[7/3, 11:36 AM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *OUM HAIRAN* *_______________________________________* *Yanayin tsarin labarin nan baya buƙatar tambaya 🔞adult contact🔞 ne Please kar ki bibiya in kinsan bazaki jure ba.* *_______________________________________* *Book 2 page 1-2* *_______________________________________* Tashin ƙarar harbin tayi daidai da tsayawar motar Su Mommy da Sheikh Muhammad Saleem wanda suke ta nemansa lungu da saƙo sai yau aka sanar dasu yana Lagos kallon juna sukayi tsakanin Mom Sukaina da Muhammad Saleem ta dafe ƙirji tace “Zai iya yin komai Akheey mu shiga Ma'eesh bashida hankali akan abinda yakeso babu abinda bazai iya aikatawa ba ya faɗamin ɗazu yace sai ya kashe kansa zai huta Akheey ka taimaka min...." Suna maganar suna shiga ciki saman suka haura suka buɗe Ɗakin farko babu kowa a ciki hakan yasa Muhammad Saleem buɗe daki na biyu shima babu kowa sai tarin kwalaben giya da tarkacen kwalaben syrup basu tsaya bi ta kansu ba suka buɗe Ɗakin ƙarshe tare da zaro ido Mom ta shiga da gudu tana “Furta innanillahi wa innah ilaihirraji'un Muhammad Shikenan ya aikata ya kashe kansa wayyoh Allah na Ma'eesh ka tashi wlh nayi maka alƙawarin bazaka ƙara rasa abinda kakeso ba a duniya muddin ina raye, kwanciya tayi a cikin jinin tana rungume dashi tana wani irin kuka me ban tausayi tana shafa kansa tare da kiran sunansa a saitin kunnensa. Ji tayi yaja ajiyar zuciya ta tashi da sauri ta dubi Muhammad Saleem dake durƙushe gaban Batul tace “Akeey bai mutu ba...." Da sauri ya nufoshi bazai iya ɗaukarsa ba hakance tasa Mom sauka ta nemo masu masa hidima suka shigo da sauri suka ɗaukeshi suka sanyashi a mota sannan suka ɗauko Batul suka ja motar a mugun guje suka fice daga gidan babban asibitin da yafi kowanne kyau a jihar Lagos nan suka kaisu Dr Ma'eesh ba ɓoyayye bane a asibitin domin yawan kawo magungunansa da kuma ɗaukar nauyin marasa lafiyar data kama sai an fita dasu waje yasa suke kiransa Help Man. A gaggauce aka shiga dashi teather room domin suna dubawa suka fahimci matsalar itama Batul gado aka bata tare da sanya mata na'urar taimakon numfashi cikin ikon Allah suka samu suka janyo ɗan sauran numfashin da yayi saura a jikinta Mom dake zaune a gefenta tana sharar hawaye tare da zubawa yarinyar idanu duk yammatan da ɗan nata yakeyi tana saninsu bata taɓa jin son wata a ranta ba amma wannan ƙaramar yarinyar tayi mata sosai taji so da tausayinta sun ratsa ruhinta tare da tunanin ƙaddarar data fito da ita daga gidan iyayenta ta zaɓi shigowa bariki a wannan ƙananun shekarun nata har Allah ya haɗata da Ma'eesh. Lumshe idanunta tayi tabbas tayi suruka ko mene zai faru sai ta ɗaura wannan auren kalamansa na daren da abin zai faru da yaje Sudan wajenta, da yake gaya mata suka dawo mata “Mom zuwa yanzu na fahimci ƙaddarar Batul itane ta kawoni Nigeria wlh bazan taɓa rayuwa da ciwon da nakeji a raina ba, Mom Meyesa zaace bazan aureta ba Please Mom Inason ta zama tawa Ni kaɗai na faɗawa Dad yace babu aure a tsarin rayuwata har abada Mom ko za'a ɗaura na mutu nidai Inason a ɗaura ta zama halal gareni nayi alƙawarin zan gyara kuma zan bata kariya forever please Mommy kiyi wani abu Zuciyata nauyi takeyi" Share hawayenta tayi ta miƙe ta isa jikin window tana kallon ɗaiɗaikun mutanen dake kai kawo a asibitin tace “Ko zai zama aikina na ƙarshe saina datse wannan ɓarnar da hannu na" ajiyar zuciyar da taji Batul ta sauke ne ya sata juyowa da sauri ta isa gare ta tuni ta cire Robar Oxygen ɗin daga hancinta ta ɓalle ruwan dake jikin ta ta miƙe tana shirin ficewa ta ruƙota da sauri tace. “Batul ina zaki?" Juyowa tayi ta zuba idanunta kan matar da shekarunta bazasu wucce 45 ba tana mata kallon son ganewa saidai ta kasa ganeta amma tabbas tayiwa fuskar kallon sani. Janye hannunta tayi ta