[10/27, 11:35 AM] bintaumarabbale: °°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° YABO DA GODIYA SU TABBATA GA UBANGIJI MA'DAUKAKIN SARKI. TSIRA DA AMINCIN ALLAH SU 'KARA TABBATA GA ANNABI MUHAMMADU (S.A.W) *GARGADI!* KUSKURE NE MAI GIRMA A 'DORA MINI LITTAFIN NAN A WATA TASHAR, KO KUMA A KAI FCEBOK KO WATA MANHAJAR BA TARE DA IZININA BA, WANDA YA AIKATA HAKAN NA BAR SHI DA ALLAH MUTUKAR INA DA HAKKI SAI ALLAH YA SAKA MINI. A TAFIYAR MU TA (GA IRINTA NAN) DA YAWA MAGOYA BAYA BASU SO LABARIN YA 'KAR'KARE BA😆 TO BA GAJIYA NA YI BA NA TA'KAITA NE DAN GANIN NA ISAR DA SA'KO NA. AMMA YANZU GA NI NA YI 'DAMARA NA SHIRYA TSAF DOMIN NA GWANGWAJE KU DA WANNAN LITTAFI NAWA MAI SUNA A SAMA. *YA ZA A YI❓* SUNAN LITTAFIN KAWAI YA ISA YASA MAI KARATU TUNANIN ME ZAI FARU❓ NI MA TAMBAYAR KAINA NAKE WAI SHIN *YA ZA A YI NE❓* 🙆‍♀️ IN SHA ALLAHU NA YI AL'KAWARIN SANAR DAKU YANDA ZA A YI. KU KASANCE TARE DA NI DOMIN WARWARE MUKU ZARE DA ABAWA. *ARASHI:* LITTAFIN YA ZA A YI 'KIR'KIRARE NE, BA A YI DON A CI ZARAFIN WANI KO WATA BA. WANDA LABARIN YA YI DAI-DAI RAYUWARSA TO A RASHIN SANI NE. *GOMBE STATE* *Area Waziri South Dukku local government* *MAFARI!* 1&2 Tunda na ji Tokar tana maganar dawowarsa gida na rasa sukuni. Na san kuma shikkenan ni da samun walwala da farinciki har sai ya tafi. Ban san me yasa muka tsani junan mu ba. kwata-kwata bana 'kaunarsa duk da kasancewar mu 'yan uwan juna na jini, amma tsakanin mu kamar Annabi da kafiri! ba ma jituwa kuma duk lokacin da za mu had'u a wani guri sai mun yi rikici! kamar masu ya'ki! Ya zage ni Ya ci mutuncina watarana ya kai hannu ya dake ni duk da 'karfin ba daya bane amma ina kokarin ramawa domin ba na iya ha'kuri da cizo da yakushi nake kwatar kaina na yi ta kuka ina zaginsa, aikuwa ya sha zubar mini da jinin bakina domin har ha'kora biyu ya fitar mini inda Allah yasa na gefe da gefe ne. Wannan dalilin yasa na ke bala'in jin haushinsa kuma har yanzu ina kan bakana sai na salwantar masa da wani sashi na jikinsa kamar yanda yasa nayi asarar ha'kora na biyu. Zaune kawai nake ina tufka da warwara! ta rarrafo tsakar gidan ta fito tana surutai kamar koda yaushe bakinta baya shiru ita kad'ai magana take, idan ba haka ba kuma za ka same ta tana taune-taune! koda kuwa babu komai a bakinta. Kallonta nayi na 'bata rai! domin na riga na san irin soyayyar da take tsakaninta dashi, nasan yanzu za ta zo mini da son zuciya to ba zan lamunta ba. Tasa hannu ta shafa yamulallan gashinta da gabad'aya yake dabaibaye da furfura! ya cukurkud'e! kamar audiga kuma iya tsakiyar kan ne kawai ke da gashi amma gefe da gefe da k'eyar duk sumul kamar ba a ta'ba tsirar gashi a gurin ba, saboda fitina irin tata duk sati sai ta sa ni nayi mata tsifa na wanke mata gashin sa'an nan nayi mata sabon kitso. Ta kalle ni da za'kin muryarta rad'au kamar ba tsohowa ta ce." Ma'kiyin ki zai dawo shine ki ka fito tsakar gida ki ka zauna kina k'unci! ko? wai ke Jamila yaushe za ki daina nunawa d'an uwanki kiyy.....Katse ta nayi ta hanyar daga mata hannu da cewa; Kin ga Tokar don Allah ki rabu da ni da maganar wannan d'andaban! ni ina ruwana da dawowarsa, abinda na sani shine yana shiga harkata zan keta masa rashin mutunci, domin wallahi na daina raga masa." Ta ja tsaki tare da sa tsinke tana sakace ramuka da kogunan ha'koranta! aikinta kenan sakace! ta ce" To ai gaki gashi nan, tunda kina ganin za ki iya gwada 'kwanji dashi bisimillah." Zuciyata tayi zafi ruwan hawaye ya ciko idona! na ce" Tokar ban san me yasa ki ke fifita Bahago a kaina ba, alhalin duk ke ki ka haifi iyayenmu! a gabanki fa ya zubar mini da hak'ora har biyu, amma baku d'auki mataki ba, babarsa ma har yanzu ba tace komai ba, kodan mahaifina yana da kawaici da hakuri ya yi muku shiru shiyasa kuke nuna mana wariyar launan fata! Tokar na jima fa da gane ba kya 'kaunata saboda ba kya son mahaifiyata duk da irin d'awainiya da 'kaunar Babana yake nuna miki." Ina maganar hawaye na gararanba a saman fuskata! na cigaba da cewa" Idan na yi magana ko na nemi k'watar ha'kkina a ce bani da kunya! bani da tarbiya wai shin ya kuke so na yi da rayuwata ne? Tokar ina k'ara fad'a miki wallahi ku ja masa kunne babu ruwansa da ni, ba zan shiga harkasa ba to nima kada ya shiga tawa, idan ya yi mini akuyanci! nima zan nuna masa zara! domin nima na iya ta'addacin sai dai ayi mutuwar kasko tsakanina da shi! Hankalinta a kwance take kallona tare da cigaba da tsokane! dadashinta da tsinke dake hannunta alhalin duka ha'koran dake bakinta sun zube bai fi biyar suka rage ba, amma kullum cikin sakace! su take! duk sun yi jajawur! da ti'kar! goro! Ganin ta tsira mini ido tana kallona yasa na yun'kura domin barin gurin zuciyata kamar ta tsage! saboda 'bacin rai! kafin na kai ga shiga d'akin Kawu Sammani ya shigo gidan dawowarsa kenan daga kasuwa hannunsa rike da leda mai zane! kawai sai ji nayi ta fashe! da kuka! da cewa" Jamila na gaji da wannan rashin arzikin naki kawai kin tasa ni a gaba kina zazzaga mini rashin mutunci! kina so ki kashe ni to ta Allah ba taki ba ehe! ba zan mutu ba sai kwana na ya 'kare." Ta kai k'arshen maganar tana goge majinar da ta ziraro mata da hannunta. Ban damu da maganarta ba domin na san za tayi abinda ya fi haka saboda ganin d'anta ya shigo gidan ta ke wannan maganganun shiyasa kullum gidan yake a rikice! domin ita da kanta take haddasa rigimar ta haifi iyayenmu su uku amma ta ware wad'anda take so a cikinsu kuma tana fifita 'ya'yansu ciki kuwa har da Bahago wanda take ji dashi kamar ta d'auke shi ta goya. Kawu Sammani ya san halin mahaifiyarsa sai kawai ya girgiza kansa ya kalle ni a lokacin da nake tsaye a jikin bango ina jiran hukuncin da zai yanke, Cikin lumana ya ce." Me ki ka yi mata?" A sanyaye na ce." Ban yi mata komai ba." Ta ce." Don Ubanki 'karya nayi miki kenan?" Shiru nai domin bana so maganar ta yi tsayi! Ya kalleta a lokacin da take kumfar baki da balolo'ko! duk akan Bahago! Ya ce." Tokar ya isa haka kiyi hakuri ki bar maganar haka, in sha Allah idan ya dawo zan zaunar dasu nayi musu sulhu." Ta ce." Ai ko ka zaunar dasu wannan mai 'kirar samudawan ba zata saurareka ba domin bakar zuciya ce da ita kamar kafira! idan ba mugun hali ba, ina ita ina yin gaba da wanda ke fita ruwa! da iska! ya nemo mata abinda zata ci, amma har tana kiransa da d'andaba! wannan kalamar ta yi mini ciwo mutuk'a." Ta kai k'arshen maganar tana sake goge majinar da take tsiyaya dakalin hancinta, tafi sati biyu tana mura amma ta'ki shan magani! kuma ta'ki daina kwanciya a farin wata. haka 'ya'yanta suke fama da ita domin muguwar rikitacciya ce, to dukkaninsu lallabata suke domin su rabu lafiya. Shi dai Kawu Sammani bai ce komai ba ya ajiye mata ledar lemo da ayaba wanda ya siyo mata ya nufi 'bangaransa yana mamakin rikici irin na mahaifiyarsu, haka suke fama da ita kullum ta Allah, burinsu dai suga sun rabu lafiya. Kallonta nayi tana ta sosa hancinta nan ta janyo wani tasono mai had'e da majina ta lakace! a jikin bango! sannan ta janyo ledar lemon ta d'auko d'aya da ayaba ta bani. Girgiza kaina nayi tare da yatsine fuskata! can 'kasan ma'koshi na ce" Tokar ai ni tuntuni nayi sallama da cin abincin hannunki ko wani naga zakiyi wa kyauta mutukar ina gurin sai na hana shi kar'ba! ace mutum kullum hannunsa a cikin hanci! bayan haka kuma idan tayi bayan gida (kashi) sai tace sai tayi tsarki! da kanta gashi ba wani iyawa tayi ba hannunta duk yayi jirwaye! idan nazo zanyi mata tace bata so Allah ya suturta ban isa naga tsaraicinta ba. haka surukanta suke fama da ita da 'kyar take bari suyi mata wanka! amma kafin hakan akan d'auki sati biyu zuwa uku. sai dai kuma tana da k'ok'arin ibadah! lokacin sallah yanayi zata ja jikinta ta dauro alwala! amma bata bambace! gabas ko'ina kallo take, idan anyi mata magana sai tace ai ko'ina da Allah! Kallona tayi da fadin." Me ki ka ce?" Da sauri na girgiza kaina " Ban ce komai ba kisha kayanki na gode." Bakinta ta ta'be da fad'in."Kinyi wa kanki mai ba'kar zuciyar tsiya" Ba tare da nace mata komai ba na dauki buta na shiga band'aki domin gabatar da uzurin da yake damuna. Koda na fito daga band'akin sai na riski Baba Iyami ta kawo mana abinci a cikin langa mai murfi, dama ita ke bamu na dare Baba Hama matar Kawu Sammani ta bamu na rana. da safe kuma babana ke bamu kudin kunu da kosai, ko kuma idan ya fita gurin sana'arsa ya aiko mana da shayi da biredi har da wainar 'kwai! tunda sana'arsa kenan! "Ke kuwa Iyami wace irin mugunta ce wannan da zaki bamu dambu! da daddare! gashi babu wani wadataccen ganye da mangyad'a! an baki kudin cefane kinyi k'wange ko?" Tana maganar tana jujjuya dambun kamar zata zubar dashi. Baba Iyami ranta ya 'baci amma sai ta danne! ba tace komai ba ta kama hanyar gurinta. sai ta d'aga muryarta da cewa" D'anjuma yana samun kudi aure zai yi domin dai ke ba matar rufin asiri bace." Ni kaina sai da maganar ta bani haushi kawai na bar alwalar da nake na tsaya ina kallonta raina a 'bace! Iyami ta ce." Tokar idan Danjuma ya yi aure sai me? don Allah ki aura masa mata dubu bai dame ni ba, nifa saboda 'ya'ya nake zaune a gidan nan amma da ban ajiye kowa ba wallahi da tuni nasan inda dare ya yi mini me za a yi da irin wannan auran." Baki idan yasan abinda zai fada bai san abinda za a mayar masa ba. Tokar ta ji zafin maganganun Iyami! kuka take wurjajan! tana tsitstsine mata wai ta tozartata! Na ce" Baba Iyami don Allah kiyi hakuri ki tafi gurinki kin dai san halinta zaku iya kwana kuna mayar da magana hakan bai dame ta ba, duk ta watsa zuriarta bata sani ba. Cikin rawar murya ta ce." Jamila gajiya nayi da cin mutunci wallahi! haba ai ba Danjuma ne autan maza ba, zan iya karkad'e yara na tafi gidanmu tunda nima ba daga sama na fad'o ba." Na ce." Ki dai yi hakuri kada ki sake tanka mata" Ba ta sake magana ba ta nufi sashenta. ni kuma na d'auki butar domin d'aura alwala kamar yanda nayi niyya. sai na ji tana fadin" Jamila yanzu kina jin Iyami na zagi na tana watsa mini zuria shine ki ke bata ha'kuri! dake za a had'a baki a ci mutuncina ko? dama ai na jima ina kokwanto a kanki domin wannan uwar taki sai da ta gama tallace-tallacen ta sannan 'Danlami ya auro ta, in banda masifa da 'kaddara ina fillo da hada jinsi da wani yare irin bayerabe! ai tunda ki kayi haka na tabbatar da cewa; ke din ba jinina bace." Ban ce mata komai ba har ta 'karaci! ci mini mutunci tayi shiru! nazo na wuce ta na shiga d'aki na d'auko dadduma da hijab na fito, gefe guda na shimfid'a a nutse na ta da kabbarar sallah. *Kuyi share fisabillahi* 🙏🏻 *Sakamakon canza wayar da na yi yasa na yi rashin lambobin mutane da yawa. Wad'anda suke da lambata kuma ba ma ganin status din juna suyi mini magana sai na yi serving 🙏🏻* *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:36 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 3 Cikin sujjadar 'karshe kuka ya k'wace! mini domin tunda na tayar da sallar nake kokarin danne kukan amma hakan bai samu ba, ganin ina ganawa da mahallici na yasa na kasa daurewa kuka nake sosai ina rokon Allah ya magance mini matsalar da nake fuskanta tare kuma da kyakykyawan zabi nagari. cikin raina naji ina sha'awar aure ko don na samu sauki da salama a rayuwata! domin kwata-kwata bana jin dadin zaman gidan, dalilin cin zarafin da Bahago yake mini uwa uba kuma Tokar a duk lokacin da ta bushi iska sai ta ci mini mutunci da ni da mahaifiyata da tuntuni ta fita ta bar mata gidan saboda tsabar tashin hankali da rashin kwanciyar hankali. gyara Kwanciya na yi kan daddumar ina nazarin rayuwa! tunda na taso har na zama cikakkiyar budurwa babu wani namiji da ya ta'ba furta kalmar so a gare ni, ni dai nafi tunanin abu daya yasa maza suke guduna rashin kyau! domin zahirin gaskiya ni kaina nasan bana daga cikin mata masu kyawun fuska. 'baka ce ni Amma ba sosai ba sai da hak'oran bakina kar-kar suke gasu a jere gwanin Sha'awa! Ina da matsakaitan idanuwa masu haske! Ni Jamila gabjejiya ce sosai doguwa! a tsaye! mai garin jiki, kuma ko'ina na jikina a cike yake mussaman kirjina da kwankwaso na wanda wannan mutane suke kallo a matsayin mace mai shahararriyar ki'ba kuma ba haka abin yake ba, girman mazaunai ne kawai da fad'in k'ugu uwa uba da cikar hallita shiyasa ake mini kallon jibgegiya! Wannan dalilin yasa bana sa mayafi idan zan fita sai dai hijabi amma duk da hakan 'kirar jikina a bayyane take. Kwata-kwata ban d'auko kammanin mahaifina ba, domin dai gaba da bayansu fulani ne usul shiyasa duk suka kasance farare! domin Tokar tsabar haskenta har d'aukar ido take ko da ta tsufa d'in nan haskenta yana nan. abinda na san na d'auko gashi kai. domin kaina cike yake sunkuf! da gashi mai yawa ba'ki'kirin ga santsi da kyalli! mahaifiyata tana da karfin jini sosai shiyasa kaf na kwashe kammaninta kamar ta yi kaki ta tofar! wannan dalilin yasa Tokar take gwa'ba mini magana a duk lokacin da tayi ra'ayi sai ta ce ta na kokwanto a kaina, wannan kalmar na tayar mini da hankali mutuka! Kiran sunana na ji tana yi nayi saurin goge hawayen fuskata na amsa tare da daga labulan dakin. ta kalle ni da cewa" Yau ba zakiyi mini shimfidar bane ko mulkin ne ya motsa." Cike da jin haushinta na ce." Mura fa ki ke yi tun dazu ki ke goge majina kuma ba komai ne ya janyo miki hakan ba sai kwanciya a hasken farin wata don Allah kiyi hakuri ki kwanta a daki tunda dai ba a zafi a garin." "A'a ba zan zauna na kashe kaina ba a wannan sun'kurun! ke da bakya jin zafin sai ki shigo dakin ki kwanta ni dai ba zan kwanta a ciki ba to ka ji.'' Tunda na ji haka sai kawai na tashi naje na janyo katifar na shimfid'a mata a tsakar gidan kamar yanda ta bu'kata! ta rarrafo ta fito tana surutai! maganar Iyami take yi har yanzu abin yana damunta. cikin raina nace'' Duk abinda Iyami tayi miki ke kika janyo. Hijab nasa a jikina na kama hanyar fita! da saurin gaske ta ce." Ina kuma zakije yanzu?" Ba tare dana kalleta ba na ce" Shayi zanje na kar'bo gurin Baba." Shiru tayi ta mayar da kanta kan fillo. Lokacin dana fita unguwar cike da matasa rukuni-rukuni! kowa yana harkokin gabansa! naji dadin hakan sosai don haka da sauri nake tafiya domin isa can k'arshen layi gurin da tiredar mahaifin nawa take. Zuwa na gurin ke da wuya shima taxi tana sauke shi gabana ya yanke ya fad'i! "Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! itace adduar da nayi. lokacin na dan samu nutsuwa amma dai duk da hakan ban fasa nanata adduar ba, kuma koda wasa ban kalli gurin da yake tsaye ba sai dai ina ganin matasan samarin dake gurin suna ta zuwa gurinsa tare da yi masa barka da zuwa! haka yake da mugun farinjini na maza da mata. Shima Baba sai washe baki yake dadi duk ya ishe shi! dama mutuminsa ne sosai kuma yana jin maganarsa fiye da ta wanda ya haife shi. da sauri Na ce." Baba ka hada mini shayi da 'kwai." Kallona ya yi da fadin." Me yasa baki aiko yaro ba Jamila ba kya jin kunyar fitar dare ko?" na ce" Duk sunyi bacci ne." Shiru ya yi mini gabadaya ma hankalinsa na kan Bahago dake kokarin zuwa gurin matasa na take masa ba. 'Dauke kaina nayi tare da jin wani mugun 'bacin rai! "Ali baka jin tsoron tafiyar dare ko?" ya fad'a da murmushi a fuska ya bar komai gabad'aya hankalinsa yana kansa kwayoyin idanunsa kadai ka duba zasu tabbatar maka da irin k'aunar da yake masa. Da murmushi a fuskarsa ya rungume shi da fadin." Baba fatan na same ku lafiya?" Ya amsa lafiya lou Aliyu ina fatan kadawo lafiya da alkairai masu yawa." Ya ce." Alhamdulillhi Baba." Ido muka had'a sai nayi saurin kawar da kaina har yanzu babu sassauci a fuskata! Bai ce mini komai ba wanda daman ban tsammaci maganar tasa ba, ya juya yana sallamar yaran dake gurin da fadin" Gobe su same shi a gida, gabadaya suka watse, gurin ya rage mu kad'ai! da wani dattijo dake zaune da kofin shayi a hannunsa yana kur'ba! Babana ya kalle ni da cewa" Ba zaku gaisa da juna ba kin yi tsaye kerere! sai kace gunki!" abinda nake ta gudu kenan, domin na san zai iya tsinkani a gabansa tunda dama shima baya son laifinsa, sai na daure zuciyata na kalle shi. "Sannu." Abinda na iya fada kenan na dauke kaina, bai amsa ba ya kama hanyar barin gurin yana fadin." Baba zan shiga gida nayi wanka sai ka shigo." da sauri ya ce." To babu damuwa Ali Allah ya yi maka albarka." ya amsa da amin tare da giftawa ta kusa dani ya wuce. Ajiyar zuciya na sauke bayan barinsa gurin, na ce." Baba ka had'a mini shayin yunwa nake ji.'' Shiru ya yi mini. na kalli fuskarsa nan na hango damuwa! cikin zuciyata na ce 'Yanzu sa'bani zai fara giftawa a tsakaninmu. Yana had'a mini shayin yana kara jaddada mini cewa Bahago 'Dan uwana ne muddin ina son ganin farincikinsa dole na kula da zumunci kuma na kiyaye duk abinda zai wargaza shi, ni dai amsawa kawai nake har ya kammala mini komai na kamo hanyar gida ina tunanin yanda zan yi na ba shi girma domin dai da awa goma kacal ya girme ni, an haife shi da safe wajan takwas da rabi ni kuma an haifi ni shida na yamma. Dalilin da yasa kenan muke rigima da juna, domin mugun son girma ne dashi, ni kuma nace bai isa ba, tunda rana daya muka diro duniya, banga dalilin da zai sa yace dole sai na kwanta ya taka ni ba. Kan shimfid'a ta na same shi a zaune rashe-rashe! a gaban Tokar 'katuwar takarda ce cike da tsire ga lemo da ruwa nan a gefe! hira sukeyi tare da k'yalkyala dariya. Raina ya 'baci ganinsa akan shimfid'a ta! ban ce komai ba na shiga d'aki na dauko faranti da kofi na fito! ganin suna yi mini wani irin kallo yasa na tsargu! na kalle shi da fadin." Tasar min daga guri." Ido ya zuba mini fuskarsa babu yabo babu fallasa! Na ce." Ko ba ka ji ba?" Tsaki ya ja tare da cewa" Shiyasa naji zarni ya cika mini hanci! bari na tashi kada na kwashi kwarkwata da kudin cizo." Na ce." Aikin banza d'an iska kawai kazami!" da sauri ta ce." Meye abin zagi kuma Jamila na fada miki ki daina kiransa da d'an iska." Tafada ranta a 'bace! Na ce" Ai duk abinda zai faru a tsakanina dashi kece sila mai yasa ki ka barshi ya zauna mini a shimfida bayan kin san bani da babban ma'kiyi kamarsa har yana fad'a mini maganar banza wallahi daidai nake dashi." Ta bud'e baki kenan zatayi magana ya hana ta, sai tayi shiru tana kallona tare da mamular naman dake bakinta. Ya ce." Kin jima kina kira na da wannan suna wallahi idan baki yi wasa ba sai na lalata miki rayuwa! sai na mayar dake abin kwantace a gari, shegiya mummuna! a haka zaki 'kare babu wani namijin da zai kwashe ki." Na ce." Na ji dai ni ba fasika bace kuma bana shaye-shaye! bana kuma harkar daba!" Tsaye ya mi'ke sai nayi saurin ja da baya domin na san zai iya kai mini duka! ya cuce ni! aikuwa duk kokarin da nayi gurin kauce masa sai da ya ritsa ni ya ma'kure mini wuya a jikin bango! blet din dake d'aure a kugunsa yake kokarin kwancewa! ganin haka yasa na kai wa gabansa duka da gwiwata! aikuwa babu shiru ya sake ni yana kallona da mamaki! a tare dashi. Ina numfarfashi Na ce" Wallahi kafin kayi mini illah ni zan fara yi maka, ni ce ajalinka." Tokar ta zabga salati! tare da fadin." Kece ajalinsa Jamila to kashe shi za ki yi ko me?" murya ta d'aga sosai wanda ya d'auki hankulan jama'ar gidan suka firfito domin jin ba'asi! Please share fisabillahi *😭😭WA ZAI BAWA ALLAH RANCE?😭😭* *KASANCEWAR MUNA CIKIN WANI YANAYI NA MATSATSI DA WAHALA YASA IYAYEN MARAYU DA MARASA 'KARFI SUKA JINGINE KARATUN 'YA'YANSU SUNA FAFUTIKAR ABINDA ZA SU CI😭😭* *YAU MAKKONI UKU KENAN DA KOMAWA MAKARANTA DUBBAN YARA BASU KOMA BA SABODA TSARABE-TSARABE IRIN NA KARATU ABINDA A GURIN WANI BAI TAKA KARA YA KARYA BA.* *MUN BU'DE WANNAN GIDAUNIYAR NE DOMIN TAIMAKAWA IYAYEN MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA 'KARFI😭* *KU TAIMAKA BAYIN ALLAH DAGA ABINDA ALLAH YA YASSARE MUKU DAGA KAN #100 ZUWA #500 DUK MUNA BUKATA DOMIN DUK WANDA YA TAIMAKI WANI SHI MA ALLAH ZAI TAIMAKA MASA TA HANYOYI DA YAWA* *JAMA'A WAD'ANDA ALLAH YA YASSAREWA KU TALLAFAWA MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA KARFI DOMIN INGANTA RAYUWARSU DA ILIMIN BOKO DANA ADDINI* *ZA A TURA DUK ABINDA YA SAMU A WANNAN ASUSUN* 7084653262 BINTA UMAR Opey bank. *IN SHA ALLAHU MU KUMA ZAMU YI BAKIN KO'KARIN MU DOMIN TALLAFAWA MABU'KATA DAGA SADAKAR DA KUKA YI. UBANGIJI ALLAH YA BA DA IKON TAIMAKAWA😭🙏🏻* [10/27, 11:36 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 4 "Ke ce ajalinsa Jamila?" maimaita maganar take cikin zuzutawa! tare da ri'ke bakinta tana nuna al'amarin ya girmama! Kawu Sammani ya kalle shi rai a 'bace ya ce."Ali ka dawo ko? wai shin don Allah mai yake damunka ne? mai yasa baka kaunar zaman lafiya muddin kana gari shikkenan bamu da nutsuwa, na tabbatar da cewa; laifin ka ne, domin dai Jamila ba za ta yi wannan furucin ba sai da 'kwa'kkwaran dalili, wai shin mai yasa kuke nema ku tona mana asiri ne? me yasa kuke kokarin lalata mana zumuncin mu?" Cikin rashin jin dad'i ya kai 'karshen maganarsa. Hawaye na zuba a saman fuskata na ce" Wallahi ba laifi na bane asali ma tunda ya dawo ban kula shi ba, kawai saboda na yi maganar ya tashi daga shimfid'ata shikkenan ya hau zagi na, ya ma'kure mini wuya a jikin bango ya cire blet kamar yanda ya saba zai dake ni yana fadin sai ya illata mini rayuwa, shine fa Tokar ta juya maganar." Kawu Sammani ransa ya sake 'baci! ya kalli mahaifiyarsa dake zaune tana fadin 'karya nake maganar da na yi ya ce." Tokar don Allah ki daina haddasa fitina a tsakaninsu, da Ali da Jamila duk naki ne, mai zai sanya kina goyan bayansa yana cin zarafin yarinyar nan, bana jin dadin wannan al'amarin ko kadan wallahi." Girgiza kanta tayi da cewar" 'Karya take duk maganar da ta fada muku sharri tayi masa ita da bakinta tayi furucin itace ajalinsa." Baba Hama mahaifiyarsa ta ce." Nima na ji da kunne na saboda haka dole hukuma ta shiga cikin al'amarin nan wallahi." Kawu Sammani ya buga mata tsawa tare da cewa" Rufe mini baki shashashar banza da wofi duk waye ya 'bata yaron idan bake ba." Shiru tayi ranta a 'bace ta bar gurin. Ya kalleshi fuskarsa a murtuke! ya ce." Ka bata hakuri a gabana ko kuma ranka ya 'baci! ba zan lamunci wannan rashin kirkin ba." Jin furucin mahaifinsa sai hankalinsa ya tashi! hak'uri yana nufin shi zai bata hakuri? to me ya yi mata wanda har za a k'askantar dashi irin haka! lokaci guda ya burkice! 'kwayoyin idanuwansa sukayi jawur! wani abu mai nauyi ya tokare masa a wuya! yana tsaye! kamar wanda aka dasa a gurin ya gagara bin umarnin mahaifin nasa, wanda ni kuma a lokacin ji nake kamar na taka rawa saboda farinciki, gaskiya naji dadin hukuncin da Kawu Sammani ya yanke masa. Tsawa! mai karfi ya buga masa da fadin" Ba za ka yi abinda na umarce ka ba?" Tokar ta ce" Sammani kabi a hankali mana, wai shin da Jamila da Ali waye babba ne?" Ya ce." Duk ba wannan maganar ba Tokar ina sane da irin rashin arzikin da yaron nan yake yi, ya addabi yarinyar nan, ya hana ta sakat! ke kuma kina daure masa gindi saboda yana siyo miki nama da kifi! ita kuwa Jamila duk hidimar da take miki ba ki duba ba, kiyi hakuri da furuci na Tokar dole ki gyara idan ba haka ba, Allah zai tuhume ki ranar lahira domin dai Jamila amana ce a hannunki." Jikinta ne ya yi sanyi sai ta sunkuyar da kanta tana cigaba da tsotsar k'ashin hannunta! Kallonsa ya yi a karo na uku ya ce." Ban isa ba ko?" Kansa ya girgiza yana huci! ya ce." Kiyi hakuri!" da saurin gaske ya bar gurin don har sai da ya taka mini kafa da kambos din dake 'kafasa. Ranar kwanan farinciki nayi dalilin abinda ya faru! kuma na samu sau'ki daga gurin Tokar ban sani ba ko nasihar Kawu Sammani ce take d'awainiya da ita domin yini tayi jikinta a sanyaye sai hannunka mai sanda take yi mini akan abubuwan da suke faruwa tsakanina dashi, na ce" Tokar wallahi babu ruwana da Bahago mutu'kar bai shiga hurumi na ba, ya yi rayuwarsa nayi tawa tunda babu wanda ya isa ya kori wani a tsakaninmu." Ta ce."Ai jini daya ba wasa bane Jamila, Ali dan uwanki ne, kuma komai abinki ya girme ki tunda ya riga ki shakar iskar duniya, saboda haka ko yaya ne ki bashi girmansa. Dariya maganar ta bani, na bude baki kenan zanyi magana ya shigo gidan cikin shigar 'kananun kaya kamar koda yaushe rigar data matse masa jiki da wando iya gwiwa mai tarin aljihunai. f-cap a kansa kafarsa sanye da kambos mai igiyoyi sai wasu shegun sarkoki a wuyansa al'amarin nasa dai sai gyaran Allah kamar ba dan musulmai ba. Hanci na toshe saboda na tsani warin sigari ita ce kuma a hannunsa yana busawa! babu ruwansa a gaban kowa sha yake saboda rashin tarbiya. Ta ce" Tun safe nake cigiyarka ina ka shiga ne?" Hayakin dake bakinsa ya feso mini a fuskata! ya kuma tsira mini jajayen idanuwansa masu girman gaske! kallonta nayi raina a masifar 'bace! Ta ce." Yi hakuri akan wanda ki ke yi." Ta kalleshi da fadin." Mai yasa kake neman tashin hankali ne?" shiru ya yi mata hankalinsa gabad'aya yana kaina, tunda naga haka sai nayi niyyar barin dakin, na san ba alheri ne ya shigo dashi ba, tashi nayi domin fita babu zato! ya sanya mini k'afarsa na fad'i a jikinsa! ya hankad'e ni na zube a kasa kafin ma na yun'kura! ya cimma ni, ya fara hauri na da takalmin kafarsa yana kaiwa fuskata duka! Tokar ta rarrafo tana rike 'kafarsa tare da fashewa da kuka! " Ali wace irin zuciya gare ka ne? na d'auka jiya akayi muku sulhu mai zai sanya kuma kazo kana dukanta." Na ce" Tokar ki 'kyaleshi ya kashe ni mana ai d'an-daba ne d'an-ta'adda." Bakina ya kaiwa duka! da kafarsa a take kuwa jini ya fara zuba can naji turmin ha'kori na yana girgid'i! kukan kura nayi na tashi tsaye na kai hannu zan zabgawa fuskarsa mari! ya murd'e ni! bango ya matse ni ya cigaba da bugu na! kuka nake sosai ina zagin sa tare da kokarin kwace kaina. "Jama'a wai menene yake faruwa ne tun daga soro nake ji ihu! da kururuwa! Anti Hamida ce take wannan maganar lokacin da ta shigo dakin, nan taga abinda yake faruwa, salati tayi cikin tashin hankali tazo tana k'wace ni daga hannunsa da fadin." Idan ka kasheta wallahi sai munyi shari'a da kai! mara mutunci kawai!" Ya fita daga dakin yana numfarfashi! sai yanzu ya samu sassauci a zuciyarsa dalili jiya kwanan zaune ya yi in banda haya'ki babu abinda yake busawa! ya ji takaici abinda mahaifinsa ya yi masa shiyasa ya yanke shawarar ladabar da ita domin bata kai matsayin da zai 'kaskanta da kansa ba. Rungume ta nayi sosai ina wani irin kuka! Na ce."Anti Hamida rayuwata yake nema! baya 'kaunata kullum kokarinsa ya za'ayi ya sabauta ni, bani da inda yafi nan, amma ina ganin dole zan tattara kaya na na tafi can gurin mahaifiyata domin na gaji da wannan lamari Bahago rayuwata yake nema!" cikin gurshe'ken kuka ta kai karshen maganar. Tokar ta dinga share hawaye! da alama itama abin ya girgizata, wai shin wannan wace irin k'iyayya ce yaran sukewa junansu? Anti Hamida murya na rawa ta ce." Babu inda zakije Jamila, kamar yanda ki ka fada cewa baki da inda yafi nan hakane mune 'yan uwanki kuma gatanki dole ayi wa tufkar hanci domin ba zamu zuba ido wannan al'amari yana faruwa ba" Tokar na fyace! hanci ta ce." Hamida anya kuwa yara nan ba jifansu akayi ba? wannan abun yana bani tsoro wallahi, kiga irin dukan da yake mata kamar wanda aka aiko shi. Ta ce."Tokar kema fa kina da hannu a cikin faruwar wannan lamari, domin icce tun yana danye ake tankwara shi, ke kuma tun fil'azal ba kya k'aunar 'bacin ran yaron nan komai ya yi daidai ne a gurinki, ya lalace ya zama d'an iska baya jin maganar kowa ya zama baragurbi a cikinmu saboda haka ni da kaina zan shigewa yarinyar nan gaba domin a kwatar mata hakkinta kada kuma a k'ure hak'urin Kawu 'Danlami abin ya yi yawa gaskiya." Ta ce." To dai kada ki manta da Ali da Jamila duk babu bare a cikinsu, kuma idan salsala za'a bi Ali ne makusancinki domin ke kika saki nono ki ka bashi don haka ki bi komai a hankali." Ranta a 'bace Ta ce." Yo ai ni gwara Jamila sau dubu a gurina tunda duk rintsi tana jin maganata tana kuma jin maganar iyayenta, shi kuwa fa ai na riga na sallamashi tunda babu wanda ya isa ya fada masa ya ji." Ta ce." Itama fa tana yi masa abubuwa marasa kyau! tana kiransa da mazinaci dan shaye-shaye d'andaba! da dai sauran kalmomin da ba su dace ba." Cikin takaici ta ce." Ai ba 'karya tayi ba Tokar Bahago bashi da kirki duk abinda Jamila ta lissafo a kansa yana aikatawa idan hakan ke b'ata masa rai sai ya gyara! Tokar ta kama kuka tana tana ta goge majinar da take ta tsiyayowa a dakalin hancinta. Ita dai ta tsani a jingina masa mugun abu bayan kuma ta san duk abinda aka fad'a a kansa gaskiya ne. "Jamila ki yi hakuri kinji ko ki tashi ki shirya kayanki mu je can gidana ki huta kafin mu san ya za'ay....Kafin ta karasa maganar Tokar ta katse ta da fad'in." Hamida baki isa ba kinyi kad'an!" duk muka zuba mata ido muna kallonta. Ta cigaba da cewa" Aure ne kawai zai raba ni da Jamila ko mutuwa ke baki isa ba saboda haka ba zataje ko'ina ba ni bana son munafurci da neman gindin zama." Anti Hamida tayi dariya tana kallonta ta ce." To ai kasheta na ga ya ko'karin yi gabanki ba ki dauki mataki ba, shiyasa na yanke shawarar d'auketa daga gidan, idan ya daina ganinta shikkenan sai ku sakata ku wala!" Tsaki! mai tsawo taja ta ce." Ni dai na fada miki baki isa ba, idan kuma kina so ran mahaifinki ya 'baci akan wannan lamari shikkenan ki tafi da ita d'in." Ta ce." Ba zan so hakan ba gani nayi lamarin yana kara tsananta shiyasa na yanke wannan hukuncin amma don Allah ku d'auki mataki akan wannan abu idan ba so akeyi yarinyar nan ta hadu da larura ba" Ta ce." Ke dai ba ki isa ki shiga tsakaninsu ba duk gulma da munafurcinki don haka sahun ki a likkafa ki tashi ki tafi gidanki bana son neman guri." Na ce."Anti Hamida yi mata shiru don Allah! kar ki sake magana, in sha Allahu cikin satin nan zan zo na kwana biyu a gidanki." Ta ce." To godiya nake k'anwata bari na tashi na tafi dama gidan biki zan je na ce bari na shigo na gaisa da Tokar sai kuma na riski wannan tashin hankalin." Na ce" Bikin Humaira ko ? ai tun sassafe Baba Hama ta tafi ita kuma Baba Iyami ta tafi aiki shiyasa ki ka ji gidan shiru, nima abinyi nake nema wallahi domin na gaji da zaman banza." Tana kokarin tashi tsaye Ta ce." Kada ki damu idan na dauki adashin da nake zan baki dubu goma sai kiyi shawarar sana'ar da zakiyi." Cikin farinciki na rungume ta ina ta godiya Tokar sai ta'be bakinta take yi tana hararar mu. Dubu biyu ta d'auko cikin jakarta ta ajiye mata a gabanta da fadin " Tokar gashin ki sayi goro." Abin mamaki! sai ta fara washe baki, tayi sauri ta dauki kudin tasa a k'arkashin fillo. Muka kalli junanmu dariya ta kufce mini da sauri na dauki hijab na fita tsakar gida ina dariya da mamakin abinda ya faru, itafa Tokar duk mai bata kudi ko wani abun duniya shine mutum a gurinta, kuma yanzu nan za'ayi magana da ita ta gaskiya amma anjima kad'an sai ta ce 'karya ne, mussaman idan kana yi mata ihsani to bata da gwani wanda ya kai ka. *BINTA UMAR ABBALE* Please share fisabillahi *😭😭WA ZAI BAWA ALLAH RANCE?