaya cak. Tana kallon jama’a… Parents suna miƙowa gaba domin ’ya’yansu… amma babu kowa da ya taso saboda ita. Ta buɗe baki, ba ta da magana. Ta runtse idanu… amma hawaye sun fisge ta kafin ta kai ga boye su Hawaye suka gangaro mata kwance Anchor ya kuma tambaya: “Her parents? Anyone for A’ishah Abubakar Sadeeq?” kallon kowa ya juya gareta. Abin ya ɗaure mata kai. Jin nauyin zuciya, jin wani sanyi mai radadi — tunanin “Ni dai ba ni da kowa.” Ilham ta miƙe da sauri tana kuka, tana son zuwa gareta amma ba a bar dalibi zuwa stage ba, hakan yasa su Daddy da Mommy Ilham suka ƙara yunƙurin zuwa bayan sunje na Iliham Indo ta rufe idonta da hannunta, muryarta na rawa sosai ta ce a hankali kamar tana magana da zuciyarta “Ya Allah… Ni kadai ce kenan?” Amma kafin ta gama jin zafin kalmar — Sai aka ji murya daga bayan hall ɗin… murya irin ta namiji, mai ƙarfi, mai nutsuwa, mai kama da wanda ta taɓa ji a ƙwaƙwalwarta tun tana ƙarama: “I AM HERE FOR HER.” Hall ɗin ya yi shiru kowa ya juyo! Indo ta bude idanunta a hankali… sannan ta juyo a hankali kamar a cikin dandalin zuciyar ta , Wani mutum dogo, mai tsananin kamala, ya ƙara kyau da nagarta sanye da farar shadda, ya nufo stage. Dr. SADEEQ. Babu dariya a fuskarsa. Babu wasa. Idonsa kawai ya cika da abu guda — tsananin tausayin Indo.l ya taka har gaban stage, ya tsaya a kanta, ya ɗaga mic ya ce: “I am her Brother And I am proud of her.” Hall ɗin ya sake ƙara yin shiru… sannan tafi mai ƙarfi ta biyo baya Indo kuwa ta tsaya cak kamar an dasa ta. Zuciyarta ta karaya… ta kuma warke… a lokaci guda tace da murya mai rauni, tana kuka: “D-Dr… ka zo?” Ya matsa kusa sosai, ya share mata hawayen da yatsunsa a hankali: “Na kasa bari yau ta wuce ba tare da gani na ba.” Ilham tana ƙasa tana fashewa da kuka. Anchor ya faɗi cikin nutsuwa “Congratulations, Dr. Sadeeq and your Sister” Indo ta fashe da kuka mai rauni ta faɗa jikin sa Karo na farko a rayuwarta yanda taji yaye kewar iyayyen ta fiyyeda hankali Indo ta goge hawayenta da baya na hannunta a hankali. Anchor ya mika mata award plaque da certificate. Ta karɓa da ladabi ta matsa kusa da mic, zuciyarta na rawa amma muryarta mai taushi ta fito yadda kowa ya ji: “Good afternoon everyone…” Tayi murmushi mai rauni, hawaye suna kan gefen idonta amma tana ƙoƙarin zama strong girl kamar kullum. **“I want to say a very big thank you to Regent Girls’ College… To all my teachers… To every student here today… For helping me become who I am.”** Hall ɗin ya yi tafi sosai Indo ta lumshe ido ta ja numfashi sannan ta ce cikin wata murya mai nutsuwa sosai “I am very grateful. Thank you so much.” Sannan ta juya a hankali zuwa ga Dr. Sadeeq da har yanzu yake tsaye a gefen stage din, hannunsa a sakale, shi ma idonsa ya sauya kala saboda irin muryarta. Ta ɗan sunkuyar da kai ta ce cikin ladabi: **“Thank you, Dr. Sadeeq for everything u make me who I'm today u make me so happy… Na gode sosai da ka zo… da ka tsaya min… Allah ya saka maka da alkhairi.”** Kalmar ta fito a hankali, cike da mutunci da jin ƙai, ba don tana son shi ba, sai don yau ya taɓa wani gurbi a zuciyarta da duk rayuwarta bata taɓa samun mai cike shi ba. Dr. Sadeeq ya ɗaga kai ya kalle ta da murmushi mai sanyi — murmushin da baya komai sai yarda da alfahari da ita. Sai Indo ta sauko daga stage, Ilham ta ruga da gudu ta rungume ta. Sai suka tafi wajen iyayen Ilham.Iyayen Ilham suka rungume Indo kamar ’yarsu, Momy Ilham “Congratulations, A’ishah… we are very proud of you.” Indo ta ɗan sunkuyar da kai ta ce cikin turanci mai laushi: “Thank you so much, ma… Thank you sir… Na gode sosai da kulawa da taimako tun farkon zuwana boarding.” Suka yi murmushi, suka share mata hawayen idon da ya rage Ilham kuwa ta kalleta ta ce cikin taushi: “Indo… yau kin zama star.” Indo ta yi murmushi kadan amma a zuciyarta tana jin sanyi mai zafi. Domin yau ta yi armashi a duniya… amma ta tuna cewa bata da iyaye — sai dai wanda allah ya kawo mata a matsayin shi ne yau ya tsaya mata. Dr. Sadeeq ya dan matso gaba yana kallon Indo da wani murmushi da ya gama rikita zuciyar kowa dake kallo. Ya dan sunkuya ya ce da ita cikin muryarsa mai nutsuwa “Indo… I have a surprise for you.” Ta daga ido a hankali, zuciyarta na dukan tara-tara “Surprise? me ne ne?” Bai amsa ba, sai kawai ya yi murmushi ya janyo hannunta ya rufe mata idanu da tafin hannunsa. Ilham ta yi tsallen murna, Kamal ya ce: “READY, OGA!” Sai Dr Sadeeq ya ce “Open it… Kamal.” A nan Kamal ya danna remote ɗin motar — kirrrrrr — motar ta bude. Brand new white Lexus RX350, ta sheƙa kamar rana, ta leƙa da ɓarna mai walwali. Kyauta ce babba, tsadadde da kowa ya runtse ido Sannan Dr. Sadeeq ya bude mata idon a hankali Indo ta tsaya cak tayi ja kamar jinin jikinta ya tsaya. Idonta ya cika da hawaye ta dafe kirjinta “This… is mine?” Dr Sadeeq ya ce mata cikin natsuwa: **“Yes, Indo. Congratulations on your Candy Day This one… is for YOU.”** A take biiiii–iiiiiiirrrrrr~ A bude bayan motar suka fito: Mai unguwa, Dijee, Haule, da ’yan karamin gidan su biyar — duk cikin sabbin kaya, fararen riguna, suna murna da shewa. Indo ta fashe da kuka mai sauti—kukan farin ciki da baƙin tarihin rayuwa da ya tsaya mata a wuya. Ta ruga da gudu ta rungume Haule da dijee da kyar. Mai unguwa ya ce: “A’ishatu Indo! Allah ya miki albarka yarinya mai hakuri a ƙarshe gashi kinye karatu kin zama abun alfahari.” Sai ta juya cikin hawayen murna ta ga Dr Sadeeq tsaye yana kallonta, idonsa raye da motsin zuciya. Ba tare da ta shawo kanta ba— sai kawai ta rungume shi da ƙarfi, kamar zata fashe. Jama’a suka yi awwwwwww Shi ma ya dago hannunsa a hankali ya rike ta, amma cikin kunya da nutsuwa. Sai bayan ta sake shi sannan ta koma ga ’yan uwanta tana kuka tana murmushi tana dariya duka lokaci guda Ilham ta ce: “Indooo today is your day!” Dr. Sadeeq ya tsaya gefe yana kallonta, idanuwansa sun yi laushi… Zuciyarsa kuma ta na cewa: “Alhamdulillah da Allah ya bani ikon faranta ranki… Indo.” A lokacin da hayaniyar murna ta dan lafa kadan, Dr Sadeeq ya yi alamar a kawo special cake ɗin da ya yi order tun kwanaki — babban 3-tier vanilla & strawberry cake mai rubutun: **“CONGRATULATIONS A’ISHAHTU INDO BEST STUDENT OF THE YEAR”** A kawo cake ɗin aka ajiye a gaban Indo. Tayi kyau kamar wata arziƙin amarya, bakinta cike da murmushi da hawaye Dr Sadeeq ya matsa gefe ya ce: “Indo, please… cut your cake.” Dalibai suka fara raira waƙa: **“Ceee-e—ut your cake ooo, Indooo cut your cake!”** Indo ta kama wukar farar da aka bata, Ilham ta rike hannunta sama da murmushi mai kyau. Suka yanka cake ɗin tare. Kamal ya yi ihu “Ilham ki buɗe baki ki ci na farko daga Indo!” Ilham ta bude baki sai Indo ta sanya mata cikin shagwaɓar ƙawa. Su duka suka yi dariya suka rungume juna Sai Kamal ya ce: “Next! Doctor!! Your turn!” Dr Sadeeq ya kalli Indo, zuciyarsa ta yi wata irin rawa ta ɗan sunkuyar da kai saboda kwarjininsa Amma ta ɗebo karamin yanki na cake ta miƙa masa. Shima ya ɗan buɗe baki kaɗan — a hankali ta sa masa. Kusan duk dalibai suka yi ihu: “Awwwwwwwwwww!” Dr Sadeeq ya yi murmushi mai nauyi, ya ce mata “Thank you, Indo.” Kamal ya miƙa mata wata babbar gift bag mai kyau ya ce: “From your best brother-in-law to be!” Ta buɗe taga Wristwatch, perfume, da notebook mai rubutun “YOU ARE SMART”. Ta yi tsalle ta rungume shi cikin ladabi: “Thank you Brother Kamal.” Kamal ya yi dariya “Anytime, Madam SADEEQ.” Sai Daddy babban ya matso da murmushi. Ya miƙa mata kyakkyawar small laptop da envelope mai kuɗi kaɗan don pocket money. **“A’ishatu Indo, Allah ya basu ikon kula da ke. Allah ya sa ki yi ilimi mai amfani.”** Ta durƙusa ta yi masa godiya sosai, zuciyarta cike da ƙaunar iyali da bata taɓa samu ba da wuri. Sai ga Nazifa, kanwar Dr Sadeeq — yanzu matar Kamal — ta rungume Indo da kyau. Ta miƙa mata small diamond necklace. **“Indo, wannan tun daga nesa na kawo miki. Na san yadda kika yi wahala kafin ki kai nan.” Indo ta sake fashewa da kuka mai sanyi. Nazifa ta rungume ta. “Kar ki sake jin ke ɗaya we are your family now.” Ana ta ɗaukar hoto Ilham da Indo, Indo da Mai unguwa, Indo da ƙannenta, Indo da Dr Sadeeq (wanda ya tsaya kusan gefe amma hoto ya zama perfect), Kamal yana dariya, Nazifa tana gyara veil, Daddy yana yi mata addu’a Hotuna suka cika waje kamar an yi bikin graduation ɗin gida. Wannan rana ta zama rana mafi farin ciki da Indo ta taɓa samu tun zuwan ta duniya. TO BE CONTINUED 9️⃣0️⃣ ❤️‍🔥9️⃣1️⃣ 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Gidan Dr. Kamal… Gidan Dr. Kamal suka nufa, babban parlour mai faɗi da kayan alfarma na haske, sai ƙamshin turaren wuta ke yawo cikin iska. Ilham da iyayenta tun zuwan su suka watse zuwa gidan su , sai aka bar parlour ɗin cike da sanyi da nutsuwa. Indo ta zauna a tsakiyar kujerun, ta zama tamkar abun kallo, kyanta na haskawa fiye da yadda kowa ya zata. Dijee na gefenta, Haule na kallonta ido cike da ƙauna da alfahari. Indo dai ta yi shiru tana murza yatsunta, zuciyarta na dukan da ba ta iya sarrafawa. A gefe kuma, mai unguwa da Dr. Sadeeq suka yi musayar kallon da ke nuna "mu fita". Nan suka miƙe a hankali. “Bari mu fita waje mu tattauna,” Dr. Sadeeq ya faɗa da murya mai nutsuwa. Mai unguwa ya gyada kai, suka fice su biyun zuwa harabar gidan, suna tafiya a hankali kamar masu tattaunar abu mai muhimmanci game da makomar Indo. A ɓangaren cikin gidan kuwa, Indo, Dijee da Haule suka shiga ɗaki mai yalwa, suka zauna. Dijee ta kama hannun Indo tana murmushi. “Indo kin zama wata daban… Allah ya ɗaukaka ki.” Haule kuwa ta kalle ta da murmushin jin daɗi: “Munyi kewarki sosai, yau sai kamar mu rungume ki ba mu sake ba.” Indo ta saki ajiyar zuciya, ta lumshe idanu, sannan ta ce: “Ku bazai gane irin farin cikin da nake ciki ba… wallahi ban taɓa tsammanin zan yi wannan rayuwar ba” Dukansu suka yi dariya mai taushi, ƙanƙaninsu na ji lokacin masarautar Indo ya fara dawowa Indo ta zauna a tsakiyar gadon mai laushi, ta jingina da matashin kai, fuskar ta fes kamar wacce aka goge da lu’ulu’u. Dijee da Haule sun zauna a ƙasa a gabanta kamar yara biyu suna jiran a ba su labarin da sukafi so. Indo ta yi murmushi, ta kalli kowannensu sannan ta ce“Ku zo ku ji yadda birni ya koya min rayuwa… wallahi kun san Indo ce, amma yanzu Indo ta zama Indo ɗin gaske.” Dijee ta fashe da dariya “Ai kin canja sosai! Ki fara fa, muji kafin ki koma kalar city girls ɗin nan har mu kasa gane ki.” Haule ta tafa hannaye tana dariya: “Indo kin zama mata fa! Kin ƙara kiba, kin tsayi, kin zama kamar 'yar manya sosai.” Indo ta ɗan sunkuyar da kai tana dariya kaɗan, sannan ta fara basu labari: “A birni… ai komai aikin kai ne. Da safe makaranta, da yamma library, da dare assignments. Sai Dr. Sadeeq da ke yawan yi min nasiha, duk da shi ba ya zuwa ziyara boarding da naki Amman komai na kuɗi shi Kibiya min…” Ta yi tsaki kaɗan tana dariya, su Dijee suka yi ihu: “Ai tunda ya selonki! Ba wanda zai kai shi da mantuwa da aiki.”Indo ta gyara zama: “Haka ne. Amma rayuwar birni ba wasa bace. Na koya yin turanci sosai, har ma yanzu Ilham tana ce min ina kama da 'yar American.” Suka fashe da dariya. “Wallahi kuwa! Ki ji yanda kike kiran candy da ‘cankdi’.” Dijee ta yi kwaikwayon murya tana dariya. Indo ta ɗan hankade ta da filo. “Ke dai bari kawai. Kawai dai ina grateful. Allah ya bani Ilham, ya bani Dr. Sadeeq, ya bani makaranta mai kyau… duk rayuwa ta ta canja.” Haule ta runtse ido da murmushi: “Kin zama kamar wacce aka sake haifa… Ina jin daɗi sosai Indo, kina da arziki mai kyau.” Indo ta yi ajiyar zuciya “Ku dai ku sani… duk inda naje, bana manta irin soyayyar ku. Na tuna ku kullum , ina cikin kewar gida” Dijee ta share hawayen da ya fara bayyana “Ai yau Allah ya cika mana buri, mun dawo tare kamar da.” Suka rungume juna su uku, ɗakin ya cika da dariya, labarai, da ɗan kuka mai daɗi — kamar ƙungiyar 'yan uwa da aka raba shekaru masu tarin yawa sannan aka sake haɗuwa Indo Ta Tuna da Mairo Indo ta jingina da filo tana lumshe ido, fuskar ta cike da farin cikin sake haɗuwa da su Dijee da Haule. Nan take ta ɗago kai da murmushi “Ku fa… har yanzu ba ku faɗa min labarin Mairon nan ba.” Dijee ta kwaɓe baki kamar wacce za ta yi kuka amma tana dariya: “Mairo? Ai Mairon nan ta dawo Modirre… tana da tsohon ciki ne shi ya sa bata iya zuwa candy ɗin.” Haule ta gyada kai da gaggawa “Ke kuma Indo, ki bar maganar Mairon. Ai tunda ta koma can, labarinta ya daina zama trending nan.”Indo ta yi dariya tana girgiza kai: “Hmmm… Mairon nan dai. Allah ya kyauta mata nayi matuƙar kewarta a sanadin ta aka rufe ne a gidan ƴan sanda maye kewar ƙawata” Suka yi shiru na daƙiƙa uku, sai Haule ta runtse ido ta zabura kamar wacce ta tuna wani sirri “To Indo… akwai magana fa.”Dijee ta ce da sauri: “Eh! Mu dai mun ga kamar akwai soyayya tsakanin ki da Dr. Balarabe…” Da wacce dariya Indo ta fashe? Wacce ta danne pillow ta rufe baki domin kar Dr Kamal dake parlour ya ji hayaniyar ɗakin?Indo ta narke da dariya har hawaye: “Ayyyyyy! Ku dai nan! Ashe har yanzu ba ku manta sunan mutumin nan ba?” Ta sake yi musu tsokaci tana dariya sosai “Dr. Balarabe fa? Hhhh! Ni da shi? Soyayya?”Dijee ta ce a tsokana “Ai yanda yake miki kulawa sai ace akwai wani abu.” Indo ta yi murmushi na ladabi, cike da kunya da kamun kai: “Ke dai ki sani… babu komai face mutumci. Yana min mutunci, ina girmama shi. Shikenan.” Ta ɗan yi nisa kamar wacce ta shiga tunani “A birni dai… kulawa ba soyayya ba ce. Yafi kama da educator da student, ko dai professional respect.” Haule ta yi dariya ta tafa: “Ai komai ne fa Indo, ko da mutumci ne… sai ya fara daga mutumci ya koma soyayya.” Indo ta harare ta cikin wasa: “Ke Haule, ke dai kin fara sanin soyayya tun kafin mu. Ni fa yanzu gaskiya… hankali na bai ma san inda soyayya take ba "Dijee ta matso kusa:“To amma… idan ana maganar wanda ke da matsayi a zuciyarki…?” Indo ta yi shiru, ta kurɓi iska kadan, ta ɗan murmusa “…hmm… wannan sai lokaci ne zai nuna.” Dariyarsu ta sake ƙara ɗaukar ɗakin, suna shagalin hirar soyayya da tsofaffin abubuwan Boarding — kamar basu rabu ba na tsawon lokaci ba Indo ta ɗora hannu a kirjinta tana murmushi irin na mai cike da natsuwa da zurfin tunani. Su Dijee da Haule kuwa sun zuba mata ido kamar suna kallon wata sabuwar Indo da suka sabo da ita a birni Indo ta ce a hankali: “Ni fa yanzu banda wani buri face in zama cikakkiyar Nurse. Inason wani sabon makaranta dake Kano — Capital City University Kano, Nursing Science. Nasan Dr zai barni in sha Allah. Amma tukunna… ban san me zai ce ba.” Dijee ta yi saurin bude baki: “Ke? Indo? C C.U.K!? Wato makarantar masu kuɗi?!” Haule ta rike kafaɗar Indo tana dariya: “Lallai birni ya koya miki abu. Amma wallahi muna jin daɗi, kina da burin kirki.” Sai ta dan kusanto da murmushi “To amma… aure fa? Baki taɓa tunani ba?” Indo tayi dariya mai taushi ta ɗaga hannu alamar a dakata “Aure?” Ta girgiza kai a hankali, idonta ya sauka ƙasa cikin murmushin kunya da gaskiya “Ba yanzu ba. Na gama tunani zan ɗan cigaba da makaranta, na cika mafarkin Mama. Tun ina ƙarama take cewa ta sha Allah ina so ki zama Doctor ki taimaka wa mutane. To yanzu da na girma… sai naga wannan shi ne burina.” Ta ja numfashi, idonta ya yi kauri kamar tana tuna wani abu mai nauyi “Ina so ace Mama tana nan tana gani… amma komai yana tafiya kamar tana tare da ni.” Haule ta share kwalla “Indo… Allah ya albarkaci burinki kin san dai… duk wanda ya fara birni kamar ke ba zai tsaya a baya ba.” Dijee ta yi dariya don ta karya yanayin tausayi: “Ai kam idan kika zama Nurse, ni zan fara zuwa ki duba ni ko da ciwon kai ne.” Suka yi dariya gaba ɗaya, Indo ta gyara zama " sis Dijee ya akaye kukazo min Candy naga ku da yara hakan yana nufin duk kinye aure ta this age harda yara " Haule yaye dariya tace " aikin banza yoo ai kuma da kuma chan yanzu yaran ke biyu watakila ma yara ukku " Allah ya kiyaye "cewar Indo Dijee ta daura da cewa ai Wallahi Dr Balarabe ke yana zuwa a azumi yana kawo mana kayan alkaire kuma yana nuna mana hoton ke a shekara yana zuwa sai ɗaya amman ya tafe India daga nan sai yanzu ya roqe maza mu suka barmu akan muzo Miki candy zakiji daɗi, bayan tafiyar ke ai abubuwan dewa ya faru a sanadin Dr SADEEQ sai dai muce Allah ya saka mai da alkaire a sanadin ke ne kuma komai ya faru "............. taye ajiyar zuciya yarinyata daya gata nan shekara ta biyu sunanki ne nasa mata muna kirar ta Indo ,Haule kuma namiji ne Faisal , Mairo kuma bayan ta dawo aikatau kishiyar mamanta ta mutu , anan taye aure ta a gaidake cikin ta ya tsufa ..." A haka suka ci-gaba da hirar rayuwa.. A harabar gidan Dr Kamal, ƙarƙashin hasken fitilar da ke yaye wutar dare, Dr. Sadeeq da Mai unguwa suka zauna gefe suna tattaunawa cikin natsuwa, dukansu suna kallon yadda yara ke ta wasa a bangon waje. Mai unguwa ya gyara zaman rigarsa, ya kalli Dr. Sadeeq cikin lallashi: “Dr… a yanda naga Indo yanzu? Sai dai mu yi godiya. Ta gyaru, ta waye, iliminta ya ƙaru… ko da ban ce ba, Allah ya saka maka da alheri.” Dr. Sadeeq ya yi murmushin da bai kai ido ba, kamar wanda zuciyarsa ba ta cikin jikinsa. Mai unguwa ya matsa kaɗan “Amma yanzu… ya maganar auren ku? Ina fatan dai… ta sani ko? Indo fa ba ƙarama ba ce yanzu.” A nan ne zuciyar Dr. Sadeeq ta buga kamar ana danna ƙaho. Ya sauke numfashi a hankali, ya ce da murya mai taushi “A’a… bata sani ba.” Mai unguwa ya ɗan yi shiru, ya ɗan tattara numfashi kafin ya ce “Meye yasa, Dr? Kai ka zaba. Ka shirya komai. Ita kuma ita ce matar da kace mahaifiyarta ta baka amana. To me ya hana ka sanar da ita?” Dr. ya ɗaga ido a hankali ya dubeshi, fuskar sa cike da damuwa da wani nauyin da ya dade yana ɓoye “Mai unguwa… Indo yanzu ta girma. Ta gina rayuwa, ta samu buri. Tana da ilimi. Tana da ‘yanci.” Ya ɗauki numfashi mai nauyi, kamar yana sauke wani dutse daga zuciya “Ban son in gaya mata haka kawai sai na takura mata. Bana son zuciyarta ta ji kamar dole ne. Indo ta samu sanda nake tsare mata rayuwa… yanzu ina son ta zabi rayuwarta da kanta.” Mai unguwa ya gyada kai da jin kai “To amma Dr… ka duba fa. Ko da ka ajiye soyayya a gefe, Indo tana ganin ka kamar ginshiƙi. Idan ba kabar zuciyarta cikin duhu ba, ka gaya mata.” Dr ya ɗan runtse idanu, ya kama gefen kujera hannunsa ya matse “Zan gaya mata. Amma… a hankali. Ba yanzu ba. Bari ta fara sabuwar makarantar ta, ta nutsu. Idan ta shirya… zan gaya mata komai.” 