😭😭* *KASANCEWAR MUNA CIKIN WANI YANAYI NA MATSATSI DA WAHALA YASA IYAYEN MARAYU DA MARASA 'KARFI SUKA JINGINE KARATUN 'YA'YANSU SUNA FAFUTIKAR ABINDA ZA SU CI😭😭* *YAU MAKKONI UKU KENAN DA KOMAWA MAKARANTA DUBBAN YARA BASU KOMA BA SABODA TSARABE-TSARABE IRIN NA KARATU ABINDA A GURIN WANI BAI TAKA KARA YA KARYA BA.* *MUN BU'DE WANNAN GIDAUNIYAR NE DOMIN TAIMAKAWA IYAYEN MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA 'KARFI😭* *KU TAIMAKA BAYIN ALLAH DAGA ABINDA ALLAH YA YASSARE MUKU DAGA KAN #100 ZUWA #500 DUK MUNA BUKATA DOMIN DUK WANDA YA TAIMAKI WANI SHI MA ALLAH ZAI TAIMAKA MASA TA HANYOYI DA YAWA* *JAMA'A WAD'ANDA ALLAH YA YASSAREWA KU TALLAFAWA MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA KARFI DOMIN INGANTA RAYUWARSU DA ILIMIN BOKO DANA ADDINI* *ZA A TURA DUK ABINDA YA SAMU A WANNAN ASUSUN* 7084653262 BINTA UMAR Opey bank. *IN SHA ALLAHU MU KUMA ZAMU YI BAKIN KO'KARIN MU DOMIN TALLAFAWA MABU'KATA DAGA SADAKAR DA KUKA YI. UBANGIJI ALLAH YA BA DA IKON TAIMAKAWA😭🙏🏻* [10/27, 11:37 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI *08089965176* *07084653262* 5 Tare muka fito daga gidan muna dariya A'lamarin Tokar. Na kalleta da fadin." Anti Hamida bari na raka ki bakin titi ki samu abin hawa ko." da sauran dariyar a tare da ita ta ce."Ai da tun zamana kin shirya da kin raka ni gidan bikin duk da dai ke ba kya son shiga cikin mutane." Na ce."Anti ba wai bana son shiga cikin mutane bane kawai kallo ne bana so wallahi, shiyasa nake boye kaina, dan akwai wani taro da na raka Baba Iyami wallahi a kunnena na ji suna gulmata wai na fitta zakka a cikinku ni kad'ai ce ba'ka! abin ya yi mini ciwo sosai." Anti Hamida tayi dariya sosai ta ce." To ai Jamila idan zaki biyewa maganar mutane ranki ne zai 'baci! kawai kiyi sabgar gabanki ki daina damuwa da surutu." Shiru kawai nayi ina murmushi, cikin danginmu Anti Hamida tana da matsayi mai girma a gurina domin tana damuwa da damuwata. Can muka hange shi zaune a kofar gidansu Abokinsa Shamsu yara sun kewaye shi kowanne da buhu a hannunsa cike da tarkace irin na gwan-gwan! da yake sana'arsa kenan tun yana yaro dan shekara bakwai yake harkar har kawo yanzu da ya tsaya da k'afarsa ya had'a gwiwa da wani kamfani a legos dake sarrafa k'arafuna da robobi. D'auke kansa ya yi kamar bai san mu ba, Shamsu ya fito daga gidansu, shima dai sai addua kamar abokin nasa babu sutturar arziki a jikinsa ga wani shegen aski a kansa lebansa 'bakikirin da alama bayan sigari yana d'an taba ganye da sauran kayan maye, wanda shi Bahago sigarin kawai yake busawa. Da fara'arsa ya ce." Anti Hamida ina kwana ya yara?" fuskarta a sake ta amsa "Lafiya lou Shamsu ya Mamanka don Allah idan ka shiga gida ka gaishe mini da ita" Ya ce." In sha Allahu zataji." Sosa kansa ya dan yi, ya saci kallona da fadin." Gimbiya babu gaisuwa?" kallonsa nayi da mamakin sunan da ya kira ni wai Gimbiya, na gyara fuskata da cewa" Ya kake?" da sauri ya ce."Lafiya lou." yanda yake fara'a hakan ya tabbatar mini da cewa; ya ji dadin yanda na saurareshi dama ba kulashi nake ba saboda haushin abokinsa, ko gidanmu ya shigo haka zai ta jana da magana nayi masa banza. Ya kalli Anti Hamida da cewa" Anti Zan zo gidanki domin akwai maganar da nake so mu tattauna." Ta ce."To Allah ya kawo ka amma ban amince kazo mini da irin wannan shigar ta jikinka ba" 'Yar dariya ya yi tare da cewa" Ai a kamili zanzo miki Anti." Ta ce " Shikkenan Allah ya kawo ka." ya amsa da amin amin ina kallonsa yana ta satar kallona. Tsaki na ja da sauri na yi gaba ina mamakin kallon munafurcin da yake mini. Ya zauna kusa da abokin nasa sai fara'a yake kamar wanda akayi wa albishir da samun aljanna. Bahago kuwa ji yake kamar ya kai masa naushi! saboda takaici! ko kallonsa bai yi ba ya cigaba da dudduba tarkacan da yaran suka kawo masa, ya yi musu kudi sannan ya salleme su tare da umartar d'aya daga cikinsu ya kai masa takarcan kangon da yake adanawa. Kafad'arsa ya dafa tare da cewa" Abokina kasan akwai wani babban al'amari dana jima ina b'oye shi a cikin raina." Babu yabo babu fallasa ya ce." Wane irin al'amari ne wannan da bani da labarinsa meye abin 'boyewa mutuk'ar ka yarda da amintar dake tsakaninmu sai ka fayyace mini komai." Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya ce." Yarinyar nan Jamila mana." Sai kuma ya yi shiru bai karasa maganar ba. yayin da nasa 'bangaran gabansa ke wani irin bugawa jin ya ambaci Jamila duk da dai bai tabbatar da wacce yake nufi ba. Ya zuba masa manya idanuwansa da suka fara canza launi, fatan goshinsa ta tattare tare da tofowar gumi! Ya cigaba da cewa" Wallahi Allah ne kad'ai ya san iya adadin 'kaunar da nake mata a cikin zuciyata amma yanda na fahimta kamar bata ra'ayi na." Ya jima yana kallonsa tare da 'ko'karin ganin ya danne abinda ke taso masa, ya ce." Kai yanzu Shamsu dan girman Allah mai zakayi da Jamila? yarinya babu fasali! mummuna! irin wannan ka ajiyeta a gida kamar horo! ga 'baki kamar bayan tukunya! ka je ka nemi farar mace malam yanda kake ba'kar fata sai ka surka amma meye abin so da kauna a tare da Jamila sai kace god'iyar doki (matar doki) Shamsu ya ji haushi sosai ya ce." Amma wallahi ka bani mamaki! kuma na raina wayonka da wayewarka! wai har kana bude baki ka cewa babu abin bu'kata a tare da Jamila. Lallai Bahogo towo ya rufe maka ido! to bari kaji gaskiyar magana wallahi Jamila tana daya daga cikin matan da suke wahalar samu! kana maganar muni! to ni banganshi ba sai tarin abubuwan dana hango a tare da ita wanda zan mora na ji dadi tare da farinciki. kafafun Jamila da cikar dunduniyarta su kad'ai sun isa bayyana maka wacece ita mutukar kasan mace kafin aje ga surar jiki, babu ruwana da farar fata ni ina duba mafita ne kawai! kuma bari kaji wata magana irinsu Jamila ne ba a iya rabuwa dasu mutukar mutum ya d'and'ana zumanrsu Alhaji ai ba'kar mace duniya ce kai zaka bawa wani labari." Ransa ya dugunzuma! jin zantukan da Shamsun yake yi, tsaki ya ja zuciyarsa a k'untacce ya ce." Koda nake neman mata ban ta'ba kwanciya da ba'kar mace ba, kuma bana ra'ayinsu, kai ni gaba'daya ma suffar yarinyar nan ba ta yi mini ba, kai dai da kake ganin tayi daidai da ra'ayinka sai ka mayar da hankali." Da saurin gaske ya ce." Aikuwa sai naga abinda ya turewa buzu nad'i domin wallahi na gama kwad'aituwa da ita, kuma auranta nake so nayi don Allah ka shige mini gaba akan lamarin." Muguwar dariya ya yi yana kallonsa ya girgiza kansa da cewa" Muddin ni zan shige maka gaba akan wannan lamarin zaka fad'i wanwar! wallahi babu ni a wannan harkar ka je kafa gwamnatinka." Yana gama maganarsa ya tashi daga gurin, sai Shamsun ya bishi da kallon mamaki da tunani akan furucinsa. Bakin 'kofar kangon dake jikin gidanmu wanda anan yake ajiye kayan gwangwan! dinsa na same shi tare da yara irin wad'anda ke kawo masa kwalabe yana ta rarraba musu kud'i da alama irin wad'anda suke binsa bashi ne kafin tafiyarsa. d'auke kaina nayi da sauri nayi nufin shiga cikin gidan bisa tsautsayi nayi gaba da wani mataccen langa-langa da duk ya yi tsatsa! aikuwa ya yanke mini k'afa! jini ya fara zuba! Rintse ido nayi jin wani irin zafi na janye k'afata tare da tsugunawa ina duba gurin, sosai makamin ya yi mini rauni. "Laa! Anti Jamila ciwo ki ka ji naga jini a kafarki." Daya daga cikin yaran ne ke magana cike da alhini yasa hannu ya janye langa-langan da yake kan hanya wanda ya fahimci cewa shine sanadi. Maganar da yaron ya yi ta d'auki hankalinsa ya le'ko soron domin ganin abinda yake faruwa. tsigar jikinsa ce ta tashi ganin yanda jini yake ta tsiyaya! Da sauri yaron ya ce." Wannan langa-langan ne ya ji mata ciwo.'' Babu walwala a fuskarsa ya ce." Kai waye yace ka ajiye akan hanya kasan abin yana da illah! a koda yaushe ina gargadinku da hakan saboda faruwar matsala irin wannan." Yaron ya yi shiru duk jikinsa ya yi sanyi. ganin haka yasa na tashi tare da jan 'kafata na shiga gidan cikin zuciyata in banda Allah ya isa babu abinda nake masa. Na samu Tokar a tsakar gida ta rarrafo ta fito tana ta garzar goro bakinta duk ya yi dagaje-dagaje! cikin damuwa ta ce." Tuntu'be ki ka yi ne naga kina jan kafa ka jini yana diga." Na ce "Yaran Bahago ne suka ajiye Makami akan hanya ya yi mini rauni." Ta ce." Ashsha! aikuwa sai yazo ya siyo miki magani ko ya kai ki chamis." Shiru kawai nayi domin ni kadai na san zafin da gurin yake mini fatar yatsan ta d'ago tare da farce na, jinin kuma bai daina zuba ba. Ta ce." Ki samo kalanzir ki zuba a gurin jinin zai daskare." Nan ma ban tanka mata ba. sai gashi ya shigo gidan hankalinsa yana gurin da nake zaune. d'auke kaina nayi tare da jan tsaki! a duniya bani da babban makiyi kamarsa. Ya zo ya tsaya a kaina tare da tsurawa 'kafata ido. da biyu yake kallon 'kafar yana so ya ga abinda Shamsu yake fada masa, shi dai bai ga komai ba sai cikar dunduniya kuma tun daga tafin 'kafar har zuwa idan sawu a cike yatsun ma irin masu kaurin nan ne. Ajiyar zuciya ya sauke yana sake hade fuskarsa ya ciro farin hankici daga aljihunsa biyu ya raba shi ya tsuguna gabana tare da janyo min kafa. da sauri na janye ina hararsa! Tokar ta ce"Ashe abinda ya faru kenan?" kansa ya 'daga da fad'in." Yara ne suka ajiye a kan hanya." Ta ce." Wannan ai dole sai kun je chamis ko?" ya ce." Sai da daddare tukkuna." Ya sake janyo mini kafa a karo na biyu na janye tare da fadin." Kyale ni mana. Wani irin kallo ya yi mini kafin ya k'ara kai hannu 'kafata a karo na uku kafin ma na janye ya rike da kyau! ya sanya abinda yake hannunsa ya d'aure sosai! jinin ya tsaya sai dai ya matse mini yatsa sosai! sai zugi yake mini. Kwanciya nayi gefen tabarma aikuwa zazzabi ya rufe ni ba komai ne dalili ba sai raunin da nayi. Sai bayan la'asar na tashi jikina yana ta karkarwa na daddafa a haka nayi wanka nayi sallah. ta kalle ni da cewa'' Yau haka zamu zauna bamu ci komai ba duka matan gidan basa nan. shiyasa fa na ce a raba tukunya saboda azabtar dani suke da yunwa". Kafin nayi magana ya shigo gidan da karan sigari a hannunsa yana busawa! toshe hancina nayi cikin zuciyata ina Ala wadai da wannan muguwar dabi'a. Ta ce." Bahago yunwa muke ji fa tun safe babu komai a cikinmu matan gidan haka suka fita suka bar mu da yunwa." Kallonta nayi ina mamakin 'karyar data shirga tsakani da Allah za a fad'a! Baba Iyami har d'umamen towo ta kawo mata, kuma Babana ya aiko mana da indomee da 'kwai, amma shine zatayi musu sharri." Ya ce." Me kuke so ku ci yanzu?" Da sauri ta ce." wannan gurasar da kake siyo mini da tsire ke Jamila mai kike so?" ta fada tana kallona. Na ce." Bana bukatar komai'' Ba tare da ya yi magana ba ya kama hanya ya fita still da sigarin a hannunsa yana zuk'a. Minti goma sha biyar sai gashi da k'atuwar leda ya ajiye mata har da yogurt roba uku masu Sanyi ta dinga shi masa albarka tare da yi masa addua akan sana'arsa, ni kaina na tabbatar da nagartarsa da tausayinsa ta wannan b'angaran muddin yana gari to ya dinga yi mana facaka kenan, duk abinda Tokar take so sai ya siya mata, nima har na shiga ciki, amma bana nuna kwa'dayi na a gabansa saboda na riga na san halinsa sai baya gurin nake zagewa na cika cikina wani sa'in ma har na fi Tokar din ci tunda ba ha'kora ne da ita ba tana jimawa kafin ta cinye na bakinta, to wannan dalilin ne yasa a duk lokacin da wani sa'bani ya gifta a tsakanina dashi Tokar sai tayi mini gori akan hidimar da yake yi wanda nima nake shiga cikin inuwarsa. [10/27, 11:37 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 *Gaisuwar girma da karamci ga Iyayena biyu* *FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)* *HUSSAINA ABDUL-MALIK KAITA (HAJIYA BABBAH)* Wad'annan mutanan lamarinsu Yana da girma a gurina. Ina kuma ro'kon Wanda ya hallice ni ya dubi abinda suke yi mini na alheri. Ya jadadda alherinsa ga Zuri'arsu 🙏🏻 *Marubuciya Real Esha Allah Ya baki lafiya alfarmar Annabi Muhammadu S.A.W🙏🏻* 6 Asalin Labari. Gombe nan ne asalinmu muna zaune ne cikin garin dukku. Asalinmu fulani ne usul wanda ni Jamila ko da wasa ban d'auko kammani da asalin gidanmu ba, ni kad'ai nayi daban a cikin zuria'armu. Kakanmu Malam Zangina malamin addinin musulunci ne sosai yana da almajirai masu d'aukar darasu a gurinsa, a yanda muka sami labari cewa shi d'in mutum ne mai gudun duniya da kiyaye dokokin Ubangiji domin har ya kwanta dama bai ta'ba kwanciya kan katifa ba saboda tsananin gudun duniya da 'kin rashin sakankacewa! kullum maganarsa d'aya ce duniya ba gidan zama bane guri ne na bautar Ubangiji domin samun rabo a ranar 'kiyama! kuma Malam Zangina har ya k'are rayuwarsa a duniya bai 'ba ta sauya wani tufafi ba face farin yadi kuma dashi aka lullube shi bayan Allah ya 'karbi rayuwarsa Matarsa d'aya Mariya wacce 'yan-uwanta suke kiranta da Tokar dalilin rashin ha'kurinta a zamanin tana da k'uruciya da kuma yanzu da ta tsufa halinta yana nan sai abinda ya yi gaba. tana da kirki muddin ka iya zama da ita amma butsuwa ce sam bata da mu'amula mai kyau! ita ce ta yi masa takaba kuma ta cigaba da d'awainiya da yaranta uku duk maza wanda suka haifa tare da mijinta Malam Zangina. Tokar ta sha wuya sosai da yaranta kafin su girma su kai minzali kuma duk babu fitinnane a cikinsu kansu a had'e! yake suna fita neman kudi domin samun abinda asirinsu sai ya rufu, sai dai abinda mahaifiyarsu ke musu bai kamata ba, wasu lokatan ita ce take haddasa rikici da samun matsala a tsakaninsu, domin dabi'arta ce gulma da d'aya daga cikinsu idan Sammani babban d'anta ya shiga gaisheta sai ta zaunar dashi da maganganu marasa dadi a kan 'Danjuma d'anta na biyu kenan ta dinga sukarsa akan baya yi mata alheri alhalin yana aiki a kamfani, watarana yini take da yunwa! to sai hakan sai ya fusata! Sammani ya samu D'anjuma da maganar cikin hayaniya, sai kuma rigima ta kaure a tsakaninsu domin dai D'anjuma ya san yana iyakar bakin 'kokarinsa! idan taga suna fad'a da zagin junansu sai ta fashe! da kuka! ta samu 'Danjuma a gefe d'aya ta ce"Ita fa 'karya Sammani ya yi mata kawai yana yi masa hassada ne don ya ga Allah ya rufa masa asiri." 'Danjuma sai ya ajiye hakan a cikin ransa yana kallon Sammani a matsayin mai masa hassada! D'anlami 'karamin cikinsu da yake yana da nutsuwa sosai kuma kamar ya fi su tunani! shine ya zaunar dasu ya yi musu sulhu tare da jaddada musu cewa hakan da suke ba daidai ba ne, kuma duk wasu maganganu da mahaifiyarsu zata fad'a a tsakaninsu kada su yarda hakan ya zama sanadiyar lalacewar zumuncinsu! shine ya kara tunasar dasu Halayyar mahaifiyarsu tun zamanin kuruciya kawo yanzu da girma ya baibayeta! kawai addua ya kamata suyi mata Allah yasa ta gama lafiya. Wannan azancin na 'Danlami ya sanya sun nutsu sun kuma yi sulhu a tsakaninsu, sun kuma fahimci mahaifiyarsu ita ce ke haddasa duk wani tashin hankali a gidan. haka suka cigaba da yi mata biyyaya tare da 'kokarin faranta mata da kuma nusar da ita cikin lisilama ba tare da hakan ya sosa ranta ba. Haka rayuwarsu ta cigaba da tafiya yau fari gobe ba'ki, sun had'e kansu tunda sun gane halin mahaifiyarsu sai suke hakurin zama da ita tare da yi mata adduar shiriya, kuma ba su sake barin wata 'baraka ta shiga tsakaninsu ba. Kawu Sammani ya kammala komai da ya danganci aure har gurin da zai zauna da iyalinsa ya gyara tunda gidan babba ne, sai dai fafur! Tokar ta'ki aminta da matar da zai aura a cewarta yarinyar bata da tarbiya kuma mahaifinta karamin mutum ne, Sammani ya shiga halin damuwa! ya rasa yanda zai yi da rayuwarsa kawai sai ya tattara lamarin auran ya ajiye a gefe ya cigaba da neman kud'insa, rana tsaka ta tara su duk su ukun, ta kallesu da cewa; Sammami da 'Danjuma Allah ya rufa muku asiri tunda kuna da abin yi. saboda haka na za'ba muku matan da zaku aura. Kai Sammani zaka auri Hama 'yar gidan Lantana 'kawata. kai kuma 'Danjuma ka je gurin Sailuba 'yar gidan 'Kanwata Larai sai ku daidaita kanku domin bana so a ja dogon lokaci." Cike da bada umarni ta kai karshen maganar. Gabadaya jikinsu ya yi sanyi! babu yanda suka iya da lamarinta haka suka amsa ba don ransu ya so hakan ba, kawai sun bi umarninta ne. Yanda yanda ta bukata ba a ja dogon lokaci ba akayi komai a kammala amare suka tare a cikin gidan. kowanne da 'kofarsa. sati d'aya da faruwar al'amarin zamantakewar gidan ta lalace! domin dambe da fad'a! ne ya dinga faruwa tsakanin Hama da Sailuba, kuma ba kowane sanadi ba sai Uwar mijinsu ita ce take haddasa rikicin! a duk lokacin da wata daga cikinsu ta shiga da niyyar gaisheta anan take had'a gurmin! a'lamarin dai ya tsananta! wanda ya janyo har mazajensu suka san da abinda yake faruwa! suka zaunar dasu domin sulhu! Tokar tana daga cikin daki tana jinsu ba ta ce uffan ba. Kawu Sammani ya leka dakin ya ce mata ta fito tayi musu fada akan abinda sukeyi. bud'ar bakinta sai ta ce." Ni ma ba jin maganata suke ba sun raina ni, domin idan suna fadan watarana har zagi na sukeyi." Wannan maganar ta sake dugunzuma! zuciyoyin mazan! suka ce kowacce ta tattara kayanta ta tafi gidansu tunda abin na su ya kai kan mahaifiyarsu. Jin irin hukuncin da suka yanke yasa da sauri ta fito tana fadin.'' A'a ba za'ayi haka ba, kowacce ta koma d'akinta ta zauna sai dai idan ba su daina fad'a ba, to sai kuyi musu kishiyoyi watakila sai gyara halinsu." Tun daga ranar Hama da Sailuba suka shiga taitayinsu suka fahimci cewa; lallai Tokar ba surukar arziki ba ce, kuma ita ce take haddasa rikici a tsakaninsu amma shine take cewa ayi musu kishiya bayan sharrin da tayi musu, sai kowacce ta shiga hankalinta suka fahimci juna tsakaninsu mutunci ne da girmama juna. Hakan bai yi wa Tokar dad'i ba, domin gabadaya ware ta sukayi a gidan, suka daina shiga huruminta idan sun gaishe ta sun kai mata abinci shikkenan babu wani abu da yake k'ara shiga tsakaninsu sai idan gari ya kuma waye wa. Tokar ta zauna da yaranta tana kuka tare da sheda mata irin cin kashin da matansu suke mata, sun mayar da ita saniyar ware a gidan, babu mai kula ta abinci ma don dai ya zama dole ne suke ba ta. To da yake sun san halin mahaifiyarsu sai suka rarrasheta tare da jaddada mata cewa; Za su ja wa matan nasu kunne akan abinda suke yi. Wannan ya wuce da wasu watanni, sai kuma ta fara tashin hankali a gidan cewa; ita fa ta ga ji da jiran gawan shanu! suna zaune d'irka-d'irka da su sai da su ci-su sha sannan su wanke goma su tsoma biyar! don haka ita fa tana bukatar ganin jikokinta, a yanda haihuwar yanzu ta zama ya kamata a ce sun haihu ko kuma a gansu suna cire 'kara da 'kyar! ma'ana haihuwa ko yau ko gobe! amma shiru malam ya ci shirwa gashi yau wata goma cif da auransu. *Yau dai pege din bbu yawa🤩* Share fisabillahi 🙏🏻 *BINTA UMAR ABBALE* Tunda na canza waya na yi rashin lambobin mutane da yawa, wad'anda ba sa ganin status dina su yi mini mgn na yi serving *😭😭WA ZAI BAWA ALLAH RANCE?😭😭* *KASANCEWAR MUNA CIKIN WANI YANAYI NA MATSATSI DA WAHALA YASA IYAYEN MARAYU DA MARASA 'KARFI SUKA JINGINE KARATUN 'YA'YANSU SUNA FAFUTIKAR ABINDA ZA SU CI😭😭* *YAU MAKKONI UKU KENAN DA KOMAWA MAKARANTA DUBBAN YARA BASU KOMA BA SABODA TSARABE-TSARABE IRIN NA KARATU ABINDA A GURIN WANI BAI TAKA KARA YA KARYA BA.* *MUN BU'DE WANNAN GIDAUNIYAR NE DOMIN TAIMAKAWA IYAYEN MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA 'KARFI😭* *KU TAIMAKA BAYIN ALLAH DAGA ABINDA ALLAH YA YASSARE MUKU DAGA KAN #100 ZUWA #500 DUK MUNA BUKATA DOMIN DUK WANDA YA TAIMAKI WANI SHI MA ALLAH ZAI TAIMAKA MASA TA HANYOYI DA YAWA* *JAMA'A WAD'ANDA ALLAH YA YASSAREWA KU TALLAFAWA MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA KARFI DOMIN INGANTA RAYUWARSU DA ILIMIN BOKO DANA ADDINI* *ZA A TURA DUK ABINDA YA SAMU A WANNAN ASUSUN* 7084653262 BINTA UMAR Opey bank. *IN SHA ALLAHU MU KUMA ZAMU YI BAKIN KO'KARIN MU DOMIN TALLAFAWA MABU'KATA DAGA SADAKAR DA KUKA YI. UBANGIJI ALLAH YA BA DA IKON TAIMAKAWA😭🙏🏻* [10/27, 11:38 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI *08089965176* *07084653262* 7 To a she a lokacin da ta tayar da wannan rikicin Hama Matar Kawu Sammani na d'auke da ciki na sati hud'u wanda itama bata tabbatar da shi ba sai da ta ji shiru a watan ba ta yi al'ada ba, sannan ta fara zargin wani faruwar wani abu tunda dama tun kafin zuwan lokacin tana rashin lafiya mussaman zazza'bi da kasala da tashin zuciya, To ko da suka je asibiti aka duba ta likita ya tabbatarwa da Kawu Sammani ciki na sati hudu wata d'aya kenan, cikin farinciki suka dawo gida da kyakykyawan albishir, Tokar ta rangad'a bud'a! farinciki take sosai da samuwar cikin, sai ta shiga lallaba Hama! bata san ba'cin ranta ko d'an! ta dinga bin hanyoyi marasa kyau tana cuzgunawa! Sailuba kullum cikin gori! da ba'kar magana, yanda Tokar take gallazawa Sailuba kamar ba 'yar 'kanwatar ba, domin shi kansa Kawu 'Danjuma abin yana damunsa don dai babu yanda zai yi ne, ya riga ya san haihuwa Allah ne yake bayarwa ba. Sailuba duk dare kafin ta yi bacci sai tayi kuka saboda tsabar bakin ciki da takaici! ga shi duk wahalar da take yi ba'a gani, dawainiyar gidan duk ita take dauka girkin safe na rana da kuma na dare sam bata da lokacin kanta dalili Tokar ta d'aurewa Hama gindi wai ciki ne da ita ba za ta yi aikin wahala ba, Kawu 'Danjuma ya so ya raba tukunyar gidan saboda a ransa ya san ana zalintar matarsa, ko da ya tunkari Mahaifiyarsa da maganar sai ta buga tsalle ta ce bata amince da wannan tsarin ba, Sailuba ita za cigaba da kula da hidimar gida har sai lokacin da Hama ta haihu tunda dai ita juya ce bata haihuwa to aikinta girki da wanke-wanke da shara! Kawu 'Danjuma ya janye maganar duk domin samun zaman lafiya a gidan, 'bangaran Sailuba kuwa da abin ya yi mata yawa kawai sai ta tattara kayanta ta gudu gidansu tana kuka ta shedawa babarta duk irin gallazawar da Tokar ta ke yi mata. Zulai Ta fusata! sosai ganin yanda 'yarta ta rame ta kojale! yarinyarta mai garin jiki amma duk ta lalace! gaskiya ba zata lamunta ba dole ta yi wa tufkar hanci. "Kin ga Zulai ba za ki zo har cikin gidana cikin dakina ki zage ni ba, da kaina na bu'kaci! Danjuma ya auri Sailuba, sai dai kuma yanzu gabadaya auran ya fice mini daga raina domin kuwa babu riba, aure shekara guda amma babu wani labari duk sa'oin auransu sun haihu ita kuma shiru sai da ta ci- ta sha! ta shiga bandaki, to ba zai yuwu ba ina bukatar ganin jikoki a gabana." Zulai ta ce" To In ban da abinki Tokar har yaushe akayi auran da za ki fara 'korafi duka duka fa wata goma sha biyu yanzu ina wadanda suke shekara goma ba su haihu ba ai wani jinkirin alheri ne." "Yo ina wani alheri a jinkiri? gaskiya 'Danjuma ba d'an wahala ba ne da zai dinga nemowa yana kawowa 'yarki tana cinyewa amma ta kasa d'aukar 'kwan haihuwa a mahaifarta gaskiya da sake." Zulai ta fusata! ta ce" To yanzu wai ya ki ke so ayi ne? Kin san dai Allah shine yake bada haihuwa ba wani mahalu'ki ba." Ta ce." To gaskiyar magana zan fada miki Zulai 'Danjuma zai 'kara aure domin dai Allah ya yassare masa zai iya rike mace hud'u saboda haka ba za'a tauye masa hakki ba." Zulai ranta ya 'baci ta ce." Tokar yanzu abinda zakiyi mini kenan? kada ki manta fa Sailuba 'yarki ce kamar 'Danjuma shine zaki rufe ido ki ci mini mutunci wato ke baki san Allah ba ko?" "Kada ki zage ni Zulai domin kuwa ranki zai 'baci wallahi! ko yanzu na yi ra'ayi zan Umarci Danjuma ya rabu da Sailuba domin dama tilas na yi masa baya sonta, saboda haka aure D'anjuma zai 'kara domin ya samu haihuwa." Zulai idonta ya ciko da ruwan hawaye! ta mike tsaye cikin fushi! Ta ce." Ba ki cika 'yar halak ba sai kin sanya 'Danjuma ya saki Sailuba sannan zan san cewa; baki da mutunci." Wannan maganar a kunnen 'Danjuma a lokacin da yake kokarin shigowa dakin, kawai sai ta fashe da kuka tare da cewa" Zulai ni ki ke zagi har kina kira na da mara mutunci!" Kuka wurjajan! ta ke yi har da majina! Zulai ba ta sake wata magana ba ta fita daga gidan cikin tsananin 'bacin rai! To a lokacin ta zaunar da 'Danjuma ta shirya masa 'karya da gaskiya! ta kuma ce lallai ya rubuta takardar saki uku ya aikawa da Sailuba domin kuwa wannan ne kadai matakin da za ta d'auka akan irin cin mutuncin da Zulai ta zo har gidanta ta yi mata. Kawu 'Danjuma ya dinga nusar da ita illar abinda ta sanya shi, Allah da kansa ya hallata saki amma ba ya jin dadi a duk lokacin da a ka yi shi, gaskiya ba ya jin zai iya sakin matarsa tunda yana sonta iya zaman da ya yi da ita bata ta'ba munana masa ba! Ganin yana so ya bijirwa Umarninta ya sa hankalinta ya ta shi, wato Zulai ta shiga ta fita tana nema ta sanya d'an cikinta ya bijerewa Umarinta, kawai sai ta hau cin mutuncinsa ta in da take shiga ba ta nan take fita ba, ta ce muddin bai saki Sailuba to sai ta tsine masa albarka. Ganin yanda ta fusata! ya sanya ya yanke shawara a cikin zuciyarsa, ya riga ya san wacece Tokar tsaf za ta iya yi masa baki ko kuma ta tsine masa kamar yanda ta kud'irta a zuciyarta! Kawai sai ya furta da bakinsa cewa; Ni 'Danjuma na saki Mata ta Sailuba saki d'aya. Hakan bai yi mata ba ta ce saki uku take buk'ata! jikinsa ji'ke da gumi ya ce." Tokar d'ayan ma ya wadatar don Allah ki yi hakuri idan tunda ba kya bukatar zamana da Sailuba wallahi na hakura da ita har abada." Ta ja tsaki da cewa'' Yo me za'ayi da auran irinsu ai babu riba, kuma kamar yanda ka fada babu kai babu ita har abada idan na ji labarin ka je gidansu biko sai na tsine maka albarka." Ya ce." Hakan ba za ta faru ba in sha Allahu." Takalmansa yasa ya fita daga gidan hankalinsa a tashe. Ita kuwa Tokar a daran ranar ta lulluba mayafi ta nufi gidan Zulai da takardar sakin Sailuba. Cin mutunci ta zuba a gidan i ya son ranta kafin ta jefar da takardar sakin ta kama hanya ta fita tana cigaba da surutai irin na rashin arziki! Zulai da Sailuba kwanar kuka da Takaici Sukayi. hakika Tokar ta basu mamaki! ganin irin hallancin da sukayi mata a lokacin da ta bu'kaci had'a auran akwai maganar wani amma suka ture mahaifin Sailuba ya kar'bi maganar hannu biyu acewarsa gida bai k'oshi ba ba za'a kai dawa ba. Ashe bacin rai ne zai biyo bayan al'amarin. To da yake Allah yana duba zuciya cikin ikon Allah Sailuba na gama iddah tsohon saurayinta ya dawo kuma da niyyar auranta tunda shi Gaskiya yana sonta har yanzu. aikuwa ba a ja dogon lokaci ba akayi aka gama amarya ta tare a sabon gidanta ginin zamani gashi komai na budurwa angonta ya yi mata lallai wani hanin ga Allah baiwa ne. Tokar hankalinta ya tashi ainun! ta bud'ewa 'Danjuma wuta lallai ya nemo matar da zai aura idan ba haka ba to za ta nemo masa. Jin haka ya sa babu shiri ya fara neman matar aure. lokacin Hama matar Kawu Sammani ta haihu yarinyar ta yi wayo sunan Tokar ne da ita sai ake kiranta da Hamida. Kawu 'Danjuma ya nemo matar aure wacce yake ganin zai samu daidato da zaman lafiya da ita amma kafin tabbatuwar al'amarin ya sheda mata halin mahaifiyarsa ita kuma ta ce babu komai ai tsofaffi sai da rarrashi! aka kammala komai cikin walwala da farinciki domin ba a samu wani tasgaro daga 'bangaran Tokar ba, Amarya ta tare a d'akinta! To tafiya na tafiya amarya Atika har ta yi wata shida babu wani labari, sai narka uwar 'kiba take yi, Tokar ta fara habaice-habaice tana yar da magana wanda Atika ta fara fahimtar da ita take. Tun tana daurewa har ta ga ji ta fara mayar da martani! domin gaskiya ba za ta iya jurewa ba, anan Tokar ta fara ikirarin idan ba ta daina yi mata rashin kunya ba to za ta sa 'Danjuma ya sake ta ko kuma ya 'kara aure! Atika ta mayar mata da magana mai zafi! wanda ya sanya a ranar ta yini tana kuka da fyace! hanci! Ita dai Hama matar Kawu Sammani 'yar kallo ta zama tana godewa Allah da ya 'kwace ta. A na tsaka da wannan dambawar 'Danlami wato auta ya rakito aure kuma Bayerabiya irin masu tallan magani a cikin kasuwa! turkashi! An sha badakala kafin Tokar ta amince da lamarin acewarta ba za a gur'bata mata zuri'a da wata 'kabila ba, da 'kyar Malam Iliyasu abokin mijinta mai rasuwa ya rarrasheta tare da kawo mata hadisai da ayoyin al'akurani mai girma wato yin hakan ba Haram ba ne, sannan fa ta amince al'amarin ya yiwu Amarya Hansatu ta tare a d'akinta! Har lokacin Tokar ba ta 'kyale Atika ba kullum cikin ba'kar magana da gori iri-iri! Itama Hansatu da ta zo daga baya sai da ta fahimci wani abu Hama matar Sammani ita ce Mowa a gidan su kam sun zama bayi 'ya'yan wahala! ba su da hutu a gidan kullum cikin aiki da d'awainiya kuma ba a ga ni, kawai sai ta yanke shawara a zuciyarta, mijinta yana dawo wa daga gurin sana'arsa ta siyar da shayi ta ce" Ita kam ba za ta iya zaman bauta ba duk ta kwashe abinda yake faruwa a gidan ta fad'a masa, bai yi jayya da ita ba domin ya san abinda ya fi haka ma zai faru, ya rarrashe ta da cewa; Za a raba tukunya ta dinga yin girkinta hakan shine maslaha idan ya so idan ta gama abincin sai ta zubawa Tokar din a kwano ta kai mata. Wannan tsarin bai yi wa Tokar dad'i ba kawai dai ta ha'kura ne jin surutai da k'ananun maganganu na yawo a gari na irin gallazawar da takewa surukanta wannan dalilin ya sa ta rage wasu abubuwan ta 'kyalesu suna cin gashin kansu, sai dai duk wacce ta kai mata abinci a cikinsu sai ta kushe! ko ta kira almajiri ta ba shi, abincin Hama kawai take ci babu tsagu-na-guni! *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:38 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 *👭GARKUWAR MATA👭* *Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci* *GA* *Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa* Rage tumbi💯 Nono💯 Sanyi💯 Karin kiba💯 girmar hips💯 Ni'ima💯 Sabulai💯 Humra💯 Turarukan wuta💯 Matsi💯 Miski💯 Dilka💯 Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI *08089965176* *07084653262* 8 Wani Ikon Allah auran Sailuba wato tsohuwar matar 'Danjuma ya yi albarka domin tana shiga ta samu ciki. Jin wannan labarin sai ya d'aga hankalin Tokar ta sake zage damtse gurin ganin ta cuzgunawa Atika mussaman da ta tabbatar da cewar Hansatu ta samu ciki dan kusan a tare suka samu da Hama matar Sammani suke ta laulayi a lokaci guda. Hakan ya tashin hankalin Atika dan Tokar ta hana ta shan ruwa a gidan, Aiki kamar ya kasheta ga kuma kyara da tsangwama iri-iri! Babu shiri ta tattara kayanta ta gudu gidansu dama haka Tokar din take buk'ata! 