'Mai unguwa ya yi murmushi“To Dr, Allah ya baka ikon daidaita zuciyar biyu… naka da nata.” Dr. Sadeeq ya dan yi murmushi mai rauni, cikin zuciyarsa kuwa tunanin Indo na kawo masa nauyi da farin cikin da bai iya kwatanta ba “Indo…” ya raya a zuciya, “…kin dawo girma. Amma har yanzu rai na ya kasa daina kiranki ‘ƙaramar amana ta.” 9️⃣2️⃣❤️‍🔥9️⃣3️⃣ 9️⃣2️⃣ 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Bayan sallah insha’i, parlour ɗin gidan ya cika da hira da dariya. Dr. Sadeeq na zaune, yana ta kallon Indo a hankali, kamar zuciyarsa na ƙoƙarin fahimtar duk wata motsin ta. Ita kuwa, Indo a hankali take, kamar ba ta lura da shi sosai, ko da yake zuciyarta na ɗan ɗaukar sa ido. An ci abinci cikin natsuwa, kowa na hira, amma idan ka lura, ido biyu suna ta matsa daga Indo zuwa Dr. Sadeeq da sauƙi. Bayan an gama, an watse da shirin cewa washe gari su Haule za su tafi Modirre. Sai dai kafin su tafi, sun yi wata hira mai tsawo cikin dare, suna ta dariya, suna ta bada labarai, kamar yaran da ba su ga juna ba tsawon lokaci. Washegari, lokacin bankwana, an haɗu da murmushi da fuskoki masu kyau, dukansu suna jin rikitaccen kewa. Indo, tana cikin kewarsu, ta kwana da tunanin su, ta tashi da safe tana jin ɗan ƙarfin zuciya da rashin samun sa a kusa, amma kuma tana ɗaukar shi a cikin tunaninta, kamar yana nan tare da ita a cikin gida. Bayan kwana biyu da tafiyar su Haule da Mai Unguwa daga Abuja, har yanzu gidan Dr Kamal cike yake da natsuwa. Indo ce kawai a ɗakinta, tana kwance tana kallon silin, zuciyarta cike da tunani marasa tsari. Ranar dai ba kamar kowacce ba. Da rana ta fara binciken c ɗakin da aka ware mata, Indo kamar bata gane ba. Daɗin abin shine: duk abubuwan da suka taɓa kasancewa nata—akwatunta, atamfofinta, books ɗinta na Al Noor academy, har da ɗan ƙaramin kwandon kwalayen karatunta—duk an dawo dasu ɗaki ɗaya a ɗakin. Hannunta na rawa ta ɗaga tsohuwar wayarta da ta bari tun kafin ta shiga boarding. Wayar na buɗewa, hotuna suka fara tatsi a idonta.Hotonta da Dr. Sadeeq… Hotonsa da ita a parlour… Hoton da ta ɗauke su tare lokacin da ya kwanta yana bacci… Hotunan sirrin da babu wanda ya sani Numfashinta ya kafe. Idonta ya cika da hawaye. A hankali jikinta ya soma rawa. Ta durƙusa ƙasa ta jingina da gado tana kallon hoton da ya taɓa mata zuciya fiye da kima. Duk kalamai da ya taɓa faɗa mata suka dawo—“Indo I love you… keep it between us…” Sai wani ƙarfi daga cikin cikin ta ya motsa. Numfashinta ya soma taruwa a wuya kafin ta sani, zafafan hawaye suka zubo masu raɗaɗi kamar ƙaiƙayi Tace a hankali amma cike da ciwo “Allah ya isa… Dr Sadeeq Allah ya isa tsakanina da kai. Na baka amana, ka amsa da… fyade. Ka yi amfani da ƙaramin tunanina, da ƙuruciyata, da mummunan jahilcina a lokacin. Ka ɗauke min mutunci… ka dauke min komai.” Ta ɗaga wayar tana kallon hoton su biyu tana karyewa “Me zan kai gidan miji? Da wane tarihin zan tsaya a gaban wani namiji, bayan kai ka riga ka raba min jikina kafin lokaci?” ta had'e fuskarta da tafin hannunta, hawayenta na gangarowa. Yau ne karo na farko da Indo ta fuskanci gaskiyar abinda ya faru ba tare da soyayya ko jin tausayin sa ya rufe mata ido ba. Zuciyarta ta cika da haushi, ciwo da takaici. Tace cikin murya mai sanyi amma mai nauyi “Na tsani duk abinda ya faru. na tsani amincewata na tsani duk wanda yayi min wannan ciwon…” Sai ta tsaya ta rufe idonta da ƙarfi “…amma ban iya tsanarka ba, Dr Sadeeq. wannan shi ne abinda yafi ciwo.” “Rayuwa ta fara daga farko… kuma wannan karo babu wanda zan bari ya cutar da ni.” Indo Ta Fashe Kuka Da Gaskiyar da ta jima ta guje‑wa A dakin nan mai sanyi amma cike da turare mai kamshi, Indo ta ci gaba da kallon hotunan da suka taɓa zama farin cikinta, yanzu kuma suna huda mata zuciya kamar wuƙa. Ta matse wayar a kirji. Zuciyarta tana bugawa da sauri fiye da yadda ta taɓa ji numfashin ta ya fara hauhawa… Sai hawaye suka fara gangarowa ba tare da izini ba da farko tana goge su suna ƙaruwa. Har suka zama zafafan hawaye masu raɗaɗi. A hankali ta furta cikin rawar murya “me na yi , me ya sa dole wannan abu ya same ni? Me yasa ba zan iya komawa cikakkiyar budurwa kamar sauran ‘yan mata ba?” Ta dafa ƙirjinta kamar ana murɗa mata zuciya kukan ya ƙara ƙarfi—kukan da ba na kuka bane kawai, kukan ciwo ne, kukan tunanin cewa rayuwarta ta lalace tun kafin ta san me rayuwa take nufi ta durƙusa ƙasa gaba ɗaya ta jingina kanta da kafet ɗin ƙasa “Lokacin can… bakar rana ce. rana da na yi tunanin kalaman ka soyayya ne… Rana da na ba ka dukkan amana… Kuma kai ka maida ni... ba budurwa ba kafin lokaci.” Ta rufe fuskarta da duka hannaye biyu, tana kuka mai amo, mai zafi, mai girman tunani. “Allah ya isa! Ina jin kamar babu wanda zai yarda dani idan na gaya masa. Ina jin kamar na riga nayi asarar abin da ya fi kowane abu daraja a rayuwar mace…” ta buga ƙirjinta da wuya tana faɗa cikin zafin hali: “Kamar yadda na karo shekaru… zuciyata ba ta kara komai ba face tsoro! Tsoron maza… tsoron aure… tsoron rayuwa gaba ɗaya!”Ta miƙe tsaye cikin rawar jiki, tana haɗiye kuka, ta dubi madubi ta ga kanta. Idonta jajir. Fuskarta ta kumbura. Ta tambayi kanta da ƙasa‑ƙasa “Wannan ce Indo?Indo da ta yi burin zama nurse? Indo da Mama ta yi mafarkin gani a matsayin mace mai daraja?” Ta sake fashewa da kuka, babu ƙarfi a jikinta. “Na tsani wanan bak’ar rana! ta raba min mutunci ta dawwama cikin rayuwata. Kuma yanzu… ina tsoron in gaya wa kowa cewa… ba budurwa bace Indo da kuke gani…” Sai ta durƙusa ta rungume kanta, kukanta ya rikide zuwa irin kukan da zuciya ke tsagewa but ta kasa fidda muryar gaskiyar da take motsa cikin ta “Me zan ce wa mijin da zan aura?Wa zan gaya masa dalilin?” Abin da ya fi mata ciwo shi ne lokacin da ta furta cikin harshen da ya fito kai tsaye daga zuciya “Me ya sa yake min haka alhali ni dai ina sonsa?” Dakin ya yi shiru. Indo ta zauna a ƙasa, tana kuka kamar wacce aka yi wa hukuncin da ba ta cancanta ba. Amma a cikin wannan kukan… akwai sabon karfi da yake tashi a hankali zuciyarta akwai kalmar da ta fara fitowa: “Sai na gyara rayuwata. Ba zan bar cutarwar da aka min ta karya ni ba.” @@@@@@@@@@@@@@@@@@ Dr SADEEQ yana kwance a ɗakinsa, hasken ɗaki yana shigowa ta taga ƙanana. Hannuwansa a bayan kansa, idonsa na kallon shiru amma zuciyarsa tana ta motsi cikin sauri. Tunani na yawo a kwakwalwarsa—Indo. Yana tuna kyawunta, natsuwarta, da duk abubuwan da suka shafe su a baya. “Ta girma sosai… ta cika ilimi, ta zama mace mai hankali da kima. kuma duk da komai da ta sha, ina ganin tana da ƙarfin zuciya da natsuwa da ban taɓa tsammani ba.” Ya sauke numfashi mai nauyi. Hannunsa ya miƙa ya taɓa hoton Indo da ya ajiye a cikin wayarsa na Candy Kamshin turarenta na dawowa cikin zuciyarsa, yana jin wani nauyi amma a lokaci guda farin ciki da marmari. “Dole ne ta zama tawa, matata a gaskiya. Abin da nake marmari a rayuwata… yana nan a gabana. Allah ya bani ta, sai na tabbatar da cewa ina kula da ita, ina son ta ba tare da cutar da ita ba.” Yana motsa kansa a hankali, yana tunanin yadda za a nuna mata soyayya da girmamawa. Tunani na cewa ko da tsawon lokaci, duk wani kuskure da aka taɓa yi a baya, zai tabbatar da tsarkakakken soyayya yanzu yana ba shi wani jin daɗi. Ya juya a gado, ido ya rufe, amma zuciyarsa tana ci gaba da magana: “Indo, ko da yaushe kina nan a zuciyata… matata ce. Kuma zan tabbatar da cewa kowace rana da kika tashi a wannan gidan, kina ganin ni a matsayin wanda ke son ki da dukkan zuciyata.” Sai ya sauke numfashi mai tsawo, wanda ke ɗauke da farin ciki, kewar soyayya, da nufin kare Indo daga duk wani damuwa. 9️⃣3️⃣❤️‍🔥9️⃣4️⃣ https://youtu.be/4wIojiBbOgA 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Atika na toilet ta kara duba abinda idonta ya gani “positive”, alamar ciki da gudu ta fito daga toilet tana tsalle-tsalle, tana murna, tana ihu a hankali don ta gawayawa Dr SADEEQ: “Na samu ciki!” Jikinta ya ƙara ƙiba da haske kamar ba ita ba, shape nata ya ƙara bunƙusa, ta zama cikakkiyar mace. Tsalle da tsantsi a jikinta sun bayyana sabon canjin da ya faru. Amma cikin murna , ta faɗi: “Dr batagama ba, kawai ta zame…” A nan Dr SADEEQ yana cikin tunanin yaganta, zuciyarsa cike da mamaki rashin hankali na ta “INNALLILAHI… wai ke? yaushe zaki yi hankali? Wayagayamiki ana gudu a toilet ki fito haka…” Ya juya a hankali, cike daban haushi yana kallon wannan sabon yanayi da Atika ta samu, Ihu ta buga sosai har ya giggita part ɗin. Dr SADEEQ nan da nan ya tashi, zuciyarsa ta ɗan tsaya, ya hango Atika tana ihu a kwance tana birgima takasa tashi Dai dai wannan lokacin, Indo ta fito daga ɗaki tana zagayawa, a gidan tana mamakin girman gidan. Idonta na haske, fuska cike da sha’awa da mamaki. Ta tsaya a wani part,da take jin ihu gadan gadan ta tura ƙofar ɗakin a hankali, komai na cikin ɗakin tsaff, red da black, kayan ado da ƙamshi mai kyau. Kamshin ya shiga hancinta, ya sa ta ɗan ja numfashi, tana jin daɗin yanayin gidan da tsarinsa. Ta tsaya kaɗan, ta kalli kayan da aka tanada, ta murmusa a hankali, tana jin kamar tana cikin wani sabon duniya. Tana shigowa, ihu na ƙara ƙarwa. Atika kwance ta faɗi, ido a rufe, fuska ta cike da tsoro da mamaki. Ihu na ƙarawa, sai Dr SADEEQ ya damƙe kai ya tambaye ta cikin azaba "Atika, me ke faruwa?!" ta ɗan ɗaga fuska, zuciyarta na bugawa da sauri, sannan ta faɗi da ƙarfi: "I'm pregnant… shine zan gaya maka, na faɗi, muje asibiti! waiyoo ciki na na faɗi" Dr SADEEQ nan da nan ya ɗaga goshi, idonsa na faɗi, zuciyarsa ta buga da ƙarfi. "What? Atika… u are pregnant?!" Sai ya yi tsayuwa, ya kalleta cikin tsoro."Shine zaki… na gudu? INNALLILAHI! Kar kimin asarar y…!" Har yanzu, Indo a ƙarfe ɗaya tana kallon al’amari, kunne a tashin hankali, zuciyarta na cike da mamaki da tsoro. Ta fahimci cewa lamarin ya girma fiye da yadda ta zata, kuma Dr SADEEQ na cikin matsanancin damuwa da rashin tabbas. Indo tana tsaye a parlor, zuciyarta na bugawa da ƙarfi, ido a faɗe, kirji na ta ɗaɓaɓɓewa. Ta faɗi cikin ƙarfi: "What the fuck… Dr ya aure Atika, harda ciki?!" kishi da fargaba sun mamaye zuciyarta, har ta kasa numfashi da kyau. A wannan lokaci, Dr SADEEQ ya fito da Atika a rungume, jikin su na kusan haɗe, suna tsaye a cikin parlor yana janta a hankali, tana taka ƙafarta da jin mararta na ƙuleewa Indo na kallon su, idonta na cike da hawaye, zuciyarta na tsuma da baƙin ciki. Sun tsaya suna kichubus, murmushi da dariya na bayyana a fuskar Atika, duk da cewa tana cikin yanayin fargaba .. "Dr… keep going, cikinna na ciwo," Atika ta faɗi cikin tsananin jin daɗi. Indo sai ta juya da gudu, zuciyarta na cike da azaba da rashin yarda da abinda ke faruwa. Ta shige part nasu , ta rufe ƙofar, ta zauna a kan gadonta tana faɗi cikin kuka mai tsuma zuciya: "Wato ya cuce ne… shine yayi auren sa, ya barni… duk da cewa ya shafa min baƙin penti a rayuwata… a rayuwa ta!" Hawaye na gudu daga idonta, zuciyarta na jin zafi mai tsanani, kishi da rashin yarda da rayuwar da ta rasa. Indo ta kasa magana, ta zauna kawai tana jin cewa duniyarta ta rabu da wani abu mai daraja… kuma babu wanda zai iya tsayar da wannan baƙin ciki. ₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦ Indo ta zauna a kan gadonta, idonta cike da hawaye, zuciyarta na bugawa kamar za ta fashe. Ta jin azabar rashin yarda da abin da ke faruwa. Duk da cewa ta sani Dr SADEEQ ya aure Atika, zuciyarta na so ta yi yunkurin fahimtar dalilin hakan. Amma kishi da fargaba sun mamaye ta. Ta rufe idonta, ta shafe fuskar ta da hannu, tana ƙoƙarin tsayar da kuka. A zuciyarta tana cewa: "Me nayi da rayuwata? Me yasa ya zabi Atika? Ni kuwa… ni kadai zan tsaya na sha wannan azaba?" Bayan wasu mintuna, ta tashi a hankali, ta gyara kan gadonta, ta dage zuciyarta. "Ba zan bari wannan ya karyata ni ba," ta faɗi a hankali, tana ji kamar tana ƙarawa kanta ƙarfin guiwa. A waje kuwa, Dr SADEEQ ya zauna a falon, yana tunani. Yana ganin Indo ta juya da gudu, ya fahimci cewa rashin fahimta da fargaba ta mamaye ta. Ya kalle Atika, ta nuna farin ciki da soyayya, amma zuciyarsa na cikin rikice-rikice. "Indo… ba zan so ta ji wannan azaba ba. Amma kuma dole ne in nuna kulawa ga matata…" ya ce a ransa. Nan Indo ta yi shiru a cikin dakin ta amma zuciyarta na ci gaba da bugawa. Ta fara tunanin yadda zata iya gudanar da rayuwarta a wannan sabon yanayi, kuma yadda zata sarrafa kishi da fargaba. Ta fara tsara yadda zata kara ilimi, ta mai da hankali ga makarantar, kuma ta yi ƙoƙarin kaucewa shiga cikin rikicin zuciyarta da Dr SADEEQ. Duk da cewa yana kusa, Ita kuma za ta tsaya mai ƙarfi. TO BE CONTINUED 9️⃣5️⃣❤️‍🔥9️⃣6️⃣ https://youtu.be/4wIojiBbOgA 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night Tana kwance a online taga ai ashe ma an fara sayar da Form na wannan makarantar da take burin zuwa daɗi ne ya lulluɓe ta ta miƙi don tagaji da wanan zaman gidan gashi yanzu bata kusa da gidan su ilham duk kewa ya ishe ta.. " Kama ta yayi na gayawa uncle Kamal yanzu ya sanar da Dr SADEEQ hakan zaifi , tana fitowa basa nan harda Nazifa , " daɗi na da mutanen gidan nan fita yawo ba exucess sam" Indo ta tsaya a ƙofar, idonta na kallon Atika kwance a kafar Dr SADEEQ. Duk da cewa zuciyarta cike da fushi da kishi, ta jure ta mayar da fuska kamar bata san komai ba. Ta yi murmushi a ranta, tana cewa: "Ko Dr SADEEQ ne namiji daya da ya rage a duniya, na barshi Atika domin na tsanesa… a matsayin abokin rayuwata." A hankali ta matso cikin dakin, ta zame kusa da kujerar Dr SADEEQ, tana kallon shi yayin da yake latsa computer ba tare da ya nuna wani alamun jin dadin shigowarta ba. Atika kuwa tana kwance, tana ɗan sanye da murmushi na wasa, kamar tana jin daɗin ganin Indo a wannan hali. Indo ta zauna a gefen kujerar tana gyara kawayarta da ƙanƙara, amma a ranta zuciyarta na cewa: "Zan nuna masa cewa ni ma ba ƙarama ba ce. Duk soyayyar da yake nunawa Atika, ba zai iya maye gurbina a zuciyarsa ba." Dr SADEEQ ya ɗan juyo, ya lura da shigowarta amma bai ce komai ba. Nan Indo ta fahimci cewa duk da shigowarta cikin shiru, yana lura da ita, kuma hakan ya ba ta ƙarfin guiwa. Ta yi shiru har tsawon mintuna, tana kallon Atika da Dr SADEEQ a lokaci guda, zuciyarta na ta buga da sauri, tana shirin tsara yadda zata iya amfani da hankali da dabaru domin tabbatar da cewa ba a wuce ta a rayuwar Dr SADEEQ ba. Indo ta matso kusa da Dr SADEEQ, idonta na haske da ƙwazo, tana mika hannu cikin ladabi tace: “Dr, inason makarantar nan sabuwa da na zaba – Capital City Kano University (CCUK) Nursing School domin in ci gaba da burina.” Dr SADEEQ ya ɗan juyo mata, idonsa na cike da mamaki amma kuma cike da alfahari. Ya jinjina kai, zuciyarsa na cike da farin ciki cewa duk da kasancewarta cikin yanayi mai rikitarwa, har yanzu tana da buri da hazaka. Atika kuwa tana zaune a gefen kujerar, tana kallon wannan haɗuwar idanunta na nuna ƙanƙara da ɗan haushi, amma Indo ta yi shiru, ta mayar da hankali kan batun makaranta. Dr SADEEQ ya ɗan murmusa, yana cewa: “Kin shirya sosai, Ina alfahari da ke, Indo. Zuciyata na ganin cewa kin karɓi dama, kuma zan tabbatar da cewa komai zai kasance daidai gare ki.” Indo ta miƙe kai, idonta na sheki da farin ciki, tana jin cewa wannan ne farkon sabon babi a rayuwarta – ba tare da wata matsala da ba zata iya shawo kanta ba. Atika ta sunkuya, ta ɗan shafa fuskan sa cikin sanyin jiki, tana jin ɗan tsoro da rashin fahimta, amma Indo kuwa ta tsaya tsayin daka, tana nuna cewa duk abin da ya gabata baya tsayawa a gaban burinta. Zuciyarta na ta cewa: "Yanzu lokaci ne na na mayar da hankali kan kaina, kan burina, ba kan kowa ba. Makarantar nan ita ce mataki na gaba, kuma zan yi nasara." " Idan kikamin hauka ne zan kunce miki haukata na tsawon shekaru da nake ɗauka ina kuka akan Dr ". @@@@@@@@@@@@@@@@@@@ Indo ta cika da farin ciki bayan samun gurbin Capital City Kano University (CCUK) Nursing School Cikinta na ta raye da annashuwa, duk da cewa zuciyarta tana ɗan baƙin ciki saboda labarin cewa Atika ta aure Dr SADEEQ. Da ta zauna a dakin ta, ta kira Ilham ta sanar da ita labarin, tana ta faɗa da muryar murna: “Ilham! Na samu gurbin makarantar nan da na zaba! zan fara nan da wani lokaci , amman zaman gidan nan yagama fita daga kaina nagaji wallahi !” Ilham ta ɗan jinjina kai, idonta na cike da farin ciki saboda jin labarin. Ta murmusa tace: “Alhamdulillah, kawata! Wannan babban mataki ne ga burinki. Amma fa Indo, bari na gaya miki, a India Daddy zai tura ne domin karatun MBBS nan gaba kadan.” Indo ta ɗan shafa fuska da murna, tana jin cewa duk da dukkan wahalolin da ta sha a baya, yanzu lokaci ne na burinta da samun ilimi mai zurfi. Suna tattauna cikin nishaɗi, suna hira, suna kewar juna, suna cewa yadda rayuwa ke tafiya tana da ban mamaki. Farin ciki na Indo bai tsaya a nan ba; tana jin cewa koda Dr SADEEQ yana nesa da ita, duk goyon baya da kauna da ya nuna a baya sun ba ta ƙarfi da kwarin gwiwa don tafi daidai da burinta. A nan ne Indo ta yanke shawarar cewa: "Zan mai da hankali kan karatu, burina, da rayuwata. Abin da ya gabata ba zai hana ni yin nasara ba." 9️⃣7️⃣❤️‍🔥9️⃣8️⃣ https://youtu.be/4wIojiBbOgA 🌟⭐DR SADEEQ✨ 🌟 BY NARNAH ƘANWAR SOJA BOOK 2 My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night A GURGUJE Atika na cikin ciwon ciki sosai, tana jin baƙin ciki da tsananin wahala. Duk da haka, tayi ƙoƙarin ɓoye damuwarta, tana tunanin cewa ciki ne kawai ya kawo wannan matsala. Amma safiyar nan, lokacin da menstruation ta zube, kuka ya ratsa zuciyarta, tana jin baƙin ciki mai tsanani, ba ta iya samun rarrashi. A ƙarshe, an yanke shawarar kai ta asibiti. A can, likitoci sun mata wankin ciki da kyau, suka kuma daura ta da wasu magunguna don rage ciwo da sauƙaƙa matsalarta. Dr SADEEQ kuwa, duk da cewa zuciyarsa ta yi rauni ganin irin halin da Atika ke ciki, ya haƙura, yana ganin cewa Allah ne mai bayar da ciki da haihuwa, kuma ya kamata a bar abubuwa su gudana bisa nufin sa. Indo kuma tana ƙarasa shirye-shiryenta na makaranta. Ta kammala dukkan abubuwan da suka shafi rijista da shirye-shiryen karatu a Capital City Kano University Nursing School Sai dai, Dr SADEEQ bai bata motar zuwa makaranta ba, yana cewa: "Yanzu sai kin kara shekara guda a makaranta kafin in shirya miki komai." Indo ta ɗan jin haushi, amma ta fahimci cewa wannan shawara zai koya mata hakuri da dogon tunani, sannan ta yanke shawarar mai da hankali kan karatunta, ta shirya don sabon matakin rayuwa a makarantar duk da cewa zuciyarta na ɗauke da ƙananan ƙauna da rashin tabbas game da Dr SADEEQ. Wannan shi ne na uku da Atika ke fuskantar ciki yana zubewa. Duk da cewa zuciyarta na cike da tsoro da damuwa a farkon lokaci, ita da Dr SADEEQ sun dogara sosai da Allah Mai bada haihuwa. Sun sani cewa komai da ya faru cikin wannan lamari, nufin Allah ne, kuma Shi ne mai iko akan rayuwa da haihuwa. Atika ta rike kansa da ƙarfin zuciya, tana godiya da kulawar likitoci da Dr SADEEQ. Duk da wahalar ciwon ciki da tashin hankali da take ji, ta fahimci cewa ba abin firgita bane idan an yi biyayya ga magani da kulawa, kuma cewa kowane mutum na fuskantar irin wannan gwaji a rayuwa amman tabbas bata taɓa tunanin cewa tana ɗauke da wanan ciwon a tsawon rayuwar ta ba . END Tambayoyi da shakku a ƙarshen Book 2 1. Shin Atika zata sake samun wata dama na haihuwa? Ko da wahalar da ta fuskanta, Allah Mai iko ne – shin wannan zai zama ƙarshen damuwarta ko wata rana zata ji murna da haihuwa cikin aminci? 2. Shin Indo zata cika burinta? Zuciyarta cike da burin zama cikakkiyar nurse, da samun ilimi mai kyau a Capital City Kano University. Amma, shin zuciyarta zata samu kwanciyar hankali daga kewar Dr SADEEQ da rikicin soyayya? 3. Shin rayuwar Indo zata ci gaba a sabon rayuwarta yanzu? Sabuwar makaranta, sabon yanayi, sabbin abokai… Amma, zuciyarta zata iya daidaita tsakanin makaranta da tunanin Dr SADEEQ? 4. Shin Dr SADEEQ ya haƙura da Indo? Duk da aure da Atika, zuciyarsa na kan Indo – amma shin zuciyarsa zata tsaya ne akan alkawari ko soyayya? 5. Shin Atika zata manta Indo a gunsa? Atika ta samu damar soyayya da Dr SADEEQ, amma Indo zata ci gaba da zama a tunaninsa? 6. Ina labarin iyayyen Dr SADEEQ? Shin Daddy da Mommy suna sane da abubuwan da ke tsakanin Indo da ɗansu? Za su shiga cikin love-drama ko za su bar shi ya tsayu a kansa? 7. Da wa Indo zata hadu a University Kano? Sabbin abokai, sabbin gwaje-gwaje, ko zata sake haɗuwa da tsofaffin abokai kamar Ilham? 8. Wai ance comedy love drama yanzu shin comedy ya ƙare ne? Dariya, tsokana, da ƙananan rikice-rikice – shin wannan zai tsaya ne ko zata cigaba da motsa zuciya da yanayi masu dariya? 9. Ya soyayya zata kayya tsakanin Dr SADEEQ da Indo? Shin zasu sami lokaci su fahimci juna? Ko zuciyarsu zata ci gaba da rikici saboda aure da Atika? 10. Yaushe Indo zata fahimci cewa Dr SADEEQ mijinta ne? Shin lokaci zai nuna gaskiya ko zata fuskanci mamaki da damuwa kafin ta fahimci sirrin aure da alkawari? 11. Shin zata yafe masa ko sai ta masa halin mata? Zuciyarta na kan Dr SADEEQ, amma shin haƙuri zai rinjayi kishi da fushi ko zata ɗauki matakin tsanani? PG 9️⃣7️⃣↔️1️⃣0️⃣0️⃣ ❤️DR SADEEQ 🤍 BY NARNAH ƘANWAR SOJA My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 https://chat.whatsapp.com/IaTRoVuc46O5i4oIVwPzvv BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night A GURGUJE BOOK 3 – DR SADEEQ Ihsan ta shigo gidan da sallama mai cike da annuri, tana ɗauke da handbag ɗinta a gefe, idonta na yawo yana kallon tsabtar gidan. Atika na zaune kan kujera, jikinta a nade cikin atamfa mai launin wine, fuskar ta cike da damuwa duk da kyawun da ya ƙara bayyana a fuskarta. “Lafiya Atika? Fuskarki kamar wacce ta kwana tana kuka,” Ihsan ta faɗa tana zaunawa kusa da ita. Atika ta ja numfashi mai nauyi, ta saki murmushi mara daɗi. “Ihsan… wallahi zuciyata tana ƙonewa. Ina jin kishi irin wanda ban taɓa jin irinsa ba.” Ihsan ta ɗan karkata kai. “Kishi kuma? bayan duk abin da ya faru?” Atika ta girgiza kai. “Indo fa yarinya ce amma… she’s everywhere in my marriage yanzu haka ta kusa tafiya makarantar Kano. Dr yana ta kashe mata kuɗi, ya yi mata dukkan shirye-shirye wallahi na tabbata yana sonta fiye da rayuwarsa.” Ihsan ta ɗan yi dariya kaɗan, irin dariyar da ke ɓoye damuwa. “Atika, calm down. Ki gaya min dalla-dalla.” Atika ta tashi ta fara yawo a parlour ɗin. “Ba wannan kaɗai ba. Har part na Kamal yake yawan zuwa. Wai tana dafa musu abinci. Indomie ma ta iya yi—amma Dr yana zuwa ya ci! Ihsan, ina jin kamar na hallaka ta har abada. Kishin nan ya wuce kima.” Ihsan ta ɗago hannu. “Hey, stop wannan ba ke ba ce ki zauna.” Atika ta zauna, idonta na kyalli da hawaye. “Me zan yi? Ina jin kamar duk abin da nake yi bai isa ba.” Ihsan ta yi shiru na ɗan lokaci, sannan ta ce a hankali: “Atika, ki ji ni. Kishi idan ya zama bala’i, yana rusa mai shi kafin ya taɓa wanda ake kishi a kansa. You need strategy, not anger.” “Wace strategy kuma?” Atika ta tambaya da sauri. Ihsan ta ɗan yi murmushi, akwai ɗan barkwanci a ciki. “First—ki gyara kanki. Not for Dr alone, for yourself. Second—ki daina nuna cewa Indo tana da iko a zuciyarki. Maza suna gudun mata masu hayaniya. Third—ki sa hankali. Indo yarinya ce, ke kuma mace ce. Time is on your side… idan kin san yadda za ki yi amfani da shi.” Atika ta yi shiru. “Amma Ihsan, sometimes ina jin kamar Dr yana kallona ne kawai saboda aure, saboda buƙatar sa da kuma iyayen mu Amman nasan baya sona” Ihsan ta matso kusa, ta kama hannunta. “Listen. A marriage is not a competition. If kina jin barazana, ki nemi hanyar gyara gidan ke " Ihsan ta matsa kusa da Atika, muryarta ta sauya daga tausayi zuwa tsauri. Idonta ya ɗan yi duhu kamar wacce ta yanke hukunci. “Atika,” ta faɗa a hankali amma da nauyi, “kar ki yarda ki zauna kina kallo ana cin mutuncinki a hankali. This is your marriage. If you don’t fight for it, nobody will.” Atika ta ɗago kai, zuciyarta na bugawa. “Me kike nufi, Ihsan?” Ihsan ta ɗan yi murmushi—ba na farin ciki ba. “Indo. Ke kanki kika ce tana shiga harkar Dr fiye da kima. Yanzu lokaci ne ki tsaya tsayin daka. Ki kira ta. Ku haɗu—ke da ita—face to face.” Atika ta ɗan ja baya. “Mu haɗu? Don me?” Ihsan ta matsa murya ƙasa. “Don ki sa ta gane iyakarta. Ba duka ne yake bukatar ihu ba. Sometimes, words are sharper than knives. Ki nuna mata cewa wannan gidan naki ne, wannan aure naki ne. Ki gajiyar da zuciyarta har ta fahimci cewa best option ɗinta shi ne ta fita daga harkar Dr SADEEQ.” Atika ta girgiza kai, hawaye na taruwa. “Ina tsoro, Ihsan Kuma Dr—” Ihsan ta katse ta. “Forget Dr for now. This is between you and her. Ki kira ta cikin Ki ce kina son ku yi magana sai mu zama mata layi ƙarfaffa “Ke har yanzu kina ta tausaya? Wannan yarinyar fa tana shirin kwace miki miji a hankali.” Atika ta fashe da kuka. “Ihsan wallahi na gaji. Ina jin kamar zuciyata zata fashe. Duk inda ya je, Indo"” Ihsan ta yi tsaki. “That’s emotional manipulation. Kuma ke kina zaune kina kallo?” “Atika,” Ihsan ta matsa kusa, ta rage murya, “mace idan bata kare aurenta ba, duniya ba zata kare mata shi ba.” Atika ta ɗaga kai. “To me zan yi?” Ihsan ta murmushi—murmushin da bai da alheri. “Za mu kira ta. Mu haɗu da ita. Amma ba don magana ba.” Atika ta razana. “Ihsan…” “Ki saurare ni,” Ihsan ta katse ta. “Tsoro ne kawai zai cire ta daga harkar Dr SADEEQ. Threat. Humiliation. Idan ya zama dole—duka.” Atika ta rufe fuska. “Ina jin kamar na hallaka ta har abada.” Ihsan ta ce sanyi-sanyi: “To ki fara.” Indo na kwance a kan gado, jikinta a naƙude. Yau tana period, cikinta na mata mummunan ciwo har ta kasa miƙewa da kyau. Idonta rufe, hannunta ɗora a ƙasan ciki, numfashinta na fita a hankali., yanzu ta samu tasha maganin pain relief domin samun sauki Sai wayarta ta kifar da ƙara. Ta buɗe idanu da ƙyar, ta ɗauki wayar. Aunty Nazifa calling…ta amsa cikin sanyin murya. “Hello… Aunty…” Muryar Nazifa ta fito sanyi kamar ba komai. “Indo, Atika na kiranki a part ɗinta ban san dalilin kirar ba, amma kije sai kiji.” Indo ta yi shiru na ɗan lokaci. Ciwon ya sake ratsata. “Okay Aunty,” ta faɗa a gaggauci Ta katse kiran, ta zauna a hankali. Ta sauko daga gadon kamar wadda take ɗauke da dutse a cikinta. Ta buɗe wardrobe ta ɗauko doguwar jallabiya Arab, ta saka, ta ɗora mayafi, duk jikinta babu kuzari ko walwala. ta fita gaba ɗaya ba tare da ƙarfi ba. Da ta shiga part ɗin, Ihsan ce ta fara gani kafin ta ga Atika. “Ke Indo, ke fa kina ganin kanki wacece?” Ihsan ta fara da baƙar magana. “Gidan aure fa wannan, ba hostel ba.” Indo ta tsaya a tsakar parlour, ta dafe ciki. “Wallahi ban da lafiya… cikina na ciwo sosai. Yau banajin magana yanzu ku bari sai zuwa anjima” Atika ta tsayai, idonta cike da tsana. “Kar ki raina ni!” ta ɗaga murya. “Ko kina da lafiya ko baki da ita, dole sai kin girka mana Indomie kuma ke tabbata kin gyara kitchen in don akwai wanke wanke” Indo ta ɗaga kai a hankali, idonta cike da tsana “Atika… wallahi bazan iya ba. Jikina babu ƙarfi.” Ihsan ta yi dariyar raini. “Ke dai kina amfani da ciwo ne a matsayin uzuri. Ki shiga kitchen.” Atika ta ɗaga hannu ta nuna kitchen. “Yanzu nan! kar ki sa ni na sake tsawata miki.” Indo ta tsaya cak, zuciyarta na bugawa. Ta ji kamar ana tsinka mutuncinta ɗaya bayan ɗaya. Ta juya a hankali, tana jan ƙafafunta, ta nufi kitchen— ba don tana so ba, amma don ba ta da ƙarfin kare kanta a wannan lokacin. A ranta ta ce: Indo na cikin kitchen, hannunta na juyawa a hankali amma zuciyarta na tafarfasa kamar wuta. A zuciyarta take… ba ta furta da baki ba. “Da na san wahala za ku sani da banzo ba ". Ta ɗauki tukunya, ta ajiye a kan murhu, cikinta na murɗawa sosai amma ta daure. “Ga uban wanke-wanke, wato ga baiwa ta samu.. Ta lumshe ido na ƴan dakiku, ta jawo numfashi mai nauyi “Wallahi sai na yi maganin ku.” Ruwan famfo na sauka kan hannunta, sanyi amma zuciyarta zafi “Bani da sauƙi yanzu, ba Indo da kuke sani ba ce a baya.” Ta tuna da wulakanci, da tsawa, da kallo irin na raini. “Kun ɗauka shiru raini ne, kun ɗauka haƙuri rauni ne.” Ta ɗan jingina da bango, ta rufe idanuwanta. “Amma zan nuna muku cewa, Indo ma tana da zuciya, kuma idan ta tashi,ba kuka take yi ba tana ɗaukar fansa" Ta buɗe idonta, ta share hawayen da suka taru, ta kama girke kamar babu abin da ke damunta. A parlour kuwa, Atika na ta magana da Ihsan cikin dariya, Indo na zaune a kan kitchen table, kofin tea a hannunta, numfashinta ya fara daidaituwa. Ciwon period ɗin da ya dameta tun safe ya lafa kaɗan. Bournvita da madara sun sauka a jikinta, zuciyarta ta ɗan samu nutsuwa. Ta jingina da kujerar, idanuwanta a rufe na ƴan daƙiƙu.A zuciyarta“Allah na gode akalla na samu sauƙi kaɗan.” Nan bachi ya ɗan kwashe ta , ta manta da cewa ta ɗaura Indomie akan wuta gashi yana ƙonewa wanda yasa Atika shigowa a firgice. Idon Atika cike da tashin hankali da ɓacin rai, zuciyarta kamar wuta. Ta kalli kofin tea, ta kalli Indo da yadda hankalinta ya kwanta Kafin Indo ta motsa— tsaff! Ruwan cup ɗin tea ya watsu a jikin ta Indo ta miƙe a hargitse, zuciyarta ta buga, idonta ya cika da mamaki da zafi. — “KAN BURA UBAN CHAN! WAYA WATSA MIN RUWAN TEA ?!” Atika ta buɗe baki da mamaki, sannan ta saki muryarta da raini “Ni ce nan, isashshiya.” “Na sake aiki ki zo ki sha tea “Nan gidan uban ki ne?” Kalaman suka faɗa kan zuciyar Indo kamar wuka. Jikinta na rawar sanyi da zafi a lokaci guda. Ruwan tea na sauka daga fuska zuwa wuyanta, amma abin da yafi zafi shi ne maganar. A zuciyarta Indo ke cewa: “To nan ne kuke so ku karya ni?” “To nan ne zaku ga Indo ta rushe?” Ta share fuskarta a hankali, ta ɗaga ido ta kalli Sai da kallon da ya sa zuciya ta tsaya. Indo ta cafke cup ɗin da ke kusa da ita, tsaff! ta watsa wa Atika ruwan cikin a fuska. Da murya mai sanyi amma cike da barazana ta ce “Na faɗa miki ki fita harkata.” “Idan kika shiga gonata, zan nuna miki kalata.” “Wallahi bani da mutunci, duk wanda ya fara min, zan ɗauka.”** Atika ta girgiza da fushi Ba tunani ta mare ta. Indo ba ta tsaya ba taye tsalle ta tsinka mata mari ta rama. Cikin daƙiƙa kitchen ɗin ya rikide fagen yaƙi. Duk abin da Indo ta kama, plate, jug, towel— duk ya sauka kan Atika. Atika ta ja baya, ta rikice. Ta saki ƙarfi ta faɗi ƙasa. Indo ta hau kanta, ta dora gwiwa kan cikinta, hannaye biyu suna jan gashinta da ƙarfi. “Ku kalle ni yanzu!” “Ba Indo ɗin da kuka sani ba ce!” Atika na ihu, numfashinta na yankewa. Sai Ihsan ta shigo da gudu, fuska a firgice “Innalillahi!” Ihsan ta tsaya tana jan Indo da ƙarfi, tana ƙoƙarin hana ta ci gaba. Amma Indo, ta dawo da kanta da masifa, duk jikin su na rawa da faɗa, kamar aljannu a cikin dare. Cikin ƙarfi da sauri, Indo ta fara dukan Ihsan, ta damba da ita, tana nuna ƙarfin zuciyarta ba tare da tsoro ba. Atika kuwa, da rarrafa wayarta, ta danna number Dr SADEEQ cikin sharri da fushi: — “Indo zata kashe ne, Honey, ta kashe wayar!” Amma Indo ta ji hakan, ta tashi da ƙarfi kan Ihsan, sai kuma ta sake cafke Atika “Ne zakewa sharri? Wallahi sai na yi maganin ke!” Indo ta ƙara ƙarfi kamar wadda aka cire mata tsoro daga zuciya. Idanuwanta sun yi ja, numfashinta na fita da sauri, hannunta na rawa amma zuciyarta ta ƙafe. Ta ture Ihsan ƙasa da ƙarfi “Ki rabu dani! Ke ba zaki hana ni ramawa ba!” Ihsan ta faɗi tana ihu, kafin ta tashi, Indo ta sake cafke Atika da rigarta, ta jawo ta kusa da ita har numfashinsu ya gauraya: — “Na sha wahala shiru, na sha kuka shiru, amma yau? ban tsokani ke ba ina rayuwa ta na kau da kaina akanki ke da mijin ke Amman kin kaine bango ba karfi kika fini ba ke tafe school namu ke tambaya wacce ce Indo ” Ta turɓune Atika da bango, ta ɗaga hannu tana girgiza ta “Ki sani, ni ba yarinyar da kika tsoratar a baya ba ce na waye, na girma, kuma idan kika ƙara taka mutuncina… wallahi sai na manta da komai!” Atika na kuka, jikinta na rawa, baki na karkarwa, Ihsan kuwa ta tashi da wahala tana roƙo: “Indo don Allah! Ki bari! Za a samu matsala!” Amma Indo ta juya da tsawa: “MATSALA TUNI TA SAMU NI! Wannan gidan ya raina ni, ya wulakanta ni, yau kuma kowa zai san ni wacece!” ₦@₦@₦@₦@₦@@₦@₦₦@₦@₦@ Dr SADEEQ ya shigo da sauri, idanuwansa a kan Indo da Atika. Ya matsa kusa da Indo, ya kama hannunta yana ƙoƙarin ja ta daga kan Atika: “Indo, ki bar ta ke nitsu ke bar haukar nan.” Indo ta janye hannunta a hankali, idanuwanta babu hayaniya, muryarta ƙasa: “Dr, banason rashin hankali. Ina cikin hayyaci na yau zakuga ba nicce mahaukaciya ba Atika zakiga hauka .” Ta sake matsawa gaba, ba don faɗa ba, don kare kanta. Dr SADEEQ ya sake ƙoƙarin kamota, amma Indo ta baga jikin sa da ƙarfi ta ture shi gefe. Nan take Dr SADEEQ ya fusata. Ya juya da sauri, ya fisgo Indo daga kafada cikin hargitsi “NA CE KI NITSU!” Indo ta girgiza, ta fara garuruwa saboda ciwo da tashin hankali “Ku barni! Ku barni!!” kafin kowa ya motsa CHAF! Mari ya sauka a fuskarta Indo ta tsaya cak kukan ya tsaya garuwa ta mutu. Ta ɗago kai a hankali, ta taɓa kumatunta, idanuwanta suka cika da hawaye amma ba kuka. Ta kalli Dr SADEEQ kai tsaye tace cikin murya mai sanyi, mai rauni, mai karya zuciya “Yanzu na fahimta."Shiru ya mamaye gidan. Atika da Ihsan suka tsaya suna kallon juna. Dr SADEEQ ya kalli tafin hannunsa, zuciyarsa ta buga da ƙarfi. Indo ta gyara mayafinta a hankali, “Ban zo nan don raini ba. Ban zo nan don a daka ni ba. da kansu suka kira ne suna musguna min kuma ita ta fara faɗar Amman amma ”.” Ta juya ta fita ba tare da waiwaya ba. Dr SADEEQ ya tsaya a wuri ɗaya, zuciyarsa ta fadi ƙasa mari ɗaya ya rusa abin da shekaru ba su iya gyarawa ba. Indo ta nufi part na Kamal cikin fushi da raunana zuciya. Kafin ta kai ƙofa, Dr SADEEQ ya gane abin da ya aikata bai san sanda mari ya fita daga hannunsa ba ya bita da sauri Indo ta shiga ɗakin ta ta rufe ƙofa da ƙarfi. BANG!Dr SADEEQ ya tsaya a wajen, numfashinsa na rawaya jingina da ƙofar, ya runtse ido, murya cike da nadama: “Indo… I’m sorry.” “Wallahi ban nufin hakan ba.”