'Danjuma ya yi yun'kurin zuwa ya yi bikon matarsa ta ce ba da yawunta ba, idan ya je sai ta d'aga masa nono ma'ana ta tsine masa albarka muddin bai rubuta takardar saki ya aika mata ba. Wannan karon har sai da ya zubar da hawaye saboda tsananin tashin hankali da damuwa! 'Yan uwansa sune suka dinga rarrashinsa ya yi hakuri ya yi mata biyayya kamar yanda ta bu'kata! 'Danjuma yana zubar da hawayen ba'kinciki ya rubuta takardar saki ya je har gida ya kai mata yana ta bata hakuri! Atika ta ji ciwon abin sosai! sai ta barwa Allah mussaman da ta tabbatar da cewa ba laifinsa ba ne, Mahaifiyarsa ce ta tursasa shi, tabbas Allah zai maye mata gurbi da wanda ya fi shi, 'Danjuma kuwa ya 'kudure a ransa cewa; Sai ya huta tukkuna zai sake wani auran domin baya so jama'a su dinga yi masa kallon Namiji mai auri saki. *** Cikin hukuncin Ubangiji nak'uda ta kama Hama da Hansatu a rana d'aya, Hama ta haihu da safe misalin takawas da rabi, ita kuma Hansatu ta haihu daf da magariba. Tokar ta ji haushin sosai ganin Hansatu ta haifi 'ya mace! sam bata nuna gand'oki akan jaririyar ba, tana can gurin Hama wacce ta haifi santalelen d'anta Namiji wanda ya dauko siffar mijinta Malam Zangina, ta d'auki son duniya ta d'ora masa, kuma ko da wasa bata je ta ga abinda 'Danlami ya haifa ba saboda tana zaune labari ya iske ta cewa; 'Ya mace aka haifa ba'ka mummuna kamar uwarta, a lokacin ta fara zargi da was-wasi! domin dama abinda take gudu kenan a gur'ba mata zuri'a. Bayan anyi suna da sati uku. 'Danlami rungume da 'yarsa Jamila ya nufi gurin Mahaifiyarsa da ita dan ya ga ji da abunda ake masa a gidan dashi da matarsa. Ya yi sallama ya shiga ya zauna rungume da yarinyar a jikinsa. wani irin kallo take masa dashi da yarinyar, ta amsa gaisuwarsa kamar bataso, ya danne damuwarsa ya ce." Na kawo miki Jamila ne ku gaisa ga tanan tayi wayo." Da yake tana da san girma tayi gwa'bi kamar anyi kwana ar'bain da haihuwar. Ta ce." Danlami ni fa wannan yarinyar kamar ba jini na ba." Gabansa ne ya fad'i jin abin abinda take fad'a. Muryarsa na rawa ya ce." Tokar wace irin magana ce wannan? don Allah kada zafin 'kiyayyar da ki ke wa uwarta ya sa ki sheganta jininki." Bakinta ta ta'be Ta ce." Ai abin ne da mamaki wallahi! duba jikinta ko'ina dulum! babu haske sai na 'kwayar idonta kuma sam ba ta d'auko kammaninka ba ko ta yatsu! can ta kwaso kammanin Uwarta kafirai!" Girgiza kansa ya yi ya numfasa ya ce." Tokar na sha fada miki cewa; Kasancewar Hansatu Bayerabiya ba zai sanya ta cikin jerin kafurai ita da ahalinta ba, dukkaninsu musulmai ne masu riko da addin Allah, don na ganta a kasuwa akan sana'arta na aureta ba laifi ba ne, shari'a ta hallata mini auran karuwa mutukar ta tuba ga Allah ta yi istubura'i zan iya auranta mu raya sunnah! kuma mu haifi 'ya'ya masu albarka, to balle Hansatu da a gaban iyayenta na aure ta kuma na samu budurci a tare da ita, wannan dalilin ya sa bana kokwanto akan wannan yarinyar dake hannuna domin kuwa ni ne Ubanta, saboda haka don girman Allah da Annabi ki cire son zuciya ki rungumi wannan yarinyar a matsayin jininki kada wani ya ji wannan maganar daga bakinki." Jikinta ne ya yi sanyi da jin kalamansa, sai ta dinga satar kallon yarinyar dake hannunsa tana ayyana abubuwa da yawa a cikin ranta, ita dai haka kawai jaririyar bata kwanta mata a rai ba, zuciyarta ta fi gazgata mata cewa; Hamida da Aliyu 'ya'yan Sammani sune jinin ta. Tun ina yarinya na fahimci irin 'kiyayyar da Tokar take yi mini, dalilin da ya sanya kenan tsakaninta da Mamana babu jituwa kusan kullum cikin rikici suke domin yanzu ko kad'an Mamana ta daina rangwanta mata! Idan ta fad'a mata magana a gurin take mayar mata da martani! tana ganin hakan shine daidai don bahaushe ya ce idan Babba ya zubar da girmansa sai 'karami ya hau ya taka. Nima ganin irin 'Kiyayyar da take nuna mana ya sanya ko gurinta bana zuwa kullum ina 'bangaran mu, kuma idan ta aikeni wani gurin bana zuwa guduwa nake yi, sai ta kai 'kara ta gurin Babana wai ina zaginta kuma idan ta aikeni bana zuwa rashin kunya nake mata, A ranar na ci duka sosai! na yi ta kuka ina bashi hakuri ba zan sake ba, Mamana ta ji ciwon abin amma bata tanka masa ba har ya 'karaci fad'ansa ya fita daga gidan. Bahago ya dinga le'kowa yana tsokana ta yana yi mini dariya, hakan ya 'kara tunzuwa mini zuciya dama kuma bama shiri ko da yaushe cikin fada muke muddin zamu had'u sai mun raba gari a makaranta ma haka Malamai suke shan fama da mu tare da mamakin irin 'kiyayyar da mukewa junanmu. Ganin har yanzu bai daina yi mini dariya ba yasa na tashi a fusace! na bi bayansa da gudu! sai ya yi hanyar fita waje yana fad'in" Ki fito wallahi sai na ci Ubanki." Jin yana zagar mini Uba yasa na sake harzu'ka!na d'auki dutse! da gudu na bi shi, ashe ya la'be a bayan 'kyaure ina fita ya tad'e ni na fad'i a kasa! bakina ya fashe ya fara zubar da jini, ya cigaba da dariya tare da fadin." Mai rubabben baki 'kazama! kawai." Kuka ne ya 'kwace mini! Na yun'kura domin na tashi yasa kafarsa ya take mini yatsun hannu! Ihu! na kurma! ina zaginsa! ko a jikinsa ya yi tafiyarsa yana ta dariya! Zuciyata a 'kuntace na tashi har yanzu bakina na d'igar da jini! ina kuka na samu Babarsa na fad'a mata, ko kallona ba ta yi ba ta cigaba da aikinta, sai na nufi gurin Tokar duk da na san ba wani mataki zata dauka ba tunda ba wannan ne farko ba. Ta kalle ni tare da Cewa" Tsokanarsa ki ka yi dan na san halinki da rashin kunya Iyayenki ma baki bari ba, saboda haka ki wuce ki bani guri." Na ce." Allah ya isa ban yafe ba." Da sauri Ta ce."Jamila Ni ki ke wa Allah ya isa to ni me nayi miki?" Banza na yi mata na fita daga dakin hawaye masu zafi na karakaina a saman fuskata. Wannan karon Mamana kasa jurewa ta yi, domin dai wannan cin zalin ya yi yawa! don haka a fusace! ta Nufi gurin Baba Hama domin ta jawa danta kunne! fad'a ne ya kaure a tsakaninsu, Baba Hama sai sakin maganganu take yi har da fad'in.'' 'Yar taki da har yanzu ake kokwanto a kanta shine har ki ke wani tayar da jijiyar wuya to duk abinda yake faruwa muna da labari." Mamana a lokacin ta yanke jiki ta fad'i! Ashe tana da iskokai! wanda basu ta'ba nunawa ba sai ranar. Baba Hama hankalina ya tashi, da gudu ta nufi gurin Tokar domin ta sheda mata abinda yake faruwa, Ni da Anti Hamida muka dinga kuka ganin irin abinda Mamana take yi a kwance wanda ba mu ta ta'ba gani ba. Tokar ta tsorata sosai domin idan akwai abinda take jin tsoro a duniya bai wuce Aljani ba, da saurin gaske ta yafa mayafi ta fita jikinta sai karkarwa yake. Tare suka shigo gidan da Babana da Malam Iliya duk hankalinsu a tashe! Ni kuwa ina rungume da ita a jikina ina ta kuka don lokacin ban yi tunanin yi mata addua ba, da kyar Anti Hamida ta ja ni muka fita daga dakin, Tokar da Baba Hama suna tsaye sun yi tsuru-tsuru! Mussaman Tokar kafafunta sai rawa suke, Bahago ya shigo gidan ya riski abinda yake faruwa, dariya ya 'kyalkyale da ita kawai ya d'auki buhun da yake yawon gwangwan d'insa ya fita daga gidan yana wa'ke-wa'ke, tabbacin abin bai dame shi ba, hakan da ya yi sai ya kara mini tsanarsa a cikin zuciyata. Malam Iliya ya samu nasarar yin magana da iskar dake kan Mamana inda suka yi gargadi da jan kunne akan abunda yake faruwa a gidan, yana da kyau tun wuri ayiwa tufkar hanci, domin sun gaji da ganin god'iyarsu cikin damuwa da tashin hankali, kasancewarsu musulmai ba zai hana su d'auki mataki ba akan abinda akayi mata saboda tunda aka haife ta suke tare da ita kuma basu ta'ba nuna kansu ba sai a wannan lokacin dan ganin abin ya yi yawa, wannan ya zama na farko kuma ya zama na k'arshe ka da wanda ya sake muzanta Hansatu da 'yarta Jamila." Malam Iliya ya ba su hakuri sannan kuma ya gargad'e su akan su ji tsoron Allah kada su cutar da kowa, muddin akan wannan lamarin suka zo to hakan ba zai sake faruwa ba. Sun yi alkawarin babu wanda za su cuta! amma wannan ya zama na farko da 'karshe! Sai da ta kwana uku a kwance tana jinyya sannan ta dawo hayyancinta, Tokar har da zuwa duba ta, wanda tunda ta zo gidan Tokar din bata ta'ba shiga dakinta ba saboda irin k'iyayyar da take mata. Ita kanta Baba Hama sai da ta shiga har cikin dakinta ta nemi afuwar ta domin Umarni ne daga gurin Kawu Sammani ya ce duk lokacin da ta sake kwatanta irin haka to sai ranta ya yi mummunan 'baci! _Ni fa dama can typing dina wani kudi wani bashi ne. 🙈🤠Duk sanda nake da lokaci ina yi mai tsayi sanda kuma ba ni da lokaci zan yi abinda ya samu. Masu cewa Yana kad'an. Idan kuma da wacce zata taimaka mini sai na bata labarin littafin._ *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:39 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 9 Mun samu rangwami ta 'bangaran Tokar da Baba Hama, damuwar mu a yanzu Bahago Ya matsanta mini kullum sai ya sa ni kuka! a makaranta ajinmu d'aya da shi. Yanzu muna aji shida a sakandire jarrabawar fita zamu yi. To haka zai ta duka na saboda yana matsayin monitor (shugaban aji) ban yi lefin komai ba zai 'kirkira k'arya ya fitar da ni cikin rana! ko kuma ya sa ni tsallan kwad'o, idan ya yi ra'ayi kuma sai ya rubuta sunana cikin jerin masu laifi, ya kai ni gaban Shugaban Makaranta. Duk malamin da ya zo ya gan ni a ofis a zaune sai ya d'auki bulala ya zane ni! gabad'aya Malaman makarantar sun tsane ni sakamakon sharrin da yake mini a gurinsu, Kuma wani abin haushi da takaici! shi a 'bangaransa ya yarda ya dake ni, ya ci mutunci na, amma bai yarda wani acikin ajinmu ko a Makarantar ya ta'ba ni ba, duk ranar da hakan ta faru! cikin aji da Makarantar sai ran kowa ya 'baci! To ni hakan da yake yi sam ba ya burgeni domin duk abinda za'ayi mini a makarantar shine ya bada k'ofa, ko da yaushe cikin 'bacin rai nake komawa gida watarana ma da kuka nake shiga gidanmu. Mamana ta koya mini dabarun fad'a amma ba na iyawa domin Ya fi ni 'karfi nesa ba kusa ba, A duk lokacin da ya yi mini abu nayi yunk'urin ramawa murd'e mini hannu yake sai ya kusa karyewa yake saki. Targad'e kuwa wanda ya yi mini ba zai lissafu ba. Akwai ranar da ya kama wani a makarantar ya dinga dukansa kamar zai kai shi Lahira wai akan ya ja mini hijibi, Ya juyo kaina Nima ya dinga gaura mini mari yana tambayata wai lallai sai na fad'a masa gaskiya ko yaron ya ta'ba mini nono ko d'uwawu! duk da akwai kuruciya a lokacin sai da na tsorata da ganin yanayinsa idanunsa sunyi jajawur! fatar goshinsa ta tattare! na tsorata sosai! na dinga rantsewa da Allah kan cewa; babu gurin da ya ta'ba a jikina tunda lokacin ma ban jima da fara 'kirgar dangi ba amma sun fito sosai dama kwankwaso ba'a magana akwai shi! To a takaice dai sai da ya sumar da Yaron nan sannan hankalinsa ya kwanta ya dinga wani irin huci! yana numfarfashi! Sai dai abinda ya biyo bayan al'amarin beyi wa kowa dadi ba, domin kwana ya yi a ofis din 'yansanda! dalili iyayen yaron sun ce ba za su yarda ba sai hukuma ta dauki mataki a kan lamari. Tokar ta dinga kuka tana fyace! hanci ta dauki mayafi ta yafa wai lallai sai ta je ofis din 'yansanda ta ba su hakuri kada su kashe mata yaro, yanda ta tayar da Hankalinta iyayansa basu tayar ba, A karo na uku Babana ya sake komawa ofis din 'yansandan tare da kudi dubu ashirin da biyar wanda ya d'auka a cikin jarinsa! don a lokacin ana shirye-shiryen tafiya dashi kotu, da 'kyar suka bada belinsa akan kudi dubu goma sha biyar, sauran dubu goman kuma aka bawa iyayen yaron domin su yi masa magani, saboda ya yi masa rauni a wasu guraran na jikinsa. A ka fito da shi daga cell din jikinsa duk shatin bulala da cizon sauro! abinka da farin mutum! idanuwansa duk sun zurma gefen bakinsa ya dan kumbura da alamar duka! Ganin yanda kammaninsa suka sauya ya ba ni tausayi, 'kwalla ta cika kwarmin idanuwa na amma ban bari ta zubo ba, Babana ya ce; na yi sauri na d'ora masa ruwan zafi domin ya yi wanka ya gargasa jikinsa, A sanyaye na kunna wutar ina ta tunanin al'amarin, gefe guda kuma ina sauraran maganarsu da Tokar yana fada yanda lamarin ya faru sai ciccije bakinsa yake, ita kuma tana 'kara ingiza shi a maimakon ta nuna masa kuskuran abinda ya aikata. A sanyaye na kalle shi da fad'in." Ni fa babu wani abu da ya ta'ba had'a ni da shi, kuma gefen hijabi na kawai ya rike, bai ta'ba wani abu na jiki na ba." Ya zabura! yana huci ya lailayo ashar! "Ni za ki fad'awa haka? a kan idona ki ke tafiyar banza ki na murgud'a mazaunanki! ba dole 'yan iskan maza su dinga bin ki suna ta'ba ki ba, to wallahi sai na ci " Uwarki duk lokacin da na kara ganin kin yi magana da wani Namiji a cikin makaranta. Can kasan makoshi na ce" Ba dai uwata ba wallahi." Jikinsa na tsuma! ya mike ya zo ya tsaya a kaina! gabana ya dinga bugawa! Na ce" To yanzu kuma me na yi maka?" Da yatsansa ya nuna ni tare cewa; Kin ji gargadin da nayi miki ko sai jikinki ya fada miki." Da sauri Na ce." Na ji." Tokar ta janye shi daga kaina, ya koma ya zauna gabanta yana cigaba da zage-zage! kamar d'an maguzawa! A cikin satin da al'amarin ya faru sai ga shi ya kawo mini wasu zurma-zurman kayan Makaranta wando da rigar manya haka ma hijabin har 'kasa! Ya dinga jaddadawa Mamana cewe; Wasan banza na ke yi a makarantar da maza har wani ya samu nasarar shiga rigar mutuncina, saboda haka lallai wannan kayan su zan dinga sanyawa idan zan tafi. Kawai kallonsa muke da mamakin! 'Karfa-Karfa! da kuma Umarnin da yake ba mu kamar wanda ya ajiye mu a gidan, saboda samun zaman lafiya yasa ta kar'bi kayan daga hannunsa tana yi masa godiya ya kama hanya ya fita daga yana ta wani cin magani. To can 'bangaran Hama kuma jin labarin ya yi mini sabbi kayan makaranta sai ta dinga yi masa fad'a lallai sai ya fada mata a ina ya samu kud'i, Kai tsaye Ya ce.'' Kud'insa ne na gurin Abokinsa Shamsu da suka hada guiwa suke sana'ar gwangwan! (Ina da kwalabe) tare. Ta rufe shi da fada akan me zai dinga yi mini wahala bayan shima da wuya yake samun kud'in, Ya bata amsa da cewa; Duk abinda yake yana da dalili." Bai saurari jin wani abu daga gare ta ba ya sanya kai ya fita daga gidan. Ka'ida dama idan an ta shi daga makaranta ya dawo gida ya ci abinci fita yake yi sana'arsa domin bana tsammanin ya tsayar da sallah duk da cewa mun kai munzali na balaga a lokacin shakara goma sha bakwai amma ibadah ba ta zauna a zuciyarsa da gangar jikinsa ba, ya fi bawa neman kudi muhimmanci, makarantar Allo kuwa baya zuwa babu irin dukan da Kawu Sammani beyi masa ba don har a sasari! ya d'aure shi! Tokar ta ce ya yi gaggwar kwance shi hakan ba shine mafita ba, Abin sai ya zama kamar tiri, yana kwance shi daga sararin al'amuransa suka dagule! ya fara busa sugari da yawace-yawancen dare, haka yake dawowa gida tsakiyar dare! Hankalin iyayen mu ya tashi, sai suka shiga ro'kon Allah da sadaka akan Allah ya ta'kaita masa al'amarin ya tsaya a kuruciya! amma duk sun d'auki laifin kacokan sun d'ora akan Tokar ita ce Silar jefa rayuwarsa cikin garari. Don akwai ranar da ya kwance mata akoyoyi daga turke, rago turkeke da tunkiya wanda a lokacin kud'insu suka kai kimanin dubu tamanin, tsakiyar dare ya fita da su aka wayi gari da tashin hankali. Kawu Sammani bai dora zarginsa akan kowa ba sai akan yaron nasa saboda dama ya san yana d'auke-d'auke! mutukar akayi wasarere! da abu to zai sanya hannu ya d'auka, a matsayinsu na Iyayensa, ya yi musu hakan da dama, kawai dai sunyi shiru ne domin alkairi ake yayatawa! ba sharri ba. A ka dinga neman dabbobin tare da shi domin ko da wasa bai nuna wata alama ba, Tokar ta dinga tsine-tsine a gidan tana zubar da hawaye! Yini guda ta firgice! ta kasa cin abinci. Kawu Sammani ya dakatar da ita da Cewa" Tokar wannan satar da akayi miki na jikinki ne don haka tsine-tsinen da ki ke babu amfani, bana zargin kowa sai Ali, shine ya bi dare ya sace miki dabbobi." Ta ce." Ban yarda ba Sammani ban amince cewa Bahago zai kwance mini dabbobi ba, kana ganin fa tun safe ya kasa zama da shi ake nema Lunguna-lunguna To ni babu b'arawo a cikin zuri'ata, kuma Bahago ba zai cutar da ni ba." Haushi da takaici yasa bai sake wata magana ba ya kama hanya ya fita daga gidan ya na yi wa yaron nasa adduar shiriya, to 'karshe dai kudin dabbobin da ita aka cinye domin duk daran duniya sai ya kawo mata nama mai yawa a takarda tare da lemo mai sanyi. A daddafe muka kammala secondary shi ya samu nasarar tafiya babbar makaranta wato University tunda yana buge-buge! yana samun kud'i sai ya yi wa kansa komai da ake bu'kata, Ni ma da yake takarduna sunyi kyau! Babana ya fara kokarin sama mini gurbin karatu, Aikuwa ya bi dare da rana ya zuga shi kan cewa; Idan na je University zan lalace! gwara kawai ya yi mini aure domin shine cikar kamalar duk wata 'ya mace. Wannan hud'ubar ta karya kudirin dake zuciyar mahaifina kawai sai ya ajiye maganar a gefe guda ya cigaba da sabgogin gabansa, Jin shiru babu wani wata magana daga gare shi yasa Ni da Mamana muka tuntube shi da maganar, alokacin ya fad'a mana hukuncin da ya yanke cewar ba zan cigaba da karatu ba kawai na tsayar da mijin aure, Mamana ta tunga nusar da shi muhimmancin Ilimi a gurin 'Ya mace, Ya ce shi dai ya sauya shawara kawai aure zai yi mini. Sai da mu ka yi binkice muka gane cewa Bahago ne duk ya rusa mana shiri, Aikuwa raina ya 'baci sosai! Na same shi a d'akinsa tare da abokinsa Shamsu da suke shed'anci su tare, Na dinga zazzaga masa rashin mutunci duk da na san hakan ba zai haifar mini da alheri ba, amma ba zan yi masa shiru ba dole sai na amayar da kuttun takaicin da ya jima yana kuntuka mini! Ya tashi ya je ya rufe kofar dakin da mukkuli, belt dinsa dake rataye ya ciro daya ya yo kaina zai zabga mini, Shamsu ya rike belt din tare da fad'in" Meye haka Abokina? ka doke ta ka ce ka daki wa?" Ya cije bakinsa da cewa" Na doki banza mana ko kana tsammanin tana da galihu ne?" Ya fizge blet din hannunsa da fadin" Amma ka ba ni mamaki Wallahi, Ai duk maganarta akan gaskiya take, ina ruwanka da rayuwarta da kullum ka ke cin dunduniyarta." Ya zabura! Ya fizge madokin tare da sake kai mini duka da shi da sauri na kauce ya daki iska, Na ce" Shamsu ka rabu da shi mana ya doke ni, yana maganar ba ni da galihu ko? to wallahi yau ka ta'ba lafiyata sai kayi kwanan kurkuku!.'' Wawan Naushi! ya kai wa bakina a take ya fashe! jini ya cika mini baki nasa hannu na taro jinin tare da ha'kora na biyu da suka zube! A lokacin na kad'u sosai! ganin irin jinin da yake zuba! ga kuma ha'kora na biyu a hannuna, jikina ya dinga karkarwa! na kama hanya na fita daga dakin ina wani irin kuka mai cin rai!" *BINTA UMAR ABBALE* *😭😭WA ZAI BAWA ALLAH RANCE?😭😭* *KASANCEWAR MUNA CIKIN WANI YANAYI NA MATSATSI DA WAHALA YASA IYAYEN MARAYU DA MARASA 'KARFI SUKA JINGINE KARATUN 'YA'YANSU SUNA FAFUTIKAR ABINDA ZA SU CI😭😭* *YAU MAKKONI UKU KENAN DA KOMAWA MAKARANTA DUBBAN YARA BASU KOMA BA SABODA TSARABE-TSARABE IRIN NA KARATU ABINDA A GURIN WANI BAI TAKA KARA YA KARYA BA.* *MUN BU'DE WANNAN GIDAUNIYAR NE DOMIN TAIMAKAWA IYAYEN MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA 'KARFI😭* *KU TAIMAKA BAYIN ALLAH DAGA ABINDA ALLAH YA YASSARE MUKU DAGA KAN #100 ZUWA #500 DUK MUNA BUKATA DOMIN DUK WANDA YA TAIMAKI WANI SHI MA ALLAH ZAI TAIMAKA MASA TA HANYOYI DA YAWA* *JAMA'A WAD'ANDA ALLAH YA YASSAREWA KU TALLAFAWA MARAYU DA YARAN DA IYAYENSU BASU DA KARFI DOMIN INGANTA RAYUWARSU DA ILIMIN BOKO DANA ADDINI* *ZA A TURA DUK ABINDA YA SAMU A WANNAN ASUSUN* 7084653262 BINTA UMAR Opey bank. *IN SHA ALLAHU MU KUMA ZAMU YI BAKIN KO'KARIN MU DOMIN TALLAFAWA MABU'KATA DAGA SADAKAR DA KUKA YI. UBANGIJI ALLAH YA BA DA IKON TAIMAKAWA😭🙏🏻* [10/27, 11:39 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃 A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃 BARKANKU DA WARHAKA MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼 Macan datasan kanta ita take gyara A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳 A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala . Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔 Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃 Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌 Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine da akeyinshi da ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel don sumana saukin amfani . Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu . Ina wadda batasan tayi fari fess❓ Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓ Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓ Ina Mai neman na gigita oga❓ Munada 👇👇👇👇👇 ✅Na breast ✅Na hips ✅hadin Amarya ✅hadin mejego ✅Na rage kiba ✅Nasa kiba ✅Na rage tumbi ✅Na nankarwa ✅Na gashi ✅Na Karin ni,ima Dama sauransu👌👌 Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇 Kira ko WhatsApp 09037870422 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃 Munanan a garin Kano Rijiyar xaki Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝 Karku manta da number wayarmu 09037870422 Kira 📞ko Whatspp 10 Tokar da Mahaifiyarsa suna zaune a tsakar gida suna hira na zo na shige ina kuka ga jini na zuba amma babu wacce ta tambaye ni dalili hirarsu suka cigaba da yi tabbacin ba su damu da halin da nake ciki ba. Cikin karayar zuciya da nadamar fitowa daga alhalin gidan na zube jikinta a lokacin tana tankad'e garin masara domin d'ora mana abinci, jinin dake zuba daga bakina ya 'bata mata gaban rigarta, jikinta ya dinga karkarwa! ta mi'kar da ni tsaye! hannuna ta ri'ke muka nufi cikin gidan, wanda har lokacin suna zaune suna Hira shi kuma Bahago din yana jan ruwa a rijiya yana zubawa a bokiti da alama wanka zai shiga, Cikin tsananin 'bacin rai da tashin hankali ta kalli Tokar tare da cewa" Yau dai ina so a nuna mini a bolar da na tsinto yarinyar nan, Domin na ga ji da wannan masifa na ga ji, abinda Bahago ya ke ya wuce gona da iri, to yau zan kawo 'karshen al'amarin nan, wallahi jinin 'Yata ba zai zuba a banza ba." Mahaifiyarsa ba ta ce Uffan ba ta kama hanya bar gurin, hakan ya 'kara 'kona zuciyar Ummana, itama Tokar din tsaki ta ja sai ta fara kokarin jan jikinta za ta shiga d'akinta, al'amarin da ya fusata Ummana kenan, kawai ta shiga sakin maganganu irin bacin rai! Ni kuka Ita kuka, wanda hakan ya karya alkadarinsa ya zo yana bata hakuri! ba ta saurare shi ba ta cigaba da gaggayawa Tokar maganar da duk ta zo bakinta! Tokar din ta fashe da kuka! tare da cewa; Hansatu abin har da zagi ? kada fa ki d'auka tsoronki na ke ji shiyasa nayi miki shiru, kawai ina tsoro kada iskarki ta ta tashi akan wannan 'kan'kanin lamari, kuma duk wannan maganganun da ki ke yi baki isa ki raba yaran nan ba, jininsu d'aya don Bahago ya hukunta Jamila akan wani dalili ai ba laifi ba ne." Cikin tsawa! dan har lokacin jikinta rawa yake ''Ban yarda da maganarki ba Tokar, ba kya 'kaunata shiyasa ba kya kaunar Jamila, sau nawa kina aibata ta, kin ce kina kokwanto ko a waje nayi cikinta na kawo muku cikin gida, to wannan sharrin da ku ka yi mini sai Allah ya bi mini hakkina, kuma wallahi na gama zama daku har abada! domin auran irinku jaraba ne da kaddara." Wannan maganar a kunne Babana lokacin da ya shigo gidan, aikuwa ransa a 'bace! ya wanke fuskarta da mari! sam bai duba halin da muke ciki ba, ganin haka sai Tokar ta sake rushewa da kuka! ta cigaba da za'kulo magana wacce akayi da wacce ba a yi ba. Ya fusata! sosai ya nuna ta da hannu "Ki tattara ke da 'yar taki ku fice mana daga gida. Rushewa na yi da kuka na rike kafafunsa ina rokonsa ya janye 'kudirinsa! ''Ka yi hakuri Baba ka janye maganarka don Allah kada ka raba ni da Mahaifiyata." Bahago ya zo gurin yana ba shi hakuri! ban san lokacin da nayi kukan kura na cakumi wuyansa ba, da yake abin ya zo masa a bazata! sai ya fad'i wanwar a gurin, na haye ruwan cikinsa na dinga kai masa naushi! a ko'ina na jikinsa, kuka nake sosai tare da yi masa Allah ya isa tsine masa nake ina kai duka da yakushi a fuskarsa, ya dinga kokarin ture ni daga jikinsa ya kasa, domin a lokacin ni kaina nayi mamakin k'arfina, 'kokari kawai nake Ni ma naga na zubar masa da ha'kora kamar yanda ya zubar mini, Tokar fadi take ku janye ta kada ta kashe shi, 'yar gadon aljanu, mai kirar samudawa! wannan dai da alama ba ita kadai ba ce tana da masu taimaka mata, saukar icce! na ji a gadon baya na, hakan yasa na gantsare! sai ya bashi damar ture ni daga jikinsa ya ta shi da saurin gaske ya kama hanyar fita. Babana ya dinga 'ko'karin sake dukana da iccen dake hannunsa Ummana tana kare ni, al'amarin da ya janyo musu musayar yawu kenan! tana fad'a yana fad'a! ita kuma Tokar dake gefe tana kara zuga shi, 'karshe dai shaidan ya samu Nasara ya furta mata kalmar saki! jin haka yasa na kurma Ihu! tare da fadin." Shikkenan na shiga Uku na lalace rayuwata ta shiga garari!" Ta rumgume ni ." Rayuwarki bata lalace ba muddin ina raye, sannan kuma ba zan tafi na barki a wannan gidan ba." Jin haka yasa Tokar Magantuwa." Baki isa ba Hansatu! kinyi kad'an zuri'ata tayi agolanci a wani guri, ke kadai ki ka zo, ke kadai za ki tafi, Jamila nan ne asalinta." Ta ce." A'a ku dai bar mini ita na kai ta gurin Ubanta na Asali, ai kun jima kuna sheganta ta." Wannan furucin ya yi wa Babana zafi sosai! don haka ya ja tunga a tsakar gidan har ta gama had'a mana kayanmu cikin akwati muka fito yana tsaye! tsawa! ya buga mini akan na koma cikin gidan na turje! fita ya yi ya kira Bahago ya shigo gidan, nan ya Umarce shi da ya yi mini rikon tsauri! kafin ma nayi wani yunu'kuri! ya kama ni! ya dinga jana ina turjewa tare da kai masa duka kokawa sosai muka dinga yi, lokacin Mama na ta fita daga gidan tana kuka na tashin hankali da fargabar halin da zan shiga. Wannan shine sanadiyar mutuwar auran Mamana, Na yi kuka sosai don har sai da na kwanta jinyya ta kwanaki, Ganin mawuyacin halin da na shiga Kawu Sammani ya dinga fad'a, yana nunawa Babana kuskuran abinda aikaita wanda shima a lokacin ya shiga Nadama tare da dana sani, dama Annabi Ya ce." Kada ku yanke hukunci cikin fushi, hakan zai janyo muku Nadama! Kawu Sammani da Dan-Uwansa 'Danjuma suka dinga kokarin ganin sun daidaita al'amarin, amma Mamana fafur taki amincewa da dawowa gidan, Iyayenta kuma ba su matsanta mata ba, domin bahaushe Ya ce." Mai daki shi ya san inda yake masa oyoyo! don haka sai kawai suka goyawa 'Yarsu baya, kuma bata yi wani jinkiri ba tayi wani auran, wanda hakan ya 'kuntata! zuciyar Tokar, ta dinga tursasa Babana lallai shima sai ya yi aure wai kada ayi masa dariya, sai kawai ya ce mata ba shi da kudin aure sai ya tara tukkuna. Hakan da ya fada mata sai ya samu salama, domin dama duk cikinsu shine mai karamin karfi. Haka na cigaba da Rayuwa a gidan cikin rashin 'Yanci! sai da Kawu Danjuma ya yi aure tukkuna na d'an samu sauki, domin matarsa Iyami tana da kirki, sosai ta ja ni a jikinta ko da yaushe ina 'bangaranta muna hira kuma duk abinda ta girka za ta zuba mini a kwano na ci na 'koshi. Tokar ta d'ora mata karan tsana! amma Ita Iyamin bata ta'ba nuna 'bacin ranta ba, tunda dama kafin ta shigo gidan tana da labarin komai, haka ta dinga hakuri tana kawar da kanta akan abunda Tokar take mata na cin mutunci, Baba Iyami bata samu Sauki ba sai da Allah ya bata ciki tukkuna Tokar ta saurara mata, kuma wani abu na Allah haihuwar sai ta bud'e domin auranta da shekara hud'u har ta ajiye 'ya'ya uku kuma duk maza! sai ta rufe bakin tsantsa, Tokar ba ta sake yi mata gorin haihuwa ba, sai dai wani abu daban da take yi a gidan wanda ya riga ya zama dabi'arta kowa hakuri yake da ita. 'Bangaran Bahago kuwa al'amarin sai addua domin tun da ya fara zuwa University idanuwansa suka kara bud'ewa! sai karatun ma ya zama asha ruwan tsuntsaye! neman mata ya fi yawa, yana kashewa 'yan mata kud'i sosai, suma kuma 'yan matan suna bibiyarsa har gida suke zuwa nemansa kuma wani abin mamaki! da yawa daga cikinsu sun wuce ajinsa haka suke ta turereniya a kansa wasu ma sun girme shi, duk abinda yake aikatawa Iyayanmu suna da labari, Tokar dai ta 'karyata ta ce sharri akayi masa saboda an ga yana da nasibi, Mahaifinsa kuwa tsine masa ne kawai beyi ba, amma fushi yake da shi sosai, babu wanda yake mu'amular arziki a gidan sai da Babana domin shi kad'ai ne zai fada masa magana ya tsaya ya saurare shi kuma ya yi aiki da maganarsa, Ni kuwa dama sama-sama muke magana dan sai mu yi wata biyu ko uku maganar arziki bata hada mu ba, rikici ya fi yawa a tsakaninmu, kuma kallonsa nake domin duk na san abinda yake aikatawa tunda wani lokacin cikin dare a kan idona yake dawowa daga yawonsa idan na fito fitsari na ga ya cika ruwa a bokiti ya shiga wanka, tun ban fahimci komai ba har dai na gazgata zargina domin kusan kullum idan ya dawo daga barikinsa a gidan yake wanke najasar da ya d'auko! 