“Please, ki buɗe.” shiru, kamar da kurma yake magana. Ya ƙara matsawa kusa da ƙofar, muryarsa ta yi sanyi, ta karye “Indo, ki ji ni. Ki ba ni minti ɗaya.” “I messed up… I know.” Shiru acikin ɗakin, Indo ta zame ƙasa ta zauna, ta rungumi gwiwoyinta Hawayen ba su zubo ba sun tsaya a ido kamar sun gaji. Ta faɗi a zuciyarta: “A yau ne na gama fahimtar komai.” A waje, Dr SADEEQ ya ja numfashi mai nauyi, ya sake magana cikin tausayi “I’ll wait. Ko dare ne.”shiru mintuna suka wuce gidan ya yi sanyi. zuciya ta yi nauyi. Dr SADEEQ ya ja jikinsa daga ƙofar a hankali, ya tsaya a gefe ba ƙarfi, ba magana. NARNAH KANWAR SOJA 💯💕 PG 1️⃣0️⃣0️⃣ ↔️ 1️⃣1️⃣0️⃣ ❤️DR SADEEQ 🤍 BY NARNAH ƘANWAR SOJA My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT SPECIAL THANKS TO NOVEL ELITE WEBSITE HAUSA NOVEL GROUP WEBSITE ABOKIYAR HORA WEBSITE CREATIVE NOVELS WEBSITE TK NOVELS WEBSITE HAUSA EBOOK'S TASKAR HAUSA NOVEL E..T...C TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night A GURGUJE BOOK 3 – DR SADEEQ Dr Kamal ya shigo da sallama ganin kofar gidan a bude abun ya bashi Mammaki yana rigi da bag in Nazifa tana bayan sa da karamin cikin ta da take fama dashi ganin Dr sadeeq tsaya a bakin kofar Indo abun ya ɗaure masa kai bill haqqi ya tsaya " Lafiya Honey" cewar Nazifa itama ta tsaya ganin abinda Dr Kamal ke kallo Dr Sadeeq a kofar yana zaune " Dudde what are u doing here Indo ce ta rufe ma ƙofar " hararra kawai Dr yayi don ganin Nazifa baison girman sa ya faɗi ya fita ko hi bai musu ba nan suka bishi da kallo Nazifa ta taɓe baki" wallahi Bansan yaushe Dr Sadeeq zai sauke wanan girman kai ya gayawa Indo yana sonta ba " ta zauna tana nishi Kamal yayi dariya " No kinsan miskillancci yana damunsa sai yayi asarar ta ga wani zai gani bashi da wayyo tunda yanzu haka yana shirin turata University shine babban ganggancin da zaiye akan Indo". WASHEGARI Da sauri Dr SADEEQ ya shirya yasan Indo na kitchen a wanan time in wanan shine babban damar dazai ganta Atika ce ta biyo sa tana masa magiya" Please kifita daga idona sai da nagayamiki kar kishaga harkar yarinyar nan ,domin ne kika taɓa ,itta rayuwata ce kawai Inason ta dawo hankalin tane nayi hakan batare da sanin hakan zai jawo min Matsala da ita ba " ya fita ya barta zama taye akan kujerar sai ga hawaye a idon ta " Son masu wani ƙoshin wahala Amman Nima ba laifi nabane ƙaddara tace a hakan kasani inason ka har ga Allah ko wa wani nace zan aure ka ,kuma nayi nassara Amman na kasa samun nasarar shiga zuciyar ka ,har zaka iya ganin ido na kace wata ce rayuwar ka , lallai hausawa sunyi gaskiya da suke cewa So mai sonka , soyayya gaskiya ce , ƙiyayya ma gaskiya ce ba mai sa wani a zuciyar sa ta dole sai Allah ya tsara hakan . A gefe guda kuma, Dr SADEEQ ya tsaya a bakin kitchen, yana jin karar cokali da tukunya ƙamshin shayi ya buge shi amma zuciyarsa tafi tafasa ya ɗaga hannu zai yi sallama sai ya tsaya. Indo tana tsaye a kitchen, sanye cikin Pakistan wando da riga, launin milk da ɗan green rigar ta laushi, wandon ya zauna mata dai-dai, ta yi tsaf kamar ba ita ce jiya cikin hargitsi ba. Gashinta a ɗaure, fuskar nan babu kwalliya mai yawa,amma kyau na halitta ya fito fili. Ta na juya cokali cikin tukunya a hankali— cikin ta bai gama wucewa da zafi ba, amma zuciyarta tafi jin zafi , tana rera sabuwar waƙar Naziru Sarkin wa'ka da Fati Niger me sunan Balaraba A dai-dai lokacin nan, Dr SADEEQ ya tsaya a bakin ƙofar kitchen. Ya yi sallama a hankali “Assalamu alaikum…” kafin ya ƙara wani kalma Indo ta dago kai. Idanuwansu suka haɗu lokaci ya tsaya ba murmushi na gaisuwa , sai kallon da ya ɗauki dukkan labarin rayuwarsu. Idon Indo ya sauya launi, zuciyarta ta bugo, amma ta ɗaure fuska, ta mayar da hankalinta kan tukunya, kamar bata ganshi ba. Dr SADEEQ ya ɗauki mataki guda ciki, muryarsa ta ɗan karye “Indo…” Ta katse shi cikin sanyi mai zafi: “Dr, idan magana ce da Atika, ya wucce kabarni kawai” Kalmomin sun soka shi fiye da wuƙa. Ya haɗiye yawu, ya ce “Ni da ke nake so muyi magana.”Ta ajiye cokali a hankali. ya juya ta kalle shi kai-tsaye, idonta babu tsoro “Babu abinda zamu tattauna.” “Abinda kake so ka riga ka zaɓa.” Ya matsa kusa da kitchen table, amma bai kuskura ya taɓa ta ba “Indo, ki saurare ni.” “Wallahi ba haka nake nufi ba.” Ta yi dariya ƙanƙani dariya mara daɗi: “Kullum haka kake faɗa.” “‘Ba haka nake nufi ba’, amma sakamakon kullum ni nake ɗauka.” Ta ɗauki plate ɗin , ta matsa gefe: “Don Allah ka bar kitchen. Ina aiki.”Ya tsaya cak “Ina sonki.” Kalmomin sun faɗo cikin kitchen kamar dutse Indo ta ɗan tsaya—amma ba ta juya ba. Ta ce cikin murya mai ƙarfi amma sanyi: — “Idan so naka yana sa ni kuka, tsoro, da wulakanci to wannan ba so bane.” Ta ɗaga plate, ta wuce kusa da shi ba tare da ta kalleshi ba. Kamshin turarenta ya bishi, amma zuciyarta tuni ta rufe ƙofa. Dr SADEEQ ya tsaya shi kaɗai a kitchen, yana kallon bayan Indo tana fita— ya san a wannan safiyar ya ƙara rasa wani abu mai muhimmanci ..... Dr SADEEQ na tsaye, kamar an ɗaure shi. Maganganun Indo na yawo a kunnensa—“wannan ba so bane.” Sai ya ji ƙafar mutum a bayansa “Bro… what’s going on?” Dr Kamal ne, ya shigo a hankali, ya lura da yanayin fuskar sa. Dr SADEEQ ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi “Kamal… I messed up.” Kamal ya jingina da counter, ya kalle shi sosai: “That girl is hurt. Not angry—hurt.” Dr SADEEQ ya shafa fuska da tafin hannunsa “Na san haka.” “Kuma na san anjima zata tafi Kano.” Kamal ya ɗan miƙe, muryarsa ta zama mai tsanani amma cike da shawara “Exactly. That’s why you must act now.” Kamal ya ɗan matsa kusa, ya rage murya kamar wanda baya so wani ya ji: “Sadeeq, listen to me carefully.” “Idan kaji mace ta ce ‘kada ka biyo ni’, ba yana nufin bata son ka bane.” “Yana nufin ta gaji da ciwo.” Dr SADEEQ ya kalli ƙasa, idonsa ya yi ja “So what do I do, Kamal?”“Na riga na yi komai da ya kamata in guje masa.” Kamal ya girgiza kai a hankali. “No. Har yanzu akwai abu guda ɗaya da zaka iya yi.” “Respect her Nature ,her feeling” Ya tsaya da kyau, yana fuskantar shi kai tsaye: “Ka bari ta tafi Kano lafiya.” “Ka daina matsa mata.” “Ka nuna mata cewa ka canza—ba da magana ba, da aiki.” Dr SADEEQ ya ɗaga kai “Amma Atika fa?” Kamal ya yi murmushi mara daɗi “Atika matar ka ce a takarda.” “Amma Indo ce a zuciyar ka.”“Kada ka haɗa biyun, zaka rasa su duka.” A wannan lokaci, Atika ta shigo part in Fuskarta a ɗaure, idonta na haske da hawaye da aka riƙe. “Toh yanzu ta tafi?” ta tambaya cikin sanyi. Dr SADEEQ bai kalle ta ba “Eh.” Atika ta yi dariya kaɗan—dariya mara daɗi. “ka ga? na faɗa maka. Ita ba ta dace da kai ba.” Nan Dr SADEEQ ya juya, ya kalleta karo na farko tun tashin hankalin nan. Idonsa babu fushi—amma babu ƙauna “Atika,” ya faɗa a hankali, “Please… kada ki sake magana akan Indo stay away from her .” Atika ta tsaya cak. “Me yasa?” “Saboda duk abin da ya faru tsakanin mu,” “Indo ba ta da laifi.” Wannan kalma ta tsaga zuciyar Atika kamar wuka ta haɗiye kuka, ta ce “Ni fa?” “Ni me nayi?” Dr SADEEQ ya sauke ajiyar zuciya “Kin zama matata.” “Amma ban zama namijin da ya dace da ke ba.”Shiru ya sauka a ɗakin Kamal ya ɗauki jacket ɗinsa: “I’ll give you two some space.” Ya fita. Atika ta zauna a kujerar parlour, hawaye suka zubo ba tare da ta hana ba. “So this is how it ends?” Dr SADEEQ ya tsaya a gefe, ba ya iya kusantarta, ba ya iya tafiya “A’a.” “Amma this is how it begins.” A HANYAR ABUJA → KANO Indo na zaune a bayan motar private car, taganenta a buɗe kaɗan. Iskar hanya na bugawa fuskarta, tana share mata hawaye a hankali. Ta ɗora hannu a ƙirjinta ta ce a zuciya: “Ba zan kalle baya ba.” “Zan zama Indo—ba Indo ta kowa ba.” FIRST DAY – HOSTEL LIFE Lamido Crescent Hostel, Nassarawa LGA Motar ta tsaya a hankali a gaban Lamido Crescent Hostel. Indo ta fito da kafarta ta dama farko—kamar tana shiga wata sabuwar ƙaddara. Driver ya buɗe boot ɗin mota. Bag ɗaya… biyu… uku… manya-manya, zallar kaya ne. Fashion queen fa ce—Indo doesn’t joke with style Ta tsaya tana kallon hostel ɗin, zuciyarta na bugawa da sauri. Sabuwar rayuwa… sabuwar ni. “Ranki ya daɗe, ga key da form ɗin ki,” cewar waccan matar office ɗin hostel. Indo ta karɓa, ta duba: ROOM 7 Ta yi murmushi, murmushin da bai cika zuciya ba amma yana ƙoƙari “Lucky 7,” ta faɗa a hankali “Allah ka sa ya zama alheri.” Driver ya ja bag ɗin farko“Ina ɗaki ne ranki?” “Upstairs,” ta amsa, tana gyara mayafi. Matakala na hawa suna ɗauke da ƙamshin sabon fenti da rayuwar ɗalibai. Dariya, hayaniya, sautin WhatsApp calls, da kiran ‘my roommate!’ na cike ko’ina. Sun iso Room 7 Indo ta buɗe ƙofa. Ɗaki mai tsabta—beds biyu, table, wardrobe, window mai fuskantar titi. Haske ya shiga ya bugi fuskarta. Ta shigo ciki, ta tsaya tsakiyar ɗakin “From today,” ta faɗa a zuciya, “nan ne duniyata.” Driver ya shigar da bags ɗin, ya jera su gefen gadon da yake kusa da window. “Allah ya miki albarka a karatu,” ya ce. “Ameen,” Indo ta amsa, ta ɗan miƙa masa godiya.Da ya fita, shiru ya mamaye ɗakin. Indo ta zauna kan gadon, ta sauke ajiyar zuciya mai tsawo. Ta duba hannunta—har yanzu yana ɗan rawa. Ba tsoro bane ’Yanci ne. Ta miƙe, ta buɗe wardrobe. Riguna masu launi, shoes, Bag's Sai ta ji ƙarar ƙofa “Assalamu alaikum…” Indo ta juya. A bakin ƙofa, wata yarinya ce—fara’a, da ɗan murmushi a fuska, ɗauke da manyan Bag's ukku. “Wa alaikum salam,” Indo ta amsa. “U can call me Indo .” Yarinyar ta yi murmushi mai faɗi “Nice to meet you. Ni Aaliya.” “Looks like… we’re roommates.” Indo ta ɗan yi dariya “Seems so.” Aaliya ta kalli manyan bags ɗin “Wow… fashion alert.” Indo ta ɗan girgiza kai, murmushi ya ɗan fito da gaske wannan karon “You have no idea.” Outside, rana na faɗuwa a hankali. WELCOME OF NEW STUDENTS PARTY – NIGHT 1 Lamido Crescent Hostel, Nassarawa LGA Dare ya sauka da sauri. Hostel ɗin ya rikide—from calm to loud. Haske masu kala-kala sun cika compound. Music na tashi: Afrobeats, Hausa remix, small R&B. Dariya, ihu, snapping pictures—freshers vibe. Aaliya ta juya daga mirror: — “Indo, hurry up! This party is once in a session.” Indo tana tsaye gaban madubi sanye take da abaya sky blue gashin ta a ɗaure, lip gloss kaɗan, perfume mai taushi Ta kalli kanta. “I’m coming,” ta ce a hankali. Sun fito tare. A harabar hostel, DJ na ta ɗaga wuta.‘Yan mata na rawa, wasu na dariya, wasu na shan soft drinks.Samari suna ƙoƙarin burgewa—fresh confidence. “Welcome freshers!” “CCUK babes in the building!” Aaliya ta ja hannun Indo: — “Come, let’s sit there.” Sun zauna kusa da wani table. Wasu ‘yan mata biyu suka zo. “Hi, what’s your name?” “ Me Indo my nickname” “Nice! Ni Zainab, wannan kuma Khadija.” Suka fara hira—course, hostel, where you’re from. Indo tana murmushi, amma zuciyarta ba ta cika ba. Sai waƙa ta canza Love song. Cikin hayaniya, Indo ta ji zuciyarta ta ɗan buga.Hoton Dr SADEEQ ya wuce mata a rai— yadda yake kallonta, yadda ya iya faɗin “ina sonki” Ta tashi tsaye. — “Aaliya, I need air.” “You okay?” “Yeah… just need a minute.” Ta matsa gefe, kusa da fence.Iskar dare ta bugi fuskarta. “Indo…” Ta juya. Wani saurayi ne—dogon jiki, neat, murmushi mai sauƙi. — “I’m Hassan. Nursing too.” “Nice to meet you,” ta amsa, cikin ladabi “You look… different. Calm.” Indo ta ɗan yi murmushi mara nauyi: — “That’s life.” Music na ci gaba a baya. Indo ta kalli taurari a sama, ta faɗa a zuciya: Dr SADEEQ, ko kana tunani na? Ni kuwa na fara sabon babi. A gefe guda, wayarta na cikin bag— ba message, ba call. Party na ci gaba zuciya na ƙoƙarin warkewa. ₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦ DR SADEEQ’S HOUSE – NIGHT Gidan ya yi shiru fiye da kima. Too quiet Dr SADEEQ ya shiga parlour, ya kunna haske—komai nan, amma babu rai. Kujerar da Indo ke zama… babu ita. Kitchen ɗin—no sound, no movement. Ya zauna a kujera, ya cire agogon hannunsa a hankali zuciyarsa na bugawa kamar ana buga ƙofa daga ciki. “Indo…” Sunanta ya fita daga bakinsa ba tare da ya shirya ba. Ya ɗauki wayarsa. Ya buɗe WhatsApp. Sunanta a saman chat—online earlier.Yana rubuta “Kin isa?” Ya goge. Ya sake rubutawa: “How was the journey?” Ya sake gogewa. “Me yasa nake tsoron magana?” ya tambayi kansa a zuciya. Ya tashi ya kuma part nasu ya zauna ya jingina still holding his phone . Atika ta fito daga daki, ta tsaya a nesa tana kallonsa ta ga yadda yake—lost. “Dr… dinner fa?” ta ce cikin sanyi. Ya ɗaga kai ya kalle ta, amma idonsa bai gan ta ba. — “Ban jin yunwa.” Ta haɗiye maganar da take shirin faɗi. Ta juya ta koma ɗaki—with tears unshed. Dr SADEEQ ya tashi, ya shiga part nasu a bedroom nata A gefen gado, ya ga mayafin Indo da ta manta. ya ɗauka, ya ɗan matse shi a tafin hannunsa. Flashback ya bugi kwakwalwarsa— murmusinta, shiru-shirunta, yadda take kallonsa idan ta ji rauni “I failed you,” ya faɗa a hankali.Wayarsa ta yi vibration.Unknown Number Ya ɗaga “Hello?” “Sir, this is the driver. Mun sauke Indo lafiya. Hostel Lamido Crescent.”Numfashinsa ya tsaya na sakan ɗaya. — “Thank you.” ya kashe wayar. Ya zauna a gefen gado, kai a sunkuye. “She’s safe…” “But I’m not.” A wannan daren, Dr SADEEQ bai yi barci ba. ya zauna da kuskurensa, da kalmomin da bai taɓa faɗa ba. A can Kano, Indo na kallon rufin dakin hostel—Lucky 7. A nan Abuja, Dr SADEEQ na kallon duhu—without her. MORNING – FIRST LECTURE Safiya ta waye da sanyin iska na Kano. Indo ta tashi da wuri—fresh mind, fresh beginning. Ta yi light make-up, ba yawa ba, just to glow. Ta saka abaya ash colour, ta yi mata kyau sosai Masha Allah. Handbag ɗinta a hannu guda, jotter a ɗaya. Aliya kuma a bayanta, abaya butter-powder colour, sun dace kamar an tsara su tare. “Lucky 7 kenan,” Aliya ta faɗa da murmushi. Indo ta ɗan yi dariya: — “Allah ya sa luck ɗin ya bi mu har graduation.” Suka nufi school tare. Akwai ɗan nisa amma ba mai yawa ba. Hanyar cike take da sabbin dalibai—new faces, new hopes. Da suka shiga class, aka ji ɗan hayaniya. Wasu har yanzu ba su hallata ba, ana jiran su. Sai aka ji murya mai ƙarfi amma nutsattsiya: “Good morning students.”Nan take class ya yi shiru “My name is Dr. Amina Yusuf,” “I’ll be taking you Introduction to Nursing Science.” Indo ta daidaita zama, ta buɗe jotter. Zuciyarta na bugawa—not fear, excitement. Dr. Amina ta ci gaba: — “Before lectures start fully, we’ll do class orientation and introductions. Nursing is not just a course—it’s a calling.” Indo ta kalli Aliya, suka yi eye contact. A zuciyarta ta ce: — “Mama… I’m finally here.” Class ɗin na cikin nutsuwa. Dr. Amina Yusuf ta fara bayani a hankali, tana duba fuskar ɗalibai ɗaya bayan ɗaya. “Nursing is about discipline, empathy, and knowledge,” ta faɗa. “Now, who can tell me what nursing really means—in your own words?” Shiru ya sauka a class. Wasu na kallon juna, wasu na sunkuyar da kai. Indo ta ji zuciyarta na bugawa. This is my moment… ta faɗa a ranta. Ta ɗaga hannu a hankali. Dr. Amina ta kalleta: — “Yes, you. Go ahead.” Indo ta miƙe tsaye, muryarta a sanyaye amma cike da ƙarfin gwiwa: — “Nursing is not only about treating sickness,” “it’s about caring for the whole human beingphysically, emotionally, and psychologically.” Class ɗin ya yi shiru sosai. Ta ci gaba: — “A nurse is someone who becomes strength for the weak, hope for the hopeless, and calm for those in pain.” Dr. Amina ta yi murmushi—irin murmushin nan na lecturer da ya gamsu. — “Excellent,” ta ce. “What’s your name?” “A’ishatu Abubakar Sadeeq, ma’am.” “Very impressive, A’ishatu. You’ll go far in this profession.” Wasu dalibai suka fara kallon Indo da mamaki easu da sha’awa Wasu kuma… da hassada. Aliya ta murɗa baki a gefe: — “Kai Indo, kin kashe class ɗin nan wallahi.” Indo ta zauna, zuciyarta cike da farin ciki. A zuciyarta ta ce: — “Dr… ko ba ka nan, nasan zan yi abin da zai sa ka yi alfahari.” Dr. Amina ta rufe lecture da cewa: — “This class has potential. I’m watching you all.” Indo ta rubuta a jotter: FIRST DAY ✔ FIRST IMPRESSION ✔ Indo ta katse kirar Dr SADEEQ, ta ɗan tura wayar gefe, idonta na kallon Aliya: “Haba beb… ba kyau wulakanta masoyi,” Aliya ta ce cikin dariya da ƙwarin gwiwa. Indo ta kalli Aliya, ta miƙe ƙananan kafarta: “He is not my love… he is a cheater. Forget him. Muna da lectures da yamma. Get ready!” Aliya ta ɗan yi murmushi, ta ɗauki bag ɗinta, tana jan Indo “Come on, let’s face the real world. Dukkaninmu muna da future fa, ba soyayya kawai ba.” Indo ta ja numfashi mai nauyi, ta ɗauki jotter ɗinta, amma zuciyarta na tunanin Dr SADEEQ. “Cheater ko a’a… har yanzu zuciyata tana jin muryarsa.” Sun fita daga hostel ɗin cikin fara’a, sun shirya fuskantar lectures na yamma, amma raye Indo na cikin tunani da motsin zuciya. Indo ta shiga classroom, tana ɗauke da handbags da jotter. Aliya na bin ta a hankali. Yana da ɗan nisa, amma kafin su kai tables ɗin su, sai suka hango wani saurayi mai tsayi, fuskar sa mai kyau, idanu masu zurfi, da murmushi mai jan hankali. Sai ya tsaya a