'kyamarsa nake sosai ko kusa da ni bana so ya zauna ballanatana wata magana ta had'a mu. A haka a daddafe ya samu N.C.E tunda ya kar'bi takardunsa ya ajiye su sai ya fantsama! tafiye-tafiye mussaman kudu k'asashen arna! a can yake harkar gwangwan! (Kwalabe) Allah kuma yasa masa Nasibi ya had'u da wani mutum duk da kirista ne, shi ya kai shi wani kamfanin sarrafa k'arafuna a legos suka had'a guiwa suke harkokinsu a tare. Zan yi shedarsa ta fanni kula da Iyaye! domin yana hidimta musu sosai, idan baya garin duk wata yake yi musu aike, kusan ragamar gidan tana hannunsa, ba shi da ganin ido sannan ba shi da mugunta, idan ya samu kud'i sai cimar gidanmu ta sauya, hakan yana 'kona zuciyar Baba Hama don dai babu yanda za ta yi dashi tunda halinsa kyauta da rashin ganin 'kyashi. WANNAN SHINE ABINDA YA SHUDE. Cikin bacci na ji maganarsa a kusa da ni yana tashi na ta hanyar jan 'kafata wacce ta yi tsami! sosai sakamakon yankewar da na yi. Zaune na mi'ke na janye jikina ganin yanda ya kusance ni, "Meye haka?" Na fada gabana yana faduwa don har ga Allah a tsorace nake da shi, saboda dakin da duhu! ga Tokar tana bacci, tsoro nake kada ya yi mini iskanci! tunda dama hakan halinsa ne. Ya ce." Magani na kawo miki amma ki yi hakuri nayi dare ban kawo miki da wuri ba." Tsaki Na ja tare da cewa" Bana bu'kata." Na koma na kwanta ina rufe kafafuna. Yasa hannu ya cire zanin dake jikina, kafar ya janyo yana haskawa da fitilar wayarsa. "Wai meye haka ne?'' Na fada da karfi da kuma fargaba! don ganin yanda yake shafa mini dunduniya 'kafa! Tokar cikin bacci ta ambaci sunana "Jamila menene?" Fashewa na yi da kuka na cire dankwalin kaina na jefar dashi sannan nayi saurin zuge zif din rigata na sa'bule wuyan k'irjina ya fito dama bana sa rigar nono idan zan kwanta, cikin kururuwa! Na ce." Bahago ne ya shigo yana tatta'ba mini jiki har ya cire mini riga." Zumbur ya tashi daga kusa da ni ya matsa can gefe, Tokar ta kunna fitilarta mai hasken gaske! duk gaggawar da ya yi gurin fita daga dakin sai da ta ga gilmawarsa. Fargaba na ga ni a tare da ita sai haska ni take da fitilar hannunta, jikina na makyarkyata Ta ce." Be yi miki komai ba?" Ina gyara wuyan rigata Na ce." Ya tatta'ba ni, sosai kuma dama ba wannan ne karo na farko ba ya jima yana yi mini." Ta rarrafo kusa da ni "Don Allah ki rufa masa asiri d'an uwanki ne, idan ki ka tozarta shi kamar kin tozarta kanki ne, kuma zuri'ata za ta shiga bakin duniya, ki yi mana suttura kada ki fadawa kowa mu kashe mu binne." Dariya ta kusa kufce mini ganin yanda take 'kaskantar mini da kai, cikin zuciyata Na ce."Ashe akwai abinda zai firgita matar nan. "A a wallahi, ni ba zan iya shiru ba domin wannan lamarin dole manya su sani, ayi wa tufkar hanci, haka kawai ba zan zauna ya cutar da ni ba, tunda dai idonki ya nuna miki gaskiya ai ba za ki ce anyi masa sharri ba, gashi iskancin nasa har cikin gida ya zo ya cire mini riga yana taba mini kirjina, gaskiya sai na fadawa Kawu Sammani ko kuma na gudu gurin Mahaifiyata." Kuka ta fashe dashi, ta rike hannuna a lokacin ina jin yanda jikinta yake karkawa! majina na zurara! Ta ce." Jamila kada kiyi mini haka ki rufa mini asiri don Allah, kada ki fadawa kowa maganar nan, kuma kada ki gudu ki bar ni, ai idona ya nuna mini komai, kuma na yarda ba'ayi masa sharri ba, Ki yi hakuri In sha Allah zan ja masa kunne." Ganin yanda duk ta fita daga hayyacinta yasa Na ce." Shikkenan na ha'kura amma ki ja masa kunne wannan ya zama na farko kuma na k'arshe, idan ya sake kwatantawa to sai na fad'a kowa ya san abinda yake." Da sauri ta ce." In sha Allahu Rabbi, Zan ja masa kunne. Na ce" Ki koma ki kwanta sai da safe." "A'a bari na kwanta kusa dake tsoro nake kada ya dawo ya haike miki." Dariya maganar ta bani, cikin zuciyata Na ce." Shikkenan kwanta." Aikuwa ta raku'be jikin shimfid'ata! har da dora hannunta akan cinyata, tausayinta ya rufe ni, ashe tana 'kaunata, tunda take gudun abinda zai cutar da ni. Sai kawai na ji hawaye sun kufce mini, nasa hannu na rugumeta sosai, haka bacci ya kwashe mu ma'kale da juna *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:40 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃 A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃 BARKANKU DA WARHAKA MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼 Macan datasan kanta ita take gyara A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳 A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala . Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔 Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃 Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌 Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine da akeyinshi da ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel don sumana saukin amfani . Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu . Ina wadda batasan tayi fari fess❓ Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓ Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓ Ina Mai neman na gigita oga❓ Munada 👇👇👇👇👇 ✅Na breast ✅Na hips ✅hadin Amarya ✅hadin mejego ✅Na rage kiba ✅Nasa kiba ✅Na rage tumbi ✅Na nankarwa ✅Na gashi ✅Na Karin ni,ima Dama sauransu👌👌 Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇 Kira ko WhatsApp 09037870422 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃 Munanan a garin Kano Rijiyar xaki Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝 Karku manta da number wayarmu 09037870422 Kira 📞ko Whatspp 11 Washe gari da safe muna karya kummalo ta dinga ro'kona akan na yi shiru da maganar ka da na fadawa kowa domin idan na rufa masa asiri kamar kaina na rufawa, kuma in sha Allahu za ta tsawatarsa masa, Ni har ga Allah na manta da abinda ya faru, to ganin yanda duk ta tayar da hankalinta ya sa na yi mata alkawarin babu wanda zai ji maganar, zan rufa masa asiri kamar yanda ta bu'kata. Muna gama karyawa na had'a kwanuka da kofunan da mu ka yi amfani na kai gurin wanke-wanke. Ina k'okarin janyo ruwan da zan yi amfani dashi na ji motsi a bandaki, daga kaina na yi muka had'a ido ya fito da bokitin wanka a hannunsa saurin dauke kaina na yi ina mamakin yawan wankan da yake da sassafe, ban ce masa komai ba na matsa masa hanya don ya wuce, sai ya ajiye mini singilet dinsa da hankici gudu biyu wai na wanke masa. ko kallonsa ban yi ba na cigaba da jan ruwa a rijiya. Cikin masifa kamar Ubana Ya ce." Ko ba kya ji ne?" Fuska a turbune! Na ce." Gaskiya ba zan iya wanke wannan singiletin ba don wani irin wari take, ga daud'a kamar ba daga jikin mutum ba.'' ''Ke Ni ne kazami?" Ya fada yana tsatssare ni da manyan idanuwansa da suke kullum a lumshe! Shiru na yi masa na fara wanke-wanke na, bana tsammanin zan iya ta'ba singiletin domin tunda ya ajiye ta a gurin take tsami! Gurin ya bari minti biyu ya dawo da wasu kayan a hannunsa, ya zuba ruwa a bokiti ya zuba kayan a ciki ya zazzaga kilin, Ya kalle ni, "Ki wanke mini su duka zan baki dari biyu." Dariya ya ba ni, Na ce."Ko dubu biyu za ka ba ni, ba zan ta'ba najasa ba." ido ya tsira mini yana kallona, gabana ya fara bugawa don na riga na san halinsa da saurin hannu zai iya buge ni a gurin, aikuwa kafin na yi aune na ji saukar hannunsa a jikina, ihu! na kurma! na kwashi ruwan kumfa da dattin abinci na watsa masa a jikinsa. "Ba zan wanke ba din, kai aikin me ka ke yi da zaka ce lallai sai na yi maka wanki." Matan gidan suka firfito, Tokar ma ta leko daga dakinta tana fadin." Bahago kada ka sake dukanta ranka zai 'baci kuma kazo ina so na yi magana da kai kafin ka fita." Mari ya kai wa fuskata nayi saurin gocewa! Mahaifiyarsa ta janyeshi daga gurin, Baba Iyami ta rike hannuna tana rarrashina domin a lokacin Ni ma na fara rarume-rarumen makamin da zan dauka don na kwaci kaina, fadi take "Ki bar ganinki gansamemiya Bahago ya fi karfinki ba tun yau ba kin kasa fahimta duk lokacin da rigima ta hada ku, ba kya samun nasara, ki daina biye masa idan ba so ki ke ya k'arasa zubar miki da sauran ha'koran dake bakinki ba.'' Kuka sosai na ke yi, Na ce" Baba Iyami na tsane shi wallahi, bana so na bude idona na gan shi, ina ganin zan gudu can dangin Mamana na huta da wannan masifar." "A'a ba za'a yi haka ba, addu'a za ki tsananta Allah ya kawo miki mijin aure shikkenan ki huta, amma Ni kaina bana sha'awar irin rayuwar da ki ke yi, a gidan nan." Rungumeta na yi a jikina ina jin wani irin kaunarta, ita ce kawai mai rarrashina a gidan sai Anti Hamida da itama take iyakar bakin kokarinta. Tokar ta rarrafo har bakin kofar dakin Baba Iyami ta dinga zazzaga mata rashin mutumci, wai ta meye ruwanta da shiga sabgar dangi ita da aka auro shine zata sa ni a daki tana zuga ni, Baba Iyami dai ta yi mata shiru, har ta k'araci cin mutuncinta ba tace mata komai ba. Ko da na shiga dakin ban saki fuskata ba dan ganinsa a zaune suna magana da Tokar d'in, tsallake su na yi na je na kwanta tare da fashewa da kuka mai karfin gaske! Ita da shi duk suka zuba mini ido Tokar jikinta ya fara karkarwa ita dai tsoronta kada na tonawa d'an lelenta asiri! Ashar! ya lailaiyo! mini jikinsa na rawa! yake fadin." Ni za ki yi wa sharri don Uwarki!" Zumbur na tashi zaune tare da cewa; Ba dai uwata ba, kuma kai baka isa na yi maka sharri ba, mazina ci fasiki Allah ya kare ni daga sharrinka." Ya dinga kallona yana ciccije bakinsa, Ya sake lailayo wani ashar din Ya ce." Menene abin sha'awa a tattare dake da har zan biyo dare na yi miki wani abu, ko da nake neman mata masu irin suffarki ba sa ba ni sha'awa, 'Yar iska mummuna ai da wuya ki samu mashinshini!" Maganganunsa kaf a kunnan Kawu Sammani. Ya fitar da hannu ya dinga gaura masa mari! Ita kuwa Tokar sai kuka take da majina a dakalin hancinta, fadi take shikkenan kuma zuri'ata zata shiga bakin duniya ya rasulu kazo da kanka ba sako ba.'' Duk da halin da nake ciki na damuwa sai da dariya ta kusa kufce mini ganin abinda Tokar ta ke yi na sambatu. Kawu Sammani ya kalle shi da jan ido Ya ce" Kul! hawainiyarka ta kiyayi ramata wallahi, idan zakayi zinar ka je can waje ka yi domin ni tuntuni na cire ka daga cikin zuri'ata na sallamawa duniya kai, duk abinda kake ganin shine daidai da rayuwarka ka je ka yi, amma kada ka kuskura ka ke ta mini alfarmar yarinya idan ka kuskura sai na tsine maka ka lalace." Lokacin da yake wannan furucin sai da tsigar jikina ta tashi, sai na fara nadamar abinda na yi gabadaya hasashe da zargi mu ke yi domin dai babu wanda ya ta'ba gani da idonsa ga yarinyar da ya lalata, sai dai muna jin labari a gari, da kuma irin alamomin da yake nunawa. Tokar kuka kawai take tana fadin." Sammani bana son irin wannan munanan kalaman naka, wai shin da me yaron nan zai ji ne? kullum cikin aibata shi ka ke yi, ka tsane shi kamar ba kai ka haife shi sam baka ganin irin wahalar da yake maka, yana fita ya nemi kudi rana ruwa da iska tare da hargitsa bola da shiga kudiddifi domin ya sami rufin asiri ya kawo maka cikin gida amma ba ka gani, kullum mugun fata ka ke masa, ka da ka sake aibata shi mutukar kana so kaga farinciki na a gidan nan." Kawu Sammani Ya kama hanya ya fita daga dakin ransa na wani irin zugi! Yaron nan gashi ya fada da bakinsa yana neman mata ashe da gaske ne ba karya akayi masa ba, Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! A zuriar Malam Zangina mai al'majirai aka samu wannan zakkar, lallai Allah ya jarabce shi, dole ya nemo masa matar aure domin gujewa abinda zai je ya dawo. *** Wannan ya wuce da wasu kwanaki, wani al'amari bai sake giftawa ba a tsakaninmu, sabgarsa yake ina sabgata, ko kallona ba ya yi, sai dai ni idan ya shigo gurin Tokar na kan yi ta satar kallonsa, ganin ya yi shar-shar! a lokacin ya sauya sabbin tufafi, dama baya tu'ammali da manyan kaya, ya fi amfani da kananu kasancewar yana da suffah mai kyau sai kayan suke masa kyau a jikinsa, to cikin kwanakin nan ina ganin ya samu kudi ne domin ya sauya komai harda takalma da sabbin f-cap da dai sauran kayan gayu! matsalata dashi 'kazanta dakinsa idan mutum ya shiga yawu ba zai iya hadiya ba saboda wari! da tsamin hammata! tsaf zaka gan shi yana kamshin turare amma makwancinsa ba za'a a rasa kudin cizo ba da sauran 'kwarika. Yau ma cikin sabbin kaya ya shigo dakin ya yi kyau sosai! wanda har na kasa dau'ke idona daga kansa ya ritsa ni ina kallonsa, 'bata fuskarsa ya yi, Ya ce." Idan ke mayya ce sai dai ki ci kanki." Uffan ban ce masa ba, na kawar da kaina ina yamutse fuska, Tokar Ta ce." Ka da ku yi don Allah ku rufa Mini asiri." Da sauri Ya ce." Ni ina ruwana da ita, kawai na ritsa ta ne tana kallona kamar za ta cinye ni, kuma 'kwalelanta." Ya fada yana dauko babbar wayarsa dake aljihunsa. Can kasan ma'koshi Na ce." Me zan yi da kai, ko na rasa Miji ba zan aure ka ba gwara na zauna a haka har rayuwata ta 'kare." Tokar ta kyalkyale da dariya tana kallona Ta ce." Ki dai yi addu'a Allah ya ba ki miji kamarsa, mai zuciyar neman halal, jarumi, wanda bai yarda da roko da maula ba." Shiru na yi ban tanka mata ba. Ya ce." Tokar na fara neman aure fa." Guda ta rangad'a! baki a washe ta ce." Alhamdullhi, amma na ji dadin wannan labari." Yana dariya Ya ce." Yarinyar ma ai ba 'boyayyiya ba ce, 'Yar gidan Alhaji Lawan ce.'' Bakinta ta rike da cewa; Ashe 'yar babban gida ce to yanzu maganar ta yi nisa ne? ina nufin iyayenka sun san halin da ake ciki." Girgiza kansa Ya yi, Ya ce." Ina so dai na sami Kawu 'Danlami da maganar sai a san yanda za'ayi." Ta ce." To hakan ya yi Allah ya tabbatar da alheri, lallai idan al'amarin nan ya tabbata zamu sha ka'bakin arziki daga gidan Alhaji Lawan domin dai attajirin gaske ne." Shiru ya yi mata yana cigaba da latsa wayarsa Ni kuwa tunani na shiga yi na yarinyar da yake so ya aura, na san 'yan matan gidan su biyu ne kacal, Sakina da Shafa, to shafar da ita kadai nake shiri, ita Sakinar girman kai ne da ita shiyasa sam jininmu bai hadu ba saboda tana da jiji dai ganin babanta yana da farcen susa! "Tokar kin ga hotonta." Ya fada yana nuna mata hoton a wayarsa, kawai sai na tsinci kaina da lek'awa domin a lokacin gabana fad'uwa kawai yake haka kawai bana so ace Sakina ce, domin haushinta na ke ji. Gaggawar janye wayarsa ya yi tare da cewa; Ke nake nunawa da zaki wani zuro kai don munafurci." Kunya ce ta kama ni, jiki a sanyaye na janye jikina, ya cigaba da nuna mata yana murmushi, ita kuma sai fara'a take tana fadin." Aikuwa kyakykyawa da ita, caras-cas! daidai da kai, Allah ya kaimu lokacin." Wani irin kuttun ba'kinciki ya tsaya mini a wuya, kwanciya na yi tare da juya musu baya takaici kamar ya kashe ni. *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:41 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°° Mun yi nisa Sosai a Arewa Books wad'anda suke neman farkon littafin su tafi can, za su yi karatu a nutse.🥰 *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/HvFyJzKHBwz3p9AhVGX853 AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃 A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃 BARKANKU DA WARHAKA MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼 Macan datasan kanta ita take gyara A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳 A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala . Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔 Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃 Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌 Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine da akeyinshi da ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel don sumana saukin amfani . Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu . Ina wadda batasan tayi fari fess❓ Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓ Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓ Ina Mai neman na gigita oga❓ Munada 👇👇👇👇👇 ✅Na breast ✅Na hips ✅hadin Amarya ✅hadin mejego ✅Na rage kiba ✅Nasa kiba ✅Na rage tumbi ✅Na nankarwa ✅Na gashi ✅Na Karin ni,ima Dama sauransu👌👌 Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇 Kira ko WhatsApp 09037870422 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃 Munanan a garin Kano Rijiyar xaki Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝 Karku manta da number wayarmu 09037870422 Kira 📞ko Whatspp 12 Ina kwance ina jin suna ta tattaunawa akan maganar, yana 'kara tabbatar mata da cewa; da gaske aure zai yi, domin har ya fara tanadi duba da cewar yarinyar 'yar masu hannu da shuni ce. Bai fita daga dakin ba sai da Tokar d'in ta tabbatar masa da cewa; Za ta sanar da mahaifinsa halin da ake ciki sannan ya yi mata sallama ya fita. Yini nayi a kwance ina birgima, daga zarar na tuna da al'amarin sai gabana ya yanke fad'i, wani yanayi na shiga wanda ni kaina na gaza gane abinda yake damuna, abinda dai ya fi tsaya mini a raina yanda Bahago zai yi aure ya bar ni, dama kuma ya sha fada cewa; Ba zan ta'ba aure ba, to sai gashi maganarsa tana nema ta tabbata, tunda har yanzu babu wanda ya ta'ba zuwa soron gidanmu da niyyar ya zo zance gurina, yau shekaruna ashirin da hud'u a duniya, babban tashin hankalina Bahago ya yi aure ni ina zaune babu wani labari. Da 'kyar na ci abincin dare na koma na kwanta ina sa'ka wasi'kar jaki, ga wani abu mai bala'in nauyi ya zo ya tsaya mini a wuya na rasa yanda zan yi da rayuwata, kawai sai na cusa kaina cikin hijabi na fara zubar da hawaye, domin kukan ka'dai zan yi na samu sassauci. Shigowar Kawu Sammani ya sa nayi shiru tare da nutsuwa domin maganar da suke da Tokar din ta dauki hankalina. Jin furucinsa a kan lamarin ya sa zuciyata ta dan yi sanyi, ina ganin tunda bai amince ba dole shima Bahago din ya ha'kura da yarinyar ya nemi wata. Ita kuma Tokar ta ce lallai fa sai an je an nemi auran idan iyayan yarinyar sun ce ba za su ba shi ba to sai ya ha'kura. Kawu Sammani ya amince da maganarta ba dan ransa ya so ba, a jikinsa kawai yake jin kamar al'amarin ba zai yuwu ba, tunda babu wanda bai san Alhaji Lawan ba a unguwar Attajirin mai kud'i ne, mai izzah da k'yamar talaka. To abinda ya biyo bayan al'amarin bai yi wa kowa dadi ba, domin ko da su Babana su ka je gidan da maganar auran, Alhaji Lawan ya nuna shi sam bai san da maganar ba, kuma ko zai aurar da 'yarsa ba zai bawa wanda ba shi da sana'a ba, a ganinsa sana'ar jari bola (Gwan-gwan) ba sana'a ba ce, a cewarsa ma duk ta wannan hanyar yara suke lalacewa da sata da kuma shaye-shaye! to saboda haka shi ba zai aurar da 'yarsa a gurin da bai cancanta ba. Babana ya fusata sosai! domin gaza ha'kuri ya yi a lokacin shi da Alhaji Lawan din suka dinga musayar yawu, Alhaji Lawan ya kira 'Yansanda suka tafi da Babana a cewarsa ya yi masa 'kazafi akan dukiyarsa da yake nema ta hanyar halal. Kawu D'anjuma ya dinga ba shi hakuri ya janye maganar rashin fahimta ne duk ya janyo hakan, amma Alhaji Lawan ya rufe idonsa ruf, sai da ya tozarta Babana hankalinsa ya kwanta, kuma bai sa an fito da shi ba sai can da daddare. Aikuwa a daran babu wanda ya sani, Bahago ya fita ransa ya mugun 'bace! gidan Alhaji Lawan din ya nufa, ya sa akayi sallama da shi, koda ya fito ya gan shi sai ya nufin komawa cikin gidan, da sauri ya tari gabansa ido a rufe ya fara yi masa tijara irin ta kangararrun marasa kunya, a fakaice ya dinga cin mutuncinsa da dukiyar tasa, kuma ya sha alwashi cewa sai ya yi sanadin da 'yarsa ta gagare shi. Alhaji Lawan hankalinsa ya yi masifar ta shi ya fito da waya zai kira jami'an tsaro, a lokacin Bahago d'in ya fito da wata karamar bindiga daga aljihunsa ya nuna shi da ita tare da fadin Ni zan zama ajalinka, kuma sai na yi sanadin da dukiyarka ta lalace tsohon banza tsohon wofi! sosai Alhaji Lawan ya tsorata, kuma bai ta'ba tunanin kangarewar yaron har ta kai haka ba, shi duk kudinsa har yanzu bai mallaki bindiga ba, amma ga ta a hannun k'aramin yaro yana yi masa barazana! jikinsa ya dinga rawa ya nemi su yi sulhu, shi kuma Bahagon yaki yarda sai da ya gama tsoratar da shi tukkuna ya mayar da bindigar aljihunsa ya bar gurin zuciyarsa fes bai ga d'an iskan da zai ta'ba martabar iyayensa ya hak'ura ba, mussaman Kawunsa 'Danlami wanda ya sadaukar da rayuwarsa a kansa, shine yau aka wulakanta aka tozarta shi aka rufe shi a cell, don haka sai ya kudiri wani abu a ransa domin ya kara k'untatawa Alhaji Lawan din. Tun da na samu labari rushewar auran hankalina ya kwanta, sai dai na ji ciwon tozarcin da akayi wa mahaifina dan har kuka na yi a lokacin da ya shigo gidan, jikinsa duk 'kura da cizon sauro, ya yi zuru-zuru saboda fargaba da tashin hankali, babu abinda yake nanatawa sai Innalillahi! Tokar kuwa sai tsine-tsine take yi tana aibata zuriyar Alhaji Lawan din. Alhaji Lawan jiki na rawa ya shiga gida, kai tsaye dakin yaran ya nufa lokacin duk sun yi bacci, ya tashi Sakinar, yana tsaye a kanta har ta wartsake! ganinsa ya sanya hankalinta ya ta shi, dama ta yi tunanin haka zata faru, tunda Bahago din ya fad'a mata iyayensa za su zo neman auranta take cikin alhini da damuwa saboda sanin halin Babansu. Fada ya rufe ta da shi, ya kuma jaddada mata cewa; tun wuri ta rabu da yaron idan ba haka ba to za ta fuskanci bacin rai mai tsanani! Kwanan kuka ta yi da sassafe muna karya kummalo sai ga ta a cikin gidanmu fuska a kumbure ido ya yi luhu-luhu! Tokar ta kalle ta da fadin." Wacece wannan za ki shigo mana gida katsaham babu sallama." Ta zube gaban Tokar din tana rusa ihu! Ni kam d'auke kaina na yi ina cigaba da kurbar kunu na. "Don Allah ku yi hakuri, wallahi ina sonsa ba laifina ba ne abinda ya faru, rayuwata tana cikin garari idan ban mallake shi ba." Tokar ta ri'ke hannunta tare da cewa" Daga ina ki ke ko dai kin yi 'batan kai ne?" Kallonta na yi ba tare da wata damuwa ba na ce." Tokar kada dai baki gane ta ba? Sakina ce budurwa Bahago 'Yar gidan Alhaji Lawan." Sai ta sha kunu! ta zabga mata harara da cewa; 'Yar nan ai ko ke kadai ki ka rage a duniya Bahago ba zai aure ki ba, mai za'ayi da irinku marasa kirki masu girman kai da tozarci, ki daina zubar da hawayenki a banza Bahago ba zai aure ki ba." Hawaye wani-na-bin wani, ta ce" Wallahi muna son juna lefin na Babanmu ne, kuma ni zan aure shi a haka ko da ba shi da sana'a zan iya zama da shi, domin mun riga mun tsara rayuwar auranmu, don Allah ku yi hakuri." Yanda take kuka da magiya akan Namiji abin ya ba ni tausayi da dariya na dinga kallonta ina mamaki! ko ina jiji da kan ya ta fi? yarinyar 'yar girman kai ce da izzah! yau ga ta a gabana tana gursheken kuka! gaskiya a gaishe da soyayya! Tokar Fadi take ''Wannan jaraba har ina yarinya kin zo kin dame ni da koke-koke da safiyar Allah ta'alah, ke Jamila je ki d'akinsa ki kira shi domin bana tsammanin ma ya ta shi daga bacci, ki je ki tashe shi, ya zo ya raba ni da wannan mayyar yarinyar " Cikin zuciyata Na ce." Tokar ba'a ci miki bashi, ba ayi miki ba kin amayar ballantana an ta'ba ki. Domin na ga ya zata kasance da sauri na tashi na nufi dakin nasa dake soron gidan zuciyata fes na ji dadin ganin yanda Sakina ke kuka wiwi! kuma ina addu'ar Allah yasa shima Uban gayyar ya yi mata rashin mutunci tunda halinsa ne. Tashinsa kenan daga bacci na shiga d'akin, yanayin da yake ciki ya sa na yi saurin kawar da kaina gabana yana fad'uwa, fuska ya 'bata tare da cewa" Menene?" Ba tare da na kalle shi ba Na ce." Tokar ce take kiran ka." "Wani sharrin ki ka 'kulla mini da ake nema da sassafe?" Girgiza kaina na yi Na ce." Budurwar ka ce ta zo tun d'azu ta hana mu sakat sai kuka ta ke yi." Ya yi jim yana kallona kafin Ya ce." Wai kina nufin Sakina?" Na ce."Eh mana." Da sauri Ya ce."Ubanta zan yi mata dan Uwarta.'' Cikin zuciyata Na ce." An zo gurin. "Dallah Malama Fita ki ba ni guri munafuka kawai." Ya fada yana kokarin mik'ewa! da sauri na juya domin fita daga dakin da fadin." Sai ka ce wani dakin kirki da har ake korar mutum. Ko da ya fito bai saurareta ba sai da ya yi wanka ya kimtsa jikinsa sannnan ya shigo dakin fuskarsa a murtuke! ba zato ba tsammani mu ka ga ta tashi da sauri ta rungume shi tare da fashewa da sabon kuka! Tokar ta dinga tafa hannu tana sallalami, Ni Kuwa ido kawai na zuba musu ina kallon ikon Allah yayin da yake kokarin cire ta daga jikinsa tana 'kara manne masa. Da 'kyar ta sake shi, amma ta ri'ke hannunsa gam! ruwan hawaye yana ta karakaina a kumatunta, sosai ta ba ni tausayi a lokacin, kuma na tabbatar da cewa; soyayyar da take masa ba ta wasa ba ce. Rarrashinta ya dinga yi har ta yi shiru, ya ja hannnta suka fita daga gidan, inda Allah ya taimaka ma Iyayenmu Maza duk sun fita, Mahafiyarsa kuma na can gurinta tana aiki, ita kuma Baba Iyami ta tafi makaranta da yake tana koyarwa a wata firamare shiyasa akayi aka gama wani abu bai gifta ba. Bayan fitarsu daga dakin. Tokar ta dinga fadin." Yarinyar nan 'Yar iska ce Tana so ta lalata mini yaro, ta rungume shi sai gogo masa nononta ta ke yi, shi kuma jikinsa duk ya yi sanyi idanuwansa har sun sauya kala, Jamila ko ba ki ga abinda ya faru ba ne?" Na ce." Ga babban d'an-iska nan a cikin gidanki Tokar ki daina aibata yaran mutane bayan ga abu anan a tatttare dake, dama can sun saba rungume-rungume! to dan sun yi a gabanki kin ga ni ai ba wani abu ba ne, Bahago ne babban d'an-iska." Ta 'bata rai sosai tare da cewa; Wato dai Jamila har yanzu ba za ki kyautatawa d'an-uwanki zato ba ko? ki daina yi masa 'kazafi!" Na ce" Zan daina amma sai ranar da kema ki ka yarda da cewa; Jikanki fasiki ne." Cikin b'acin rai da takaici na fadi maganar, kuma ban saurari jin wani abu daga bakinta ba na tashi na fita na zauna a tsakar gida zuciyata kamar ta tsage! saboda b'acin ran abinda ya faru tsakaninsa da yarinyar, duk abinda Tokar din ta fada Ni ma na gani, a jikinsa da canzawar launin idonsa, sai kawai zuciyata ta shiga zargin wani abu, zumbur! na tashi na kama hanyar d'akin nasa dake zauran gidan namu. [10/27, 11:41 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °° Mun yi nisa sosai a arewa books masu buk'atar farkon littafin su je can su karanta a nutse. *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/Hc7Mnze0VXYJjYVfiUe6Tx AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃 A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃 BARKANKU DA WARHAKA MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼 Macan datasan kanta ita take gyara A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳 A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala . Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔 Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃 Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌 Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine da akeyinshi da ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel don sumana saukin amfani . Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu . Ina wadda batasan tayi fari fess❓ Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓ Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓ Ina Mai neman na gigita oga❓ Munada 👇👇👇👇👇 ✅Na breast ✅Na hips ✅hadin Amarya ✅hadin mejego ✅Na rage kiba ✅Nasa kiba ✅Na rage tumbi ✅Na nankarwa ✅Na gashi ✅Na Karin ni,ima Dama sauransu👌👌 Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇 Kira ko WhatsApp 09037870422 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃 Munanan a garin Kano Rijiyar xaki Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝 Karku manta da number wayarmu 09037870422 Kira 📞ko Whatspp 13 Kwance a kan cinyarsa na same ta, shi kuma ya tallafo fuskarta yana share mata hawayen da take zubarwa. Cikin jajurcewa da k'o'karin danne abinda ke cikin raina Na ce." Meye haka wannan ai rashin arziki ne, salon kawai ka janyo mana abin magana a idon duniya." Kallo na Ya yi da jirkitattun idanuwansa, Ya ce." Me ki ka gani muna aikatawa?" "Gashi nan kuwa ka rungumeta a jikin ka, ko hakan ba laifi ba ne a gurinka?" Kafin ya yi magana ta riga shi da cewa; Kin ga Jamila kada ki yi mana sharri dama na fahimci kamar ba kya k'aunar al'amarina da shi, to In sha Allahu sai mun yi aure, sai dai kiyi duk abinda za ki yi." Murmushin takaici na yi Na ce." To meye abin ba'kinciki anan? mutumin k'warai shi akewa san barka, wannan kuma idan kin aure shi to ki rubuta ki ajiye cewa; Kin auri ajalinki wannan shine abinda zan iya fad'a miki." Jiki a sanyaye take kallonsa, da alama furucina ya girgizata! tsaki! mai tsayi na ja tare da fad'in.'' Zan shedawa Kawu Sammani duk abinda ka aikata domin ba zan yarda ka janyo musu zagi ba" Ganin yana yun'kurin tashi yasa da sauri na fita daga d'akin raina a mutuk'ar 'bace! tare da tunanin tsantsar soyayyarsa da na gani a cikin idon Sakina. Tunda haka ta faru yake nan-nan da ni, idan ina magana ko ba da shi nake ba sai ya sanya bakinsa, na lura duk tsaurinsa yana jin tsoron fushin mahaifinsa, ba komai ne ya sa yake shiga sabgata ba sai don kada na fad'i halin da na gansu da budurwarsa, wanda ni tun a lokacin ma na watsar da maganar, mussaman dana lura da cewa; maganar da na yi musu a lokacin ta sanyayyar musu guiwa. *** Anti Hamida ce ta zo gidan, muka zauna a d'akin Tokar muna ta hira, sosai ta kawo wa Tokar kayayyaki masu yawa harda kayan shayi madara da bombita, wannan yasa Tokar ba ta yi jayayya da abinda ta zo dashi ba. A take a lokacin ta amince da bukatarta, sai dai shigowar Bahago d'akin al'amarin ya lalace, don yana jin maganar da muke yi ya fara surutai yana 'ko'karin yi wa Anti Hamida rashin kunya duk ya wani tada hankalinsa wai babu inda zan je, Jin haka sai Tokar din ta biye masa wai idan na tafi waye zai dinga taimaka mata. Raina a b'ace Na ce." Wai kai aure na ka ke yi da zaka takura mini, to bari ka ji wallahi iyayena ne kawai za su hana ni abu na hanu, gwara ma ka daina damun kan ka." Ashar ya fara d'ura mini yana 'kokarin kai mini duka Anti Hamida tana rik'e hannunsa, sai na ji wasu hawaye masu zafi sun cika idona, wai shin yaushe zan samu 'yancin kaina ne? sam ba ni da wani daraja da galihu a gidan, ba ni kuma da ra'ayin kaina, fita wannan sai ya sa mini ido bayan shi kullum yana waje, wallahi ba zan lamunta ba. Ganin yanda yake ta han'koro! wai dole sai ya dake ni, ya sanya na ta shi da sauri na d'auko wata sandar labule dake jingine a jikin kusurwa, na rike a hannuna, hawaye na zuba Na ce."Anti Hamida ki daina hana shi duka na don Allah, wallahi sai na rotsa masa kansa, ai ba Ubana ba ne, da zai gindaya mini sharad'i, kuma ba aurena yake ba. Ganin abin ya ca'be ya sa Anti Hamida d'aukar wayarta tare da cewa; Bari na kira Babanmu a waya na sheda masa abinda kuke yi tunda ba kwa jin magana, dama laifin ba na kowa ba ne sai kai mara mutunci." Jin haka ya sa ya kama hanya ya fita daga gidan yana wani irin huci! Yana fita na fara had'a kayana cikin akwati Tokar fad'i take "Jamila na fada miki ba inda za ki je, tunda dai Bahago ba ya so to sai ki hakura, kuma ai da gaskiyarsa idan kin tafi waye zai dinga taimaka mini, kina ganin halin da nake ciki na rashin k'afafu, ga tsufa." Uffan ban ce mata ba, domin a lokacin na riga na yanke hukunci, tsakanin su biyun babu wanda ya isa ya hana ni zuwa gidan Anti Hamida mutukar ba iyayena ba. Hanyar fita na kama da akwatin kayana a hannuna Na ce." Anti Hamida ina jiran ki a waje." Ban saurarin jin maganar Tokar ba, da sauri na fice daga dakin. Can na hange shi zaune kan dakalin wani gida da sigari a hannunsa yana busawa, ga yara sun zagaye shi kowanne da buhun tarkace! da sauri na d'auke kaina gabana na dukan uku-uku!. Ganin shi yana 'kokarin zuwa gurin da nake ya sanya na fara addua a zuciyata, d'an akuya ne zai iya yi mini rashin mutunci a gurin, sai na yi saurin shiga soro na tsaya, ban fasa neman tsari da shi ba." "Wato ba ki ji maganata ba ko?" Ya fad'a a lokacin da ya shigo soron. D'auke kaina na yi daga kansa. Sai ya fara k'okarin kwace akwatin dake hannuna tare da cewa; Babu inda za ki je na fad'a miki, Itama Anti Hamidar munafuka ce, ina zata ajiye ki a wannan tsukakken gidan nata? ga ki ke ba k'aramar hallita ba, ga kuma mijinta yana zurga-zurga! a gidan, to mu ba jahilai ba ne, muna da ilimin addani daidai gwargwado, ba zamu ga 'barna mu yi shiru ba.'' Cikin jin haushinsa Na ce." Wai to ina ruwanka ne? kai ka fi so na zauna kullum kana cuzguna mini, ba ka so na samu walwala, don Allah me na tsare maka a duniya?" "Ba za dai ki je ba na riga na gama yanke hukunci." Cikin gadara yake maganar yana fizge akwatin hannuna, Na sa k'arfi na ture shi tare da matsawa gefe "Allah ya yi mini tsari da kai." Cikin rawar murya na yi maganar dan na rasa yanda zan yi da masifarsa. Hannuna ya ri'ke yana jana wai sai na shiga gida, turjewa na dinga yi ina dukansa! Anti Hamida ta fito ta ga abinda mu ke yi, ture shi ta yi tana harararsa da fadin."Shashasha kawai dallah Malami ba ni hanya na wuce." Ya ri'ke hannuna katamau! ya'ki saki, ido jawur! Ya ce." Ki k'wace ta daga hannuna idan kin isa, an fad'a miki ba za ta je ba, kin nace! wai a ina zaki ajiyeta a cikin wannan tsukakken gidan na ki, ki bari ki samu wadata tukkuna sai ki yi neman suna, yanzu dai baki da iko." Anti Hamida ta nuna kirjinta "Ni ka ke wa cin mutunci." dauke kansa ya yi, yana jan tsaki tare da sake damke hannuna. "Wannan masifa Allah ka yi mini maganinta." Cikin wani irin yanayi na furta maganar. Muka tsaya cirko-cirko! a soron domin Ni da Anti Hamida babu wanda yake da k'arfin da zai had'a 'kwanji da shi. Ta kalle ni tare da cewa; Ki hakura ki koma gidan zan yi maganinsa." Da sauri Ya ce." Za mu yi maganin juna dai.'' Ko kallonsa ba ta yi ba ta kama hanyar fita ranta yana suya!. Kicubus sukayi da Kawu Sammani. Da sauri ta dawo cikon soron tana yi masa sannu da zuwa. Bahago da sauri ya saki hannuna ya matsa gefe, Ni kuma a lokacin wani irin kuka ya k'wace mini na zube k'asan gurin tare da had'a kaina da guiwa! ina kiran Innalillahi-Wa'ina-Ilaihi rahi'un.'' Hankalinsa ya tashi ainun! sai ya dinga tambayar Anti Hamida abinda ya faru, domin tunda ya shigo ya fuskanci wani abu. aikuwa ba ta yi kasa a guiwa ba duk ta warware masa komai wanda a lokacin Bahagon d'in ya shige d'akinsa ya zura sakata. Kawu Ya girgiza kansa cikin takaici Ya kalle ni, Yana rarrashina na tashi na goge fuskata muka fita daga gidan, shi kuma ya shige ciki ransa a bace! addua ita kad'ai zai lazumta domin ita ce makamin mumini, yana ro'kon Allah ya gajartawa yaron nasa wahala. *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:42 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °° Mun yi nisa sosai a arewa books masu buk'atar farkon littafin su je can su karanta a nutse. *Ku shiga domin samun damar karanta 1&2* https://chat.whatsapp.com/Hc7Mnze0VXYJjYVfiUe6Tx AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃 A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃 BARKANKU DA WARHAKA MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼 Macan datasan kanta ita take gyara A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳 A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala . Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔 Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃 Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌 Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine da akeyinshi da ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel don sumana saukin amfani . Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu . Ina wadda batasan tayi fari fess❓ Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓ Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓ Ina Mai neman na gigita oga❓ Munada 👇👇👇👇👇 ✅Na breast ✅Na hips ✅hadin Amarya ✅hadin mejego ✅Na rage kiba ✅Nasa kiba ✅Na rage tumbi ✅Na nankarwa ✅Na gashi ✅Na Karin ni,ima Dama sauransu👌👌 Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇 Kira ko WhatsApp 09037870422 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃 Munanan a garin Kano Rijiyar xaki Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝 Karku manta da number wayarmu 09037870422 Kira 📞ko Whatspp 14 Sati na biyu a gidan Anti Hamida zaman gidan ya gundure ni, saboda wasu halayen na mijinta kwata-kwata ba su kwanta mini ba, mutum ne shi mai kallon tsiya, kuma duk lokacin zan hada ido da shi sai na ritsa shi yana kallona to sai hakan ya fara damuna, na fara kiyaye haduwarmu, sannan kuma ga gida dan karami, duk lokacin da zan yi wani uzuri muddin yana gidan bana iya sakin jikina dalilin kallon kurrullan da yake mini, ita Anti Hamida sam bata fuskanci komai ba, ni kuma ina jin tsoron faruwar wani abu, sai kawai na yankewa shawarar tafiya gida. Ta tambaye ni dalili na hau dawurwura, kai tsaye dai ba zan iya furta mata cewa; Saboda mijinta na yanke wannan hukuncin ba. Ganin ranta ya 'baci yasa na janye maganar tafiya, don gaskiya a duniya ina gudun fushinta kamar yanda take gudun nawa, sai dai ina taka tsan-tsan gurin gujewa wani abu da zai had'a ni da mijinta. A can gida kuma Tokar ta tashi hankalin kowa lallai sai na dawo gida dalilin da ya sanya kenan ta turo Bahago da niyyar ya ta fi da ni. Na ji dadin hakan, sai dai ban nuna a fuskata ba kawai dai na zuba masa ido ne a lokacin da ya zo gidan yana dogare a bakin 'kofa yana yi wa Anti Hamida Tijira, wanda har sai da idonta ya ciko da 'kwalla saboda jin zafin rashin mutumcin da yake mata, gabadaya ya raina ta baya ganin girmanta dan tana a matsayin sakuwarsa, Ya kalle ni tare da cewe; Ki had'o kayanki mu tafi lada ya isa, kawai kin zo gidan mutane kin yi gososo! dake, ko kunya ba kya ji kina cinye musu abinci, me na sama ya ci ballantana ya bawa na 'kasa." Ya karasa maganar idonsa a tsaye a kaina. Na ce."Ka je kawai zan dawo gida gobe." Ya zabura! jikinsa har karkarwa yake Ya ce." Kina bukatar duka na ga alama, kin san bana son jayayya, don haka ki shiryo kayanki mu tafi ko na ci....Ya 'karasa maganar da zagin Uwata dama ita ce Marainiyar wayonsa. Kallonsa na yi da cewa; Ni na san muhimmanci iyaye tare dana gaba da ni, ba zan mayar maka da martani ba, gida kuma ba zan tafi ba sai lokacin da na yi niyya, idan kana da 'kwanjin d'aukana aka bisimilla. Ban yi aune ba kawai na ji ya cakume ni, kuma gabad'aya hannuwansa biyu a kirjina ya sauke su, yana k'okarin sa ni a kafad'a duk da girmana kuwa. Na fara naushinsa a sassan jikinsa ina kokarin dira kasa yana kara cakumata! Anti Hamida da sauri ta zari igiyar guda ta fara zabga masa a bayansa, ko a jikinsa, sai da ya sa ni a kafad'a ya tallefe mazaunai na kawai ya kama hanyar fita. Anti Hamida ta ruga a guje taje ta rufe gidan, fadi take "Wannan Yaro ban san irinsa ba wallahi, watakila dai ba shi kadai yake rayuwa ba. Ni kuwa cizo na gartsa masa a kunnensa, ina kuka tare da dukansa! " Ka sauke ni d'an iska azzalimi." Ya dire ni, a tsakiyar soron muka yi cirko-cirko! ya zura hannayensa cikin aljihun wandon dake jikinsa yana kallonmu. Cikin tsantsar takaici da bakinciki Anti Hamida ta ce." Ali ka zo har cikin gidana kana zagi na ko?." Shiru ya yi bai ce komai ba. Ta cigaba da cewa; Ko babu nasaba da danganta a tsakaninmu ban cancanci wannan cin zarafin ba, amma kai ba ka kunyar tozarta ni a ko'ina! wai shin mai yake damunka ne?" Ya yi shiru har yanzu idonsa yana kaina ina ta rusa kukan ba'kinciki! Na ce." Anti Hamida Ni fa zan iya shan fiya-fiya! ko kashin 'bera na mutu saboda wannan?" Na fad'a tare da nuna shi da hannuna. Maganata ta ba su tsoro gabadaya. Ganin haka yasa na zabura! da gudu! nayi cikin gidan ina ihu! gadan-gadan rijiya na nufa! Wani uban ihu! da ya kurma! sai da gidan ya amsa! yayo kaina a guje! igiyar gugan ta tad'e shi ya fad'i a gurin, ni kuma na bude rijiya na zura kafafuna biyu ciki. Anti Hamida ta fashe da kuka! tana kiran Innalillahi'Wa'ina ilaihi rajiun! duk ta d'imauce! Ina kuka da majina da hawaye sun ha'de Na ce." Anti Hamida ki yafe mini, sai mun hadu a darus-salam." kawai sai na saki murfin rijiyar, a lokacin ni kaina a kid'ime nake, na san idan na fada rijiya na mutu a wannan sanadin zan tashi a matsayin kafura! wannan dalilin yasa jikina karkarwa! hannuna d'aya ya zame duk jikina a cikin rijiyar, hannuna dake rike da dandamalin rijiyar ya ri'ke katamau!! ya zuro kansa jikinsa sai kyarma yake yana had'a zufa! Ya ce. "Don zatin Allah kada ki fad'a, kada ki yi mana haka Jamila idan ni ne matsalarki na rantse da wanda raina yake a hannunsa na daina 'bata miki rai, ke idan ba kya son ganina ma gabad'aya zan tattara na tafi legos, amma kada ki yanke wannan hukuncin, zan shiga garari! sannan kuma Babanmu 'Danlami zai shiga damuwa, kada ki manta fa ke kadai ya haifa, ka da ki yi masa haka." Ya karasa maganar da wani irin rauni da sarewa! idanuwansa sunyi jajawur! Ya rike hannuna da dukkanin 'karfinsa! Jikina ya yi sanyi, fargaba da tashin hankali suka dabaibayeni, na juya! na kalli nisan rijiyar dake cike da ruwa tunjim! na sake shiga tashin hankali, lokacin ne na fara nadama, na rike hannunsa katamau! ya rike nawa, kafafuna suna jale-jale! haka ya janyo ni wasu guraran na jikina duk sun dauje, ni da shi muke zube a bakin rijiyar muna mayar da numfashi wahala da tashin hankali! Anti Hamida ta mi'kar da ni tsaye. Jikinta in ban da rawa babu abinda yake. 'Daki muka nufa ba mu san lokacin da ya fita daga gidan ba. Anti Hamida ta jima tana jan kunne na akan abinda na aikata, wanda ni ma a lokacin nake cikin nadama mai tarin yawa, sai dai farincikin da nayi wanda na yi hakan domin sa ya tsorata dama ni babban burina kenan ya fita daga rayuwata. Haka muka kwana sukuku babu mai kuzarin kirki a cikinmu, misalin karfe takwas da rabi na safe, Uncle Sadiq mijin Anti Hamida yana k'okarin fita da babur dinsa Babana Ya yi sallama a gidan, muna jin lokacin da suke gaisawa a soro kafin ya yi masa jagora. Gabana na fad'uwa na gaishe shi, don har ga Allah na yi tunanin Bahago ya fad'a masa abinda na aikata, sai na ji sa'banin haka ne ya kawo shi. Bayan sun gaisa da Anti Hamida ya tambayi yaranta, sannan ya d'ora da fadin abinda ya kawo shi gidan wato Umarnin Tokar lallai na dawo gida yau. Anti Hamida ta dinga kawo masa hojoji, ya'ki sauraranta. Sai Uncle Sadiq din ne ya lallaba shi cewa; Ya yi hakuri in sha Allahu idan ya dawo da yamma zai kawo ni gida da kansa, sannan fa ya ha'kura ya tafi bayan ya bawa Yaran Anti Hamida d'ari biyar ya ce su raba. Yanda na lura Anti Hamida sam bata son tafiyata, ni ma sai na dinga nuna alhini da damuwa, amma can kasan zuciyata murna nake da tafiyar saboda na tsani halin mijinta. Daf da magariba na kalleta tana ta 'kokarin 'daura sanwar dare, Na ce." Anti Hamida kin ga Uncle bai dawo ba har yanzu, ko za ki ba ni kudin mota na tafi kada dare ya yi." Ta ce." Yana kan hanya ai kin san wani lokacin ya na wuce magariba bai dawo ba." Shiru na yi ban ce mata komai ba, cikin zuciyata ba na 'kaunar wata alaka ta had'a ni da shi. To har bayan isha'i babu labarinsa, na ci abinci na had'a kaya na shiru, duk na damu, ita kuma sabgar gabanta kawai take yi da yaranta. Kira ne ya shigo wayarta, ta d'auka duk da ba hands free tasa ba na gane da wanda take magana Bahago ne, Tana fad'a masa cewa; Mijinta ne zai kawo ni, ban ji amsar da ya bata ba, kawai sai na ga ta kashe wayar tana jan tsaki! K'arar babur din Uncle din ta cika gidan alamar ya dawo kenan, Yusra da Yasir suka ruga a guje suna murna, Ajiyar zuciya na sauke tare da gyara hijab din wuyana. 'Dakin ya leko, sai kuma ya bud'e bakinsa da mamaki a fuskarsa yake kallona. Anti Hamida na 'yar dariya ta yi masa sannu da zuwa ya amsa da cewa; Jamila tana nan ashe?" Harara na zabga masa mugun haushinsa ya turnuke ni. Ita kuma a maimakon ta nuna masa kuskuransa sai ta kama dariya tare da cewa; Kai ma Abban Yasir na lura baka son ta tafi shiyasa ba ka dawo gidan da wuri ba." Sai ya kama wata dariya kamar shashasha! Ya ce." Wallahi kuwa kamar kin shiga zuciyata, sam ba na son Jamila ta tafi zamanta a gidan yana nufin abubuwa da yawa." Maganarsa bai sa ta fahimci komai ba, Ta ce." Yanzu dai dare ya yi sai a bari sai gobe'' Agogon dake d'aure a hannunsa ya duba da cewa; Gaskiya kam tara saura sai mu bari gobe idan zan fita sai na ajiyeta." Na kalleta a cunkushe Na ce." Anti Hamida Yau fa sai gida wallahi, ba na so a yi ta magana d'aya, mu girmama maganar magabatanmu don Allah idan ba zai kai ni ba, to ki ba ni kudin mota na kai kaina gida." A sanyaye Ta ce."Dare fa ya yi Jamila ki bari sai gobe mana" Ba tare da na ce mata komai ba na sunkuci kayana na kamar hanyar fita. Ta kalle shi tare da cewa; Kana kallon yarinyar nan Abban Yasir wai sai ta tafi." Wata munafukar dariyar ya yi Ya ce." Tunda ta dage sai ta tafi ai sai mu ha'kura bari na je na kai ta. Bayana ya biyo rike da mukkulin babur din sa, Anti Hamida ta biyo mu har soron tana rarrashina, na taurare! ko sauraranta ban yi ba, yana burga babur din na tattare zanina na hau muka fita daga gidan fadi take "Kin kyauta Jamila a gaishe mini da mutan gidan kafin na zo." Na ce za su ji In sha Allahu rabbi. 'Yar 'karamar akwatin kayana na sanya a tsakiyarmu dalili ba na so jikina ya had'u da bayansa tunda Allah ya albarkace ni da kirji masu tudu da girma, to duk wannan dabarar da na yi sai da wasu guraran suka dinga had'uwa saboda gwajab-gwajab, haka dai muka isa gida yana ta yi mini hira, jin sa kawai nake babban burina na sauka daga babur din na huta rashin sabo ya sanya 'kafafuna duk sun yi tsami, cinyoyina sun sandare sai ciwo suke mini. [10/27, 11:43 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale •••• Mun yi nisa Sosai a Arewa books wad'anda suke da application din zasu iya zuwa su karanta daga chapter 1 zuwa 22 15 Ganin ina ta ko'karin saukowa daga babur d'in na kasa da sauri ya shiga taimaka mini amma duk da hakan sai da salansa ta k'ona ni a wajan 'kwaurin 'kafata, na sauko ina yamutsa fuska, shi kuma da sauri ya kafe babur din, hannunsa rike da akwatin kayana.Ya fara duba gurin dana 'kone! janyewa na dinga yi domin gabad'aya haushinsa na ke ji ganin abinda yake wai lallai sai ya ga gurin. Wayarsa ya kunna yana haske mini k'afafu. A daidai lokacin Bahago ya fito daga cikin gida ya riske mu a haka ina tsaye Uncle Sadiq din na gurfane a gabana ga zanin jikina a tattare dalilin k'onewar da na yi. Ganinsa ya sanya ni cikin fargaba! sai kuma na tuna alkawarin da ya yi mini cewa; Zai fita daga rayuwata har abada. Yana zuwa bai yi wata-wata ba, yasa 'kafarsa dake cikin kambos ya buge hannun Uncle din 'katuwar wayarsa mai tsadar gaske ta yi tsalle ta fad'a cikin kwatar dake gefen mu. Cike da mamaki Uncle din Ya kalle shi. "Ali kan ka daya kuwa?" Ya fada yana kallonsa zuciyarsa cike da jin zafin abinda ya yi masa. Tsaki ya ja mai tsayi ya kama hanya ya bar gurin cikin tsananin bacin ran dana gani a tare da shi. Ni ma ban yi wata magana ba na dauki akwatina na shige gida domin shi kansa Uncle Sadiq din haushi yake ba ni saboda abubuwan da yake aikatawa, ina zargin dai yana cin amanar Anti Hamida domin duk ga alamun rashin gaskiya nan ya bayyana a tare da shi. Bahago kuwa wani matashin saurayi ya turo da wata kibiya mai tsinin gaske lokacin da Uncle din yake kokarin dauko wayarsa da ta tarwatse a cikin kwata, a sannan saurayin ya sanya kibiyar duk ya caccaka masa a tayar babur din, da sauri ya bar gurin bayan ya gama abinda aka sa shi, A takaice dai Uncle da turi ya je gida domin ko da ya fita titi masu faci sun tashi haka ya dinga tura babur din ransa idan ya yi dubu ya 'baci! Bahago ya janyo masa asara wayarsa dubu dari da tamanin ya saya amma ta tashi daga aiki, kawai don yana jin nauyi ne amma wallahi da sai ya hukunta yaron, haka ya shiga gidansa cikin k'unci da takaici mai tsananin gaske. Ashe da sauran rina a kaba domin yana shigowa gidan, ya hargitse da hayaniya ganin yana 'kokarin ya yi mini sharri yasa Na ce.'' Wato ka 'dauka abinda ka ke aikatawa kowa ma haka yake, to Allah ya sawwak'e ya tsare ni da aikata zina, kaima ina rokon Allah ya shirye ka." Duk da na kauce sai da dukan da ya kawo min ya same ni a gefen kafad'ata! na mike tsaye tare da rarumar wani kwanon sha mai nauyin gaske na jefa masa ya sauka a goshinsa. Tokar ta rushe da kuka tana kiran "Ya Wahidun Ahadun ka shiryi zuri'ar Malam Zangina mai 'yan makaranta, Ni 'yasu ya zanyi da rayuwata yara za su kashe kansu.'' Kuka take tukuru! Hawaye na zuba majina na dulala! Ya tsallake kafarta ya nufo ni da zafinsa! ganin idan na tsaya zai iya yi mini illah ya sanya na fara 'kokarin guduwa domin ceton rayuwata, amma sai da cimma mini, ya shak'e mini wuya ido jawur! yake magana. " Waye ya ce ki hau babur d'insa?" Kamar mahaukaci haka ya zama ya tara zufa! jikinsa sai kyarma! yake. Ido kawai na zuba masa babu halin magana tunda ya sha'ke mini wuya watakila kashe ni yake so ya yi, duk sambatun surutan da yake yi ba na fahimtar komai. Sama-sama na ke jin maganar Kawu 'Danjuma shima Allah ne ya dawo da shi gidan a lokacin, da k'yar, ya kwace ni daga hannunsa. Rungume shi nayi ina kuka tare da kiran Innalillihi wa'ina ilaihi raji'un. Ya zaunar da ni a kusa da shi yana tambayata, na kasa yin magana tsoro da fargaba sun gama kashe mini jiki, gabadaya duniyar ta fice mini daga rai, cikin zuciyata nake raya cewa watakila Bahago shine ajalina. Ya kalli Tokar dake ta koke-koke! sai surutai take marasa kan gado da ma'ana, Ya ce." Tokar kada ki yi sa'bo don Allah ki yi mini bayanin abinda ya faru." Kafin Tokar din ta yi magana shi ya rigata cikin fitar hayyaci yake fada masa wai iskanci nake da maza ya ga ni da idonsa wani gardi ya kawo ni a babur na tattare masa zanina yana haska jikina da wayarsa." Ina kuka Na ce." Ka ji tsoron ALLAH yanzu Uncle Sadiq din ne gardi? YA ZA'AYI na yi iskanci da mijin 'yar uwata, wannan sharri ne kake kokarin yi mini." Ya fara rantsuwa da k'arya yana kara tabbatarwa da Kawu D'anjuma maganar. Sai kawai na dinga kallonsa ina mamakin sharrinsa 'kiri-'kiri ya lauya maganar, amma na san ko daga bacci ya ta shi zai sheda fuskar mijin 'yar uwarsa. Kawu 'Danjuma Ya ce." Bari na kira Sadiq din na ji komai daga gare shi." Ya fito da wayarsa daga cikin aljihu yana ta gwada kiransa sai ace masa wayar a kashe take. Ya ce." Kawu Yanzu ka gazgata maganata ko?" ai ba yaro ba ne ni, kuma na san Sadiq sosai, wannan dogo ne baki, shi kuma mijin Anti Hamida gajere na mai kiba kuma fari, don haka duk cikin maganata babu sharri ko 'kage!" Kawu ya waiwayo kaina fuskarsa ya murtuke Ya ce." Jamila abinda za ki yi mana kenan?" Shiru kawai na yi hawaye na bin kumatuna, bakina ya mutu murus! na rasa a wane mizani zan ajiye wannan al'amari, kiri-kiri ana kokarin kulla mini sharri. Gabadaya haka muka kwana da bakinciki da damuwa, dan Babana ma da ya dawo daga gurin sana'arsa ya samu labari bai d'ora laifin akan kowa ba sai akaina, Kawu Sammani ne kawai yace shi bai yarda da zargin da ake mini ba dole sai ya bibiyi al'amarin. Washe gari da kansa ya nufi gidan Anti Hamidan domin jin karin bayani daga gare ta. Sosai ta ji takaicin abinda Bahagon din ya aikata wato iskancin nasa ya wuce kanta ya koma kan mijinta, sharri zai yi masa, haba shiyasa ta ga ya dawo gidan fuskarsa babu walwala ashe abinda ya faru kenan. Da Kawu ya dawo gidan ya sanar da 'Yan Uwansa gaskiya lamari, Kawu Danjuma ya yarda kuma ya ji haushin hakan a cikin ransa, amma Babana bai nuna yardarsa ba, a cewarsa wai ba'a shedar mutum tunda na kai munzalin aure shekara ashirin da biyar to komai zai iya faruwa, kafin na d'auko musu abin kunya zai yi k'o'karin aurar da ni, wannan maganar ta daga mini hankali sosai! na shiga damuwa mai tsanan da adduar Allah ya kawo mini mafita a rayuwata. Na shiga zullumi! babu wanda ya damu da damuwata sai Baba Iyami, ita ce ke dan kwantar mini da hankali a duk lokacin da na shiga gurinta, amma Tokar da Baba Hama yanda na fahimta kamar suna farinciki da halin da nake ciki. Sai na yanke shawarar zuwa gurin Mamana domin samun sassauci. na nemi izini a gurin Tokar ta ce na tambayi Babana ita bata da hurumin bari na fita tunda ga irin abubuwan dana fara. Na kalleta ina jin wani abu mai nauyi a makogwarona Na ce."Tokar har yanzu zuciyarki tana zargina ko? a gabanki fa na rayu kin fi kowa sanin halina ashe za ki iya yarda da wannan sharrin? wallahi Allah ne daya ban aikata komai ba Bahago 'kage ya yi mini." Jikinta a sanyaye ta ce." Jamila ba'a shaidar mutumin yau kamar yanda babanki ya fada kin kai kin kawo, gaki nan tubarkallah nono cike a kirjinki, a yanzu babu abinda ki ke bukata sai namiji don haka ni ba zan amince da maganarki ba." Girgiza kai na yi tare da cewa; Wannan ba hujja ba ce Tokar, kada ranar lahira Allah ya tsayar daku domin ku nuna masa shaida akan abinda kuke zargina da aikatawa wallahi ban ta'ba sanin wani da namiji ba tunda nake, kuma kin san sharrin zina yana da muni! wallahi ban aikata ba, ku daina zargi na sharri ya yi mini. Shiru ta yi tana kallona da alamun rusuna a tare da ita. Na ce." Kiyi hakuri ki tambayar mini Babana ya bar ni na je kin ga na kwana biyu ban je ba." Shiru ta yi ba ta ce komai ba ta dauko goronta tana gurzawa. Da asuba ina kwance ya shigo dakin kamar yanda ya saba suka gaisa, na ta shi zaune na gaishe shi, ya amsa ba tare da nuna kulawa ba. Sai na koma na kwanta jikina duk a mace, wato Babana ya fi kaunar Bahago da ni, tunda ya kasa fahimtar matsalata. Ina jin Tokar tana rokar mini shi ya bar ni zuwa gurin Mamana yana turjewa tare da kawo hojjoji. wai dole idan ina so na je sai dai Bahago ya kai ni, don ba zai lamunci tafiyata ni kadai ba. Tokar din ta nuna yardar ta akan hujjarsa. Bayan fitarsa take sake jadadda mini maganar. Na ce." To shikkenan sai mu je tare da shi din, idan ya shigo sai ki fada masa. Muna karya kummalo ya shigo dakin yana tambayarta ruwan zafi zai yi wanka. Ina jin tana tambayarsa wankan me zai yi da sassafe! sai ya rufe ta da fad'a wai mai yasa take masa kutse a cikin al'amuransa. Da yake tana jin tsoron b'acin ransa ta 'dauko fulas dinta da ruwan zafi a ciki ta mika masa ya kar'ba ya fita daga dakin. Bayan minti talatin ya sake shigowa cikin gayu sai kamshin turare yake mai sanyi, saurin dauke kaina na yi daga gurin da yake tsaye don tunda al'amarin ya faru wata magana bata sake shiga tsakaninmu ba sai dai kallo. Ta ce." Ka yi kyau sai dai bana son wannan sarkokin na wuyanka ka da fa ka manta kakanka babban Malami ne a cikin garin nan." Ya ce." Ni ma malami ne, sanya sarkoki ba shi ne yake nuna zahirin mutum ba, tsoron Allah a zuciya yake." Sai ta girgiza kanta da cewa; Dama Babanku Danlami ne ya ce wai za ka kai Jamila gidan Babarta saboda yana jin tsoron faruwar wani abu. Ya ce." Hakan ya yi, amma sai da daddare don yanzu ina da uzuri." Da sauri ta ce " To shikkenan Allah ya kaimu lafiya." Hanya fita ya nufa yana taje tarin sumar dake kansa da mataji. To tun yamma na yi wanka na kimtsa jikina, na kalleta da cewa." Tokar ko na tafi da kayana kala biyu sai na kwana a can." Kai ta girgiza lokaci guda ta murtuke fuska, "Ina lefi ma ku gaisa ki dawo gida, zaman me za ki yi a gidan mutane." Ganin yanda ta cukune! fuska yasa na bar maganar ban sake cewa komai ba, har akayi isha'i bai shigo ba. Sai wajan tara shaura sai ga shi wai na fito mu tafi, Tokar ta ce" Anya kuwa dare bai yi ba?" Ya ce." Babu wani dare ai motar abokina za mu je." Ta ce." Da sauki tunda a motar gida ne. Ba tare da ya kalle ni ba Ya ce." Ki fito mu tafi." Ya fada bai saurari wata magana ba ya fita daga dakin. Turare na fesa a hijab dina nasa ya sauka har kasa, na daura nikab a fuskata nayi mata sallama na fito, nan na ga sabuwar mota Peugeot mai kyau a fake a can gefe, cikin raina nake raya cewa; Yaushe ya iya tuka mota? kawai dan dai ina bukatar ganin Mamana ya sa na amince da tafiya da shi, amma na san Bahago yana sawun farko gurin ma'kiya na. Yana zaune gurin driving na bude kofar baya zan shiga. Ya ce." Malama waye direbanki?" Na bude kusa da shi na zauna tare da rufe kofar. ya kwanto jikina yana jan murfin motar tare da cewa; 'Yar kauye kawai kada ki bar mana mota a bud'e." Sai da ya tabbatar da cewa murfin ya rufu sannan ya ja motar ya kama hanyar fita daga layin domin hawa babban titi. *BINTA UMAR ABBALE* *Free peges na dab da kammala. Ina Kara dai tuna muku littafin na kudi ne 1&2 free 3&4 zaku saya in Sha Allahu. Ubangiji Allah Ya yassare.* [10/27, 11:43 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE ❓* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION °°°°° AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°° Mun yi nisa sosai a Arewa Books wad'anda suke da application din su shiga su karanta daga chapter 1 zuwa 23 16 Yana tsaka da tu'kin motar ya zaro sigari daga aljihunsa ya soka a bakinsa tare da kunna mata wuta, lokaci guda wari ya cika motar da haya'kin tabar dalili duk gilashin motar a rufe suke. Tashin hankali na shiga domin a rayuwata na tsani warin taba, tari ne ya sarke ni, babu shiri na d'age niqab din fuskata na toshe hancina zuciyata na wani irin tashi. Ganin halin da na shiga ya sa ya kashe sigarin, amma ko sannu bai yi mini ba har tarin da nake ya lafa, miyau! ya cika mini baki, kawai sai na tofar dashi a kasan motar. kaina ya dinga wani irin juyawa. "Ke wace irin 'kazanta ce wannan zaki zubar mana da miyau a mota." Yana hararata yake maganar. Ko kallonsa ban yi ba na kawar da kaina ina ya mutse fuska. Shiru na 'yan mintina kafin Ya ce.'' Me ki ke ganin za mu kai wa Ummanki na tsaraba, bai dace mu shiga gidan a haka ba." Mamakin maganarsa ya kama ni, amma ban ce masa uffan ba. Na ji yana fadin.'' Ke nifa ban iya gaba ba, idan ma saboda na ji shaushi ki ke yi to kin yi a banza wallahi, kuma duk lokacin da na sake ganin kin hau babur din wani gardi kina jin d'uminsa yana jin d'uminki to ranar sai na illataki." Kallonsa na yi fuska a tamke Na ce." Idan na yi aure mijina zai juya ni yanda ransa yake so, zai yi wasa da sassan jikina, zan kula da shi sosai zan mallaka masa kaina cikin so da 'kauna." Tsayar da motar ya yi yana yi mini wani irin kallo, gabadaya ya burkice idanuwansa sun yi jawur! Sai na fara nadamar furucina, don ganin yanda kammaninsa suka sauya. Ya ce." Maimaitama maganar da ki ka yi." Cikin fargaba Na ce.'' Ba sai na maimaita ba, na san ka ji abinda na fada, aure ne zai raba ni da masifarka, kuma In sha Allahu rabbi na kusa shakar iskar 'yanci, na je na yi rayuwata cikin nutsuwa" "Waye wanda za ki aura?" Yanda ya yi mini tambayar a kufule, shi ya tabbatar mini da cewa a kusa yake domun muryarsa har wani rawa take. Sai kawai na share maganar ban ba shi amsa ba sanin da na yi ba ni da wanda zan aura ya sa na 'dauke kaina daga barin kallon masifar da yake mini. Ya fizgo fuskata muka kalli juna, jikinsa na kyarma Ya ce." Ko waye sai na kashe shi!" Ya fada cikin wani irin yanayi gashi ya tsatstsare ni da jajayen idanuwansa. Gabana na faduwa Na ce." Kisa fa ka ce?" Ya gyada kansa da sake tabbatar mini da maganarsa, rigarsa ya daga ya zura hannunsa cikin gajeran wandonsa ya fito da wata karamar bindiga! Sai na ji fitsari yana kokarin kufce mini, gabana ya dinga dukan uku-uku! ga wani uban gumi na tashin hankali da ya yi mini dabaibayi, tunani nake a raina a ina ya samu bindiga? "Da wannan zan kashe shi." Ya fada kamar wani taba'bbe! yana ta gyara bindigar. Na yi namijin kokarin yi masa magana duk da a lokacin ina cikin tsananin tashin hankali Na ce.'' A Ina k..Samu bindiga waye ya baka lasisi?" Shiru ya yi mini ya mayar da ita jikinsa ya kalle ni, lokacin gabadaya tunanina yana kansa Ya ce." Wallahi na ji maganar a bakin wani sai na sabauta miki rayuwarki.'' Furucinsa ya sa wasu zafafan hawaye kwaranya a fuskata! Murya na rawa Na ce." Rayuwar daka za'bawa kanka kenan? Ka tuna daga zuri'ar daka fito kakanmu babban Malami ne wanda ya yi shuru a duniya da riko da addini da al'kur'ani mai girma, Malam Zangina bai cancanci wannan sakamakon ba, don Allah ka tausayawa iyayenmu." Ya jima yana kallona a lokacin da nake ta sharbar kuka! tsabar tashin hankalin ganinsa da bindiga,duk da ina jin haushinsa amma ina tausaya masa mutukar hukuma ta kama shi da irin wannan kayan ta'adin, tabbas ba shi kadai ba, mu kan mu, mun shiga bala'i.'' "Ni dai na fada miki duk wanda ki ka fadawa a cikin gidanmu to rayuwarki tana gagari, Bindiga kuma saboda Ke nake ajiyeta da ita, babu wani mahalukin da zai aure ki muddin ina raye." Maganarsa ta jefa ni cikin tunani, kawai sai na tsinci kaina da fadin." Idan baka bari an aure ni ba kai zaka aure ni?" Idona a tsaye a kansa na yi masa tambayar. Yasa hankici ya goge gumin goshinsa, ba tare da ya kalle ni ba Ya ce." Ni me zan yi dake ba kya cikin jerin matan da nake da burin aure, kawai dai bana ra'ayin wani Matsiyaci ya aure ki." Wani kuttun takaici ya tsaya mini a wuya, ido na zuba masa ina wani tunani a kansa, da sauri na rike hannuwasa da yake driving, Na ce."Ka tsayar da motar idan ba haka ba sai na yi sanadiyar da duk muka rasa rayuwarmu." Cigaba ya yi da tukar mota bai kalle ni ba 'karfina duka na tattara! na shaki wuyansa! sitiyarin motar ya kufce daga hannunsa motar ta fara tangal-tangal! a hanya. Ihu! yake kurmawa yana kiran Innalillahi wa'ina ilahi raji'un! kokari yake ya tsayar da motar abin ya gagara, saboda na turmushe shi! ga hannuwana shake da wuyansa! dukansa kawai nake ina fadin." Mutuwar mu ta fi akan wannan rayuwar da muke, ka zame mini masifa, bana bukatar wannan rayuwar gwara duka mu mutu! sai mun mutu! za mu mutu!" Sambatun da nake kenan ina naushinsa ta ko'ina, hawaye da majina sai tsiyaya suke, shi kuma sai kokarin tsayar da motar yake har dai ta gangara wata hanya, Allah ya tsayar da ita, Ya dinga nanata Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un!. Kafin ki ce kwabo jama'a sun baibaye motar. Na yi saurin sauka da jikinsa ina goge fuskata, niqab dina na d'aura, shi kuma ya bude motar ya fita yana magana da mutune, ganin haka yasa ba tare da ya lura ba na bude motar na fita, hanya na mika na fara tafiya ina tikar kuka gwara na shiga duniya akan rayuwata a gida daya da Bahago! Bayana ya biyo yana ta magana na yi masa banza, ya tare gaba na, "Wai ba zaki tsaya ba." Ya fada da alamun tashin hankali a tare da shi. Ture shi na yi zan wuce ya gaura mini mari a kumatu! yana wani irin nishi! Kawai sai na kama shi da kokawa! dukansa nake ta ko'ina kamar mahaukaciya duka da cizo! Ya zube kasan 'kafata, ya rike da kyau! jikinsa sai wani irin rawa yake, kafafuna ya rike sosai! nayi nayi na kwace kafata na kasa saboda rikon tsauri ya yi mini. "Allah Ya baki hakuri." Kalmar da ta daki kunnena kenan. Abinda bai ta'ba faruwa ba a tsakaninmu, duk lefin da zai yi mini baya bani ha'kuri! sai jikina ya yi sanyi, jin yanda jikinsa yake rawa kalmar hakuri kuma ya fadi ya fi sau biyar. Murya a dashe Na ce." 'Karya ka ke, kwanaki a gidan Anti Hamida haka ka yi, sabida haka ka kyale ni na shiga duniya rayuwa a tare da kai masifa ne." Sosai ya rungume kafafuna" Ba zan iya barin ki ba, kin ga amana na dauko ki, mai ki ke so ya faru idan na koma gida babu ke, ina tausayawa Babanmu Danlami, idan akan maganar da na yi ki ke wannan abu to na janye babu ruwana da mijin da za ki aura." Shiru na yi masa ban ce komai ba. Ya ta shi tsaye yana kallona. A raunane Ya ce." Wuce mu tafi kada mu zama abin kallo a hanya, ga dare ya yi." Dauke kaina na yi don har yanzu haushinsa nake ji. "Jamila." Sunana da ya kira yasa na kalle shi, nan na hango taruwar ruwan hawaye a cikin gidanuwansa. Ya ce." Mai ki ka ga ni a tare da ni?" Shiru na yi masa, Sai ya rike hannuna yana ja na haka muka shiga mota, ya kunna a hankali ya hau titin muka d'auki hanya. Mun yi nisa sosai da tafiya ya dan kalle ni tare da cewa; Jamila ashe ba ki da hankali waye ya fada miki na shirya mutuwa yanzu? wato ke daga an yi miki abu sai ki ce za ki kashe kanki, shin kin san hukuncin wanda ya kashe kansa a gurin Allah kuwa?" Cikin wani irin yanayi ya kai karshen maganar. Kuma tunda nake da shi bai ta'ba yi mini magana cikin kalami mai dadi ba sai yanzu. Jin na yi shiru ban ba shi amsa ba Ya ce." Ka da ki sake irin wannan gangancin, ba don kowa sai don mahaifinki." Na ce." Kai ma kada ka sake shiga rayuwata banza d'an-iska kawai d'an-ta'addah." Na d'auka zai yi mini wani abu kawai sai na ga ya yi murmushi bai sake wata magana ba har muka isa gidan Mamana dake Unguwar Bolari. Ya samu guri ya yi parking, ba tare da na ce masa komai ba na bude motar da sauri na fita na shiga gidan ban saurari maganar da yake mini ba. Ga mamakina kawai sai na ga ya shiga gidan babu neman iso har suna wasa da dariya da maigidan. sai na shiga tunani har yaushe suka san juna da sabo ya shiga tsakaninsu. Da fara'a da girmamawa Mamana ta shimfida masa dadduma fuskarta a washe suka gaisa har tana tambayarsa bayan rabuwa. Wai ashe yana zuwa gaisheta idan ya bushi iska amma bai ta'ba nuna mana ba. Ya ce." Wallahi ayyuka ne sukayi yawa, k'arfin zaman nawa yana legos, yanzu ma hutu na zo shine Na ce." Bari na shigo mu gaisa, Babanmu Danlami ya ce na kawo miki Jamila ta gaisheki." Yanda yake magana cikin kaskantar da kai da girmamawa shine abinda ya fi ba ni mamaki! a gaban idonta yana girmamata, amma a bayan idonta yana zaginta, sai na ji duk guiwa ta tayi sanyi duk wasu maganganun dana k'ullo domin na fada mata ina da tabbacin ba zata yarda ba duba da yanda na ga ya samu shiga a gurinta sai hira suke ni ina zaune kamar almajira" Ya dan gyara tare da zira hannu cikin aljihu ya fito da kudi masu yawa ya ajiye mata a gabanta. Ta dinga fadin." Ali wai baka gajiya da wahala ne? duk zuwa da hidimarka to Allah ya yi maka albarka." Ya amsa da "Ameen yana sinne kansa Ya ce." Ina jiranki a waje idan kun gaisa sai ki fito mu tafi" Kukan da nake dannewa ya kufce! Cikin zafin zuciya Na ce." Babu inda zan je, na riga na dawo hannun Mahaifiyata! munafiki macuci azzalimi!" Sai ya sunkuyar da kansa da alamar damuwa a tare da shi. Ita kuwa Mamana rufe ni tayi da fada! sai na rungumeta ina rusa kuka tare da fadin." Ba ki san halin da nake ciki ba ne shiyasa ki ke kokarin tura ni mahallaka! wannan da yake tsaye a gabanki rayuwata yake nema." Ta ture ni daga jikinta tare da cewa; Ni ba zan yarda da maganarki ba tunda ga shi a gabana kin kuna mini zahiri, da Ali shine yake nuna miki k'iyayya sabida halin kuruciya, amma yanzu shi yake kula dake da d'awainiya dake, ni babu abinda zan masa sai addu'a, saboda haka dole ki koma domin nan ki ke da madafa.'' A sanyaye kamar wani mumini, Ya ce." Wallahi haka muke fama da ita a gida, taurin kai ne da ita, jar hanzu kiyayya take nuna mini, abubuwan da suka faru a baya ni a ganina duk kuruciya ce, Jamila 'Yar-uwata ce sai inda karfina ya kare a kanta." Ta ce." Je ka waje yanzu za ta fito ku tafi kada ka damu, na san ai lefin duk nata ne." Ya dan rusuna da cewa" To shikkenan Mama Allah ya bamu alheri." Yana fita ta rufe ni da fad'a har tana kokarin yi mini baki abinda ya tsorata ni kenan, na shiga bata hakuri tare da yi mata alkawari In sha Allah zan yi yanda take so, haka na tashi jikina duk a salube ina kara jadadda makircin Bahago a cikin zuciyata, Wato ya bi dare da rana ya siye iyayena, ni kuma yana azabtar da ni, ban san ya rayuwata zata kasance anan gaba ba.'' Leda viva ta ba ni cike da kayayyaki na karba na yi godiya na fito na sake riskar maigidan suna hira da shi, har kasa na tsuguna na yi masa sallama ya dauki dubu biyu ya ba ni, jiki ba kuzari na shiga mota na zauna kaina na wani irin sarawa! *Free peges na dab da kammala. Masu himma sun fara biya* *Regular #500 posting sau d'aya a rana.* *Vip 1k posting sau biyu a rana* *Via 0542382124...Binta Umar gtbank a tura shedar biya ta wannan lambar 07084653262 idan kati za a turo ayi mini mgn na Fadi irin wanda nake so. Mutanan Nijar Dala Dari VIP jakka daya katin Airtel za ku tura mini hotonsa* *BINTA UMAR ABBALE* 07084653262 08089965176 [10/27, 11:48 AM] bintaumarabbale: °°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°° Mun yi nisa a arewa books wad'anda suke da application din su shiga su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe. 17 Sha biyu saura na dare muka isa gida, kuma a daidai lokacin Babana yake tashi daga gurin sana'arsa ta sayar da shayi da biredi sai mu ka yi kicibus da shi yana k'okarin shiga cikin gida ashe shi kuma Kawu Sammani yana zaune a kan dakalin jikin gidanmu yana dakon dawowarmu. Da sauri na fara 'kokarin bude motar domin fita. Ya rike hannuna yana dakatar da ni. Harararsa na yi ina jin wani irin haushinsa a cikin zuciyata, Ya ce." Ka da ki 'kara kira na da 'Dan-daba! ko d'an-sara suka wannan shine; gargadi na dake na k'arshe!" Hannuna na fizge na bude motar na fita da tunanin irin kutunguilar da zan shirya masa. Kawu Sammani ya tare ni yana tambayata, sai kawai na fashe da kuka jikina sai karkarwa yake na dinga jan 'kafafuna da kyar! Hannnuna ya rike muka shiga gidan, duk suna zazzaune! sun yi jugum-jugum! na zube kasa tare da had'e kaina da guiwa na dinga rusa ihu! Lokacin suka shigo gidan shi da Babana. Babu zato Kawu Sammani ya zabga masa wani bahagon mari! jikinsa na rawa Ya ce." Me ka yi mata?" Da sauri Ya ce." Ban yi mata komai ba Baba." Ya sake fitar da hannu ya tsinka masa wani marin! ya cakumi wuyansa tare da fadin." Ba za ka fada mini gaskiya ba?" Babana ya rirrike shi, Kawu Danjuma Ya ce." A bi komai a hankali, amma akwai alamun tambaya a wannan fitar ta su." Babana dai duk jikinsa ya yi sanyi, ya gaza furta komai, kawai dai ya rirrike dan-uwansa domin hana shi abinda yake shirin aikatawa na had'a k'wanji da d'an cikinsa. Shi kansa Bahago din ya shiga damuwa mai tsananin gaske ganin yanda nake tikar kuka! Baba Iyami tana rarrashina tare da tambayar me yake damuna? Cikin kuka mai tsanani Na ce." Can 'kasa ne yake mini zafi da k'yar! nake motsa 'kafata!" Tsakar gidan ya yi tsit! kowa yana saurarata. Na cigaba da Cewa; Bayan ya kai ni gurin Mamana sai ya d'auke ni ya kai ni hotal a can ne ya raba ni da budurci na!" Suka fara salati tare da kiran sunanan Allah. Tokar kuwa bakinta ya mutu murus in banda kuka babu abinda take. Bahago da sauri ya kama hanyar fita daga gidan, Kawu Sammani ya dawo da shi, kawai sai ya rufe shi da duka! muryarsa tana rawa yake fadin." Abinda za ka yi mini kenan? cin zarafin da za ka yi wa d'an-uwana kenan? Wallahi na rantse da zatin Allah mutuncin Jamila ba zai tashi a banza ba, sai na dauki mataki a kanka!" Baba Hama na kuka ta yi saurin bar gurin cikin damuwa mai tsanani. Kawu Sammani ya dinga dukansa shi kuwa yana tsaye ya gaza ta'buka komai, gabadaya kansa ya kulle ya rasa hanyar da zai bi gurin kare kansa. Tokar ta dakatar da Kawu domin ganin yana 'kokarin tsinewa d'an nasa, Ta ce." Ahir Sammani ka iya harshenka akan yaron nan, kana addu'a ma ya aka cika ballanatana ka tsine masa, abinda dai ake gudu ya faru sai a barwa Allah ikonsa, zuwa gobe zan yanke hukunci kowa ya je ya kwanta sai Allah ya kaimu gobe. Hukuncin Tokar ya sa kowa ya je ya kwanta da zullumi a cikin ransa. Ni kuwa raina fari tas na kwana, sai dai duk lokacin da zan farka daga bacci zan ga Tokar zaune akan shimfidarta haka ta kwana bata rintsa ba. Washe gari da safe bayan mun karya kummalo kowa ya hallara a dakinta, ina gefe a zaune ya shigo dakin kamar wanda k'wai! ya fashewa a ciki ban ta'ba ganin sadudarsa ba sai yau, ya nemi guri ya zauna yana gaishe da iyayansa, Kawu Sammani dai ko kallonsa bai yi ba balle ya amsa gaisuwarsa. Tokar ta gyara zama da cewa; Tunda wannan gaddara ta gifta to sai mu barwa Allah lamarinsa, mu kuma gode masa da ba 'yar wani ya aikatawa hakan ba." Numfashi ta sauke kafin ta cigaba da cewa; Aliyu ba shi kad'ai yake da lefi ba har da ita Jamilan duk ababan tuhuma ne, saboda haka; Iyami za ta kai Jamila asibiti domin a tabbatar da cewa babu wani abu da zai kawo mana kokwanto, idan an tabbatar da sahihancin lafiyarta sai ta yi istubura'i, sannan kai Bahago za ka aureta ko da baka sonta, idan ya so daga baya sai ka auri wacce ka ke ra'ayi tunda dama Ubangiji hud'u ya hallata maka." Kuka na rusa! tare da cewa" Tokar wane irin Istubara'i zan yi sai kace wacce tayi yawon dandi(Karuwanci) wallahi ban ta'ba kusantar zina ba, kuma ni babu wani istubura'i da zan yi." Babana ya kawo mini duka, Kawu Sammani ya rike hannunsa. Tokar ta ce." Kun dai ji da kunnenku tana fad'in ba ta ta'ba kusantar zina ba, wannan ma zai tabbatar muku da cewa; Sharri ta yi masa, ko da Bahago yana lalata yaran mutane a waje ba zai yi lalata da 'yar uwarsa ba. Kawu D'anjuma Ya ce." Tokar ba'a shedar d'an yau dukkaninsu babu wanda za mu yarda da maganarsa, hukuncin da ki ka yanke shine; daidai, domin ba za mu yarda su lalata mana suna a duniya ba." Gyaran murya ya yi, Yace." Zan rantse muku da wanda raina yake a hannunsa ban aikata abinda kuke zargina da shi ba, wallahi tallahi sharri ta yi mini, amma na bar komai a hannun Allah, Ni zan aureta duk da bani da tabbacin samun budurci a tare da ita, zan bi Umarninku kuma zan yi biyayya da hukuncinku." Cikin ladabi da 'kaskantar da kai yake magana, duk ya zama kalar tausayi. Ni kuma maganar da ya fada akai na ita ce damuwata, wato yana kokarin wanke kansa yana yi mini k'age, so yake ya tabbatar musu da sharrin da ya k'ulla mini a kwanaki har da cewa; ba shi da tabbacin samun budurcina. Gabad'aya na rasa YA ZA A YI na kare kaina, idan na yi yun'kurin magana Babana sai ya buga mini tsawa! dole na yi shiru ina sauraransu, da yake ya iya tsara kalami da ladabin k'arya sai da ya raunatar da zuciyarsu suka mayar da hankalinsu kansa suna ta sauraran 'kanzon kurege! Hawaye masu zafi suka dunga gararanba a farfajiyar fuskata! duniyar ce gabad'aya ta yi mini zafi! na dinga tunanin yanda zan yi rayuwar aure da shi, wanda shi kuma bai nuna komai ba, godiya ma ya ke yi, Tokar tana k'ara jadadda masa cewa; Bayan ya aure ni ai yana da ikon auran mata uku tunda Allah ya halasta masa, zai aure ni ne domin ya rufa mini asiri. Haka taro ya watse! ba ni ga tsuntu! ba ni ga tarko! na shiga mawuyacin hali da zullumi da tunanin rayuwar da zan fuskata a hannunsa. Haka na cigaba da wanzuwa cikin damuwa matsananciya ga Babana ya dauki fushi da ni, na rasa ya zan yi da raina, dole na same shi ina kuka na shiga ba shi hakuri duk da ban san laifin da na yi masa ba. Fuskarsa a turbune Ya ce." Muddin kina so na yafe miki sai kin nemi afuwar yaron nan Aliyu shine dalilin da zai sanya zan daina fushi dake." Shiru na yi ina nazarin maganarsa, Na nemi afuwar Bahago akan wane lefi? shine abinda nake tunani, a ganina ni ya kamata a nemi afuwa ba shi ba, to don samun nutsuwa da kwanciyar hankalina ya sanya na amince da umarninsa. Sai ya d'ora da fadin." Kuma kada ki kuskura na kara jin kinyi wata magana akan hukuncin da Tokar ta yanke, shi da yake Namiji ma ya amince bai yi mana gardama ba sai ke mace, sai yanzu na k'ara gazgata maganar Tokar cewa; Duk wannan iyashegen da ki ke da sanya hannun Uwarki a ciki, to zan sa kafar wando daya daku, kuma daga yau kin daina zuwa gidanta." A sanyaye Na ce." Baba ka yi hakuri, wallahi babu ruwan Ummana a cikin wannan maganar kada ku zargeta. Tsaki Ya ja tare da cewa" Ni dai na fada miki, ki nemi afuwar Bahago, kuma duk abinda zai biyo bayan al'amarin kada na ji kada na ga ni." Na ce." In sha Allahu zan yi maka biyayya Baba." Ba tare da yace mini komai ba ya fita daga gidan. Daran ranar misalin karfe tara na ga gilmawarsa zai shiga band'aki, dama na kud'iri aniyar bin umarnin mahaifina, sai da na tabbatar ya gama kintsa jikinsa sannan na nufi dakin nasa dake zaure Sallama na yi kafin na tura kofar dakin. Shamsu ne kawai a cikin dakin a zaune yana danna wayarsa. Ya wani washe baki yana kallona. Na gyara fuskata babu fara'a Na ce." Baya nan ne?" Yana kashe mini ido Ya ce." Ya dan fita yanzu zai dawo amma, ki shigo ki zauna mana." Harararsa na yi na juya da nufin fita, lokacin shi kuma zai shigo dakin sai mukayi karo! jikinmu ya had'u, na yi saurin kaucewa gabana na bugawa, Ya sunkuya ya dauki f-cap dinsa da ta fadi a gurin, wani irin kallo yake mini, kafin ya juya kan Shamsun shima yana watsa masa mugun kallo. Gabad'aya yanda na fahimta kamar ya na yi mana kallon zargi. Ya kalle ni fuskarsa a turbune! "Menene?" Ya fada idonsa a tsaye a kaina. Na ce." Ba komai." Juyawa na yi da nufin fita. Na ji Shamsu yana fadin." Ni na kira ta domin ta zo mu yi zance, ai na fad'a maka irin tsananin son da nake mata." Ina jin lokacin da yake fad'in." Sai dai kuma ka yi hakuri dab take da ta zama matar wani." Fita na yi daga dakin, jikina duk a sanyaye! Shamsu Ya shiga tashin hankali mai tsanani, furucin abokinsa ya girgiza shi, Ya rike kafad'arsa tare da cewa; Ka fad'a mini gaskiyar lamari abokina da gaske anyi wa Yarinyar nan miji amma baka fada mini ba." Ya ce." Ba zan yi maka karya ba, gaskiya na fa'da maka, sai kuma ka bi wani sarkin, wannan dai ta kufce maka."Shamsu ya rasa ina zai tsoma ransa, a kufule ya tashi tsaye tare da cewa" Wato ba zaka jajanta mini ba sai bakar magana da ka ke lafto mini, ni a ganina abota ba ta cancanci haka ba, idan kai ne ka nuna kana son kanawata da aure sai inda karfina ya kare, amma kai yanda na lura kamar kana adawa da soyayyata da Jamila shiyasa ka kasa shige mini gaba har wani ya yi mini kutse! wallahi ban zaci haka daga gare ka." Shi ma Bahago din kasa hakuri ya yi, cikin fushi ya fara mayar masa da martani masu zafi! wanda suke nuni da tsantsar kishi! hayaniya ta 'barke a tsakaninsu! suka dinga cacar baki! Shamsu a fusace! ya fita daga dakin zuciyarsa na yi masa wani irin zafi, bai taba tsammanin abokin nasa zai masa haka ba. *NORMAL #500 POSTING SAU D'AYA A RANA VIP 1K POSTING SAU BIYU A RANA. ACCOUNT 0542382124...BINTA UMAR GTBANK IDAN KATI ZA A TURO AYI MINI MGN DA WANNAN LAMBAR NA FAD'I WANDA NAKE SO. 07084653262 A TURA SHEDAR BIYA, MUTANAN NIJAR DALA DARI VIP JAKKA DAYA KATIN AIRTEL ZA A TURA MINI HOTONSA TA WHSAP* *BINTA UMAR ABBALE* *07084653262* *08089965176* [10/27, 11:49 AM] bintaumarabbale: °°°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°°° Mun yi nisa sosai a arewa books masu bukatar farkon littafin su je can su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe. 18 Ranar Lahadi ita ce ranar ba'kinciki a cikin kudin tarihin rayuwata, ranar da duk lokacin da ta zagayo sai na zubar da hawaye dalilin abinda ya faru da ni. Wato tun da garin Allah ya waye nake jin fad'uwar gaba, ga saman idanuwana da suke rawa, a sanyaye nake fad'awa Tokar halin da na riski ki kaina a ciki. Nan take ce mini na dinga kiran sunan Allah a duk lokacin da gabana ya fadi, maganar rawar ido kuma mutane sun riga sun canfa alheri ne ko akasinsa. Cikin zuciyata na ce Allah ya sa alherin ne. Bakina babu dadi, haka na ci abincin dare na koma na kwanta ina jiran isha'i ta yi na gabatar da sallah tunda ina da alwala. Muna hira da ita sama-sama. Bahago ya shigo dakin yayi kwalliya sai kamshin turare yake, ya kalle ni tare ba ni umarnin share masa dakinsa wai zai yi baki abokanan sana'arsa ne za su kawo masa ziyara. Tokar ta ce."Aikuwa dai ba ta jin dadin jikinta tun safe haka take malelekuwa a kwance. Dakin ya shigo ya tsaya a kaina yana kare mini kallo, da yake karamar riga ce a jikina duk sai na tsargu! ga ni nake kamar kirjina yake kallo tunda rigar mai fadin wuya ce, gashi ban sa rigar nono ba duk saman breast dina a waje. Hannu nasa na tattare saman rigar, na tashi zaune ina laluben dankwalina da ya fadi. "Me yake damunki?" Ya fada yana bin ilahirin jikina da kallo." Dankwalin na warware na rufe jikina dashi na matsa gefe guda ba tare da na ba shi amsa ba. Kawai sai na ji saukar hannunsa a wuyana yana tattaba ni. Hannun na buge! ya sake mayar da hannunsa kan kirjina. Kuka na sa tare da cewa"Tokar ki yi masa magana yana tattaba mini jiki." Ta ce." A'a Jamila mutumin da ya zo domin duba lafiyarki shi za ki yi wa sharri kuma? Ina zaune ina kallo bayan hannunsa kawai yasa a wuyanki kuma haka akeyi wa marasa lafiya." Ya mike tsaye yana cigaba da kallona gabadaya duk na takura! kwana biyu haka yake mini irin wannan masifaffan kallon tun bayan da maganar aure ta shiga tsakaninmu. Babana ya shigo dakin ya riske abinda yake faruwa, Tokar ta yi masa bayani, a maimakon ya saurari Uzurina sai ya rufe ni da fada, wanda yake bala'in soya mini zuciya, haka ina rangaji da hawaye gaja-gaja! a fuskata na tafi domin yi masa sharar daki kamar yanda ya bukata. 'Dakin ya biyo ni, ya tsaya yana kallona ina kuka ina diri-diri! duk na rasa ma da abinda zan fara dalilin dakin a hargitse yake rigunansa da takalmansa undis da sauran tarkacensa, Allah yasa ma da wutar lantarki shine sau'kin abun. " Ki yi sauri ki dan gyara abinda ya samu ba'kin kunya ne wallahi." Ya fada yana kallona, ban tsaya na kalle shi ba ballanatana na ba shi amsa na fara gyara abinda na ga zan iya, cikin zuciyata ina mamakin sakalcinsa, komai a hargitse babu gyara, abin sai a hankali. Ganin naki sauraransa yasa ya kama ya hanya ya fita, hakan ya ba ni k'warin guiwar yin aikin. wutar lantarkin suka d'auke komai ya tsaya sai na fara lalubar hanyar fita domin dauko fitila. Na ji an rungume ni tare da tura ni cikin d'akin na fadi kasa. Cikin zafin nama na tashi tsaye a lokacin na ji an kulle kofa tare da zura sakata. Bakina na rawa Na ce." Meye haka ina yi maka wahala zaka tunkud'e ni na fadi, ka bud'e kofar na je na dauko fitila ko ka kunna mini hasken wayarka na k'arasa. Ina maganar ina laluben hanyar fita. Aka sake tunkud'a ni na fadi kasa! kafin ma nayi wani yunk'uri! ya iske ni, fuskata aka daure tamau! na daina ganin komai. Na fara shure-shure da kafata da hannuwana domin ceton raina, numfashina baya fita sosai gabad'aya kaina ya juye. Tashin hankali mai tsanani na shiga lokacin dana ji nauyin mutum a kaina ya d'aure mini kafafu! da hannu, yana cukun-cukun! cire mini kayan jikina Innalillahi-Wa'ina ilaihi raji'un! Ita ce adduar da na dinga nanatawa a cikin raina. jikina ya shika babu kwari ko na kwabo, ba ni da kuzarin taimakon kaina, na san dai na shiga wani yanayi na tsantsar tashin hankali da nadamar kasantuwa ta a duniyar, shikkenan Bahago ya samu damar da yake bu'kata ya raba ni da budurcina, to dama ya yi hakuri an daura mana auran sai ya yi duk abinda yake so bisa sahalewar Ubangiji. Sai da ya tabbatar da cewa ya ratattaka mini mutunci sannan ya sauka daga kaina. Ya kwance mini k'afa da hannu, amma bai kwance mini fuska ba, ina kwance magashiyan! na ji ya bude kofar dakin ya fita. Tsabar soyawar zuciya da tashin hankali yasa idona bushewa, kukan na ke gayyata amma yaki zuwa, sai wani irin suya da k'irjina yake mini, wani mugun abu mai nauyi ya tsaya mini a wuya ya tokare! Na dinga kici-kicin! ta shi zaune abin ya faskara! domin daga na motsa kafata zan ji wani d'an karan zafin da tunda uwata ta haife ni ban ta'ba jin irinsa. Baki na bud'e tare da 'kwala kiran sunan Tokar! a tunani ko za ta ji, shiru babu alamun motsin mutum. "Ummana!" sunan da sake kira kenan, a lokaci ne kuma wasu masifaffun hawaye suka fara tsere a kumatuna, gudu suke kawai babu k'akkautawa! "Ummana rayuwata tana cikin garari!" maganar nake ina rintse idona tare da jin wani gagarimin ciwon kai! tamkar zai tsage! gida biyu, sai kuma na ji kamar ana d'addaure mini kafafu! da igiya! nayi-nayi na motsa na kasa, a hankali a hankali na daina ganin komai, tun daga lokacin ban kara sanin inda kaina yake ba. Cikin sauri ya tura kofar dakin ya shiga, duk a tunaninsa ta kammala aikin, fitilar wayarsa ya kunna yana haska dakin. Ganinta a kwance magashiyan akan katifarsa shine abinda ya bashi mamaki! ya san dai haka kawai ba zata kwanta a shimfidarsa ba. Ya nufe ta gadan-gadan! gabansa na dukan uku-uku! tun kafin ya 'karasa ya fara fahimtar abinda yake ya faru. Shimfidar katifarsa mai haske tayi caka-caka da jini, ga Jamila a kwance haihuwar Uwarta! Ihu! ya kurma! tare da kiran sunanta "Jamila!" sai ya zube a gurin jiki na karkarawa! ya tarairayota jikinsa yana duddubata. kafin ki ce kwabo hawaye sun fara tsere a saman fuskarsa, abinda bai ta faruwa ba a tarihin rayuwarsa ko mutuwa akayi sai da ya yi kukan zucci! yau gashi yana kuka kariris! tare da kira sunanta yana jijjigata "Jamila!" Sautin muryarsa ya yi amsa kuwwa! a gidan gabad'aya kowa ya fito kai tsaye d'akin nasa suka nufa. Tokar da rarrafe ta isa tunda babu kafa jan jiki take. Kawu Sammani da 'Danjuma suka dinga rige-rigen shiga dakin, cikin tsananin tashin hankali da rawar jiki suka same shi rungume da ita a jikinsa kamar sabon mahaukaci yana sambatu. "Ni za'ayi wa a haka? na rantse da wanda ya busa mini numfashi sai na rama! sai na kashe ko waye! Ni Ali na haifu! idan ni d'an halak ne sai na d'auki fansa!" A lokacin da yake maganar bakinsa duk ya tara wata irin kumfa, jijiyoyin kansa sun yi rudu-rudu! ga Jamila a rungume a jikinsa yasa d'ankwalinta ya rufe mata tsaraicinta. Kawu 'Danjuma ya kunna fitilarsa mai hasken gaske dakin ya gauraye da haske. Lokacin ne kowa ya fara fuskantar abinda ya faru, suka fara neman karin baya ni daga gare shi, nuna musu shimfidar katifarsa ya yi, yana cewa" Ban san ko waye ba, wanda ya yi mini wannan ta'addancin ni Ali rayuwarsa zan nema! sai na aika da shi da barzahu!" Kawu Sammani ya buga masa tsawa tare da cewa; Ka yi mana bayani shashasha kawai!" Hannu yasa ya sharce! gomin fuskarsa Ya ce." Na fita na bar ta tana gyara mini d'aki na dawo na risketa cikin jini a kwace, ko waye ya aikata mini haka sai na zama ajalinsa." Cikin fitar hayyaci yake maganar yana wani irin zabure-zabure! Tokar da Baba Iyami kuka kawai suke al'amarin ya gigitasu! sosai, shi kuma Kawu Sammani ya'ki gazgata lamarin, ya fi d'ora zarginsa akan yaron nasa. Tashin hankali wanda ba'a sa masa rana, Kawu Sammani a gurin ya yanke jiki ya fad'i, sai da ya d'auki kimanin minti talatin kafin ya dawo hayyacinsa. *NORMAL GROUP #500 POSTING SAU D'AYA A RANA. VIP 1K POSTING SAU BIYU A RANA. ACCOUNT 0542382124 BINTA UMAR GTBANK A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR 07084653262. IDAN KUMA KATI NE MTN SAI DAUKI HOTONSA A TURA MINI. MUTANAN NIJAR DALA DARI. VIP KUMA JAKKA DAYA ZAKU KANKARE KATIN AIRTEL KU TURO MINI DA HOTONSA* 07084653262 08089965176 *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:49 AM] bintaumarabbale: °°°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°°° Mun yi nisa sosai a arewa books masu bukatar farkon littafin su je can su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe. 19 Lokacin da Kawu Sammani ya dawo hayyacinsa kuka ya dinga yi kariris! ganin halin da Jamila ke ciki ya yi masifar d'aga masa da hankali, har yanzu kuma ya ki yarda da rantse-rantsen da Bahago yake akan cewa; Ba shine ya keta mata rigar mutuncin ba. Shi duk ya susuce ya zama kamar zautacce sai cin laya yake tare da d'aura d'amarar mur'kushe duk wanda ya yi masa wannan ta'addancin! Kawu Sammani ya fusata! ya dinga gaura masa mari jikinsa na wani irin karkarwa! sai wasu irin sambatu! yake yana 'kokarin sake fad'uwa. Ganin haka yasa Kawu Danlami ya kama Bahagon din ya fita da shi waje. Ya gargade shi da cewa; kada ya kuskura ya sake shiga gidan har sai gari ya waye. Haka kowa ya kwana cikin damuwa mai tsanani tashin hankalin ya assasawa Tokar tsinkewar gudawa mai tafe da atini! tun tana iya hawa fow! har ta yi laushi! ta fara sakin kashin a jikinta, kuka take wi-wi! tana kallon jikarta Jamila dake kwance hallitar jikinta ta jirkita! 'Kafafu sun lauye tun daga guiwa ba ta iya motsa ko'ina sai dai a kwantar a tayar, babu magana baki ya karkace! idanuwanta sun juye! amma a haka duk wanda ya shigo tana gane shi sai dai babu magana sai uban hawayen da yake kwaranya a kumatunta. Tashin hankali! kowa kuka a gidan, mai dauriyar cikinsu Mahaifinta addua kawai yake a zuciyarsa yana kukan zucci! Ita kuwa Anti Hamida rungumeta tayi a jikinta suka dinga tikar kuka! gabad'aya aka rasa mai rarrashinsu. Bahago kamar zautacce haka ya zama ya kai ya kawo har garin Allah ya waye. tashin hankalinsa ya 'kara ninkuwa a lokacin da le'ka dakin Tokar ya hangi Jamila a kwance cikin firgitaccen yanayi! sai kawai ya kulle kansa a d'aki ya dinga zubar da hawaye yana bunkawa cikinsa hayaki! Babban damuwarsa neman wanda ya aikata masa wannan ta'addancin, zuciyarsa tana sake jadadda masa irin rabuwar da sukayi da Shamsu, kuma tun fil-azal Shamsu ya nuna zulamarsa akan yarinyar, tabbas yana zarginsa a cikin zuciyarsa, amma ba zai yanke hukunci ba sai ya tabbatar da gaskiyar lamari. Zanin katifar da akayi dabdalar akai ya d'auko yana sake dubawa, jinin budurcin Jamila a bushe a jiki, ya dukunkune! zanin ya jefar dashi, tsaye ya mi'ke ya hau gwara kansa da bango (garu) ya kurma wani ihu! tare da fad'in" Sai na rama!" Billahilazi sai na yi kisan kai." Sai kuma ya zube 'kasan gurin ya sa hannu biyu ya dafe kansa hawaye suka shiga tsare a saman fuskarsa, har duniya ta nad'e ba zai ta'ba daina zubar da hawayen bakin-ciki ba. Cikin gidan kuma Kawu 'Danjuma ne ya d'auko likita domin ya dubata, duk ya gama aune-aunensa bai ga komai ba, domin su a tunaninsu ko jininta ne ya hau sakamakon abinda ya faru, likita ya tabbatar musu da cewa babu ko daya lafiyarta lau, kawai dai ya bata magunguna karfin jiki tare da alkawarin turo abokiyar aikinsa Mace ta zo ta duba can 'kasa gurin da al'amarin ya faru. Bayan fitar likitan Anti Hamida ta tarairayota ta daidaita mata zama, tana hawaye ta fara bata abinci tana karba a hankali take girgiza mata kai wai ta daina kuka. Anti Hamida tana kukan Ta ce." Tausayinki nake ji Jamila ke kuma irin taki kaddarar kenan. Tokar dake zaune tana fama da pampas saboda gudawar ta ki tsayawa shine ake sa mata pampas ta muskuta ido duk ya zurma Ta ce " Hamida na fi ki tausayin Jamila dan ina tuna ranar da 'kaddarar za ta afku yini tayi a kwance har take fada mini halin da take ciki, na ce ta dinga kiran sunan Allah. ashe wannan tsautsayin ne zai gifta, Cikin zuciyata ina zargin ba mutum ne ya kusanci Jamila ba aljani ne bayan ya gama lalata da ita shine ya jirkita mata hallita." Anti Hamida Ta ce." Tokar don Allah ki daina sa maganar jinnu a cikin rashin lafiyar Jamila, mu yi mata addua kawai domin ita kadai take bukata a halin yanzu." Tokar ta share guntun hawayen da ya d'igo kumatunta a sanyaye ta ce." Shikkenan Allah ya bata lafiya ya kuma tona asirin wanda ya yi mana wannan cin mutuncin. Bayan kwana biyar Bahago duk ya susuce! daga zarar ya le'ka dakin Tokar su ka yi ido hudu da Jamila sai ta fashe da kuka ta dinga nuna shi da hannu Hakan yana mugun daga masa hankali, duk ya rame ya lalace! fargaba da rashin kwanciyar hankali sun yi masa dabaibaiyi duk daran duniya baya iya rintsawa, sai hakan ya haddasa masa matsanancin ciwon kai dole sai da ya kai kansa ga likita ya ba shi magani, amma duk da hakan bai samu sa'ida ba sai da ya fara afa 'kwayoyin gusar da hankali sannan ya samu salama ya fara bacci wanda yake tattare da mafarkai marasa kan gado, haka yake tashi a firgice! kamar mai tabin hankali. Yau din ma duk da ya afa k'wayoyin amma kiri-kiri baccin ya gagara! Ya tashi ya fita tsakar gidan kasa-kasa ya dinga jin sautin kukanta a dakin Tokar. Cike da fargaba ya le'ka dakin, suka hada ido aikuwa ta rintse idonta tana nuna shi da hannunta. Dakin ya shiga da addu'a a bakinsa. Tokar ta kalle shi tare da cewa; Wai ba za ta ci abinci ba shine don na matsanta mata take kuka!" Ya karbi flat din abincin ya tsuguna a gabanta, ido ya tsira mata yana danne zuciyarsa kamar zai fashe da kuka Ya ce." Bud'e bakin." Ta runtse idonta tana girgiza kai, kafin da kyar! ta motsa bakinta a hargitse maganar ta fito Ta ce." Ka fita mugu azzalami!" Junansu suka kalla Tokar Ta ce." Alhamdullhi, yau tsayin sati guda ba ta yi magana ba sai yanzu." Ya ce.'' Ni ma abinda nake mamaki kenan." Ya juya yana kallonta da abincin a hannunsa, sunanta ya kira "Jamila." Sai ta sake rintse idonta ta fara kokarin kwanciya. Da sauri ya ajiye flat din abincin ya kama fad'arta ya kwantar da ita, hannu ya d'ora kan kafafunta sai ta fashe da wani irin kuka mai tsanani! Tsigar jikinsa ta tashi, ya zuba mata ido tausayinta yana kara ragargaza masa jiki. Tokar ta ce!" Ai ba ta so a ta'ba kafar nan ciwo take mata, maganinta ma sai Babanta ne yake shafa mata idan zata kwanta da daddare! Cikin alhini da damuwa Ya ce." Mamanta ta samu labari kuwa?" "A'a ba mu fada mata ba kasan itama ba cikkakiyar lafiya ne da ita ba, ka da ta zo tana yi mana iskokai a gida." Ya ce." Wannan ba Hujja ba ce Tokar, ai mahaifiyarta ce, tana da hakki a kanta dole ne a fad'a mata halin da ake ciki. Ta girgiza kai tare da cewa; Shikkenan ai tunda ka san gidanta sai ka sanar da ita. Ya ajiye flat din abinci ya fita daga dakin da tunani mai yawa a cikin ransa. Free peges na daf da kammala ku hanzarta kada ku ba ni kunya. Ku biya kudin karatu domin tafiyar tana da tsayi, yanzu muka fara in Sha Allahu 😍🤝 *NORMAL GROUP #500 POSTING SAU D'AYA A RANA. VIP 1K POSTING SAU BIYU A RANA. ACCOUNT 0542382124 BINTA UMAR GTBANK A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR 07084653262. IDAN KUMA KATI NE MTN SAI DAUKI HOTONSA A TURA MINI. MUTANAN NIJAR DALA DARI. VIP KUMA JAKKA DAYA ZAKU KANKARE KATIN AIRTEL KU TURO MINI DA HOTONSA* 07084653262 08089965176 *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:50 AM] bintaumarabbale: °°°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°°° Mun yi nisa sosai a arewa books masu bukatar farkon littafin su je can su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe. *BHUZUWA EMPIRE* *Alhamdulillah duk kan godiya ya tabbata ga Allah madaukakin sarki Tsira da Amincin Allah su tabbata ga annabin S.A.W .