gabansu, yana kallon su da irin ƙwarewar da ke sa duk wanda ya kalle shi ya ɗan yi shiru. Aliya ta ɗan yi dariya “Beb, kaga nan… someone zai yi clash da ke yau, hmmm.” Indo ta sunkuyar da kai, tana jin zuciyarta na ƙara bugawa da sauri. Amma kamar ta san zata iya fuskantar shi, ta ɗan gyara jakar hannu da nitsuwa. Saurayin ya matsa kusa da su, yana kallon Indo da ido mai zurfi: suka wuce yabi bayan su “Good morning. Please take your seats. Let’s start.” Indo ta ɗan yi murmushi mai ƙarfin hali, tana jin kamar wannan lecture zai zama challenge. Da suka zauna, sai ya fara gabatar da lecture ɗin “Welcome to Nursing Science 101 – Fundamentals of Patient Care. My name is Dr Abubakar Siddiq, you can call me Sir Siddiq. I’ll be your lecturer for this course.” Indo ta ɗan sunkuyar da kai, tana tunanin ” Amma ta tattara kanta da nitsuwa, tana so ta gabatar da kanta da kyau. Sai ya ce “Let’s do introductions. Each one of you, tell your name, your background, and one interesting fact about yourself.” Indo ta miƙe jiki, cikin rawar kai da nitsuwa, tana kallon Dr Siddiq a ido “My name is Indo A’ishatu Abubakar Sadeeq… I’m from Abuja, and I aspire to be a professional nurse who makes a difference.” Dr Siddiq ya ɗan karkasa kansa, yana kallon ta kamar tauraruwa, murmushi a fuska: “Hmm… very impressive. Welcome to the class, Indo. I hope your performance matches your confidence.” Aliya kuwa ta ɗan yi tsaki a gefen, tana murmushi da dariya: “Drama , Beb… before lectures even start!” Lecture ya ci gaba, PG 1️⃣1️⃣0️⃣↔️1️⃣1️⃣5️⃣ https://chat.whatsapp.com/IaTRoVuc46O5i4oIVwPzvv ❤️DR SADEEQ 🤍 BY NARNAH ƘANWAR SOJA My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT HAPPY BIRTHDAY TO THE SPECIAL MAN I KNOW SIR H Shuraihu Usman CEO OF HAUSA EBOOK'S WEBSITE. MAY ALLAH BLESS UR NEW AGE..... SPECIAL THANKS TO NOVEL ELITE WEBSITE HAUSA NOVEL GROUP WEBSITE ABOKIYAR HORA WEBSITE CREATIVE NOVELS WEBSITE TK NOVELS WEBSITE HAUSA EBOOK'S TASKAR HAUSA NOVEL E..T...C TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night A GURGUJE BOOK 3 – DR SADEEQ Bayan Indo ta gabatar da kanta, Dr Siddiq ya dube Aliya da ido mai hankali“Next?” ya ce. Aliya ta tashi, tana ɗan gyara hijab ɗinta Ta ɗan murmushi, tana kallon Dr Siddiq: “Good morning, Sir Siddiq. My name is Aliya Muhammad. I’m also from Abuja, and I love fashion and community service.” Dr Siddiq ya ɗan karkasa kansa, yana kallon ta da kyau“Nice. Seems like Abuja brought us some confident ladies today.” Indo ta ɗan yi murmushi a gefen, tana tunanin “Aliya ma fa, za mu yi kyau a group ɗin nan.” Aliya ta koma ta zauna, tana jin excitement, amma a lokaci guda ta lura da yadda Indo da Dr Siddiq suke kallon juna—hahaha, sai ta yi dariya a zuciya. Dr Siddiq ya juya zuwa gaba ɗin class, yana fara lecture: “Alright, class… now that we know each other a bit, let’s dive into Fundamentals of Patient Care. And yes, expect some practical tasks later—you’ll see how serious I am!” Indo da Aliya sun yi exchanging glance, suna jin cewa wannan semester zai cike da comedy, drama, da small romantic tension—amma kuma dama ce su nuna kwarewarsu. AFTER ONE MONTH Dr SADEEQ bai kara kirar ta ba… haka itama. Yau Sunday ce, babu lectures. Indo tana kwance a daki, tana bachii, inda Aliya ta fita don yi musu assignment. Sai ga wata mace mai kula da ɗaliban rooms ta fito ta buga ƙofar Room 7. Indo da ƙyar ta tashi, idonta dai a rufe saboda bacci. “U are A’ishatu Sadiq, right?” matar ta tambaya. “Yes… I’m,” Indo ta amsa, tana ɗan gyara kafa. Matar ta ɗan yi murmushi, sannan ta faɗi “Someone outside the building is waiting for you.” A zuciyarta, Indo ta ji haushi. An katse mata bacci mai daɗi, kuma a bangaren daya, tana tunanin, waye yazo yanzu? Indo ta ɗan tsaki, ta ɗan gyara rigarta, ta ɗauki phone a hannu, sannan ta tashi daga room ɗinta, tana tafiya cikin hankali amma a ɗan sauri, tana shirin fuskantar wanda ke jiran ta. Indo ta tsaya a bakin gate, idonta na kallon mutumin da ke gabanta. Sai ta ɗan yi girgiza kai lokacin da ya yi murmushi “A’ishatu,” ya faɗi a hankali. Indo ta ɗan yi shiru, zuciyarta na bugu da sauri. Sai ta gane murya… zuciyarta ta tsalle “Dr… Dr SADEEQ?” Ta faɗi a hankali, kamar ba zata iya magana baShi kuwa ya yi murmushi, ya kusanto, ya ɗauki hannunta a hankali“Yes, it’s me. Na zo ne domin in ga ki, kuma na ƙara baki haƙuri ". Indo ta ji kamar zuciyarta zata fashe da farin ciki. Idonta ya cika da haske, daɗin zuwa ganin sa ya mamaye ta. Ta yi murmushi mai ƙarfi, zuciyarta na cewa: At least, ashe ya damu dani… Nan take ta tsayar da kankanin nitsuwa da jin daɗi. Ta ɗan sunkuyar da kai, tana jin ranta kamar ta rungume shi daga murna. Dr SADEEQ kuwa ya ɗan yi mamaki da wannan reaction ɗin nata—ba zato ba tsammani, ganin yadda ta ji daɗi ya sa ya kara kusanci “You look… amazing, Indo.” Ta ɗan ja numfashi, sannan ta yi murmushi: “Thank you… I’ve missed you,” a zuciyarta tana cewa, I can’t believe you’re really here. Haka suka tsaya a bakin waje, har ma gashi hawaye na farin ciki sun ɗan bayyana a idonta, amma daɗi ya fi ƙarfi. Sai Aliya ta dawo ɗauke da file, tana tsayawa cak da ganin su tsaye tare. Ta ɗan zuba ido daga sama zuwa ƙasa, sai murmushi ya ɓullo mata “Wow… perfect match,” ta faɗa cikin zolaya ta juya ta kalli Indo ta matsi kusa da kunnen ta “Ashe shiyasa kike gudun Sir Siddiq da ya nuna miki kulawa tunda kina da wannan haɗaɗɗen guy ɗin,” ta ƙara da dariya. Indo ta ji kunya ta sunkuyar da kai, zuciyarta na bugawa a hankali, tana kallon sa Allah yasa baijiba don tasanshi ya iya jin magana komai ƙanƙantarsa Dr SADEEQ kuwa ya tsaya da murmushi mai natsuwa, bai musanta ba, bai tabbatar ba—kawai shiru. Aliya ta matsa kusa da Indo “Introduce me mana.Indo ta ɗaga kai a hankali: “Aliya, this is… Dr SADEEQ.” Aliya ta juya gareshi cikin ladabi, ta miƙa hannu “Nice meeting you, sir.” “Nice meeting you too,” ya amsa cikin nutsuwa. Aliya ta yi musu murmushi mai ma’ana, ta ce: “Okay, I’ll leave you guys,” ta wuce ta barsu, tana har yanzu murmushi kamar ta gano sirri. Nan Dr SADEEQ ya sauke numfashi, ya kalli Indo da idon da ke cike da kulawa. Ya saka hannu a aljihunsa, ya fitar da ATM card. “This is TAJ Bank,” ya faɗa cikin sanyin muryaYa miƙa mata katin: “Ga pin ɗin. If you ever need money, just use it. Zan na tura kuɗi a ciki anytime.” Indo ta kalle katin, ta kalle shi. Zuciyarta ta yi rauni kaɗan—ba don kuɗin ba, amma don yadda yake nuna mata kulawa ba tare da hayaniya ba “Dr… this is too much,” ta faɗa a hankali“No,” ya katse ta da murmushi. “It’s not too much. It’s responsibility.” Ta karɓi katin cikin sanyin jiki, hannuwanta na ɗan rawa kaɗan “Nagode,” ta faɗa ƙasa-ƙasa " akwai uban fashion yau sai plaza mafi uban kuɗin nan "... “Take care of yourself, Indo,” ya ƙara da cewa. “Focus on your studies. That’s all I want.” Sai ya yi mata sallama, ya juya a hankali ya fara tafiya. Indo ta tsaya tana kallon bayansa, zuciyarta cike da tambayoyi da motsin da bata iya fassara ba. A ranta tace: “Ko da yana nesa, har yanzu yana nan a zuciyata…” AFTER DR SADEEQ LEFT Indo ta tsaya a ƙofar hostel na seconds kaɗan, tana kallon hanyar da motarsa ta bi har ta ɓace ta ja numfashi a hankali ta rufe ƙofar, ta koma cikiDakin shiru. Iskar fan na juyawa a hankali. Ta zauna a kan gado, ta miƙa ƙafafunta, sannan idonta ya sauka kan ATM card da ke hannunta. Ta jujjuya katin tsakanin yatsunta. “At least ashe ya damu dani…” ta faɗa a ranta, ba da murya ba. Sai kuma wata murya ta biyo “But too late.” Ta ajiye katin a drawer, ta rufe shi da sauri kamar tana ɓoye zuciyarta. Ta miƙe ta je bakin window waje shiru ƴan students na wucewa suna dariya. Rayuwa na tafiya.Indo ta jingina da bango. “Na zo nan domin kaina,” “Not for anyone.” Aliya ta shigo dakin da leda hannunta: — “Beb, I’m back.”Ta kalli fuskar Indo: — “You’re quiet.” Indo ta yi murmushi ƙanƙani: — “Just tired.” Aliya ta zauna: — “He looked serious though.” Indo ta ɗaga kafaɗa: — “People change.” Aliya ta yi shiru, ta gane akwai abin da Indo ba ta shirya faɗa ba. NIGHT Haske ya mutu fan kaɗai ke motsi. Indo kwance, ta juya gefe zuwa gefeBarci ya ƙi zuwa. Hoton Dr SADEEQ ya zo mata a zuciya— yadda ya tsaya, yadda ya ce “I messed up.”Ta rufe ido. “Nasan kana nadama,” “But I’m trying to heal.”Ta ɗauki phone, ta buɗe messages.Sunansa a can… amma babu sabon saƙo Ta rubuta: “Hope you got home safe.”Ta kalli screen na seconds da dama sai ta goge Ta kashe wayar. Ta juya ta rungume pillow. Hawayen da ta ƙi zubarwa tun safe, suka taru a idanuwanta amma ba su zubo ba. “Not today,” ta faɗa a ranta. Indo ta rufe ido, a ƙoƙarin samun barci, zuciyarta tsakanin tuna shi da mantawa da shi. MORNING Haske na safe ya shigo ta window a hankali. Indo ta buɗe ido, jikinta ɗan gajiya saboda ƙarancin barci ta zauna kan gado, ta miƙe, ta nufi bathroom. Ruwan brush na gudu, mirror na kallonta— fuska ba make-up, amma idanu suna ɗauke da tunani. Ta tsaya na seconds kaɗan. “Ya kamata na yi?”Ta gama brush, ta wanke fuska, ta fito ta ɗauki phone ɗinta daga bedside table Sunansa har yanzu nan hannunta na ɗan rawa.Ta rubuta a hankali, kamar tana jin nauyin kalmomin “Hope u get home safe.” Ta duba message sau biyu Sai ta danna send. Ta sauke numfashi mai nauyi, kamar ta gama wani aiki mai wahala “That’s it.” Ta ajiye phone face down. Ta sa hijab ɗinta, ta fara shirya kayan class, tana ƙoƙarin mayar da hankalinta kan rayuwarta.Amma zuciyarta… ta riga ta tafi wani wuri dabam. SAME MORNING – DR SADEEQ Phone ɗinsa ya vibrate a kan table ya ɗaga idonsa sunanta Indo drama ya buɗe message hope u get home safe. ya tsaya na seconds sai murmushi ya zubo masa ba tare da ya sani ba Ya jingina da kujera, ya rufe ido na ɗan lokaci “So she cares…” Ya ɗauki phone, ya rubuta amsa ya tsaya. Ya sake rubutawa. ya sake tsayawa. “Ka nitsu,” ya faɗa wa kansa A ƙarshe ya rubuta: “I did. Thank you for checking.”ya danna send ya ajiye phone. MORNING (CONTINUED) Indo na zaune kan gado tana ɗaura hijab ɗinta.Phone ɗinta ya yi vibrate ta tsaya Ta ɗaga shi a hankali message received. “I did. Thank you for checking.”Ta karanta.Sau ɗaya sau biyu. Sai murmushi ya tsinke mata ba tare da ta sani ba murmushin da bai kai leɓe kaɗai ba, har ya kai zuciya Ta sauke ajiyar zuciya a ranta “At least ashe har yanzu yana damuwa da ni…” Ta danna screen ta kashe, ta ajiye phone Amma murmushin ya ƙi gushewa. HOSTEL CORRIDOR ANOTHER MONTHS PASS Aliya na shigowa, hannunta cike da files ta tsaya cak da zarar ta hango Indo. “Hmmmm…” Indo ta ɗago ido: “Me kuma?” Aliya ta matso kusa, ta tsaya tana kallon fuskar Indo sosai, kamar mai bincike. “This smile… ba na ganin shi sai idan akwai something.”Indo ta juya: “Aliya ki wuce, kar ki fara.”Aliya ta yi dariya ta zauna: “No no no, I’m serious.” “Tun jiya kika dawo kamar ba ke ba.”Indo ta ɗauki handbag ɗinta: “Ni fa lafiya.”Aliya ta ɗaga gira: “Lafiya har kina murmushi kina kallon phone?” “Indo… is he back?”Indo ta tsaya na ɗan lokaci. Sai ta ce cikin sanyi “Ya zo jiya.” Aliya ta buɗe baki “who ?” “Dr SADEEQ?” Indo ta jinjina kai kaɗan: — “Mm.” Aliya ta tashi tsaye da sauri: — “Kinsan shi yasa nake cewa—” — “That man is not done with you.” Indo ta ɗaure fuska: — “Aliya don Allah.” Aliya ta riƙe hannunta: “Listen to me.” “Namiji idan ya bari wata na wata ɗaya ba tare da kira ba, sai ya zo da kansa…” — “That means ya kasa mantawa.”Indo ta ɗan yi shiru. Aliya ta ƙara: “Kuma ga Sir Siddiq nan…” “Two men, one heart.” Indo ta ja hijab ɗinta, ta ce a hankali: — “Please, ban shirya wannan ba.” Aliya ta yi murmushi: “But your heart is already inside Dr SADEEQ it.” ( Gudu Gudu sauri sauri hhhhhhh wallahi nima nagaji da typing Dr SADEEQ na ƙusa na fara muku AFNAN ).. END OF SECOND SEMESTER – CAMPUS GROUND Aliya na tsaye a gefen Indo, hannunta na rawa kaɗan duk da ƙoƙarin ta na murmushi “Indo… yau fa za a kafe result,"ta faɗa tana riƙe file a ƙirji “We are ready amma zuciyata na bugu sosai.” Indo ta juya ta rungume ta, ta matse ta a jikinta: “Me too, Aliya.” “But In Sha Allah we will pass.” Aliya ta ɗaga kai, idonta na sheƙi: — “Tare za mu yi celebrating.” “Zamu je Abuja hutu ko?”Da wannan kalmar Abuja zuciyar Indo ta yi tsalle Hoton gida ya faɗo mata a rai Gidan da Atika take ko gidan su Mommy , muryoyi Faɗa. Kuka ta girgiza kai da sauri: “Ohh no…” Aliya ta kalleta: “Why?” Indo ta sauke ajiyar zuciya, ta ce cikin sanyi amma cike da ƙarfi: — “I think… for the first time…” — “Zan je Adamawa State, Modirre.” Aliya ta buɗe ido: — “Seriously?” Indo ta jinjina kai: — “After many years.” — “Ina buƙatar wuri da zuciyata zata huta.” Aliya ta kama hannunta: “That’s good.” “Wani sabon chapter ne.” Indo ta kalli nesa, ta yi murmushi mara ƙarfi: “Eh… sabon chapter.” “Ba Abuja “Ba rikici.” Sai dai a cikin zuciyarta, wata murya na faɗa mata a hankali: “Amma Dr SADEEQ fa?” Ta lumshe ido, ta ce a ranta: — “Zan bar wannan tambayar har sai lokaci ya yi.”A can nesa, ana fara manne papers ɗin RESULT a board Dalibai na taruwa Numfashi na ƙaruwa. Rayuwa na shirin juyawa. RESULT DAY – NOTICE BOARD Cikin cunkoso da hayaniya dalibai suka taru a gaban notice board wasu na dariya wasu na kuka.Wasu kuma zuciyarsu na bugawa kamar za ta faso ƙirji. ( THAT'S LIFE ). Aliya ta riƙe hannun Indo sosai: — “Please Indo, ki fara duba sunan ki.” Indo ta haɗiye yawu, idonta na bin layuka a hankali. Heart beat ɗinta ya ƙaru Suddenly a maimakon ta duba nata sai ta duba na Aliya kafin nata “ALIYA!” muryarta ta ɗaga ba tare da shiri ba. Aliya ta firgita: — “What? Me?” Indo ta nuna paper ɗin: — “PASS.” “Not just pass… GOOD PASS.” Aliya ta zaro ido, ta duba nata da sauri: — “Yaaaa Allahhh!” “Ni ma PASS!” Su biyu suka rungume juna tsakiyar jama’a. Aliya na dariya, Indo idonta ya cika da hawaye. “Mun yi nasara, Aliya.” — “Mama ta na alfahari da ni yanzu.”Aliya ta matse ta: — “This calls for celebration!” Indo ta yi murmushi, amma a ranta ta ce: — “Wannan nasarar bata wa kaɗai bace kaɗai amman na san wahalar da na sha kafin na kai nan.” SAME DAY – LECTURE HALL (UNEXPECTED) Ana tsaka da shirin fita daga class, sai aka ji muryar da ta taɓa gigita zuciyar Indo tun first clash ɗinsu. “Excuse me… everyone stay back for a minute.”Indo ta ji jikinta ya yi sanyi. DR ABUBAKAR SIDDIQ Sir Siddiq. Ya tsaya a gaban class, hannunsa ɗaya a aljihun rigar lecturer, idonsa na bin fuskar Indo kai tsaye “I heard results are out.” Dalibai suka yi hayaniya: — “Yes sirrr!” Ya ɗan murmusa: — “Congratulations to those who passed.” Idonsa ya tsaya kan Indo, kamar yana magana da ita kaɗai: — “Especially… those who proved people wrong.” Indo ta sunkuyar da kai Zuciyarta ta buga. Sir Siddiq ya ce: — “Before you go—everyone should introduce themselves again.” — “Fresh semester, fresh mindset.” Ana ta gabatarwa har aka zo kanta. Indo ta miƙe a hankali: — “My name is A’ishatu Sadiq… popularly called Indo.” — “From Abuja ” “Nursing student.” Ta zauna cikin nitsuwa. Sir Siddiq ya yi shiru na seconds kaɗan, yana kallonta kamar tauraruwa. Sai ya ce cikin murmushi mai ɗaukar hankali: “Interesting.” “Welcome… once again.” Aliya ta matso kusa ta raɗa: “Beb, wannan sir ɗin fa yana kallon ki like movie.” Indo ta ɗan harare ta “Shut up.” Sir Siddiq ya ɗora: — “I’m Dr Abubakar Siddiq.” “You can call me Sir Siddiq.” — “I’ll be taking you on Fundamentals of Nursing Ethics & Professional Conduct.” Dalibai suka yi “woooo”. Indo kuwa— zuciyarta ta faɗi. "wanan mayen ya fiye kallo wallahi " Sir Siddiq ya ɗan murmusa kamar ya karanta tunaninta “Class dismissed.” Yana fita, ya tsaya ya ce: — “A’ishatu… see me after class.” Indo ta ɗaga kai, idonta ya haɗu da nasa. AFTER CLASS – PRIVATE CONVERSATION Class ya watse. Dalibai suka fita ɗaya bayan ɗaya, sai Indo kaɗai ta rage tsaye, handbag ɗinta a kafaɗa, zuciyarta na bugawa amma fuska a nitsuye. Sir Siddiq ya jingina da desk, ya kalle ta da murmushi: — “Relax, I won’t bite.” Indo ta ɗaga ido kaɗan: — “I’m relaxed, sir.” Ya ɗan yi dariya: — “You’re sharp. I like that.” Indo ta haɗa hannaye a gaba: — “Sir, if this is about class—I'm ready.” — “But if it’s personal, I prefer we keep it professional.” Sir Siddiq ya ɗan tsaya, ya kalle ta sosai kamar yana nazari: — “Straight to the point. Good.” Ya matsa kaɗan: — “I just wanted to say… you surprised me.” — “Strong, focused, and different.” Indo ta ɗan sauke ajiyar zuciya: — “Thank you, sir.” “I’d like to know you more.” — “Outside lectures.” Nan take fuskar Indo ta sauya, muryarta ta yi laushi amma ta cika da nisa: — “Sir, I’m not interested in any relationship.” — “Especially now.” Sir Siddiq bai yi mamaki ba. Ya yi murmushi mai natsuwa “Fair enough.” “But can I at least have your number?” “For academic reasons.” Indo ta yi shiru na seconds. A ranta: — “Ba soyayya bane… number kaɗai.” Ta fiddo wayarta: “Okay sir “But strictly school matters.”Ya karɓa, ya ajiye lambarta: — “Deal.” Yana kallonta: “You’ll see… we’ll get along.” Indo ta juya zata tafi, ta ce: — “Have a good day, sir.” Ta fita ba tare da ta waiwaya ba. Sir Siddiq ya tsaya yana kallon kofar “Interesting girl,” ya furta a hankali. DR SADEEQ (ABUJA) Dr SADEEQ yana zaune a parlour, laptop a gaba amma hankalinsa ba nan ba. Tun safe Indo ke yawo a zuciyarsa “Second semester results sun fito today…” Ya buɗe phone, ya tsaya kan sunanta. Yayi typing… ya goge. Yayi typing kuma… ya sake goge. “Why am I scared?” ya tambayi kansa. .. nan ya mata two missed call bata ɗauka ba.... Sai ya yanke shawara ya kira Aliya. Call ta shiga , “Hello sir!” “Aliya… results fa?” Aliya ta yi dariya “Alhamdulillah sir! “Indo passed very well.” Zuciyar Dr SADEEQ ta sauke nauyi. Ya lumshe ido “Alhamdulillah…” Aliya ta ƙara: “She’s doing great.” “Confident… happy… changed.” Wannan kalmar changed ta bugi zuciyarsa “She okay?” ya tambaya a hankali “Very okay.” “Sir, she doesn’t even talk about home anymore.” Call ya ƙare. Dr SADEEQ ya jingina da kujera. “So… she’s moving on.” Ya miƙe, ya fara tafiya a parlour kamar mai neman mafita a zuciyarsa “Na rasa damar da na samu.” — “Ina sonta… but na ji mata ciwo.” Ya ɗauki key ɗin mota. — “I need to see her.” Amma wani sashe na zuciyarsa ya ce: — “Ka bari tunda kasan Abuja kawai zata taho?” A wannan lokaci, wayar Indo ta vibrate a hostel. Unknown number. Text ɗaya ya shigo “Good evening A’ishatu. This is Sir Siddiq. Hope you got home safe.” Indo ta kalli screen, ta yi murmushi kaɗan ta ajiye wayar zuciyarta “zuciyata har yanzu tana da sunan guda ɗaya.” " DR SADEEQ " TSOKACI A soyayya akwai hana laifi , yau zakuyi faɗa ko ba yafiya ko bada haƙuri idan kukaye kwana biyu ba magana ko fushi a lokacin da kuka haɗu mantawa zakuyi da cewa kunyi faɗa ko kun samu rashin jituwa domin zuciyar ku wa sunan ku kawai take bugawa wannan ittace ake cewa soyayya gaskiya ƙauna da shakuwa sun samu muhalli a zuciya ku , hakan zaisa kuye mararrin juna , kamar yadda ya faru da Indo da Dr Sadeeq, ta manta cewa taye fushi dashi ...... Allah ka haɗa mu da soyayya ingantacce. PG 1️⃣2️⃣0️⃣. ↔️. 