* Kaman yanda Wasun ku suka sani nice dai taku Bhuzuwa empire 08139762831 mai taimakon mata da yan uwa Musulmi baki daya , musamman ga matsolin da ya shafi AURE.! Ko jinnu sa baƙar sihiri...muna bayar da taimako sosai bisa ga wannan hanya , Amma Bara mu fara da Matsalar da ya shafi Aure ,don shine sunnar Manzon rahma . Tabbas Aure shine babban matsalar da Shaiɗan ke kawo rikita-rikita a cikin ta a yau a zamanin mu . Ƙalubale na Farko! MUGUN MIJI -Ni matar Aure ce ,amma zaman gidan mijin nawa yaƙi dadi , da rayuwa ta a yanzu har gwara Rayuwar gidan iyaye na . MAZINACIN MIJI -Ni matar Aure ce , matsalar daya da yafi damuna , miji na baya bani kulawa, kullum idanun sa a matan duniya , da lalata dasu . MAFAƊACIN MIJI -Ina zaune da miji na amma kullum baya ciyar damu ya yaya, Kullum faɗa da tashin hankali babu kwanciyar hankali. NAMIJI MAI DUKIYAR LUKUDI -Mai gida na yana da kuɗin sa da rufin asiri ,amma baya daukar nauyi na da yara na , sai kyautar riya da Neman suna bhuzuwa empire ta shirya tsaf don magance maku duka matsalolin ku Cikin yardar Allah . bari mu dawo kan yannmatan mu . ƳAMMATA RAN GARI . Bhuzuwa empire taku ce 08139762831 - Masalata hajja bhuzuwa aure.! Bani da samari ma nema . -Matsalata bhuzuwa idan Samarin sun zo tafiya suke . -matsalata samarin da zancen banza suke nema na ba Aure ba ! Duk wani matsala da yardar Allah bhuzuwa empire ta shirya tsaf don taimakawa . kuma sannan idan *buxuwa empire* ta doso kunsan taimako ya kawo ta Allah ka taimakamana ameen mata nasan dacewa kuma kun sani duk wata mallakar da takai bakin mallaka ko dadai tarihi baya canjawa kan cewa indai mijinki ya shiga aikin buxuwa empire topah hajiya ya riga da ya gama mallakuwa sai kuma Allah ,Allah ka mana jagora ameen Mallakar lilin kaza Mallakar rushii Mallakar gaban da namiji Mallakar masai Mallakar kwai Mallakar ayoyi da sirri na surorin mahaliccin mu Mallakar da muke samun hanta muja da sunansa danaki a dake da magungunan hadin mu Farin jinin warwaro mai kaman kiranyen Kiranyen toxali mai kamar bita zaizai Kiranyen bakin Ruwa Mallakar dauji,ko kiranyen saurayi ,ko macen da bata da cikakkun samari masu ajii wanda suka shirya Aure ,to inkinga kawarki dawannan to aikin cikin dajine masu yi dawanda nayomasu sunsan yanda yake yi kamar yankan wuka to ɗiyata bazama. Kitaho Gurin Hajiya *buxuwa empire* da tayi maku wannan kalolin aikin da zarar kinbini kifadi abun da kk so Kai tsaye Saboda mutane sunyi mun yawa Allah Matar da tashirya aure ko kinason amsar kudi wajensa ko kina buƙatar ayi masa farraku da yammata ko wacce mace mallaka. Muna yin mallaka na kiranye ta hanyar suratul yaseen . Muna yin mallaka na Al'ƙur'ani da surorin Ayar Allah . Muna taimakawa ta fannin lamarin jinnu da Sauran su . Akwai mallaka na matar Aure mai zafi da zai gyara maku matsalar Auratayya fatan bhuzuwa empire ayi aure a kuma zauna lapiya a hayayyafa Ranar gobe kiyama Manzo yayi Alfahari damu. Ga masu ɓukatar Taimakon mu zasu iya tuntuɓar wannan number 08139762831 bhuzuwa empire. 20 Cikin rashin karsashi ya tura 'kofar d'akinsa ya shiga kamar wanda 'kwai ya fashewa a ciki babu wannan kuzarin da jarumta. Gabad'aya Ya zama sususu! damuwa da halin da Jamila ke ciki ya ta'ba rayuwarsa komai nasa ya tsaya cak! gabad'aya tunaninsa ya ta'allaka gurin ganin ta samu lafiya. A hankali ya mayar da kofar ya rufe a bayan kyauran(kofa) ya hangi abun hannu irin na maza. Ya yi saurin kallon tsintsiyar hannunsa, domin duk a tunaninsa nasa ne ya fadi. Sai ya ganshi a d'aure. Da wani irin sauri ya sunkuya ya d'auka yana dubawa! "Shamsu! Shamsu! Wannan abun hannun nasa ne, domin tare suka saya lokaci guda suka d'aura a hannuwansu, sai dai kala ta bambamta. shi nasa ba'ki ne, na Shamsun kuma browon! Ya nemi gefen katifa ya zauna yana nanata kiran sunan Shamsu a zuciyarsa, gabad'aya ya birkice! ya tara zufa! 'kwayoyin idanuwansa sun sauya! Shamsu shine ya aikata masa wannan ta'addancin! lallai kamar yanda ya ci alwashi ba zai yi kaffara ba sai ya zama ajalinsa. Jiki na kyarma! ya ta shi tsaye! Ya fara hargitsa dakin, can ya d'auko wani abu yasa cikin aljihunsa ya kama hanya ya fita. Da yake gari bai jima da wayewa ba, Shamsu na kwance a d'akinsa yana bacci ya ji ana mahaukacin bugu! firgigit! Ya tashi da mayen bacci a idonsa ya bud'e kofar. Bahago ya shiga d'akin kamar sabon mahaukaci, wuyan Shamsu! ya dam'ka, ya ma'kure shi a bango! kafi ya fara naushin fuskarsa! Shamsu ya wartsake ya fara taimakon kansa, k'wanji suka fara gwadawa a tsakaninsu kafin daga bisani Bahago ya samu galaba a kansa. cikin jarumta Ya sha'ke wuyansa tare da nuna shi da bindiga! Yana cewa. "Ka biya bu'katarka da Jamila ta hanyar yi mata fyad'e, ni kuma zan aika da kai barzahu! wannan alkawari na yi wa kaina sai na zama ajalin duk wanda ya shiga gonata, Shamsu sai na kashe ka! ba na tsoron hukuncin kisa ya tabbata a kaina burina na dauki fansa!" Maganar yake hawayen bakinciki na kwaranya a kumatunsa, ya rike wuyansa da yake ta kakari! hanci da bakinsa sai zubar da jini suke. Bindigar ya saita a daidai guiwarsa ya sakar masa bullet! Shamsu ya kurma! ihu!! yana kiran a zo a taimake shi. Cikin fitar hayyaci ya kara sakar masa wani bullet din a daya guiwar! Shamsu ya zube a gurin yana makyarkyata, jini ya fara tsere. Zura bindigar ya yi a wandonsa ya fito daga dakin kafarsa gaja-gaja da jini, akan idon dan-uwan Shamsu da ya fito daga cikin gida sakamakon jin ihu! ganin Bahago din ya fita a fusace! yasa da gaggawa ya shiga dakin, nan ya ga dan-uwansa cikin jini kaca-kaca! rai a hannun Allah. Salati ya yi a kidime! ya fito da wayarsa ya kira 'yansanda kafin ya shiga gidan hankalinsa a masifar tashe. Ya san abinda zai biyo bayan al'amarin ba zai yi kyau ba, don haka yana shiga dakinsa ya sauya kaya ya rufe fuskarsa da fece mak ya tattara abinda yake da bukata cikin gaggawa ya fita daga gidan. Kawu 'Danlami yana k'okarin tashi daga gurin sana'arsa ta siyar da shayi da biredi jami'an tsaro suka dira a gurin. Sun je can gidan babu kowa domin da wuri Kawu Sammani yake fita haka ma 'Danjuma, dama 'Danlami ne yake sana'a a cikin unguwar. Ya dinga neman 'karin bayani amma fafur suka ki sauraransa kawai suka d'aura masa ankwa a hannu suka tasa 'keyarsa ofis 'dinsu. Unguwar ta cika da mutane ana kace-na-ce! lokacin shi kuma Shamsu motar asibiti ta zo ta d'auke shi domin bayar da taimakon gaggawa. Hankalin kowa ya tashi a gidan. Ni kaina da nake cikin mugun yanayi sai da na shiga damuwa mai tsanani na dinga kuka ina tuna lokacin da naga bindigar a hannunsa dama sai da na raya faruwar hakan a cikin raina. Ga Babana da ba shi da lefin komai ba an kama shi an daure, dama hausawa suna cewa; Dan kuka shi ke jawo wa iyayansa bala'i! Sashen manya laifuka aka akai Kawu Danlami aka kulle, cikin manya manyan 'yan ta'adda wato 'yan fashi da makami! nan ya kara tabbatar da cewa; lallai lamarin babba ne. Kawu Sammani da Danjuma suka dinga shige da fice! suna kai kawo a gurin amma fafur jami'an tsaro sun ki sauraran k'orafinsu, magana daya suke fada cewa; Ba za su saki Danlami ba sai Bahago ya kawo kansa domin an kama shu dumu-dumu! aikata kisan kai." Kawu Danjuma ya tabbatar musu da cewa; wanda suke zargin ya kashe din yana nan da rai bai mutu ba yana kwance a asibiti ana ba shi taimako. Shugaban 'Yansandan ya zo ya tabbatar musu da cewa; abinda suke bukata ba zai yuwu ba domin ana tuhumar yaronsu da laifi babba! saboda haka muddin suna bukatar dan-uwansu ya fito wanda ake zargi ya kawo kansa." Jin tabbacin magana daga bakin Asp ya sa jikinsu a sanyaye suka nufi gida da wata irin fargaba da damuwa. Wannan karon Tokar ta yi dauriya domin tunda al'amarin ya faru take ta nanata Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! a zahiri ba wai a cikin zuciyarta ba, hakan ya kara sanya musu dangana da tawakkali, suka zauna domin tattauna yanda za'a warware al'amarin. An kira wayar Bahago ya kai sau ashirin ba ta shiga ba, gashi yau kwana hud'u kenan da faruwar al'amarin amma babu labarinsa yayin da Kawu 'Danlami yake can a garkame cikin manya manya masu laifi yana karbar gashi! 'Yan uwansa sun kasa zaune sun kasa tsaye sun dakatar da duk abinda ya shafi rayuwarsu mussaman dai Kawu Sammani wanda duk ya shiga damuwa! ya dinga tunasar da mahukuntan cewa; Shine uban yaron dake zargi saboda haka shi ya kamata a d'aure a saki dan-uwansa amma duk cikinsu babu wanda ya saurari kokensa. Wanda sashen manyan laifukan yake hannunsa shi ya jaddada masa cewa; Ranar litinin mai zuwa za'a shiga kutu saboda haka suna da sauran dama har yanzu kafin lokacin wato duk inda suka boye mai lefin su fito da shi, idan kuma ba haka ba hukunci zai tabbata akan 'Danlami. 'Bangaran Shamsu kuwa duk wata azabar duniya ya sha, yanzu shirye-shiryen yanke masa kafafu ake wanda suka ru'be suka fara zubar da mugunya! Allah ne ma yasa da kwanansa a gaba da sai dai labari, Kawu 'Danjuma ya yi da jikinsa, ya yi da aljihunsa domin duk wani abu da ya sha fi Shamsu shi yaje d'awainiya, inda Allah ya rufa asiri ma yana da kud'i a ajiye dama kuma can ya fi 'Yan uwansa rufin asiri. *** Mr Lee ya kalleshi sai ya girgiza kansa, Cikin yanayin maganarsa ta 'yan koyo Ya ce." Aliyu ni fa ba yaro ba ne, kuma ka san na girme ka nesa ba kusa ba, na fahimci kana da damuwa tunda ka zo a hargitse ka ke, Ina so ka fad'a mini abinda yake damunka? zan taimaka maka idan matsalar kudi ce ko nawa kake bukata zan baka domin ni ina alfahari da kai, sanadinka kamfanina ya zama abin kwantance da kwaikwayo a wannan garin, don haka ba zan bari ka shiga cikin halin damuwa ina kallo ba." Zazzafar ajiyar Zuciya ya sauke. Ido jajawur! ya fara warware masa abubuwan da suka faru da irin hukuncin da ya yanke domin d'aukar fansa. Da yake babu hasken musulunci a tare da shi, bai nuna alhini ko damuwa ba, Ya ce." Abinda ka aikata shine daidai! saboda haka kada ka damu duk wani abu da zai biyo baya zan shige maka gaba, ina da kudi da ban san adadinsu ba, sannan ina da manyan mutane a garin nan, don haka wannan matsalar k'aramace a gurina." Ajiyar zuciya ya sauke yana dan jin sassauci a cikin zuciyarsa, amma fa har yanzu baya nadamar matakin da ya dauka akan Shamsu, duk dai bai harbe shi a makasa ba amma yana da tabbacin cewa ko bai mutu ba yana cikin mawuyacin hali. Mr Lee dan chana ne mazaunin Najeria a kalla ya yi shekara goma sha uku a 9j yana harkokinsa, yana da kudi sosai! kuma yana tallafawa matasa da kudi da aikin yi a kamfaninsa, abinda ya hada shi da Bahago kenan jininsu ya had'u sosai, suke taimakon junansu. Mr Lee shine ya ba shi masauki a cikin gidansa ya kuma cigaba da d'aukar nauyinsa kafin kura ta lafa ya fito su cigaba da harkokinsu. BAYAN KWANA BIYU . Wani abokinsa da suke sana'ar gwan-gwan din anan legos ya je har gidan Mr Lee din ya sheda masa duk abinda yake faruwa, ya kuma jadadda masa cewa; Tun wuri ya bayyana kansa ga hukuma domin ranar litinin za'a shiga kotu kuma 'kanin Mahaifinsa Kawu 'Danlami shine a hannu. Hankalinsa ne ya tashi ya kai mari ya gwauro! An d'aure Kawunsa tsayin wannan lokacin. lallai idan shi dan halak ne dole ya bayyana kansa, rayuwarsa za ta lalace muddin ya bari wani hukunci ya sauka akan wanda yake kaunarsa. Babu shiri ya samu Ubangidan nasa da maganar tafiya domin mi'ka kansa ga hukuma! Mr Lee ya bu'kaci ya ji 'karin bayani. Duk ya fayyace masa komai. Murmushi Ya yi tare da ba shi umarnin tafiya amma ya jaddada masa cewa; Maganar za ta mutu! domin zai yi duk yanda zai yi akan lamarin. **** Ya na dira Gombe bai zarce ko'ina ba sai headquarter 'Yansanda, ba tare da 'bata lokaci ba ya nuna kansa a matsayin wanda ake nema domin ya k'ara tabbatar da musu gaskiyar lamari, bindigar ya fito da ita ya ajiye kan tevur. 'Katuwar ankwa aka d'aura masa a hannu aka tasa 'keyarsa. Halin da ya riski Kawu 'Danlami a ciki shine mussababin zubar hawaye a kumatunsa. Kawunsa cikin gagararru! lalattatu! 'bata gari! 'Bariyi! 'yan ta'adda! tabbas da ya san wannan tozarcin za'ayi masa da bai gudu ba ya tsaya an kama shi. hawaye masu tsananin zafi suka dinga kwaranya. Kawu 'Danlami ya dinga kallonsa yana kiran sunan Allah a cikin zuciyarsa. Wato shi yana tausayinsa shi ma yana tausaya masa, duk dauriya irin tasa sai da hawaye suka zubo masa ba na komai ba ne sai na tausayin yaron, babu shakka kowane bawa da kalar 'kaddararsa. *NORMAL GROUP #500 POSTING SAU D'AYA A RANA. VIP 1K POSTING SAU BIYU A RANA. ACCOUNT 0542382124 BINTA UMAR GTBANK A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR 07084653262. IDAN KUMA KATI NE MTN SAI DAUKI HOTONSA A TURA MINI. MUTANAN NIJAR DALA DARI. VIP KUMA JAKKA DAYA ZAKU KANKARE KATIN AIRTEL KU TURO MINI DA HOTONSA* 07084653262 08089965176 *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:51 AM] bintaumarabbale: °°°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°°° Mun yi nisa sosai a arewa books masu bukatar farkon littafin su je can su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe. *BHUZUWA EMPIRE* *Alhamdulillah duk kan godiya ya tabbata ga Allah madaukakin sarki Tsira da Amincin Allah su tabbata ga annabin S.A.W .* Kaman yanda Wasun ku suka sani nice dai taku Bhuzuwa empire 08139762831 mai taimakon mata da yan uwa Musulmi baki daya , musamman ga matsolin da ya shafi AURE.! Ko jinnu sa baƙar sihiri...muna bayar da taimako sosai bisa ga wannan hanya , Amma Bara mu fara da Matsalar da ya shafi Aure ,don shine sunnar Manzon rahma . Tabbas Aure shine babban matsalar da Shaiɗan ke kawo rikita-rikita a cikin ta a yau a zamanin mu . Ƙalubale na Farko! MUGUN MIJI -Ni matar Aure ce ,amma zaman gidan mijin nawa yaƙi dadi , da rayuwa ta a yanzu har gwara Rayuwar gidan iyaye na . MAZINACIN MIJI -Ni matar Aure ce , matsalar daya da yafi damuna , miji na baya bani kulawa, kullum idanun sa a matan duniya , da lalata dasu . MAFAƊACIN MIJI -Ina zaune da miji na amma kullum baya ciyar damu ya yaya, Kullum faɗa da tashin hankali babu kwanciyar hankali. NAMIJI MAI DUKIYAR LUKUDI -Mai gida na yana da kuɗin sa da rufin asiri ,amma baya daukar nauyi na da yara na , sai kyautar riya da Neman suna bhuzuwa empire ta shirya tsaf don magance maku duka matsalolin ku Cikin yardar Allah . bari mu dawo kan yannmatan mu . ƳAMMATA RAN GARI . Bhuzuwa empire taku ce 08139762831 - Masalata hajja bhuzuwa aure.! Bani da samari ma nema . -Matsalata bhuzuwa idan Samarin sun zo tafiya suke . -matsalata samarin da zancen banza suke nema na ba Aure ba ! Duk wani matsala da yardar Allah bhuzuwa empire ta shirya tsaf don taimakawa . kuma sannan idan *buxuwa empire* ta doso kunsan taimako ya kawo ta Allah ka taimakamana ameen mata nasan dacewa kuma kun sani duk wata mallakar da takai bakin mallaka ko dadai tarihi baya canjawa kan cewa indai mijinki ya shiga aikin buxuwa empire topah hajiya ya riga da ya gama mallakuwa sai kuma Allah ,Allah ka mana jagora ameen Mallakar lilin kaza Mallakar rushii Mallakar gaban da namiji Mallakar masai Mallakar kwai Mallakar ayoyi da sirri na surorin mahaliccin mu Mallakar da muke samun hanta muja da sunansa danaki a dake da magungunan hadin mu Farin jinin warwaro mai kaman kiranyen Kiranyen toxali mai kamar bita zaizai Kiranyen bakin Ruwa Mallakar dauji,ko kiranyen saurayi ,ko macen da bata da cikakkun samari masu ajii wanda suka shirya Aure ,to inkinga kawarki dawannan to aikin cikin dajine masu yi dawanda nayomasu sunsan yanda yake yi kamar yankan wuka to ɗiyata bazama. Kitaho Gurin Hajiya *buxuwa empire* da tayi maku wannan kalolin aikin da zarar kinbini kifadi abun da kk so Kai tsaye Saboda mutane sunyi mun yawa Allah Matar da tashirya aure ko kinason amsar kudi wajensa ko kina buƙatar ayi masa farraku da yammata ko wacce mace mallaka. Muna yin mallaka na kiranye ta hanyar suratul yaseen . Muna yin mallaka na Al'ƙur'ani da surorin Ayar Allah . Muna taimakawa ta fannin lamarin jinnu da Sauran su . Akwai mallaka na matar Aure mai zafi da zai gyara maku matsalar Auratayya fatan bhuzuwa empire ayi aure a kuma zauna lapiya a hayayyafa Ranar gobe kiyama Manzo yayi Alfahari damu. Ga masu ɓukatar Taimakon mu zasu iya tuntuɓar wannan number 08139762831 bhuzuwa empire. *Kada ku manta ku yi following dina a arewa books😍🤝* 21 Kamar yanda Mr Lee ya yi al'kawari abinda ya faru a ranar Bahago bai kwana cikin gaggan masu laifi ba. Najaria kenan, 'kasace ta cuwa-cuwa! cin hanci da rashawa, mutum ya aikata mugun laifi amma ya kwana lafiya mutukar yana da mai uwa a gindin murhu! Bahago dai Wanda kowa ya tabbatar da zargin da ake masa na yun'kurin aikata kisan kai, tare da kuma rike bindiga ba tare da lasisi ba a zahiri kowa ya san ba shi da wata sheda ko uniform da zai nuna shi jami'i ne Wanda mahukunta suka ba shi lasisin amfani da bindiga saboda tsaron jama'a! to babu wannan shedar ko daya. Wannan kad'ai ya isa a kama shi a d'aure amma sai gashi Mr Lee ya fanshe shi da ku'di masu yawan gaske. Sai kawai mahukuntan suka canza maganar Kuma suka sake shi ba tare da an 'kara tashin zancen ba. Da asubah wani jami'in tsaro ya sauke shi a kofar gidansu, sun jima suna magana kafin ya shiga gidan. Daidai lokacin da mahaifinsa ke kokarin fitowa da niyyar shiga massalaci. Hanya ya matsa masa yana risinar da kansa. Kawu Sammani da ya tabbatar shi ne, kawai sai ya wuce ba tare da ya amsa gaisuwarsa ba. Jikinsa a sanyaye ya shiga gidan, kai tsaye dakin Tokar ya nufa ya tura a kofar a hankali ya yi sallama. Firgigit! Tokar ta ta shi zaune tana lalube tare da fadin." Bahago ne! ko dai mafarki nake?" Maganarta ce ta tashe ni, na lallaba da kyar na ta shi zaune. Lokacin ya shigo dakin sosai yana haska gurin da nake kwance da wayarsa. Ido muka had'a sai na yi saurin kawar da kaina gabana na fad'uwa, na yi mamakin ganinsa lafiya lau! saboda duk a tunaninmu yana can cikin mawuyacin halin! sakamakon abinda ya aikata. Tokar ta fashe da kuka tana tatta'ba jikinsa tare da fadin." Bahago ne ? ba su yi maka komai ba ko? Babanku 'Danlami duk ya ba mu labarin komai! sun d'add'aureka! har Babanka ya na fadin gwara su kashe ka da rayuwarka a duniya. Tana maganar tana kuka da share majina. sai tatta'ba jikinsa take Ya rike hannunta da cewa; Tokar da na san abinda zai faru kenan dana tsaya sun kama ni, na ji ciwon abinda sukayi wa Kawu Danlami mutumin nan yana shiga tsanani saboda ni, mai ya sa ni ba zan yi masa hallaci ba." Cikin wata irin murya ya kai k'arshen maganar. Ta ce." Wai da gaske har bindiga ce da kai? kuma ka yi k'okarin kashe abokinka Shamsu? a'ina ka samu bindigar?" Duk a jere ta yi masa wannan tambayar. Ya kalli gefen da nake zaune. Ya girgiza kai tare da cewa'' Na ji takaici da aka tabbatar mini da cewa; Shamsu yana raye bai mutu ba! na so na aika da shi garin da ba'a dawowa, amma duk da haka ban sare ba, ina nan akan bakana yanda ya rasa kafafuwansa to haka zai rasa hannuwansa sai na wulakantashi." Ta ce." Ka daina irin wannan furucin Ali, ka sanyawa zuciyarka salama, wai shin kana da tabbatacin shine ya yi wa Jamila fyade da har zaka dauki wannan hukuncin." A cunkushe Ya ce." Ina da tabbas Tokar, Shamsu ya nuna sha'awar Jamila ba tun yau ba. Ya yi kokarin na shige masa gaba ya samu auranta na 'ki aminta saboda sanin wanene shi, da ya tabbatar da cewa; Ni zan aureta shine ya shirya aikata hakan. Da kyar na bude bakina na yi magana a hargitse don har yanzu maganata bata fita sosai Na ce." Karya yake Tokar duk abinda zai fada miki, ni kadai na san waye shi, kuma shi ne ya keta mini rigar mutunci, saboda haka ni ba zan aure shi, idan kun matsanta mini to sai na kashe shi!" Kawu Sammani da ke 'kok'arin shigowa dakin Ya ce." Ni ma ba zan amince da ki auri dan-ta'adda ba." d'akin ya yi shiru sai sautin kukana da yake ta shi. Ya kalle shi fuska a murtuke Ya ce." Dama tun jiya na ke jin maganganu a gari cewa; Ubangidanka d'an chana ya zo ya fansheka da manyan kud'i, ban tabbatar da gaskiyar al'amarin ba sai yanzu dana ganka, to ka sa a ranka cewa; ka fita daga cikin zuri'ar Malam Zangina, Wancan bayahudan mutumin da ya zuba ma'kudan kud'i aka sarayar da ran mutum shine Ubanka, Ni Sammani na bar wa duniya kai." Tokar ta gigice! jin kausasan kalaman da ya ke ta ce." Wallahi Sammani ka fita daga idona na rufe! akan yaron nan zan iya daga maka nono! wai shin waye ya fada maka cewa; Da karfi da kyara da cin mutunci ake tausasa zuciyar wanda ya kangare! to bari ka ji, duk wannan abinda ka ke yi ba zai sanya yaron nan barin abinda yake aikatawa ba har sai ka tausasa kalamanka a kansa ka yi masa addu'a ka janyo shi jikinka ka nuna masa kuskuran abinda yake aikatawa, bakinka kad'ai ya ishi yaron nan ya aikata abinda ya fi haka, to wallahi ka kiyaye ni, idan ba haka ba ranka zai yi mummunan 'baci!" Ta kai 'karshen maganar tana numfarfashi na b'acin rai! Kawu Sammani ya sunkuyar da kansa bai kara cewa komai ba. Babana da ya shigo dakin ya riski abinda yake faruwa Ya ce." Ni na haifi Jamila, kuma Ni nake da ikon za'ba mata miji kamar yanda shari'a ta ba ni dama a matsayinta na budurwa! saboda haka na bawa Aliyu Jamila kuma zan shige masa gaba akan komai, Ali ko da ya fi haka lalacewa zan ba shi auran 'Yata shiriya ta Allah ce, akwai ire-irensa da yawa wad'anda suka fi haka gagara suna nan sun shiryu sun bada mamaki! to muma muna addu'a ba mu fitar da rai ba." Kawu Sammani jikinsa ya mutu murus ya gaza furta komai! Tokar kuwa albarka kawai ta sanyawa Danlami Yayin da Kawu Danjuma yake kara jaddada maganar cewa; Rufin asirinmu ne gabad'aya. Sanin halin zafin ran Babana ya sanya na kwanta lamo hawaye masu rad'adi suna falfala gudu a kumatuna, gabad'aya na rasa ya zan yi da rayuwata. Misalin goma da rabi na safe Anti Hamida ta zo gidan, ina daga kwance muka gaisa ta kalle ni tare da cewa; Yau dai ya kamata a goge miki jiki Jamila sai ki ji dadi." Tokar ta ce." E, dama jira nake ki zo akwai ruwan maganin da Malam Iliya ya kawo ya ce a shafa mata jikinta to kwana biyu da suka wuce Iyami ce take mata to yau ta tafi makaranta sai ki fansheta. Ta ce." To shikkenan ina maganin yake?" Bahago ya leko d'akin hankalinsa gabadaya yana gurin da nake. Ya dan jima yana kallona kafin ya juya kan Anti Hamida da fadin.'' Ina kwana?" Gabad'aya mamaki mu ka yi, Ni dai tunda nake da shi ban ta 'ba ganin ranar da ya gaisheta ba. Shiru ta yi masa bata amsa ba. Tokar ta ce." Hamida kina ji fa yana gaisheki amma kin yi shiru." Ta ce." Tokar don Allah ki bar maganar nan, ki dauko mini maganin na shafa mata. Ta ja tsaki tare da cewa; Duk kun bi d'orawa Yaro karan tsana to kada Allah yasa ki amsa gaisuwarsa." Shiru Anti Hamida ta yi bata tanka mata ba. Ta kalle shi tare da shi umarnin 'dauko jarkar maganin dake 'kar'kashin gadon 'karfenta. Ya d'auko yana dubawa da fadin." Me za'a yi da shi?" Ta sanar da shi, sai ya kalli Anti Hamida da cewa; Haramun ne ganin tsaraicin mutum, ba ki da hurumi saboda haka ki huta kawai ni zan shafawa Matata magani." Tokar ta saki fuskarta tana murmushi, sam bata hangi rashin dacewar hakan ba Murmushi ma take. Anti Hamida ta ce." Mara kunyar banza kawai, ai kai addu'a ce kawai maganinka, da za ka ce ba ni da hurumi kai shine da kai? ai bata zama matarka ba tukkuna idan ka kalli tsaraicinta yanzu ka keta dokar Ubangiji." Tokar ta ce" To ai shi zai aureta wani banza ma ya shiga huruminsa ballantana shi." Anti Hamida ta dinga girgiza kai tana mamakin maganar, wato ita Tokar hakan daidai ne a gurinta. Yana rike da jarkar maganin yana ta kallona na tattaro yawun bakina na tofa masa a fuska ina kuka na ce" Na tsaneka duk abinda za ka yi mini a yanzu a banza, kuma ka rubuta ka ajiye idan aka yi mana aure ni zan zama ajalinka." Murmushi ya yi yana kallona ya ce" Na yarda ki kashe ni, kin ga duk zunubin dana kwasa ya koma kan ki." Tokar ta ce" A'a Jamila ki iya bakinki fa, ki san irin maganar da za ki dinga furtawa! aikin banza kawai, ke yanzu auranki da shi ba rufin asirinki ba ne." Na ce" Ba na sonsa, ko dole ne! wallahi dana aure shi gwara na mutu babu aure, ba ni da wanda na tsana sama da shi a wannan duniyar " Dakin ya yi shiru na minti biyu kafin Ya ce." Ni ma ba wai ina sonki ba ne, kawai ina tausaya miki ne, bayan haka zan aure ki ko ba kya so domin na farantawa Babana 'Danlami wanda ya wuce komai a gurina, amma na yarda idan mun yi auran ki kashe ni, ko ki zabi irin rayuwar da za mu yi." Shiru na yi ina shar'bar kuka. Anti Hamida da Jikinta ya yi sanyi ta kalle shi ya dan bata tausayi kadan ta ce." Yanzu dai ba lokacin ka-ce-na-ce ba ne, lafiyarta muke bu'kata saboda haka ka fita ka ba mu guri kada ka dagula mana lissafi.'' Jarkar maganin ya mika mata ya kama hanya ya fita jikinsa duk a sabule, kowa ya tsane shi, har mahaifiyarsa da bata fushi da shi wannan karon fushi take da shi mai tsanani! dole ne ya bi su daya bayan daya ya nemi afuwarsu ko zai samu sassauci! *NORMAL GROUP #500 POSTING SAU D'AYA A RANA. VIP 1K POSTING SAU BIYU A RANA. ACCOUNT 0542382124 BINTA UMAR GTBANK A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR 07084653262. IDAN KUMA KATI NE MTN SAI DAUKI HOTONSA A TURA MINI. MUTANAN NIJAR DALA DARI. VIP KUMA JAKKA DAYA ZAKU KANKARE KATIN AIRTEL KU TURO MINI DA HOTONSA* 07084653262 08089965176 *BINTA UMAR ABBALE* [10/27, 11:51 AM] bintaumarabbale: °°°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°°° Mun yi nisa sosai a arewa books masu bukatar farkon littafin su je can su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe littafin. *BHUZUWA EMPIRE* *Alhamdulillah duk kan godiya ya tabbata ga Allah madaukakin sarki Tsira da Amincin Allah su tabbata ga annabin S.A.W .* Kaman yanda Wasun ku suka sani nice dai taku Bhuzuwa empire 08139762831 mai taimakon mata da yan uwa Musulmi baki daya , musamman ga matsolin da ya shafi AURE.! Ko jinnu sa baƙar sihiri...muna bayar da taimako sosai bisa ga wannan hanya , Amma Bara mu fara da Matsalar da ya shafi Aure ,don shine sunnar Manzon rahma . Tabbas Aure shine babban matsalar da Shaiɗan ke kawo rikita-rikita a cikin ta a yau a zamanin mu . Ƙalubale na Farko! MUGUN MIJI -Ni matar Aure ce ,amma zaman gidan mijin nawa yaƙi dadi , da rayuwa ta a yanzu har gwara Rayuwar gidan iyaye na . MAZINACIN MIJI -Ni matar Aure ce , matsalar daya da yafi damuna , miji na baya bani kulawa, kullum idanun sa a matan duniya , da lalata dasu . MAFAƊACIN MIJI -Ina zaune da miji na amma kullum baya ciyar damu ya yaya, Kullum faɗa da tashin hankali babu kwanciyar hankali. NAMIJI MAI DUKIYAR LUKUDI -Mai gida na yana da kuɗin sa da rufin asiri ,amma baya daukar nauyi na da yara na , sai kyautar riya da Neman suna bhuzuwa empire ta shirya tsaf don magance maku duka matsalolin ku Cikin yardar Allah . bari mu dawo kan yannmatan mu . ƳAMMATA RAN GARI . Bhuzuwa empire taku ce 08139762831 - Masalata hajja bhuzuwa aure.! Bani da samari ma nema . -Matsalata bhuzuwa idan Samarin sun zo tafiya suke . -matsalata samarin da zancen banza suke nema na ba Aure ba ! Duk wani matsala da yardar Allah bhuzuwa empire ta shirya tsaf don taimakawa . kuma sannan idan *buxuwa empire* ta doso kunsan taimako ya kawo ta Allah ka taimakamana ameen mata nasan dacewa kuma kun sani duk wata mallakar da takai bakin mallaka ko dadai tarihi baya canjawa kan cewa indai mijinki ya shiga aikin buxuwa empire topah hajiya ya riga da ya gama mallakuwa sai kuma Allah ,Allah ka mana jagora ameen Mallakar lilin kaza Mallakar rushii Mallakar gaban da namiji Mallakar masai Mallakar kwai Mallakar ayoyi da sirri na surorin mahaliccin mu Mallakar da muke samun hanta muja da sunansa danaki a dake da magungunan hadin mu Farin jinin warwaro mai kaman kiranyen Kiranyen toxali mai kamar bita zaizai Kiranyen bakin Ruwa Mallakar dauji,ko kiranyen saurayi ,ko macen da bata da cikakkun samari masu ajii wanda suka shirya Aure ,to inkinga kawarki dawannan to aikin cikin dajine masu yi dawanda nayomasu sunsan yanda yake yi kamar yankan wuka to ɗiyata bazama. Kitaho Gurin Hajiya *buxuwa empire* da tayi maku wannan kalolin aikin da zarar kinbini kifadi abun da kk so Kai tsaye Saboda mutane sunyi mun yawa Allah Matar da tashirya aure ko kinason amsar kudi wajensa ko kina buƙatar ayi masa farraku da yammata ko wacce mace mallaka. Muna yin mallaka na kiranye ta hanyar suratul yaseen . Muna yin mallaka na Al'ƙur'ani da surorin Ayar Allah . Muna taimakawa ta fannin lamarin jinnu da Sauran su . Akwai mallaka na matar Aure mai zafi da zai gyara maku matsalar Auratayya fatan bhuzuwa empire ayi aure a kuma zauna lapiya a hayayyafa Ranar gobe kiyama Manzo yayi Alfahari damu. Ga masu ɓukatar Taimakon mu zasu iya tuntuɓar wannan number 08139762831 bhuzuwa empire. *Wad'anda suka kasa Bude Arewa domin karanta littafin nan, Ku yi ha'kuri saura kad'an na kammala free peges anan Whatsapp, Kuma tuni wasu sun fara biyan kud'insu, Vip posting sau biyu 1k Normal posting sau d'aya #500 a tura kudin ta wannan account din.....0542382124...Binta Umar gtbank sai a tura shedar ta wannan lambar...07084653262 idan kati ne MTN a d'auki hotonsa a tura mini dashi. Mutanan Nijar ku tuntunbi Mommyna ta wannan lambar* *+227 90 89 90 76* 22 Haka ya wuni cikin damuwa! da fargaba. magaribar fari Kawu Sammani ya dawo. jin shigowarsa gidan sai ya fito daga dakinsa yana ta sunkuyar da kai kamar mutumin arziki. Barka da zuwa ya yi masa ya amsa ba tare da ya kalle shi ba, Ya na ta 'kokarin daura alwalar magariba. Sai ya tausasa murya tare da cewa'' Baba ina son magana da kai." Shiru ya yi bai ko kalle shi ba. Tokar dake rarrafe ta fito tsakar gida ta riskesu Ta ce."Sammani kana ji yana yi maka magana ka yi shiru, hannunka baya rubewa ka yanke ka yar! duk kiyayyar da ka ke masa ba ka isa ka ce ba kai ne Ubansa ba." Ruwan da ke bakinsa ya fesar. Ya kalle shi babu walwala a fuskarsa Ya ce." Sai na fito daga massalaci tukkuna." Bai saurari jin maganarsa ba ya fita daga gidan zuciyarsa cike da damuwar abubuwan da suke faruwa. Tokar ta kalle shi a lokacin da yake tsaye jikin bango(garu) idonta cike da ruwan hawaye Ta ce." Ka kyale su Aliyu, duk abinda suke maka ina jin ciwo sosai! kuma idan kowa zai guje ka ni Mariya ina tare da kai, kuma zan cigaba da yi maka addu'ar shiriya. Murmushi Ya yi yana kallonta