1️⃣2️⃣5️⃣ https://chat.whatsapp.com/IaTRoVuc46O5i4oIVwPzvv ❤️DR SADEEQ 🤍 BY NARNAH ƘANWAR SOJA My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 BUSSINES GROUP 👇👇👇👇👇👇👇 https://chat.whatsapp.com/JjkU7xG4zcWIAvtWRgeFtT THIS PAGE IS FOR U NAMCY KHADIJAH SUFYAN ENJOY... SPECIAL THANKS TO NOVEL ELITE WEBSITE HAUSA NOVEL GROUP WEBSITE ABOKIYAR HORA WEBSITE CREATIVE NOVELS WEBSITE TK NOVELS WEBSITE HAUSA EBOOK'S TASKAR HAUSA NOVEL E..T...C TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night A GURGUJE BOOK 3 – DR SADEEQ HOSTEL – EVENING Nan Aliya ta shigo room ɗin, tana ɗauke da wasu Bag's "Beb Dr SADEEQ ya kira ne meyasa baki dauki call nin ba i just see the new number he surprised me ya tambaye result naki " “Ashe Dr SADEEQ ne!” “Serious ne… okay… kibani labarin komai. Na tabbata zan baki shawara akan abun da ya dace , domin na fahimci soyayya ce mai ƙarfi tsakanin ku but dukan ku kuna ji dakai” Indo ta sunkuyar da kai, ta ɗan yi murmushi: “I know… but I’ll handle it my way ba na son anyone ya tsoma baki yanzu.” Aliya ta zauna kusa da ita, ta ɗan matsa: “Beb… Ina ganin kaɗan kawai ne ya kamata ki nuna honesty… amma ki tsaya nitsuwa kada ki sa zuciyarki cikin damuwa.” Indo ta jingina da bango, ta rufe ido kaɗan. “Yes… nitsuwa… na gane… amma zuciyata tana bugawa da suna guda ɗaya kawai.” Wannan hutu na hostel ya fara nuna mata cewa Dr SADEEQ ba zai fita daga tunaninta ba, amma ita tana ƙoƙarin nitsuwa… domin tana son hankalinta ya dawo kafin ta yanke shawara. Aliya ta zauna kusa da Indo, ta kalli fuskar kawarta da kulawa. “Beb… every month yana zuwa from Abuja to Kano by flights. Maganar gaskiya, he likes you… seriously. Amma idan kin bani labarin komai, I will help with some advice.” Indo ta ɗan yi shiru, zuciyarta na bugawa cikin sauri. Ta sauke ajiyar zuciya mai nauyi, tana kallon Aliya da idanunta cike da amincewa: “Okay… I trust you, Aliya. Zan fada miki dukkan abin da ya faru.” Aliya ta yi murmushi, ta karɓi hannu Indo da ladabi “Good… nothing is bigger than honesty, beb. Now tell me everything.” Indo ta ɗan jingina, ta fara magana cikin nutsuwa, nan tabata labarin komai. Indo ta jingina da kafadarta, zuciyarta na cike da farin ciki da nitsuwa “I hope zan iya tafiyar da zuciyata da hankali. "Lallai, beb… kina wasa da damar ki. Yana sonki sosai kice zabin sa… kar ki damu da matar sa, ki bada kai kawai.” Indo ta ɗan miƙe kafa, ta ɗan kalle ta, amma a zuciyarta akwai nauyi da sirri da ba zata iya faɗa ba. Ta yi murmushi kaɗan, ta sunkuyar da kai: “If only Aliya knew… she doesn’t know what happened years ago. Abinda Dr SADEEQ ya yi min… ba zan iya faɗawa ba.” Aliya ta ɗan matsa kusa da ita, ta matso hannu ta shafa kafadarta: “Beb… I know this is big. Amma ki tuna… opportunity kamar wannan ba a samun sau da yawa. Kar ki bari fear ko wani abu ya dakatar da ke.” Indo ta ɗan yi shiru, zuciyarta na buga da sauri. Ta kalli Aliya, ta ce cikin murya mai laushi: “Na gode… amma akwai wani abu… wani sirri… ba zan iya faɗawa yanzu ba. Amma ina jin cewa… zuciyata zata iya tafiyar da wannan… slowly.” Aliya ta yi murmushi mai kulawa: “Beb… na fahimce ki. Amma ki tabbata… wannan lokaci ne da za ki yi hankali sosai. Kuma ki sani, ina tare da ke, ko da me ya faru.” Indo ta jingina da kafadarta, tana jin nauyin zuciya da farin ciki a lokaci guda: “I just hope na iya tafiyar da zuciyata da hankali… kuma na kiyaye sirrin da nake ɗauke da shi. Amma zuciyata… tana bugawa ne da suna guda ɗaya kawai—Dr SADEEQ.” &&&&&&&&&&&&&&&&&&&&& Indo tana mota, zuciyarta na ɗauke da nauyi da tausayi. Yayin da suke isa Modirre, memory na baya ya fara dawowa a hankali—a hankali tana share hawaye daga idanunta. Ta tsaya a kofar wani gida, ta kalli bishiyoyi da ke kewaye da gidan. Tabbas… wannan gidan ne. Amma abin ya banbanta—gidan ya canza, an sauya tsarin ginin zuwa na zamani, ya yi kyau sosai. Man ta tambaye wasu yara a waje “Gidan na wa ne yanzu?” Yaran suka yi murmushi “Ba kowa ne, an gyara gidan. Amma ana cewa gidan su Indo ne tana birni tana karatun likita. Indo ta ɗan tsaya da mamaki, zuciyarta na cike da farin ciki da rashin gaskiya. Nan ne gidan da na taso… amma yanzu ya zama kamar sabon wuri. Ba tare da bata lokaci ba, ta kama hanyar shiga gidan mai unguwa. Lokacin da matan gidan suka hango ta, fuskar su ta haskaka, murmushi ya bayyana a idonsu. Sai kawai suka yi sauri suka rungume ta, tana jin dumi da soyayya a rungumar su. Indo ta rufe idanunta, ta ɗan miƙe zuciya: — “Alhamdulillah… na dawo gida. Na dawo wurin na… kuma yanzu na ga sun karɓe ni da hannu biyu.” Indo ta shiga cikin gidan, sai kawai yan gidan suka zagaye ta da murmushi da murna. Kowa na tausayawa, suna rungumar ta, kamar sun dawo da yarinyar da suka dade ba su gani ba. Ƙaninta ma na nan, fuskar ta cike da farin ciki da rashin gaskiya, tana tsallakewa ta rungume Indo. Labarin zuwarta ya iso ga tsofaffin ƙawayenta—Dijee, Haule, da Mairo—duk suka cika gidan, fuskar su na haske, idanuwansu cike da dariya da mamaki. Indo, a lokacin, ba ta iya boye farin cikinta ba. Ta fashe da kuka, hawaye masu ɗumi suna zubo daga idanunta. Duk wanda ya ke kusa da ita, suna tausa mata kai, suna murmushi da kalamai masu taushi: — “Alhamdulillah, kin dawo gida lafiya, Indo.” Indo ta tsaya a tsakiyar falon, tana kallon gidan da aka gyara zuwa na zamani, bishiyoyi sun yi kyau, lambu ya cika da furanni, da dakin cin abinci da falo mai haske. Zuciyarta na cike da mamaki da jin daɗi. Tunanin ta ya koma baya, zuwa lokacin da ta rabu da iyayenta da rayuwar yarinta, lokacin da dukkan wahalolin suka fara. Amma yanzu, duniya ta sake cike da haske a gabanta. Dijee ta ruga ta rungume ta, tana dariya: “Indo! Yanzu ke ta dawo da kyau! Mun dade muna jiran wannan rana.” Haule kuma ta zo tana ta shewa, tana ƙara da cewa: “Wallahi, babu abin da zai raba mu yanzu, kin dawo gida lafiya kuma kowa ya gamsu da ke.” Mairo kuwa, tana dariya da hawaye a ido, ta ce “Kin dawo ne don a ci gaba da tsohuwar soyayya da dariya, ko Indo? Mun yi kewar ki sosai!” Indo ta zauna a falo, tana jin dumi a zuciyarta, tana jin cewa dukkan wahalolin da suka wuce, yanzu sun koma ƙwarewa, farin ciki, da tsaro. Ta rufe idonta, ta yi addu’a a zuciyarta: “Ya Allah, ka kawo negida lafiya, kuma ki kiyaye ni daga dukkan zalunci da bakin ciki.” Hawaye na ci gaba da zubo, amma wannan karon, suna zuba farin ciki ne, ba bakin ciki ba. Indo ta fara jin ƙaunar gida da iyayenta da ƙawayenta, kuma a ranta ta yi alkawarin cewa zata cika burinta na zama cikakkiyar mace a rayuwa, kuma zata more sabon lokaci... Bayan tsofaffin ƙawayenta sun rungume ta, Indo ta tashi, tana kallon kowanne daga cikinsu. Dijee ta ce: “Yau fa, za mu yi zaman farin ciki da dariya kamar tsohon lokaci, ko kin manta?” Indo ta yi murmushi, amma hawaye na zubo a idonta: “Ba zan taba mantawa ba… amma yanzu zan tabbatar da cewa zan cika burina. Zan tafi Kano University, kuma zan yi kyau sosai a can.” Haule ta yi dariya “Kai! Ina fata za mu tafi tare kamar kullum, amma yanzu za ki zama babban ‘big girl’ a school.” Mairo kuwa ta matso kusa da Indo, ta lumshe hannunta a na Indo, tana cewa: — “Indo, kin dawo gida lafiya, amma yanzu akwai sabon mataki a rayuwa. Kada ki manta da mu, mu ne ‘family’ dinki.” Indo ta rungume su gaba ɗaya, tana jin cewa duniya ta sake cike da ƙarfi da farin ciki. A ranta, ta yi alkawarin cewa “Ko da menene zai faru, wannan gida da tsofaffin ƙawayena za su kasance inda zuciyata take.” Sai ta tsaya a kofar gidan, tana kallon bishiyoyi masu furanni, da fale-falen zamani da aka gyara, tana jin kamar sabon babi na rayuwarta zai fara yanzu. Ta yi murmushi a ranta, ta kawo musu kaya sosai nata na sawa da kuma tsararba da ta tattara har maƙobta ana ta rabo kaya arziki “Yanzu gaskiya na dawo gida… kuma babu abin da zai raba ni da burina.” A nan sai ta tashi, ta zauna a cikin falo, tana magana da Dijee da Haule: “Ku gaya min komai. Ko wane labari ne ya faru a baya, zan so na ji.” Dijee ta fara dariya, tana cewa: “Kai, Indo, labari ya wuce sosai, amma yanzu zamu yi nishaɗi da dariya. Kuma ki shirya don comedy, drama, da soyayya a makaranta.” Indo ta yi murmushi, tana jin cewa sabuwar rayuwa ta fara, kuma tana da tabbacin cewa za ta iya shawo kan duk wata matsala da za ta zo a gaba, tare da tsofaffin ƙawayenta... Dijee ta yi dariya tana cewa “Eh ai Wallahi, Dr SADEEQ ne sillah… ya bawa kowa aiki ya gyra gidan ku kuma ba kowa ciki an gyara sai mai kula da gidan muke kisha kallo” Indo ta yi tsit tana jin zuciyarta na bugawa: “I… a chan… ina mishi rashin ji? Ashe yana kula dani da dangi na… yana min hallaci a boye… bansaniba meyasa na kasance mara yafiya a garisa…” Ta taɓa fuska da hannu, tana jin zafin tunanin da baya da kuma sabuwar kulawar da take samu yanzu. Tana kallon bishiyoyi, fale-fale masu kyau, da ɗakuna da aka gyara—duk suna bayyana kulawar Dr SADEEQ da yadda yake sha’awar rayuwarta da dangi nata. A ranta ta yi alkawari: “Zan yi ƙoƙari in fahimci abubuwan da suka gabata, kuma in kasance mai gaskiya da zuciya mai kyau. Idan Dr SADEEQ yana ganin ina da halin hallaci, zan nuna masa cewa… zan iya zama mai daraja.” Indo ta ɗauki numfashi mai zurfi, ta yi murmushi a ranta. Duk da cewa zuciyarta ta cika da tambayoyi, ta fahimci cewa sabuwar rayuwa tana fara yanzu, kuma akwai damar da zata gyara tsohuwar kuskure da kuma haɗa soyayya gaba. Dare yayi, Indo tana zaune suna ta hira harda mazan ƙawayen ta ,mai Unguwa na kiran ta. “Ai… mijin ke ɗan albarka ne,” in ji muryar sa cikin sanyin jiki da dariya mai taushi. Indo ta ɗan miƙe, idonta cike da mamaki: “Baba… miji kuma?” Mai unguwa ya yi ajiyar zuciya, yace “Subhanallahi… har yanzu bai gayyamin ke ba. Amma ki sani, bayan mutuwar Mama, a ranar da auren sa ya kai ke gidan su…” Indo ta tsaya, zuciyarta na bugu da ƙarfi. Mamaki da jin daɗin hankali suka ratsa ranta. “Ai… gaskiya ne?” ta ce cikin ƙarancin muryarta, kamar tana jin abin da zuciyarta bata iya gaskatawa. Mai unguwa ya yi murmushi: “Haka ne, Indo… ya kula da ke sosai, har ya tabbatar da cewa duk bayan mutuwar Mama, zai cika miki burin ki na ilimi Subhanallahi, Allah ya tsara komai.” Indo ta zauna a hankali, ta rufe ido tana jin ruhu ta natsu da kuma farin ciki mai cike da tsoro da mamaki. A ranta tace: “Ashe… a boye yake kula da ni, yana son na samu farin ciki da dangi na… wallahi, wannan babban albarka ce.” A haka ta kwana, Indo tana cikin duhun daki tana tunani, idonta cike da hawaye:ma “Ashe… daman miji nane… ba fyade ya min ba…” ta faɗi a ranta. Zuciyarta ta cika da haushi da tausayi: tana tuna yadda take jana jikin sa, tana gudun sa, tana zagin sa… duk da cewa zuciyarta na cewa “Ina sonsa”. Amma sai ta yi tambaya: “Meyasa ya ɓoye min gaskiya? Me yasa bai nuna min soyayyar sa da cewa shi Halal na bane ?” Ta fashe da kuka sosai, hawaye na zuba kamar ruwan sama, tana jin ƙoshin wahala da farin ciki a lokaci guda. Amma a ranta, ta fara jin wani sanyi mai taushi, kamar tabbacin soyayya da kulawa daga Dr SADEEQ. Indo ta jingina da bango, tana murmushi a ranta, koda hawaye na sauka, zuciyarta ta fara fahimtar cewa ba duk wanda ya so za a iya zargin shi da sharri; kuma Dr SADEEQ yana kan hanya mai kyau ta nuna mata gaskiya da soyayya. ✨ To be continued… Indo ta yanke shawarar cewa ba zata tsaya two weeks a Yola ba; za ta ɗauki week ɗaya kawai, domin zuciyarta na neman ganin Dr SADEEQ a kowane hali. Ta zagaya kauyen su, tana jin nishaɗi sosai da yanayin, tana tuna tsofaffin lokacin farin ciki da Dr SADEEQ. Hawayen ƙwaƙwalwarta na fitowa a hankali yayin da take murmushi cikin sirri, tana tuna sweet memories da suka yi tare a baya—lokacin da rayuwa bata cika wahala ba, kuma soyayya bata rikice ba. Ranar Friday ta kama hanyar Abuja zuciyarta cike da tsammani da fargaba. Kowanne mataki na tafiyar ya tuna mata da lokutan da suka shafe tare, kamar kowanne ƙafar kafa tana ɗauke da tunanin sa. Nan take, Indo ta ji wani sanyi mai taushi a zuciyarta—irin farin ciki da kaɗan kaɗan ke bayyana, tana fatan ganin Dr SADEEQ nan ba da jimawa ba. Indo bata isa Abuja da wuri ba. Hanya ta samu cikas, taxi ɗin da ta hau ya tsaya a wurare da dama saboda traffic da matsalolin hanya. Sai da ta kai 7pm kafin ta shiga gidan su. Idon ta ya fara zagayawa, zuciyarta na bugu da sauri, tana jin farin ciki da tsoro a lokaci guda. Ta tsaya a kofar gidan, ta ɗan ɗauki numfashi mai zurfi, tana jin ƙamshin gidan da daddare, da waɗannan ƙananan sautin rayuwar dare—rana ce da ta ɗauki tunanin ta da yawa. Ta tuna dukkan sweet memories da Dr SADEEQ a baya, yanda yake kawo ta gidan nan tun kafin su tare da su Dr Kamal yana ce mata idan yaye aure nan ne gidan su .. ina cewa yana amfani da Ni ne , ashe ma nike amfani dashi nan take hawaye suka fara lunkucewa a idanunta. Tun a ƙasan zuciyarta, ta gane asalin kulawar Dr SADEEQ da dangi na, da yadda ya ɓoye soyayyarsa da gaskiya gareta har yanzu. Ta yi tambaya a ranta: “Me yasa nake jin tsoron sa amma ina son sa har yanzu?” Nan take, ta rike handbag da bag ɗin kayan ta da ƙarfi, ta shirya fuska don fuskantar sa. Ita kanta bata san ko zai yi dariya ko zai yi magana mai zafi ba. Duk da haka, cikin zuciyarta, ta yi alkawarin ba za ta sake gudu ba, saboda a wannan lokacin, ta fahimci cewa Dr SADEEQ ba kawai wani mutum bane—amma mijinta a zuciya da kuma rayuwarta. ........ https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM PG 1️⃣ 2️⃣6️⃣ 🌟 1️⃣3️⃣0️⃣ ❤️DR SADEEQ 🤍 BY NARNAH ƘANWAR SOJA My 15novel comedy love and drama https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM THIS BOOK IS DEDICATED TO MY LOVELY BROTHER ABUBAKAR SADEEQ AND MY LOVELY SISTER AISHATU INDO....... 