tana share hawaye, Ya ce." Tokar ni ma na sheda irin kaunar da ki ke yi mini, na gode sosai da kulawarki in sha Allahu ni zan cika miki burinki, ki ziyarci madina kamar yanda ki ke ta k'ulafuci wata shekarar mutukar muna raye sai na kai ki makkah ko da zan rasa abinda na mallaka." Hawayenta ya tsananta jin furucinsa sai ta daddage ta dinga kwarara masa addua'a, yana amsawa yana jin farinciki a ransa, irin adduar yake bukata daga gurin Iyayensa amma bai samu ba. Alwala ya daura ya fita domin zuwa massalaci, wanda hakan ya janyo masa surutai! sai ya zama abin kallo da nunawa a cikin mutune. Dalilin da yasa kenan ana idar da sallah ya yi gaggawar fita daga massalacin zuciyarsa cike da k'unci da takaicin zagin da ya ji wasu daga ciki na yi masa. *** "Ba zan ta'ba yafe maka ba har sai ka fada mini a ina ka samu bindiga ka ke neman rayukan jama'a da ita." Mahaifinsa ne yake masa wannan tambaya a lokacin da ya shiga har dakinsa domin neman afuwa a kan abubuwan da yake aikatawa. Mahaifiyarsa ta shigo ta zauna itama fuskarta babu annuri ko kadan. Shiru Ya yi na mini biyu kafin Ya ce." Bana neman ran kowa Baba!" Ya fada da damuwa a tare da shi. Ya fitar da hannu ya tsinka masa mari tare da Cewa" Abinda ka aikata a yanzu meye sunansa? da har za ka ba ni wannan amsar. Ido jawur! Ya ce." Shamsu ne ya shiga gona ta ni kuma na ga dacewar na kashe shi, domin shine abinda zan yi na huce takaicin abinda ya yi mini." Ya dinga kallonsa yana girgiza kansa, Ya lura 'kuruciya da ga'bunta suke damun yaron, bayan haka kuma dole shi kansa ya dinga tausasa harshe muddin yana bu'katar yaron ya shiryu kamar yanda yake bukata, wasu hawaye masu zafi suka ciko a idonsa, wato shi ta shi jarabbawar akan yaron take, tunda ya haife shi bai huta da fargaba da tashin hankali ba. Da ya lura da cikowar hawaye a idon mahaifinsa sai ya shiga girgiza kansa, murya na rawa yake fadin." Ka da ka zubar mini da hawaye Baba, za ka je fa ni cikin matsala matsananciya, ina so ka kyale ni da wacce na ke ciki, ka yi mini addu'a, domin ni kaina ba na jin dadin abinda nake aikatawa, ku yafe mini In sha Allahu zan shiryu kamar yanda kuke bukata. Ya daure zuciyarsa yana mayar da hawayen amma duk da haka muryarsa na rawa Ya ce." Ka san irin mawuyancin halin da dan-uwana ya shiga a sanadin abinda ka aikata, 'Danlami ba shi da hakki amma an daure shi an dake shi, an sanya shi cikin yara marasa mutunci da tarbiya, shin me muka yi maka ka ke jefa zu'katanmu cikin k'unci da fargaba." Yana maganar yana kokawa da hawayen da yake kokarin zubowa domin shi kansa ya san zubar hawayensa akan yaron masifa ne." Shi din ne ya fashe da kuka wanda tunda uwarsa ta haife shi bai ta'ba yin irinsa ba, ya tankwashe 'kafa a gaban iyayan nasa ya dinga shar'bar kuka! yana ganin shine zai sanya ya samu sassauci akan bakincikin da yake ciki. ''Ku yafe mini Baba." Wannan kalmar ita kadai yake furtawa yana zubar da hawaye. Sun tausaya masa sosai, ita Baba Hama kasa daurewa ta yi sai da zubar masa da hawaye ta tashi da sauri ta fita daga dakin tana nema wa yaron nata sauki da shirya gurin Ubangiji. A sanyaye cikin taushin harshe Ya ce " Na yafe maka idan har da gaske ka ke, amma ina so ka fada mini a ina ka samu bindiga kuma tana ina yanzu?" Ya gyara zama tare da goge hawayen fuskarsa Ya ce." Akwai watarana da na shirya tafiya Lego's akan hanya 'yan fashi suka tare mu, lokacin ni kad'ai ne yaro a cikin motar, kuma ni ne ba ni da guzuri mai yawa. Duk muka firfito, ina kallonsu rike da bindigu! suna dukan mutane tare da yi musu barazana, kowa yana fito musu da kudi da wayoyi, sai suka nufi gurin wani dattijo wanda ina jin lokacin da yake tabbatar musu da cewa'' Ba shi da ko kwabo kanwarsa ce babu lafiya ya zo dubata, ba su yarda ba, suka shake masa wuya suka dinga bugunsa suna cusa masa k'asa da duwatsu a bakinsa. Tashin hankali na shiga a lokacin na ji zan iya fansar da raina akan wannan mutumin da suke azabtarwa. A lokacin zuciyata ta bushe na lallaba a hankali na kama wuyan babban cikinsu na matse da iyakacin k'arfina! a lokacin dingidar dake hannunsa ta wad'i! na dauka na yi mata riko mai kyau na sai ta wuyansa da ita. Wannan ya karya alkadarinsu, da kansa ya bawa yaransa umarnin su ajiye bindigarsu. Guduwa sukayi jin kukan motar jami'an tsaro! duk suka watse! A lokacin Ni kuma na boye bindigar a jikina domin ta zame mini garkuwa a duk inda zan sa 'kafata duk da na san hakan hadari ne a gare ni. Ba su binkice ni ba, mussaman da jama'a ke kara tabbatar musu da cewa; Ni na zama garkuwa a gare su, don haka ba su zarge ni da komai ba a lokacin kuma da yake kowa a tsorace yake ba'a lura da lokacin dana boye bindigar a jikina ba. Sukayi iyakar binkicen da za su yi a gurin suka tafi da shi bayan sun daure masa hannu da fuska, mu kuma duk muka shiga mota jama'a na ta yi mini addu'a da fatan alheri mussaman wannan dattijon, har muka isa Lego's addua yake mini. To wannan shine; Abinda ya faru, bayan Shamsu ban ta'ba tsorata wani da ita ba, kamar yanda na tabbatar maka da gaskiyar lamari, haka ma jiya na tabbatarwa da commissioner 'Yansada da ya bu'kaci sanin inda na samu bindigar bayan ya kar'be ta daga hannuna, na kuma fada masa dalilin da yasa na aikata hakan Shamsu ya aikata mini abu mafi muni wanda har na mutu ba zan manta ba. Kawu Sammani Ya ce." Ita Jamilar kana sonta ashe da har za ka aikata kisan kai a kanta." Sunkuyar da kansa ya yi bai ba shi amsa ba. Sai ya girgiza kansa tare da cewa" Ka bi duniya a sannu Aliyu, ka rage zafin kai da zafin zuciya! shi mai irin sunanka Sayyadina Ali ba ya daukar makami haka siddin sai da kwakkwaran dalili, misali an ta'ba muhibba ta ma'aiki S.A.W to anan ne zai nuna jarumta ko kuma a fagen ya'ki! amma ba ya barazana ko furucin kisa! babu dalili, saboda haka ka kiyaye ni wallahi, muddin ka kara aikata irin wannan ta'addancin to da kaina zan mika wa hukuma kai, kuma ba zan yarda wani bayahude ya zo ya fito da kai ba har sai hukunci ya tabbata a kan ka." Ya ce."In sha Allahu ba zan kara aikata abu makamancin wannan ba." Shiru dakin ya yi na minti daya. Kawu Sammani Ya ce." Sai abu na gaba shine; Ka da ka d'auka zan baka auran Jamila haka kawai, Ina so ka sa a ranka cewa; Duk wani abu da ake yi na al'ada a yayin neman aure sai ka yi, sannan babu wanda zai biya maka sadaki ballanatana a aura maka ita ka wulakantata, komai sai ka yi mata na al'adah wannan shine hukuncin da na yanke." Ba tare da ya nuna damuwar komai ba Ya ce." Duk za'a yi komai Baba, Ni na fi damuwa da lafiyarta tunda har yanzu kafafunta ba su dawo daidai ba. Ya ce." E, ai dama ba yanzu za a daura auran ba sai ta wartsake tukkuna kuma Alhamdulillhi tana samun lafiya tunda muka fahimci cewar lalurar bata asibiti ba ce, sai muka mayar da hankali gurin yi mata maganin hausa. Malamai da yawa suna hasashen cewa; Jinnu ne suka shafe ta." Cikin faduwar gaba Ya ce." Jinnu kuma Baba?" Ya ce." Kwarai kuwa hakan ba zai zama abin mamaki ba, dalili mahaifiyarta tana da su, watakila sune suke bibiyarta to dai muna addua In sha Allahu ba za su yi tasiri ba." Jikinsa duk ya mutu! ya dinga addua a zuciyarsa Allah ya takaita mata wahala, ba zai manta ba lokacin da suke yara irin wuyar da Mamanta take sha a duk lokacin da aljanun suke bugeta sai ta kwana ta wuni ba ta san inda kanta yake ba. *** Bayan kwana biyar 'kura ta lafa a gidan, kyakykyawar alaka ce take wanzuwa tsakaninsu, babu wanda ya kai Tokar farinciki, shi ma Bahago din yana takatsantsan! gurin ganin bai aikata wani abu da zai janyo masa fushim mahaifin nasa ba. Lokacin Na warware sosai dalilin taimakon da Malam Iliya yake mini da magunguna da rubutu da sauransu dan har saukar al'kurani a ka yi mini, kuma cikin ikon Allah an samu sauki, ina taka kafafuwa na je ko'ina, sannan kuma bakina ya bude sosai, babu wani abu da yake damuna a yanzu sai rashin karfin jiki. Ina zaune a dakin Tokar da daurin kirji wanka na ke so na shiga amma kuma da mutum a band'aki, na kalli Tokar da ta 'bingire kan tabarma tana bacci ko zafi ba ta ji, ko da yake wai an ce idan mutum ya tsufa baya jin zafi, mu kuwa masu irin jikinmu na kiba sai a hankali, idan zafi ya shigo kamar mahaukaciya haka nake komawa. 'Dakin ya le'ko a lokacin da ya fito daga wankan ko kunya ba ya ji daga shi sai gajeran wando jikinsa jagab da ruwa mussaman gashin kirjinsa sai digar ruwa yake. Tashin hankali ya shiga ganinta a zaune babu riga kai babu dankwali zani a tattare duk kwaurinta a waje. Ya tsira mata idanuwansa ya mance abinda zai tambaya. Ganin irin kallon da ya ke mini ya sanya na warware dankwalina na rufe jikina da shi. na yi tsaki tare da dauke kaina. sai ya shigo sosai yana me cigaba da bin sassan jikina da kallo kafin Ya ce." Menene na zama a haka ko kina so wani ya shigo ya ga tsaraicinki kina d'aga hammata babu gyara." Jin abinda ya fada yasa da sauri na kalle shi, ya akayi ya ga hammata ta da har zai fadi haka, ko da yake da gaskiyarsa tunda na kwanta jinyya ban yi aski ba, Ni kaina abin ya dame ni, ina so na aika a siyo mini reza ban samu iko ba. Ya ce." Ni matsala dake k'azanta, a haka za mu yi auran?" Wani kuttun takaici ya tokare mini a wuya! na sake kallonsa a karo na biyu kawai sai na ji hawaye suna kokarin goce mini, a rayuwata ban san ya zan yi da shi ba. Ya kalli Tokar da take motsi Ya ce." Ki ta shi ki ba ni man shafawa." Firgigit! ta tashi zaune tana kallonsa. "Ali menene?" Ya ce " Mai za ki ba ni aro na shafa nawa ya kare." Ta ce." Ashsha ni ma ai tunda zafin nan ya shigo na daina shafa mai, sai Jamila na ga tana dashi; Ki ba shi aro ya shafa Jamila." Tafada tana kallona. Da yake man shafawar yana bayana sai na ce" A'a wallahi ya kusa 'karewa ba zan iya bayarwa ba domin kudi na tara na saya." 'Bata fuska ta yi tana kallona. Shi kuma bai ce komai ba tunda ya hangi lokacin dana b'oye man shafawar a bayana sai kawai ya tsallako tare da zura hannunsa yana 'kokarin d'aukowa! [10/27, 11:51 AM] bintaumarabbale: °°°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°°° Mun yi nisa sosai a arewa books masu bukatar farkon littafin su je can su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe. https://chat.whatsapp. com/GY1W0qJiFbJD5A5J6F0fqA 👉Muna tura kaya saudi'a💃👉muna registration na GHT💃 GHT INFECTION COMBO 👈 Alamomin infection 👇👇 👇 kaikayin GABA🧏 Fitar farin ruwa🧏 Warin GABA🧏 Jin zafi yayin saduwa🧏 Rashin sha'awa🧏 Kurajen gaba🧏 Budewar GABA🧏 Rashin ni'ima kullum gabanki a bushe🧏 Yana Hana haihuwa🧏 Yanasa mace ta koma salaf ba test🧏👉YAR UWA KIZO KI JARABA KAYAN GHT KUKANKI YA KARE DA YARDAR ALLAH 🙏✍️ https://wa.me/+2349038090328 GHT COMBO FOR INFERTILITY 👈 Ina masu matsalar rashin haihuwa😔karku fitar da Rai💃 kuzo ku hada wannan combo👌 indai kinada Rabon haihuwa a duniya to da yardar Allah Zaki dace tested & trusted 🙏 GHT HIPS & BREAST👈 Sister indai matsalar ki rashin hips da breast to wannan shine end of discussion💃Zai fitar Miki da shafe💃karki zauna kamar allo ba GABA ba baya🧏 https://wa.me/+2349038090328 GHT SKIN CARE COMBO Ina matan da keson jikinsu yakoma kamar kwai💃Ina maison tayi looking under age🧏suna Hana yamutsewar fata🧏yasa kiyi haske bana bleaching ba🧏kiyi glowing ba ruwanki da makeup in Zaki fita💃💃💃 GHT TOMMY&SLIMING TEA👈Yana zazzage tumbi sosai Tumbinki yakoma flat tommy💃💃🧏Yana rage kiba yamayar dake Yar Cara's🤩💃Ya wanke mara da maganin infection🧏 Yana maganin basir Maitsiro🧏Yana gyara skin kiyi haske Mai kyau💃💃 GHT ASTHMA COMBO 👈 Ina masu fama da asthma musamman yanzu lokacin sanyi tana yawan tashi😔 kuzo ga maganin matsalar ku da yardar ALLAH 🙏 http://wa.me/+2349038090328 GHT DIABETES SOLUTION Ina masu ciwon sugar ya hanaki Jin Dadin rawuya😔 zo ki hada wannan combo Kisha mamaki da yardar Allah Zaki samu biyan bukata http://wa.me/+2349038090328 GHT HEPATITIS COMBO Ina masu ciwon hanta ga magani daga ght tested & trusted indai kun mallaki wannan combo to kukanku ya kare da yardar Allah 🙏http://wa.me/+2349038090328 GHT SICKLER COMBO Ina masu fama da sickler 😔ga wannan combo tested & trusted duk Wanda yasha wannan combo da yardar Allah 🙏kukansa ya kare🧏 http://wa.me/+2349038090328 GHT INFECTION COMBO FOR MALE 👈 Bro karka zauna da ciwon sanyi ya hanaka gamsarda iyalinka🧏 sanyi nasa saurin inzali Yana rage sha'awa yanasa kankancewar GABA yanasa yawan futsari yanada illoli sosai ajikin namiji🧏 GHT GARNODERMA 3in1 Matar oga matso kusa💃💃indai matsalar ki budewar GABA rashin ni'ima rashin test To ga maganin matsalarki da yardar Allah🙏Yana matse gaban mace yakara mata test🙈tested and trusted💃💃 GHT ULCER SOLUTION Yana magance Ulcer da zafin ciki🧏 heart burn🧏 Amai ta dalilin ulcer🧏kumburin ciki🧏gyatsar magus🧏ciwon kasan mara🧏 indigestion🧏 etc GHT MAI JEGO COMBO 💃 Ina wadda ta haihu tanaso tayi gyara oga ya zauce akanta🙈 to matso kusa sister wannan shine combo da Zai gyaraki ciki🙈da waje💃ya matseki yasa Miki ni'ima ya Kara Miki test 🙈 GHT MEN INFERTILITY COMBO Ina Yan uwa Maza masu matsalar rashin haihuwa karku cire ran samun haihuwa🙏kuzo ku gwada wannan combo na ght👈indai kanada Rabon haihuwa a duniya da yardar Allah zaa dace💃 GHT BRIDAL COMBO💃Ina masu Shirin yin aure zo ga bridal combo wannan combo idan kika hadashi ko hm🤭zai gyara miki skin ba ruwanki dayin dilka🧏zaimiki maganin infection zai Kara Miki ni'ima da test Yakara Miki Dadi💃💃💃 GHT MALE COMBO Maza mutanen mata😉 oga karka zauna baby ta rainaka sabida rashin biya mata bukata🧏Yana Hana saurin kawowa Ya Kara karfin jijiyar.🤭Ya Kara RUWAN maniyyi Ya kashe sanyin mara 💃💃 *Wad'anda suka kasa Bude Arewa books kuyi ha'kuri gobe zan gama free peges za ku tura kudinku kamar haka Vip 1k posting sau biyu a rana, zamu gama cikin kankanin lokaci muddin kun bani hadin kai. Normal #500 posting sau d'aya a rana, Account 0542382124...Binta Umar gtbank. A tura sheda 07084653262.....08089965176 idan kati ne MTN a d'auki hotonsa a tura mini Mutanan Nijar Kuma ku tuntunbi Mommyna domin 'Karin bayani* *+227 90 89 90 76* 23 Rumfa Ya yi mini yana ta zura hannunsa bayana wai lallai sai ya d'auko man shafawar. hakan sai ya yi sanadiyar kwancewar zanin dake d'aure a 'kirjina. Na yi sauri na ture shi daga dur'kuson da ya yi a kaina na matsa can gefe ina gyara daurin zanin. sai ya ba shi damar d'aukar man shafawar ya zauna gefan gadon Tokar yana shafawa idanuwansa 'kuri sai kallona yake, gabadaya duk sai na tsargu! na dinga kakkare jikina da dankwalina, ina nadamar faruwar hakan domin gurin dauko man shafawar ina jin lokacin da yake ta tattaba mini jiki wanda hakan ya gigita mini lissafi. Tokar kuma fadi take " Ke kuwa meye don kin ba shi aron man shafawa ai ba taulaci ne ya hana shi saya ba. Na lura ita sam abinda ya yi bai dame ta ba. Ya ce." Ki kyale ta, da na yi niyyar saya mata mayuka masu kyau wanda zai gyara mata wannan ba'kar fatar, amma tunda ta yi mini rowa na fasa basilin zan sa mata a lefe. Baki na zumbura na ce." Bana bukatar man bleaching na fi son na zauna yanda Allah ya hallice ni." Shiru ya yi bai yi magana ba, gabad'aya yanayinsa ya sauya. Lokacin da ya mike tsaye da niyyar fita daga d'akin wani abu ne ya mike daga cikin wandonsa. Saurin dauke kaina na yi gabana na bugawa da karfin gaske. Tokar kuwa sai salati take da sallalami! shi kuma da saurin gaske ya fita daga dakin. Ta kalle ni tare da cewa; Kin ga abinda ki ka janyo masa ko?" Sai na nuna ban fahimci komai ba Na ce." Me na janyo masa?" Babu kunya ta ce." Ba ki lura da cikin wandonsa ba." Maganar ta ba ni dariya sosai. Na ce." Yo dama ai shi kullum haka cikin wandonsa yake, ni ka da ki d'aura mini jakar tsaba." Ta ce." Lallai ya zama dole ayi gaggawar d'aura muku aure, domin na lura yaron nan yana da k'arfin sha'awa, kada ya shiga wani hali. Cikin dariya na ce." Daga baya kenan. Ko yanzu ya yi ra'ayin kasancewa da mace zai je inda suke." Ta ce." Ki kyautata masa zato domin nan gaba kadan mijinki zai zama uban 'ya'yanki, kuma Ali dan halak ne da ya amince zai aure ki ba tare da wannan abun da kowane Namiji yake kulafuci ba, ai wannan yaro Shamsu ya cuce shi wallahi." Cikin 'kunar rai ta kai karshen maganar Na ce." Tokar Ubangiji subawanahu wata'ala dama ya fad'a cewa'' Muddin ka yi zina da matar wani ko 'yar wani to sai an yi da taka, idan ba ka haihu ba, to babu shakka ko jikin katangar gidanka sai an aikata fasadi, saboda haka abinda ya aikata ne yake girba, bana fatan na haihu da Bahago ballananta bakincikin abinda ya aikata akan yaran mutane ya dame ni, har yanzu addua nake Ubangiji Allah ya zaba mini abinda ya fi alheri anma ba na sha'awar rayuwar aure da Bahago ko kadan." Kallona kawai take tana girgiza kai, da alama maganganuna sun shige ta, sai kawai na dauki soso da sabulu na fita daga d'akin da tunani mai yawa a cikin raina. *** Duk abinda ya ke faruwa ya shedawa Mr Lee ba tare da 'bata lokaci ba ya turo masa da miliyan uku ta account dinsa ya ce ya yi duk abinda ake bukata, shi kuma a can zai tanadar masa gurin zama da iyalinsa Gidan Anti Hamida ya nufa domin yin shawarar yanda za'ayi komai ya tafi daidai. Bahaushe Ya ce " Ranar naka sai naka. Anti Hamida ta yi mamakin zuwansa gidanta kuma cikin manyan kaya harda hula sai kace mutumin arziki. Suka gaisa har tana tsokanarsa yanda manyan kaya sukayi masa kyau. Ya ce." Saboda abinda yake tafe da ni muhhimi ne shiyasa nasa manyan kaya. Ta ce." To ina sauraranka. Zama ya gyara tare da cewa; Ubangidana ne ya ba ni gudumawar kudi masu kauri wai na yi hidimar aurena, shine na zo neman shawara, Babanmu Ya ce." Babu abinda za a yi mini komai ni zanyi wa kaina, shine na zo ki fada mini da abinda zan fara." Tsausayinsa ne ya rufeta kwalla ta ciko da idonta Ta ce." Allah ya kara shirya mana kai, ya kuma tsareka daga cin dukiyar da aka nema ta hanyar haram, amma ina jin hakkar tarayyarka da wannan Mr Lee din. Ya ce." Ba shi da matsala fa, mutum ne mai mutunci, kasancewarsa kafuri hakan ba zai hana mu'amula ta wanzu a tsakaninmu ba, kuma ko nawa Mr Lee zai ba ni, ba zai biya ni wahalar da na yi masa ba, saboda haka ki daina damuwa in sha Allah zan yi kokarin neman na kaina ba zan yarda na ci hakkin wani ba. Ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa; Lefe za ka yi mata sannan kuma sai ka tanadi sadaki, bayan haka kuma za ka dauki hidimar abinda za'a ci a sha gurin shagalin bikin, shine kawai." Ya ce." Miliyan daya ta isa ayi lefan?" Da mamaki a fuskarta Ta ce." Miliyan ai tayi yawa." Yar dariya ya yi kafin Ya ce." So nake ki had'awa Jamilata lefe na gani na fad'a, har da mayukan gyaran fata domin na tsani na ga fuskarta tana mai'ko." Tsaki ta ja tare da fad'in" Haka Allah Ya hallice ta, kuma duk wannan abin ba shi zai nuna mana kana sonta ba, ka rike mana ita bisa amana shine zamu yarda da k'aunar da kake mata. Ya ce." Ni dama ai ban ce ina sonta ba, tausayinta kawai nake, kuma zan aureta ne saboda mutunci da nagartar mahafinta sai Tokar dake tsakani, nan gaba zan auri wacce na ke so, ta yi daidai da ra'ayina. Anti Hamida ta zuba masa ido tana kallonsa takaici kamar ya kasheta. Ya ce." Abinda yake raina na fada miki, ni bana munafurci, lashakka idan na sami wacce na ke so zan aura, Jamila kuma ni na yi muku al'kawarin rike ta amana, Kawu 'Danlami ya wuce komai a gurina." Ta ji dadin furucinsa na karshe, cikin zuciyarta ta ke musu addua da fatan alheri domin ita kanta tana tausayawa yarinyar da irin kaddarar da ta same ta, Ta ce." Yanzu za ka ba ni kudin ne ko kuwa? ka san ko an ha'da lefen ba za a d'aura aure ba sai nan da wata uku ina nufin Jamila sai ta yi jini uku an tabbatar da tsarkin mahaifarta sannan sai komai ya faru don haka akwai sauran lokaci a gaba Yanayin fuskarsa ya sauya ya sunkuyar da kansa. Jin furucin Anti Hamida ya tayar masa da abubuwan bakinciki da dama! wato shiyasa koyaushe ake son bawa ya kasance mai furucin alheri saboda mala'iku masu amsawa. Can baya suka dinga shiririta ita da shi, alhalin duka sun san k'arya ne, sai ga shi duk abinda suke janyowa kansu ya kasance, ita ta rasa budurcinta, shi kuma an bar shi da 'kunar zuciya, duk da zai aureta ne ba don yana sonta ba amma zai so ya kasance mutum na farko da ya samu wannan abun mai muhimmanci, sai ga shi wani d'an-iska ya riga shi sanin matar da zai aura Kwayar idonsa ta sauya gumi ya tsatstsafo masa a saman goshi, Anti Hamida ta fahimci kamar baya sauraran maganar ta ke, Ta ce." Wai kana jina kuwa?" Kallonta Ya yi, a sanyaye Ya ce." A yi duk abinda ya kamata, na ba ki wuka da nama, ki tura mini account number ki, zan sa miki miliyan biyu, ni zan tafi Lego's idan kun tsayar da ranar d'aurin auran sai ki sanar da ni." Ta ce." Shikkenan Allah Ya sanya alheri, zan yi kokarin yin duk abinda ya kamata. Ya mike tsaye tare da zura hannu cikin aljihu, dubu biyar ya zube mata yana fadin. " Ki siyawa Yara alawa, sauri ya hana ban tsaya na siya musu ba." Godiya ta yi sosai, ta yi masa rakiya har soro, lokacin Mijinta na kokarin shigowa da babur dinsa, sama-sama suka gaisa don har yanzu bai daina jin haushinsa ba, Ya fita daga gidan zuciyarsa cike da tunani marasa ma'ana, har yanzu da k'ulli a cikin zuciyasa idan ya tuna Shamsu yana raye sai ya ji kamar ya je asibitin ya kashe shi! rashin 'kafafunsa bai kai ta'adin da ya yi masa ba. [10/27, 11:52 AM] bintaumarabbale: °°°°°YA ZA A YI❓ *BINTA UMAR ABBALE 🍒* MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION AREWA BOOKS BintuUmarAbbale °°°°° Mun yi nisa sosai a arewa books masu bukatar farkon littafin su je can su karanta daga chapter 1 zuwa k'arshe. *Alhamdulillhi. Nan na kawo k'arshen free peges na wannan littafin. Na tsawaita muku shafukan kyauta ne saboda 'korafin da yawancin jama'a sukeyi cewa; Bana yin free book😁 to sai na ga dacewar a wannan karon na baku free peges masu yawa domin na faranta muku. Ina fatan zaku cigaba da bibiyar labarin kamar yanda ku ka fara ku dire har k'arshe. #500 Normal group sau d'aya a rana. Vip kuwa 1k sau biyu a rana zamu kammala cikin ta'kaitaccen lokaci da izinin Ubangiji. Za a tura kudin ta wannan account din.....0542382124...Binta Umar gtbank. A tura sheda 07084653262. Idan kati ne MTN sai a d'auki hotonsa a tura mini, Mutanan Nijar ku tuntunbi Mommyna domin 'karin bayani* *+227 90 89 90 76* *Zan yi amfani da wannan damar gurin Mika godiyata ga Marubutanmu da abokanan mu'amula da suka taimaka mini gurin sharing din littafin nan ba tare da na nemi alfarmar Hakan ba. Babu shakka alheri dank'o ne, Kuma na ji dadi sosai da karamcinku. Ubangiji Allah Ya saka da alheri Rabbi Ya bar zumunci 🤝* *Autar Manya Surayya Dee Asmabaffa Maidambu Aysha bagudo Real Esha Aysha Dansabo lemo Bilkisu H Muhd Fatima Sunasi Rabi'u Amina Kabir Caps Zahra Royel Star Milhat Jamy Kankia Smashar Hafsatu Umar Dangoro Amina Yandoma Aunty Rabi ShamsiyyaManga Dr Mrs Agdaz Oum Hairan Sa'adatuBintuAbdullahi MamanTeddy Jamila Yusha'u Gidan Iko AyshaNalado Indo ce Xayishatul-Humaira ASHANTY Halimatusa'addiya tsohuwa* *Mansur Sufi Abue Saleh Alquramy Mk Dr Muhd Kamal No Love Abban Sanatos Sadiq Namiji One Ibrahim Muhammadu Gozawa Usman Libiya* *NA GODE Sosai Marubuta da masu sabunta mini Cover na littafi Allah Ya faranta muku.* 24 Yana shiga gida ya riski wani tashin hankalin Sakina ce a zaune durshan! a tsakar d'akin Tokar tana kuka kamar wacce iyayenta suka mutu! Kawai don ta samu labari zai yi aure shine ta zo domin ta ji ya makomarta. Ni dai tsayuwa na yi ina kallonta mamaki yana kasheni! wai kuka akan Namiji, ba na fatan wannan zuwan ranar a rayuwata. Sosai ta ba ni tausayi jin irin maganganun da ta ke fad'a Bahago shi ya lalata mata rayuwarta saboda haka shine wanda ya cancanta ya aureta. Babu kunya babu tsoron Allah Tokar ta dinga goyon bayansa, ta dinga zaginta tana aibatata tare da fadin ita ce lalatacciya amma ba Ali ba. Sai da naga abin yana nema ya wuce gona da iri tukkuna na yi magana, sannan fa Tokar ta tsahirta da zage-zagen da ta ke, da hannu ta nuna mata hanyar fita tana korarta sai ka ce tinkiya. Cikin wannan halin ya shigo, Tokar ta shiga wassafa masa abinda yake faruwa. Sasasauta fuskarsa ya yi, da hannunsa ya yi mata nuni. Ya fita daga dakin, sai ta bi bayansa tana gyara yafan mayafinta. Wani abu mai nauyi ya tsaya mini a wuya Na ce." Tokar kin ga zahiri da idonki ko? kina nan kina balo'ko'ko da tayar da jijiyar wuya akansa gashi nan ya nuna miki tabbacin shine ya lalata ta, wannan kad'ai ya isa ya tabbatar miki da zargin da ake masa gaskiya ne, ki daina aibata yaran mutane bayan kina da abin magana a tattare da ke." Jikinta ne ya mutu murus! ta gaza mayar mini da martani, kawai na ja tsaki na kwanta ina jin wani irin d'aci a makogwarona. Bahago kuwa Ya yi hakan ne domin ya kubta daga tashin hankalin dai zai same shi muddin mahaifiyarsa ta ji abinda yake faruwa, ya samu dakyar ya daidaita tsakaninsa da iyayensa shiyasa ya yanke shawarar rarrashin Sakinar tare da tabbatar mata da cewa; Ita yake so, auran Jamila ba zai hana ya aureta ba, jin kalaminsa yasa ta sassauta kukan. Ta cigaba da ro'kansa ya rike alkawari tunda har ya raba ta da budurcinta to kada ya ci amanarta, tausayi ta ba shi sosai! sai ya dinga tunanin lokacin da ya yaudareta da kalamai masu dadi har ya samu nasarar rabata da mutuncinta, shi kansa yana 'kyamar wannan halin nasa, kuma yana rokan Allah ya shirye shi hanya mai kyau! 'Kullatarsa na yi akan wannan dalilin! ko ya shigo dakin Tokar suna magana bana kallonsa ballanatana na tanka masa, ina jin lokacin da yake fadawa Tokar wai gaba nake da shi alhalin bai yi mini lefin komai ba, shi fa ya ga ji da wannan duniyar kowa haushinsa yake ji, gwara ya mutu ya huta. Ita kuma sai na ji tana ba shi amsa da cewa; Kishi ne yake damuna ba wani abu ba. A lokacin ne na magantu Na ce." Allah ya sawwake na yi kishi a kan wannan?" Na fada ina nuna shi da yatsa. Sai na ji yana fada mata zai koma legos sai dab da d'aurin auranmu zai dawo idan kuma ya mutu a can shikkenan. Fad'uwa gabana ya yi da jin furucinsa, a sace na kalleshi nan na hangi ramar da ya yi, da duhu! idonsa duk ya zurma tabbacin yana cikin damuwa. Tokar tunda ta ji furucin mutuwa daga bakinsa take kuka da fyace hanci! da kyar ya rarrasheta ya fita. Ranar da zai ta fi Lego's din jikina kuma sai ya yi sanyi, mussaman da na ga yana neman afuwar Iyayenmu, sai na koma daki na zauna ina tunani a cikin zuciyata, tun ina jin maganarsa a tsakar gida har na ji shiru alamar ya tafi kenan, Tokar kuma tana zaune a tsakar gida tana ta kuka sai sambatu take. Na fito tare da fadin " Tokar ko mutuwa ya yi iya kukan da za ki yi kenan! addu'a za ki yi masa ba kuka ba, shi anan hanyar abincinsa take." Ta sa tafin hannunta ta goge majinar dake dulala daga hancinta Ta ce." Tun da yaron nan ya ta so yake shan wahala da gwagwarmayar rayuwa, har yanzu bai huta ba, kuma kudin nan idan ya nemo kowa sai ya ci, amma an tsane shi an tsangwame shi, ina jin takaicin abinda ake masa a gidan nan.'' Na ce." Yanzu kuma me akayi masa da ki ke wannan maganar? ke dai ce ba kya ganin lefin Bahago, amma shi kansa ya san yana aikata ba daidai ba, kuma babu yanda za'a yi a tsani mutum sai da hujja! kema kin san gaskiya kina takewa ne kawai, ya kamata ki ajiye a ranki cewa; Iyaye ba za su tsani dan da suka haifa ba sai da wani dalili, saboda haka ki daina zubar da hawayenki a banza. Hannuna ta ri'ke ta zaunar da ni a gabanta, kawai sai na zuba mata ido ina jiran jin abinda ke bakinta domin yanayinta ya nuna alamar magana mai muhimmanci za ta yi. "Jamila na ta'ba neman alfarma a gurinki?" Girgiza kaina na yi tare da cewa"A'a me na ke da shi da har za ki nemi alfarma a gurina." Ta ce." Kowane d'an adam yana da baiwa, kuma yana da rana, kina da alfarmar da za ki yi mini." Ta fa'da tana matse mini yatsun hannu. Na ce." To ina jin ki Allah Yasa zan iya." Ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa; Mace tana iya sauyawa Mijinta hali da da'bi'a, haka na ke so ki kasance tare da d'an-uwanki Aliyu idan Allah ya kaddara aure a tsakaninku, ina rokon Alfarmar ki yi iyakar bakin kokarinki akansa In sha Allahu nan gaba ke za ki amfana da zuri'ar da za ku haifa, ba na so kina nuna masa 'kiyayya irin haka, ki ja shi ajikinki, ki kuma kula da shi, a kowane yanayi, idan an yi muku aure kada ki zalince shi, ki dinga ba shi hakkinsa na aure, wannan zai taimaka gurin rage lalata yaran mutane da ya ke." A sanyaye Na ce." Yanzu kin yarda da maganar da ake fad'a a kansa ba k'arya ba ne?" "Na yarda dama tuntuni, kawai ba na son duk mu taru mu tsangwame shi ne, shiyasa na ke nuna hakan, amma na amince Bahago ba shi da kirki tuntuni." "Allah Ya shirye shi." Na fad'a ina sunkuyar da kaina. Ta ce." Kin yi mini wannan alkawarin ko?" Kallonta na yi kafin Na ce." Na yi miki alkawari zan yi iyakar k'ok'arina akansa Allah Ya ba ni Hakuri da juria." Ta amsa da "Ameen Ya Allah Na gode Allah Ya yi miki albarka.'' Cikin zuciyata na amsa da " Ameen na ta shi na shiga daki na kwanta da tunani mai yawa a cikin raina. *** Cikin hukunci Ubangiji na yi jini uku kamar yanda musulnci ya halasta, tabbatar da tsarkin mahaifita ya sanya aka fara shirin biki gadan-gadan! Bangaran Mamana shiri ta ke yi sosai, takanas ta kira ni, na je har gidanta ta ja mini kunne sosai akan lamarin auran, ina kuka ina daukar mata alkawarin yin biyayya ga umarinsu, haka na dawo gida jikina a sanyaye da tunanin yanda akayi Bahago ya siye zuciyoyin Iyayena biyu, kaf ba sa k'aunar b'acin ransa. Akwati hudu Anti Hamida ta ciko da kaya masu kyau da inganci, duk abinda ake bukata ta saya mini, sannan ta fara yi mini gyaran jiki acewarta kafin zuwan ranar daurin aure fatar jikina ta goge na daina maik'o tunda angona haka yake bukata, To ni dai jinta kawai na ke ina mamakin irin rawar jikin da ta ke yi. Tokar kuwa bakinta ya ki rufuwa sai farinciki ta ke. Wata kawarta mai suna Taburni ta kawo mata sassake da saiwa da su mazarkwaila tare da sauran kayan tsumi! ta sanya Baba Iyami girka katuwar tukunya, a takaice dai tsumin nan shi ya zama ruwan sha na, yanayin jikina kuwa ya fara sauyawa, domin bayan tsumin harda wata ba'kar zuma mai d'aci Tokar ta ke tilasta mini shan ta. *Ba zan iya ce muku komai ba akan labarin nan, domin ni kaina lamarin yana tsuma ni. Ku yi gangami! gurin ganin kun bi ayari tafiyar Bahago da Jamila domin ganin yanda YA ZA A YI.* *NI CE DAI* *BINTA UMAR ABBALE 🍒* *INA MIKA GAISUWA MAI TARIN YAWA GA ILAHIRIN MASOYANA WANDA NA SANI DA WANDA BAN SANI BA. UBANGIJI ALLAH YA HAD'AMU A ALJANNA FIRDAUSI BAKID'AYA*