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 SECOND TO THE LAST PAGE THIS PAGE IS FOR U NAMCY KHADIJAH SUFYAN ENJOY... SPECIAL THANKS TO NOVEL ELITE WEBSITE HAUSA NOVEL GROUP WEBSITE ABOKIYAR HORA WEBSITE CREATIVE NOVELS WEBSITE TK NOVELS WEBSITE HAUSA EBOOK'S TASKAR HAUSA NOVEL E..T...C TITLE Love is a flame that burns bright, even in the darkest night A GURGUJE BOOK 3 – DR SADEEQ Indo ta nufi part na Dr SADEEQ da zuciya na cike da rashin tabbas. Ta shiga, taga ba kowa a cikin ɗaki—Atika ko alamarta babu a ranta ta yi tunanin, “Ko motar sa ta tafi ne? wataƙila bai dawo daga hospital ba.” Da sauri ta ɗauki waya ta kira Dr Kamal “kuna hospital ne?” “Yes,” inji Kamal. “Okay,” ta amsa, ta sauke waya da saurin numfashi. Nan ta sami bolt na tsaye zuwa asibiti inda Dr SADEEQ ke aiki, office nasa duk da yanayin da ta shiga, ta sani sosai inda za ta nufa. Tana zuwa ta tura ƙofar kai tsaye A office, ta ga Dr SADEEQ yana zaune, sanye da soft white shirt da glass, yana latsa computer ɗinsa cikin natsuwa. Nan ya juyo, ya turɓusar da kai “Who is that? bazakuyi knocking ba?” Indo ta tsaya cak a kofar office, zuciyarta na buga da sauri. Cikin ranta, ta yi murmushi mai ɗan raɗaɗi, ta tuna dukkan tunani da soyayya da fargaba da suka ratsa tun lokacin da suka fara samun matsala wanda hakan yana da nasaba da kishi ne... Dr SADEEQ ya kalli Indo da mamaki mai zurfi, idanunsa na fuskantar rashin gaskiya: “Me kikeye a Abuja at this time? me ya kawo ki?” sai ya ɗan matsa kusa da ita, yana ƙoƙarin fahimtar dalilin zuwanta “Shin kina lafiya? Baki kira ba…” Nan sai ya fara tambayoyi a jere, kamar goma zuwa goma sha biyu, kowanne na ƙara masa ruɗi “Ko lafiya ne? Me yasa baki sanar da ni? Me kike yi yanzu? Wane dalili ya sa kika fito haka?” Indo ta tsaya a ƙofar, numfashinta na bugu da sauri, zuciyarta cike da tsoro da farin ciki a lokaci guda. Ta rasa inda za ta fara magana, amma idanunta sun faɗi gaskiya da mamaki: “At least, I'm his property" Indo ba ta iya jimawa ba, zuciyarta ta tashi da sauri. Ta rufe idonta, ta rungume Dr SADEEQ sosai, tana matse shi kamar ba za a sake raba su ba “Are you fine?” Dr SADEEQ ya tambaya, hannayensa na rungume ta da kulawa. Indo ta ƙara gangami a jikinsa, ƙirjinta na bugawa da kuka mai tsanani, ta fara shishiga: “Ubanwa… ya taɓa min… ya taɓa min ke” Dr SADEEQ ya saki ajiyar zuciya mai nauyi, ya yi murmushi mai tausayi “I’m sorry… tell me what happened. Ba zan bari wani ya taɓaki ke ba.” Indo ta ci gaba da rike shi, zuciyarta cike da haɗuwa da tsoro da jin daɗin kasancewa a ƙarfinsa. Indo ta tsinci kanta a cikin jikin sa da sauri, zuciyarta na bugawa da sauri, kaman zata fashe. Hannayensa sun zagaye bayanta, ya ja ta kusa da shi sosai “Are you fine?” Dr SADEEQ ya ɗaga kanta, idanunsa na kallon nata cike da kulawa da ƙauna. Indo ta ƙara matse shi, tana jin dumin jikinsa da ƙamshin sa na kusa da ita. Ta shishige cikin kunnensa “I… I missed you… sosai…” Dr SADEEQ ya murmusa, ya saki hannayensa ya taɓa fuskar ta a hankali “Ni ma na damu da ke sosai… Ina so ki sani, babu wanda zai iya cutar da ke… I’ll always protect you.” Indo ta miƙe idonta cikin zafi da farin ciki, ta ji kamar zuciyarta zata fashe saboda soyayya. Ta yi ƙoƙarin rungume shi da ƙarfi, tana jin duniya na tsaya cak a wurin, kawai su biyun suna kallon juna da zuciya ɗaya. “I love u Dr Balarabe” ta ƙara magana da murya mai rauni, amma cike da gaske. Dr SADEEQ ya ja ta da ƙarfi, yana murmushi: “And I love you… fiye da yadda zaki iya tunani. Kullum, Indo, kullum…” “I love you… please don’t leave me alone, Dr Balarabe…” Muryarta na rawa, hannayenta sun manne da rigarsa kamar idan ta sake, duniya zata rushe. Dr SADEEQ ya rufe idanuwansa na ƴan daƙiƙu, annushwa da nauyin soyayya suka mamaye shi gaba ɗaya. “You are my husband… and I didn’t even know,” Indo ta ƙara, hawaye na gangarowa. “I love you… kar ka ƙara barina nayi nisa da kai. Please… I love you.” Ya buɗe idanuwansa, ya ɗaga fuskar ta a hankali, ya share hawayenta da yatsunsa. Murmushinsa ya cika da tausayi da ƙauna “Indo… I’m here,” ya faɗa da murya mai sanyi. “Ba zan bar ki ba. Not today, not ever.” Ya ja ta kusa, ya matse ta cikin ƙirjinsa, ya jingina goshi da nata. A cikin shiru mai daɗi, ya sumbace ta a saman goshin ta ta natsu. Ta ji kamar ta dawo inda ya dace—a gefensa. “Stay with me,” ta raɗa “Always,” ya amsa, yana rungume ta sosai. Duniya ta yi shiru. Abin da ya rage alkawari ne tsakanin zuciya biyu ya ja ta kusa da jikinsa, zuciyarsa na bugawa da sauri. A hankali, ya lumshe ido ya haɗe bakin su for some second s " I missed your soft....." cike da ƙauna da annushwa. Indo ta tsinci kanta a cikin shiru mai daɗi, hannayenta a wuyansa, zuciyarta ta narke. Duk duniya ta tsaya a wannan minti, komai ya tsaya sai su biyu. Ya sake kallon idanuwanta, murmushi ya bayyana a fuskar sa, ya ji dadin ganin ta natsu a gefensa. Wannan ɗan sumbaci ya zama alkawari na soyayya, na tsayawa tare da juna. Indo ta shafa fuskarsa da hannunta, tana numfashi cikin annashuwa: “Don Allah… kar ka sake barina.” “Zan tsaya… koyaushe,” ya amsa a hankali, yana rungume ta sosai. Shiru ya mamaye su, amma zuciyoyin su biyu sun haɗu, sun fahimci cewa soyayya ba ta da iyaka idan akwai gaskiya da juriya. Indo ta jingina da jikin Dr SADEEQ, tana jin bugun zuciyarta da sauri. Hannayensa sun rungume ta a hankali, yana jin dumin jikinta da ƙamshin ta “Indo… I’ve missed you so much,” muryarsa ta yi mata rauni .... Ta dagan kansa, idanuwanta cike da hawaye da annushwa “Dr… I love you… I can’t be without you anymore.” Sai ya taɓa fuskarta da hannayensa biyu, yana kallon idanunta “You are mine… forever,” yace da muryar soyayya. Indo ta rungume shi sosai, tana jin cewa finally ta samu wurin tsaro da soyayya—ba wani abu zai raba su ba. Dr SADEEQ kuma ya ƙara matsa, yana jin cewa komai da ya faru a baya yanzu ya zama forgotten, yanzu akwai su kawai da junansu. Indo ta jingina da jikin Dr SADEEQ, tana jin bugun zuciyarta da sauri. Hannayensa sun rungume ta a hankali, yana jin dumin jikinta da ƙamshin ta “Indo… I’ve missed you so much,” muryarsa ta yi laushi, amma cike da ƙarfi. Ta dagan kansa, idanuwanta cike da hawaye da annushwa “Dr… I love you… I can’t be without you anymore.” Sai ya taɓa fuskarta da hannayensa biyu, yana kallon idanunta “You are mine… forever,” yace da muryar soyayya. Indo ta rungume shi sosai, tana jin cewa finally ta samu wurin tsaro da soyayya—ba wani abu zai raba su ba. Dr SADEEQ kuma ya ƙara matsa, yana jin cewa komai da ya faru a baya yanzu ya zama forgotten, yanzu akwai su kawai da junansu. Indo ta zauna a kusa da shi a office, tana murmushi kamar wata yarinya mai jiran something special Dr SADEEQ na kallonta, yana jin dumin zuciyarsa da yadda take yi masa tsokaci cikin ladabi “Na yarda zanyi wankan, amma ka tabbatar kazar babba ce,” yace da dariya, yana tsokanar ta cikin muryar soyayya. Indo ta buga dariya mai laushi “Wai Dr Balarabe, baka manta ba?” “How could I forget our best moments, sweetie?” ya amsa, yana rike da hannunta a hankali, kusa da jikin sa, kamar duniya ta tsaya cak. Suka isa gida, hannu cikin hannu, suna murmushi da jin daɗin kasancewa tare. Indo tana kallon gidan kamar tana ganin sabuwar duniya—amma cikin zuciyarta, tana jin ƙauna da nutsuwa a gefen Dr SADEEQ. A part na Kamal, Nazifa ta yi dariya mai taushi “Finally, Aunty Indo!” Dr SADEEQ ya ɗan rikice, yana kallon Indo: “She is… my wife,” ya ce a hankali, yana jin wani dumin zuciyarsa yana cika shi “ya zan yi da Mommy yanzu? Ya zan gayyamata?” Nazifa ta yi dariya, tana masa shiru cikin ladabi “It’s okay, brother gobe muje tare.” Indo ta kallon Dr SADEEQ, ta ga yadda idonsa ke cike da kulawa da so mai zurfi. Ta ji zuciyarta tana bugawa da sauri, tana murmushi a hankali “At least, finally… I am really yours,” ta ce cikin zuciya, amma ta rufe baki da murmushi mai sanyi. Dr SADEEQ ya riƙe hannunta sosai, yana cewa cikin muryar da cike da soyayya: “And I’ve waited for this moment… for so long, sweetie.” Nazifa ta tsaya kallon su, tana dariya cikin farin ciki, Kamal ya tsokane Dr SADEEQ da dariya mai ƙyalli a idonsa “But don’t tell me Indo zata kwana anan? kaima kace zaka kwana? Better ka tafe gun amarya!” Suka yi dariya gaba ɗaya. Indo ta juya, murmushi mai haske “Dr Kamal, kana samun Dr a tension. Good night, dear!” Dr SADEEQ ya hararre ta, ido cike da tsoro da dariya “Kin gaji dani ne ko? anan zan kwana” Ya zaro ido, yana ƙoƙarin nuna tsoron Allah da tsoron tuna daren farko da ita. Indo ta yi dariya, tana matse hannunsa a hankali “Kai, Dr… yau, kawai za mu kwana lafiya. Babu wani tashin hankali. Na gode da kasancewa tare da ni.” Dr SADEEQ ya sauke ajiyar zuciya, ya kalle ta cikin dumin zuciya da soyayya, yana murmushi“Allah ya sa na iya kare ki, honey. Kullum.” A nan suka kwana tare a part na Kamal, zuciyoyinsu cike da farin ciki da annushwa. Ko da yake kwanciyarsu yana cike da natsuwa, amma duk wani kallon ido, murmushi da ɗan motsi a jikin juna ya bayyana soyayya i ta kulawa Indo ta rungume Dr SADEEQ, ta tsoma kai a kirjin sa, tana jin dumin jiki da tsaro. “Kai, Dr… na gode da kasancewa mijina,” ta fada cikin ƙanƙantar muryarta, zuciyarta na cika da jin dadi. Dr SADEEQ ya ɗaga hannunsa ya shafa gashinta, yana murmushi“Honey… I promise, zan kasance tare da ke kullum. Babu wanda zai raba mu.” Suka yi dariya tare, A cikin wannan dare, Indo ta gane gaskiyar zuciyarta—Dr SADEEQ mijinta ne, kuma tana son sa da dukkan zuciyarta. Kuma Dr SADEEQ, duk da abubuwan da suka gabata, yanzu yana jin cikakken farin ciki da samun Indo a matsayin matar sa. ******************** Kafin Indo ta farka, Dr SADEEQ ya tashi da sanyin safe, zuciyarsa cike da kulawa da soyayya. Ya shirya mata wankan tsarki cikin ladabi, yana tabbatar da cewa komai ya kasance tsafta da natsuwa. Indo ta tashi daga bacci, idonta na ɗan rufe, amma murmushi ya bayyana a fuskar ta. Ta ji dadin kulawar sa, zuciyarta cike da annushwa. Bayan sun gama, ya taɓa goshi ta cikin ƙasƙantar da ido yana cewa “Nagode, Honey… da kasancewa matata, ta bin sunnah.” Ta rungume shi da ƙarfi, tana jin farin ciki da natsuwar aure, zuciyarta ta cika da soyayya da aminci. Wannan rana, sun fara sabuwar rayuwar aure, cike da romance, farin ciki, da soyayya mai ɗorewa. Safiya ce a part na Kamal, Indo ta zauna a kitchen table tana ɗan jin gajiya daga baccin dare. Sai Dr SADEEQ ya fito da plate mai ɗauke da indomie da ƙwai da ya soya da kansa, murmushi a fuskar sa. “Good morning, Honey,” yace yana mika mata abincin.Indo ta kalli plate ɗin da mamaki da dariya a lokaci guda:' “Ai, baka iya girki ba, bazan ciba ba.” Amman Dr SADEEQ ya rungume ta daga baya, yana tsokanar ta da confidence “No way… wallahi na fi ki iyawa! Zan nuna miki yadda namiji zai girka wa matarsa!” Indo ta fashe da dariya, zuciyarta na bugawa da annushwa “Kai Dr… baka san yanda zai bata min baki ba, !” A haka ya bata har suka gama suka shirya a gaggauci Duk shiryarwa sun tashi, Indo a tsorace, tana jin zuciyarta na bugawa da sauri. Amma duk da haka, tana kallon Dr SADEEQ wanda ya riga ya sanar da Daddy cewa yana da magana da mutanen gidan. Cikin kwarin guiwa da nutsuwa, Dr SADEEQ ya tsaya kusa da ita, idanunsa cike da kulawa: “Indo… kada ki damu, komai zai kasance lafiya. Zan tsaya tare da ke.” Indo ta ji ƙarfin guiwa nan take, amma a ranta akwai tsoron bala’e da kishin Atika. Ta kalli Atika, wacce kuma take tare da su ” Atika kuwa tana lura da Indo, sai ta yi murmushi takaice daman yasan wanan rana zaizo ranar da Dr zai nunawa duniya cewa zai aure Indo, har Indo ta ji kamar zuciyarta ta buga bala’e—kamar wutar da ta ratsa ta. Amma sai ta ɗauki ajiyar zuciya, tana tunanin cewa Dr SADEEQ ne kawai zai iya bata kwanciyar hankali a yanzu. Dr SADEEQ ya shafa hannun ta a hankali, ya murmusa “Na san ke tsoron bala’e, amma ni zan tabbatar babu abin da zai dame ki a nan.” Indo ta murmushi ƙasa da sautin romance da annushwa, har zuciyarta ta fara sassauta daga tsoro, ta fara jin cewa koda kishin Atika yana nan, amma soyayyar Dr SADEEQ na gamsar da ita. Suna isa babban parlour, kowa ya tsaya cikin mamaki da baza ido na biye musu. Dr Kamal ya tsaya gaba, ya yi murmushi mai kyau sannan ya fara bayani: “Tun daga farkon mutuwar Mama Indo, Indo ta kasance a kulawar mu. Bayan haka, mai unguwa ya ɗaura aure, kuma aka kawo ta gidan nan.” Kowa cikin parlour zuciyarsu na buga da mamaki, wasu suna tausayin Indo, wasu kuma suna jin dadin ganin soyayya da kulawa. Amma idanunka na ganin Dr SADEEQ, za ka hango tsoro a fuskar sa. Ya tsaya a gefe, hannayensa suna ɗan rike, zuciyarsa na buga kamar za ta fito daga kirji. Yana tsoron hukuncin iyayyen sa, amma a ransa ya san cewa ba zai iya rabuwa da Indo ba, cewa ita ce zuciyarsa, rayuwarsa, kuma mata wacce yake kauna da gaske. Indo kuwa, tana kallon Dr SADEEQ daga gefe, ta fahimci tsoronsa da ƙaunarsa a lokaci guda.” Kowa a cikin parlour ya lura da irin kulawar da Dr SADEEQ ke yiwa Indo, har wasu suka fara tambayar zuciyarsu me ke faruwa. Amma babu wanda ya iya cewa komai akan soyayyar su.. Dr SADEEQ ya tsaya a tsakiyar parlour, idonsa na kallon kowa, muryarsa mai nauyi da natsuwa “Na yi kuskure tun farko da na ɓoye muku wannan auren.” Zuciyarsa ta cika da nadama, amma a lokaci guda, akwai ƙarfin da ke bayyana cewa yana so a fahimce shi. Ya ɗan jinjina kai, sannan ya ci gaba da cewa: “Ina neman haƙuri daga gare ku duka, musamman Mommy saboda duk abin da kuka sani, ko ba ku sani ba, ni ne na ɗauki matakin da bai dace ba.” Kowa a parlour ya yi shiru, ido na kallon fuskar sa, cike da mamaki da jin tsoron abin da zai biyo baya. Amma cikin zuciyar Indo, ɗan nauyi ya sauka, tana jin cewa Dr SADEEQ ya fara nuna gaskiya da nadama. Yayin da ya miƙe hannu, murmushi mai taushi ya bayyana a fuskarsa, yana ƙoƙarin bayyana cewa yana so a yafe masa kuma a sake samun haɗin kai a cikin gidan. Indo ta ɗaga kai, idonta na cike da ƙauna da ɗan tsoro, ta ce “Mommy… please talk.” Murmushi mai taushi ya bayyana a fuskarta. Ta miƙe hannu ta ɗan latsa na Indo a hankali, sannan cikin ƙwarewa da kulawa ta ce: — “I know, Sadeeq… amma ya ZANYI na tsane Indo? Amma inasonka sosai. Hakan yasa na sani da kyau, na bincika sosai tare da Daddy… mun gani cewa matar kace ka ɓoye mana. Muma munyi shiru saboda muna jiran mu ga ranar da zaka bayyana mana.” Kalmar ta na ta bugawa a zuciyar Indo kamar ruwan sanyi ya shigo. Tana jin cikakken natsuwa da farin ciki, amma har yanzu akwai ɗan tsoro a ranta—tsoron rashin fahimtar abin da zai biyo baya. Dr SADEEQ ya miƙe kai, idonsa na kallonta, cike da ƙauna da nadama, yana jin cewa a wannan lokaci lokaci ne na gaskiya da haɗin kai tsakanin dangin sa...... Daddy ya ɗaga hannu ya kalle su duka, ido cike da tsanani amma kuma da ƙauna. Sai ya ce cikin muryar da ke ɗauke da hankali: — “Ku saurara, dukkan ku… wannan lokaci ne na gaskiya, na fahimta da tsoron Allah. Abin da ya dace shine ku rike gaskiya da adalci, ba tare da ɓoye abu ko ɓata wa juna rai ba.” Ya juya ya duba Atika, ido na ƙarfin nuna daraja amma cikin hankali “Ke Atika, ki fahimci cewa abin da ya dace shine ki guji hassada da fushi. Soyayya ba ta bukatar rikici, amma ta bukaci hankali da tsoron Allah.” Sannan ya kalle Indo da Dr SADEEQ “Indo, ki rike haƙuri da daraja, kuma ki fahimci cewa soyayya gaskiya tana bukatar aminci da tsoron Allah. Sadeeq, ka sani cewa duk abin da ka aikata, Allah na ganin sa ka tabbatar ka rike su bisa yarda da adalci da kulawa, kuma kada ka ɓoye wani abu daga iyalanka.” Kowa ya yi shiru, zuciyarsu na bugawa da nauyi da kuma fahimtar darasi.. ********** DR SADEEQ PG 1️⃣3️⃣0️⃣ ↔️ 1️⃣4️⃣0️⃣ END https://chat.whatsapp.com/LDm6JQR1M3L5dOPu5dB0TM NARNAH ƘANWAR SOJA My 15novel comedy love and drama 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* 🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚 (🦚✊DEDICATION IS OUR STRON ✊🦚) Typing...📲 SPECIAL THANKS TO NOVEL ELITE WEBSITE HAUSA NOVEL GROUP WEBSITE ABOKIYAR HORA WEBSITE CREATIVE NOVELS WEBSITE TK NOVELS WEBSITE HAUSA EBOOK'S TASKAR HAUSA NOVEL E..T...C MUN FARA WANAN LITTAFIN A RANAR 27/10/2025 Yau kuma 27/1/ 2026 final page Alhamdullah kwana 93 that's means 3month kuna bibibiyar wanan littafin Masha Allah, dukkan yabo da godiya sun tabbata ga mahaliccin raƙumi da Giwa kuma ya halicci chinnikka a cikin hallitun sa , ya ƙaddara ƙaddara a zukatan al'umma bayin sa ɗan Adam da soyayya da kishi da hassada da kuma nitsuwa , Tsira da amince su ƙara tabbata ga Manzon mu , Annabin mu , habibie Allah ,kuma mafi jin ƙai da tausaya wa al umar sa , Manzon da ya samu daraja da baiwa Amman yana kirar ya Allah Ummati , Allah ka tashe mu a ƙarƙashin inuwar wanan hasken da baya ƙushewa ɗan Aminatu da Abdallah Gurguwa kuma rumfar inuwa mai girgiza kafurai da lafazin sa.... .... Bayan wani lokaci, dare ya kama gidan, amma hayaniya da tsananin tashin hankali ya cika dakin. Atika na cikin labour mai tsanani, tana ƙara kururuwa da kuka, zuciyarta na buga da gudu kamar zata fashe. Dr SADEEQ ya kwashe ta cikin gaggawa, hannu ɗaya yana riƙe da nata, ɗayan kuma yana kiran nurses cikin gaggawa. Jini na zuba kamar ruwan sama a ƙasa, yaƙin rai da tashin hankali ya cika asibitin. “Atika! Breathe! Breathe! Ina tare da ke!” muryar Dr SADEEQ ta cika da damuwa da ƙauna. Nurses sun yi ta shirin kayan aikin, suna shafa ta da magunguna, suna ƙoƙarin kwantar da ita. Sai ta sake ihu “Ina jin kamar na mutu! Ina jin zafi sosai!” Dr SADEEQ ya taɓa fuskar ta da hannu “Ina tare da ke tsaya. Zamu yi nasara zaki ga ɗan jariri lafiya, Insha Allah.” Kowa a cikin asibitin ya yi shiru saboda tashin hankalin da aka shiga, amma a zuciyar Dr SADEEQ, rashin sani yana canza zuwa tsananin ƙauna da damuwa. Ya rike hannunta, yana roƙon Allah “Ya Allah, ki ba mu ƙarfin jure wannan wahala. Ki ba wannan jaririn lafiya da Atika lafiya.” Atika na ta yi ƙoƙari da numfashi mai wahala, amma tsananin zafin da take ji ya sa ta kasa yin komai. Jinin da ke zubowa ya sanya duk wanda ke kusa da ita cikin tsoro. Dr SADEEQ ya dube nurses da idanu cike da shiri“Quickly, zamu fara! Wannan haihuwa za ta kasance mai lafiya, ku hanzarta.” Bayan an gama aikin C-section, Atika tana samun relief a hankali, zuciyarta na bugawa cikin tsanani amma jiki ya fara sassauta. Duk da cewa baby girl ɗinta lafiya, hankalin kowa ya rikice. Iyayen Dr SADEEQ,da Atika da Dr SADEEQ kansa, kowa na jimami da damuwa. An yi shiru mai nauyi a dakin asibiti, sai dai kuka kaɗan da hawaye masu zuwa. Dr SADEEQ ya rike hannunta da ƙarfi, ido cike da damuwa “ meyasa kika ɓoye mana wanan cutar , da munsan akwai wanan cutar a jikin ke bazan bare ke dagi da cewa lallai sai kin haihu ba bayan wanan tsawon shekaru,ashe shine dalilin da yasa cikin baya zama .." Atika ta duba baby girl ɗin, hawaye na zuba a idonta, tana murmushi kadan:/ “Na gode… amma… wannan cuta daga Allah ne Inason na haihu a duniya ko ban rayu ba nasan zanyi alfahari na haifa maka ɗa don Allah ka kula min da ita ka bawa Indo haƙuri bisa abubuwan da yayi ta faruwa a tsakanin mu…” Dr SADEEQ ya matsa kusa, ya ɗaga kanta: “Ba komai, za mu fuskanci komai tare. Baby ɗin ki ce haske a cikin wannan wahala.” Mommy kuwa tana kallon Atika da Dr SADEEQ, zuciyarta na cike da tausayi da jinƙai duk da ƙunci, sun ji rayuwa ta ci gaba saboda ƙaramin rayuwa da aka haifa. Yanayin ya cika da shiru. Kowa a dakin na kallon yanayin da ya faru, zuciyarsu cike da damuwa. Dr SADEEQ ya tsaya a gefen gado, ido cike da damuwa da rashin iya magana, yana kallon abin da ya faru. Nurses suna gyara kayan aikin asibiti, amma duk wani sauti ya tsaya a zuciyar masu duba. Mommy ta rungumi kansa da hannu mai ƙarfi, tana ƙoƙarin samun ƙarfin guiwa. “Allah ya ba mu hakuri…” ta faɗi a hankali, idonta cike da hawaye. Kowa na shiru, kowa cikin tunani mai nauyi labari ya tabbata Atika ta mutu. Dakin ya cika da tausayi da jimami, har zuciyar Dr SADEEQ ta cika da nauyi da nadama saboda abin da ya faru. HOSPITAL – WASHEGARI Washegari, bayan dare mai nauyi na makoki, an shirya dakin kamar don nuna girmamawa ga Atika. Indo ta tashi daga Kano, zuciyarta cike da tunani da damuwa, amma ta ƙara ƙarfi domin ganin jaririyar. An kawo jaririyar a hankali, kyakkyawa kamar haske ne a cikin wannan baƙin ciki. Nurses suka miƙa mata jaririyar, Indo ta rike ta da kulawa, tana ba ta madara. Ko da kasancewar tana da ciki a jikinta, Indo ba ta ji tsoron ba, zuciyarta ta cika da annushuwa. Ta fara shayar da jaririyar cikin nutsuwa, kamar ta fahimci cewa zuciyarta za ta iya sauƙaƙa wannan baƙin ciki ta hanyar kula da wannan ɗa mai rai. Mommy da Dr SADEEQ suna kallon Indo da murmushi mai tausayi. Ko da yake ranta na cike da nadama saboda Atika, amma ganin Indo tana kula da jaririyar ya kawo ɗan annashuwa ga dukan waɗanda ke nan. SHARADA HOUSE – KANO A kowane mako, Dr SADEEQ yana zuwa Kano domin ganin Indo. Duk lokacin da ya shiga gidan, murmushi mai cike da soyayya yana bayyana a fuskarsa, ganin Indo da Amirah, jaririyar Atika. Indo tana kula da Amirah sosai, tana ba ta kulawa da ɗan tausayi da zuciya mai laushi. Duk da tsohon cikinta da damuwarta, tana ƙoƙarin zama cikakkiyar uwa da abokiyar kulawa ga jaririyar. A wannan lokaci, Indo tana cikin final year a makarantar Nursing. Duk da karatun, da kula da jaririyar, da tsauraran darussa, zuciyarta tana cike da natsuwa saboda Dr SADEEQ na nan, yana ba ta ƙarfi, yana tabbatar mata cewa tana da goyon baya a kowane lokaci. Indo tana jin farin ciki mai nauyi a zuciyarta. Duk da cewa tsohon ciki na damunta, ganin jaririyar da kulawarta da soyayyar Dr SADEEQ ya kawo ɗan annashuwa da karfin guiwa. Yayin da Dr SADEEQ yake kallonta, zuciyarsa na bugawa da tsananin soyayya. Yana ganin yadda Indo ta girma, yadda ta zama mace mai ƙarfin hali, tausayi, da natsuwa, kuma yana tabbatarwa kansa cewa ba zai bari komai ya raba su ba.. GRADUATION DAY – CAPITAL CITY UNIVERSITY, KANO Rana ta kasance mai haske da annashuwa. Indo ta shirya cikin abaya mai kyau fara mai ƙyalƙyali da kayan ado masu sauƙi amma masu kyau, fuskar ta na haskakawa da murmushi. Duk wanda ya kalle ta yana jin daɗi Mommy, Daddy, da sauran mutanen gidan su Layla suna kallonta cike da so da alfahari. Mommy ta rungume ta, tana cewa “Indo, ke ce ta ban mamaki. Gaskiya sonki ya ratsa zuciyata, kina da tausayi, kina kula da yar kishiya, kin kasance .” Daddy kuma yana kallonta, ido cike da jin daɗi, ya ce: “Ke ce dalilin farin cikinmu yau. Mun ga yadda kika girma, yadda kika zama mace mai ƙarfi da hankali.” A bangaren yan uwan Indo, duk sun hallara: Dijje, Haule, Mairo, Mai Unguwa, da sauransu. Kowa yana dariya, suna taya ta murna. Labarin Indo da irin kulawarta da tausayinta ga jaririyar Atika, Amirah, ya burge kowa. Sai ƙarwarta Ilham, wacce ta kasance a India, ta dawo ta taya ta murna. Duk da hutu da gajiya, bata yi ƙyale wannan rana ba. Ta tsaya, idonta cike da farin ciki, tana cewa: “Indo, kin cancanci wannan rana. Kin yi ƙoƙari sosai, kuma kowa ya ga yadda kika kasance haka rayuwa yaki , kinye kuka sosai a BORDING na rashin ƴan uwa da kaɗaice yau gashi family guda suna tayaki murna .”Indo ta rungume Ilham da murmushi, tana jin zuciyarta cike da annashuwa. Kamar kowanne mai tsananin buri, wannan rana ta nuna mata cewa duk ƙoƙarin da tayi a makaranta, kulawa da Amirah, da jajircewa ta biya mata. A cikin taron, soyayya da tausayi sun cika filin, kuma duk wanda ya kalli Indo yana ganin mace mai ƙima, mai ƙarfi, tausayi, da natsuwa GRADUATION CEREMONY – CAPITAL CITY UNIVERSITY, KANO Filin taron cike da ɗimbin mutane, masu duba dalibai suna taya su murna. Indo ta tsaya a layin karɓar takardar shaidarta, zuciyarta na buga da farin ciki. Mommy da Daddy suna tsaye a gaba, idonsu na haskakawa, suna kallonta cike da alfahari. A lokacin da sunan ta aka kira: “A’ishatu Abubakar Sadiq!” Indo ta miƙe, murmushi a fuska, tana tafiya zuwa stage. A kowanne mataki, tana kallon Dr yana mata murmushi mai kwantar da hankali tana jin Annushwa mai girma. Ta karɓi takardar shaidar kammala karatu daga Dean of Nursing. Duk filin ya yi ta ihu da taya ta murna. Indo ta juya, taga Dr SADEEQ yana tsaye a cikin masu kallo, murmushi a fuska, ido na kallonta sosai. Zuciyarta ta buga da sauri, a ranta tace “ I'm happy Dr Balarabe U make my day” Dr SADEEQ ya nuna hannu yana cewa: “Congratulations, my wife.” Indo ta fara dariya, idonta cike da haske. Duk wanda ya kalle su ya fahimci cewa akwai soyayya mai ƙarfi tsakanin su. Mommy ta matsa ta ce “Indo, wannan ne sakamakon ƙoƙarinki da hakurin ki. Har yanzu ina alfahari da ke sosai.” Daddy kuma yana cewa “Wallahi, ke ce dalilin farin cikinmu yau, kuma za mu kasance tare da ke koyaushe.” Ilham, da ta dawo daga India, ta yi dariya cike da farin cik “Finally! kin cancanci wannan rana, Indo. Gaskiya kin yi ƙoƙari sosai.” Indo ta kalli Dr SADEEQ, hannayensu na haɗuwa, murmushi na wucewa tsakanin su. Har yanzu a ranta, tana jin tsoron farin ciki da soyayya, amma zuciyarta tana cike da natsuwa. A ƙarshen taron, Indo ta juya zuwa ga yan uwan ta da tsohuwar ƙawayenta Dijje, Haule, Mairo, suna taya ta murna, suna dariya da ihu. Duk wannan ya tabbatar mata cewa ranar ta kammala makaranta, soyayya tana tare da ita, kuma kulawa da tausayi sun bayyana a rayuwarta INDO & DR SADEEQ – PRIVATE CELEBRATION AT HOME Bayan taron, Indo da Dr SADEEQ sun dawo gida cikin motar su, hannu cikin hannu. Indo tana murmushi da farin ciki, zuciyarta cike da annushwa Dr SADEEQ: “Finally, my wife, we did it. I’m so proud of you.” Indo: “Thank you… na gode da kasancewa tare da ni, har yanzu ina mamaki da yadda ka kula da ni da kuma dukkan dangi na.” Suka shiga cikin gida, Nazifa ta tsaya a bango tana kallon su, murmushi a fuska. Indo ta yi dariya: “Aunty Indo yanzu kinga husband ɗin ki yaya ne , dole nace miki hakan cute couple!” Indo ta juya ga Dr SADEEQ, ta rungume shi sosai, hannu nata a jikin sa “I love you… please kada ka barni kaɗai.” “I will never leave you, my love.” Suka zauna a parlour, Indo ta fara dariya da dariya, tana cewa“Kai dai… kai ne chef ɗinmu yau?” Dr SADEEQ: “Yes, today I cook for my wife!” ABUJA – INDO’S PART RENOVATION Bayan sun isa Abuja, Indo ta samu sabuwar part nata da aka gyara gaba ɗaya. Gidan ya cika da modern furniture, pastel colours da soft lighting. Ko da ta shiga, ta ji sanyi a zuciya saboda girman canjin da aka yi Indo (a ranta): “Kai… wannan gida, wannan part… ashe Dr SADEEQ ne ya kula da komai a boye. At least ashe yana damu dani.” Ta zagaya dakin, ta tsaya a kusa da taga tana kallon birnin Abuja. Hasken rana yana shiga dakin, yana kawo warm glow a fuskar ta. Tana tunawa da tsofaffin memories a Kano, amma yanzu tana jin peace da security a nan. Sai ta lura da wasu personal touches—photos ɗinta da Dr SADEEQ, wasu kayan gida na zamani, har da corner da aka tanadar mata don study space. Indo (ta murmushi): “Kai… kullum yana tunani a gareni, ina jin kamar… wannan gida cike ne da soyayya.” Nan ta zauna a couch, ta fara drinking tea da rumfar kwanciyar hankali, tana jin soft music in the background da kuma calmness da take bukata bayan dogon lokaci na wahala da rikici. Har ta fara planning yadda zata ciyar da rayuwarta a Abuja work life da kuma kulawa da yarinya ta Amirah. Wannan part nata yanzu ya zama sanctuary nata, wurin da zata iya focus on herself da future nata. LABOUR ROOM – DRAMA & COMEDY MOMENTS Indo tana kururuwa sosai, jin ciwo kamar za ta fashe. Dr SADEEQ yana ta shiri da kulawa, yana rike hannunta, yana ƙoƙarin sanyaya ta: “Honey, numfashi… numfashi… Ina tare da ke, everything will be fine.” Amma Indo bata iya tsayawa, tana ƙara ihu: “Uuuu… Dr… ina jin… ina jin kamar… ohhh Allah…” Nazifa ta zauna kusa da ita, tana rike ta “Indo, na san zai zamo da sauki nan da nan, kaɗan kaɗan…” Kawai Indo ta juya, ta faɗi: “Dr… why you always calm… Ina jin kike daɗi da kulawarka, amma ai ina tsorata sosai!” Dr SADEEQ ya yi murmushi, yana jin dadi a zuciyarsa “Ina son ki sosai… kawai kiyi haƙuri… very soon zaki ga baby!” Indo ta ƙara kururuwa, “Okay, okay… stop crying for a moment, LABOUR ROOM – TWIN BOYS BIRTH Indo tana cikin dakin haihuwa, Dr SADEEQ yana tsaye kusa da ita, yana rike hannunta da kulawa sosai. “Honey, numfashi… numfashi… very soon zaki ga baby,” in ji shi cikin laushi. Nurses sun fara shiryawa, sa’annan Nazifa tana zaune kusa da Indo, tana ta dariya da ƙoƙarin sanyaya ta “Indo, wannan shi ne comedy moment ɗin ki—za ki yi dariya da baby nan!” Indo ta ƙara ihu, amma a lokacin da aka fara fito da first twin boy sai Dr SADEEQ ya yi murmushi sosai, yana kalle ta “Look at him… he is strong just like his Mama!” Indo ta yi murmushi cikin ƙyar, tana jin dadi da kulawa “Ohhh… suna da kyau… suna da kyau sosai are twins I can't believe it …” Nan aka haifi second twin boy, sai dakin ya cika dariya da murna Iliham ta yi barkwanci: “Kai, Indo, yanzu ke da double trouble! Ko za ki iya kula da su biyu lokaci guda?” Indo ta yi dariya cike da gamsuwa, ta kalli Dr SADEEQ: “Ina son ku duka… ni da su ma, na gode Dr… yanzu zan zama Mama da farin ciki.” Dr SADEEQ ya rungume ta sosai, yana sumbatar ta a goshi: “Ina son ki, Honey… yanzu mu more kulawa da duka ɗalibai biyu nan.” Dukkan nurses sun yi dariya, suna taya murna, Indo ta zauna raye, tana kallon twin boys ɗin nata, zuciyarta cike da annushuwa da murna. GIDA – BAYAN KWANA BAKWAI – SHAGALI DA BABY TWINS Bayan kwana bakwai, Indo da Dr SADEEQ sun dawo gida daga hospital, suna ɗauke da Muhammad Ayman da Mu’azzam, yaran da zasu ci sunan Daddy, suna kiransu Arman. Kowa a gidan na murna da dariya. Mommy da Daddy, Kaka da sauran yan gida suna zagaye Indo da Dr SADEEQ suna taya murna: “Alhamdulillah! Wannan shi ne babban albarka! Double joy!” in ji Mommy. inda Dr Sadeeq fan's suka hallara suna ta kwasan takaway da kayan arziki Irrin su sister Khadija Sufyan, chan na hango Sister Rabi'tu adam tana ta jan Amirah da wasa , don Dr Sadeeq ya karɓi account number ta also sister Yusraty tana ta dambe da naman kaza ,abin mamaki banga sister Sopiyya Baliya ba ashe tana chan tana neman ƙulla zumunci da Dr Indo , Umcy baby da Ummu Nasreen suna ta zumɓura baki photographer na ɗaukan su hoto, chan hango muku Sister Sa'awdatu a tana zuba juice a cikin bag nata abun dai da ban mammaki nayi dariya na wucce ciki ina neman sister Fatima H Nasir da Miemie ashe suna zaune da Nazifa tana basu wasu Sirrin da Bansan ma me zan gayyamu ku ba ,kunsan mata da gidan baki , Sister Hindu billa tana daga ƙife tana ta kallon Indo daga nisa kamar taje tace mata ta rama marin da Dr Sadeeq ya mata a baya Amman ta makara Saboda sister A'ishatu Usman ya gama gayawa Indo hakan a kunne , ai kuwa ta musu ƙwalelle da cewa Amina Hassan Abba ta kira shugaban tawagar su Kanwar soja suzo su bar mata gida kafin su kashe mata aure ,, haka kuwa akaye sai da na tabbatar duk na kora su waje na lallaɓo na dawo domin ganin ƙarshen labarin su don naga ba wani drama sai nabar mata gidan na tafe chan GUGUWAR GRADUATION naga meke faruwa ko me zai faru .. Indo tana zaune a kan kujerar parlour, tana riƙe da Muhammad Ayman, sai Dr SADEEQ ya riƙe Mu’azzam a hannunsa. Indo ta kalli Dr SADEEQ da murmushi: “Kai… yanzu mu ne Mama da daddy… kuma su Arman!” Dr SADEEQ ya yi dariya cike da kulawa: “Honey… look at them… they look just like you… amma su ma suna da kyau sosai.” Haba Indo ta kiye ha'kuri kuma kinjii ko babyn Sadeeq,gashi nazo da corruption na ga kaza nan mai zafi da yaji " zumɓura baki taye corruption naka banso yau " ta tura ɗankwalin ta gabas ta juya mai ƙeya" Oh no My queen zaki kashe ne da wannan salon Please I said a karɓe tuban wanan bawan Allah da ya durgusa gani ga kaza ta , " ka tafe da kazar ka don wallahi bazanbika ba yau nifa kwana ta arba'in da haihuwa kanason na bika ka ƙaramin wani cikin ko to anƙi " Murmushi yayi "okay fine na miki alƙawarin baxan bare kiye cikin yanzu ba ,mu tafe gida kawai mubar Kaka ta huta mu kwashe yaran mu ko Babyn Dr " Nifa cikakkiyar nurse ce kanason ka yaudari ne to a banza wallahi ka tattara Kaye gaba sis da safe ta miƙi tsaye zata tafe da saure ya chafko ƙafarta wani yarrr suka fahimci hakan Dukansu biyu " Please Babyn Dr Balarabe " abinda yace ne yasata murmushin wato shi namiji idan yanason abu to ba shakka yasan hanyar da zaibi ya shawo kan rikicin sa, fahimtar yayi nasara ya kwantar da kai a wuyan sa " Umm Indo Dr Balarabe please Allah zan baki Kaza " Mari ta sakar masa a kafaɗa " Dr wallahi ka iya shagwabaa sake ye nagani* Haba my Queen yazakina min hakan sunkuya dakai taye dai dai kunnen sa zata mai magana tasa haƙurin ta ta gantala mai cizo da ƙarfi har sai da yayi ƙara da gudu tasha ta fara gudu ai ko ya bita suka fara shigewa tsakanin kujeru Kaka jin ihu Dr SADEEQ yasa ta fito tana ganin su taja tsaki " kai SADEEQ zo ka kwashe yaranku ku barmin gida kar ku haukata ne aikin banza " ta juya ta kuma ganin juna sukaye suka tun tsire da dariya a tare ya kashe mata ido yana mata gwalo sai ni... DR SADEEQ .... Dare ya sauko, gidan ya yi shiru amma ba duka ba… Muhammad Ayman da Mu’azzam (Arman) sun fara kuka lokaci guda. Indo ta tashi da sauri: “Subhanallah! Duka biyun lokaci ɗaya?” Dr SADEEQ ya buɗe ido daga barci “Honey… wannan kuka biyu fa alarm ne na soyayya , ko zamu kara wasu ” Ta juyo ta kalleshi " Hubby am , ka daina barkwanci ka taimaka mana.” Ya ɗauki Mu’azzam (Arman) yana jujjuya shi “Mr Arman… what is the problem sir?” Yaron ya ƙara kuka Indo ta fashe da dariya duk da gajiya: — “Ka ga? Yaron nan baya son interview.” Sai Muhammad Ayman ma ya ƙara kuka kamar yana hassada da kukan ɗan uwan sa Dr SADEEQ ya tsaya cak: — “Oh Allah… twins fa ba training aka yi mana ba!” Indo ta ce: — “Kai likita ne ai.” “Eh likita… amma wannan pediatric emergency ne!” Daga ƙarshe suka raba aikinsu Indo ta shayar da AymanDr SADEEQ yana jujjuya Arman yana waka a hankali“Arman… my son… Daddy loves you… please sleep before Mommy reports me.” Yaron ya yi shiru. Dr SADEEQ ya yi tsalle da murna a hankali: — “YES! Na ci nasara!” Sai Indo ta ce: — “Ka yi shiru… kada ka tashe ɗan uwansa.” Da kyar suka kwantar da su, suka koma kan gado. Indo ta jingina da shi cikin gajiya da farin ciki: “Na gode… wallahi ba zan iya ni kaɗai ba.” ya rungume ta sosai: — “Ni da ke… har tsufa. Ke mata ta ce… su kuma amanata" Da safe Mommy ta kira su a waya Jararrababu “Ina kwana?” Indo da Dr SADEEQ suka ce lokaci guda: “Ba mu kwana lafiya ba Mom!” Mommy ta yi dariya “toh ku saba… wannan shi ne auren gaske.” ta kashe wayan.. Dr SADEEQ ya kalli Indo: — “Honey, wai ke kika ce auren nan romance ne kawai.” Indo ta masa harara: — “Ka yi shiru, ka tashi ka soya min ƙwai da bread da tea ka tabbatar kasa suger "“ wa ni?” “Eh kai! Daddy na twins to wa zamgayawa haka” Ya ɗaga hannu kamar ya mika wuya: — “Yes Ma’am.” A kitchen yana soya ƙwai, yana magana shi kaɗai: — “Dr Sadeeq emergency work in Modirre to full husband command ake bani wai nayi girki, imagine me .” Indo tana kallonsa daga bakin ƙofa tana murmushi, zuciyarta cike da kauna, godiya da nutsuwa. A ranta tace: “Na sha wahala… amma Allah ya mayar min da farin ciki ninki biyu.” Indo ta kalli sama, zuciyarta cike da godiya: “Ya Allah… ka bani abin da ban ma iya roƙa ba.” ₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦₦ Dr SADEEQ da Indo suna zaune a balcony, shayi a hannunsu. Iska tana kadawa a hankali “If I had another life “Za ka zaɓe ni?” Ya kalleta da murmushi: — “A every lifetime.” Ta jingina da shi cikin salama. ƘARSHEN LABARI “Wanda ya jure, ya yafe, ya dogara ga Allah shi ne ya fi kowa nasara💔➡️❤️ ALHAMDULILLAH. SAKON DARASI GA MAI KARATU 1. Soyayya ba ta rayuwa ba tare da gaskiya ba. Shiru da ɓoye-ɓoye suna iya lalata abin da zuciya ta gina. 2. Yafiya ba rauni ba ce. Ita ce ƙarfi mafi girma da mutum zai iya samu. 3. Kada ki yanke hukunci da zafi. Wasu abubuwa suna da asali mai zurfi fiye da abin da ido ke gani. 4. Namiji na gaskiya yana ɗaukar alhakin kuskurensa. Ba ya gudu—yana gyarawa. 5. Allah yana rama haƙuri. Ko da ya jinkirta, ba ya mantuwa. ƘARSHEN SAKO “Wata rana za ki kalli baya ki ce: Alhamdulillah—da ban tsira ba, da ban kai nan ba.” GODIYA NA MUSAMMAN GA MASOYYYA LITTAFIN DR SADEEQ DA SAURAN LITATTAFAI NA NA DUNIYA UBANGIJI ALLAH YA BAR SOYAYYA DA ƘAUNA NARNAH KANWAR SOJA ✍️ ✍️🤌🫰 MY NEXT MOVE GUGUWAR GRADUATION AFNAN ƘADDARAR YUMNA E T C SEE U SOON ,LOVE U ALL 08101235739