kuma yin gaba da sauri Mom tace mata “Ni mahaifiyar Ma'eesh ce Batul ki dawo ki zauna shima yana samun kulawa" da sauri ta juyo ta zube gaban Mom sai yanzu kuka me ƙarfi ya ƙwace mata tace “Me nayi masa yakeson kasheni me yakeson sanar Dani Mom bansan komai ba" murmushi tayi ta kamota tace “kiyi haƙuri idan ya warke zai faɗa Miki ko meye Batul Ma'eesh bai taɓa son wata mace kwatan wanda yake yi Miki ba ya amince ya aureki ko zai rasa kansa ya aminta ya rayu dake da komai daya shafeki ki kwantar da hankalinki zai fahimceki shiɗin mutum ne me namijin kishi" Kallon Mom takeyi da rashin fahimta daidai lokacin da Shaikh Saleem ya shigo ya zauna idanunsa kan Batul yace “Batulu ta Manzo ke kin tashi kenan sannu shima Allah ya tashi kafaɗunsa...." Wata zabura tayi tace “Eh.... abbuh meye ya sameshi Ma'eesh ƙalau yake nice naci amanarsa bansan naci ba shiyasa ya yanke shawarar kasheni!...." Sauka tayi daga gadon ta durƙusa ta ɗora kanta saman cinyar Mom ta rushe da kuka tace “Wallahi cikin hayyaci na bazan taɓa haɗashi da kowa ba nafi sonsa da kaina Mom shine jin daɗina shine farin cikina shine ya sanar Dani kaina shine ya koyamin son kaina da sanin abinda nakeso Mom bai taɓa yimin dole ba yabar komai donni cikin sati biyu tak Ni meye zaisa naci amanarsa meye zaisa na haɗashi da wani me na rasa a wajensa da zanyi masa kishiya? Mom ki faɗa masa ke zai yarda dake Fateemah bazata taɓa haɗashi da kowa ba shi kaɗai takeso na yarda na mutu akansa Mom dan Allah Kar ya tafi ya barni idan ya mutu nima mutuwa zanyi" Bubbuga bayanta Mom tayi tace “Zai tashi Batul sai kun haifamin jikoki kinji" saurin ɗaga mata kai tayi sukayi murmushi ita da Muhammad Saleem ya miƙe ya fita ya kawo musu abinci daƙyar tasha tea dukkan hankalinta da Zuciyarta yana kan Ma'eesh" da yamma aka sallameta Mom da ita suka koma gida Shaikh Saleem shine ya zauna tare da Ma'eesh, Saida ya kwana biyu sannan ya fara samun kansa yana farkawa My Bea ya fara kira Shaikh Saleem ya isa gareshi ya taimaka masa ya tashi zaune yace “Abbuh ina Batul don Allah kar kacemin na kasheta wlh nasani nasan ba yin kanta bane" duba na tsanaki Muhammad Saleem yayi masa yace “Batul tana lafiya tana tare da Mom ɗinka taka lafiyar ake nema yanzu" Girgiza kai yayi tare da miƙewa ya nufi hanyar fita bai dakatar dashi ba domin yasan ba tsayawar zai yi ba Saida ya dangana da harabar asibitin ya ɗauki shatar mota ya faɗa mata inda zata kaishi Mom tana parlour taga ya buɗe kofar ya shigo ta miƙe da sauri tana masa kallon mamaki ya dubeta yace “Ina Bea?" Sama ta nuna masa ya nufi saman dafe da ƙirjinsa ya buɗe ɗakinta ya shiga ya isheta kwance ta zuba wa Morocco POP ɗin dakin idanu da alamun tayi nisa a tunani bataji shigowarsa ba sai jin ɗumin bakinsa tayi saman nata ta buɗe idanunta tare da sauke ajiyar zuciya ta tura hannunta cikin sumarsa kawai ta rushe da kuka tana ƙara shigewa jikinsa. Bubbuga bayanta yake yi a hankali yana hura mata iska a kunnenta tare da furta “Stop crying Bea sorry please" ajiyar zuciya ta rinƙa jerawa can ta ɗago ta zuba idanunta cikin nasa ta shafa sajensa tace “Ina missing ɗumin jikin mijina ruhina na azabtuwa da ƙaunar me bani kulawa Ma'eesh yaushe na fara sonka ne?" Murmushi yayi ya ɗora bakinsa a kunneta ta janye tare da kama kuncinsa tace “Daɗina bashida control akwai Mom a gidannan kuma kasan dai bakada lfy and dare yayi maza go sleep" Bai takura mata ba domin zuwa yanzun kunyar abinda yayi mata yakeji duk da ya fahimci kamar bata ma damu ba, ƙwarai Batul duniyar daɗinsa ce shi yanzu abinda zai rabashi da ita ai kawai a ƙaddara rashin rai a gangar jikinsa ne. Cikin mintunan da basu wucce goma ba yaji numfashinta ya canza ya sauke ajiyar zuciya tare da janyewa daga jikinta ya tashi ya buɗe kofat da yaji ana taɓawa Mom ya gani tsaye jikin ƙofar tace “Kazo ka tafi ɗakinka ka kwanta" shafa kansa yayi yace “Zan tafi Mom please babu abinda zai faru Inason muyi wata magana important da Bea ne" jin yace magana ya sata juyawa ta koma ƙasa but ranta bai amince da Ma'eesh ba duk da bata rayu dashi rayuwa me tsayi ba ta fahimci shi ɗin mutum ne da yasan daɗin mace ita kanta tasan bata isa ta hanashi mu'amala da Batul ba. Komawa yayi ya kwanta nesa da ita kaɗai ya zuba mata ido ya kasa bacci feelings na addabar ruhinsa gashi ciwonsa baison ruwa tunanin abinda ya dace yayi kawai yake yi mirginowa Batul tayi jikinsa cikin bacci ta tura masa boobs ɗinta a ƙirjinsa, Saida numfashinsa ya ɗauke ji tazo dakanta tashige jikinshi, ahankali yasaki wani unexpected ajiyan zuciya saboda yanda ya riƙe numfashinsa for so long wani kalan sanyi yaji yana wani irin ratsa shi jinta akan jikinsa ahankali yaɗan duƙo dakansa ya kalli fuskarta she’s still sleeping ta turo pink lips nata she looks damn cute! Wani kalan jumping up joystick ɗinshi yayi acikin wando dayasa ya lumshe idanu tareda buɗesu yaɗan karkace gefe yana ƙoƙarin rabata da jikinshi cus he’s loosing control nasa gabaɗaya. Ƙanƙameshi tayi taƙi rabuwa dashi tana turo baki tace “Am sleep Daɗina" wani gwauron numfashi ya sauke hakan yasa gently yakira sunanta. “Batul” bata buɗe idanuba sai ƙanƙameshi data kumayi, wani kalan bala'i take shigar dashi jijiyoyin sha’awarsa suka tasomai ahankali yakai hannunsa ya ɗaura akan bombom ɗinta ya shafa a nutse is so soft bata saka pant ba silk rigar baccin datasaka yakarama ass ɗin wani new sweet texture, bakinsa yakai saitin nata datake turowa cikin bacci ahankali yayi grabbing lips don da sauri he is so so damn horny dauke hannunsa yayi daga kan bombom ɗin nata yakai kan boxes na jikinsa yana jan wandonshi ƙasa yakai hannu yaciro joystick ɗin dahar numfashi take tsabar yanda yatashi tsaye samɓal sannan ya shiga gyara mata kwanciya yana hawa samanta yana kissing nata kaman zai ciremata baki a hankali ya fara yaware ƙafafunta dalilin da yasa tafara motsi kenan tana ƙoƙarin buɗe idanu domin ware ƙafafunta nata dayakeyi tafarajin zafi, shigewa in between legs nata yayi yanakai joystick ɗin wajen hole ɗin jikinsa ko’ina ɓari yake yana wani kalan sauke ajiyar zuciya akai akai heart ɗinshi na racing kaman za’a kwacemai ita yadanna joystick ɗin da karfinsa cikin hole ɗin nata ta saki ƙara da ƙarfi wadda baya ko tantamar indai Mom ba a ƙasa ta kwanta ba to zata iya jiyowa. A hankali yana motsa joystick nashi yana zame mata rigar jikinta inda ita kuma ta ƙanƙameshi tana jan numfashi tare da buɗe idanunta tar cikin nasa, bisa ga mamakinta sai taji ruwa ya ɗiga idanunta ta lumshe tare da buɗewa ashe hawaye ne ke bin idanunsa. Sosai har yanzu yakejin ciwon yanda ta fita da Ƙafarta ta bawa Lateef damar shigan masa ita ya daina kula kowa akanta ya tsare komai nasa a Nigeria ya killace kansa tsayin watanni biyar da yayi a Nigeria bai taɓa yarda ya buɗe jikinsa ga wata mace ba sai ita kaɗai but ita ta kasa yi masa wannan gatan yanzun Lateef yana kallonsa a banza ita kaɗai ce takamarsa itama ta zama ba ikonsa shi kaɗai ba ya zaiyi ta zama tashi shi kaɗai ne tabbas gaba idan hakan ta kuma faruwa akwai yiwuwar zuciyarsa zata fito daga ƙirjinsa bazai iya sharing Batul da wani namiji ba a duniya itan ruhinsa ce duk duniya yanada tabbacin yafi kowa sonta da burin kasancewa da ita. Babban abinda yake ƙara sashi a tashin hankali in zasuyi Auren musulunci sai an cire cikin jikinta tayi istibra'i sannan ne za'a ɗaura musu aure me tsarki, gashi yanzu Batul ta fisa jaraba bata iya jurewa rayuwa babu shi a kusa da ita shin meye mafitarsu kenan shima a kansa bazai iya wata biyu ba tare da ya cita ba gashi yanason ya hana kowa dama a kanta. Da waɗannan tunane²n ya samu yayi release ya ƙanƙameta yana kissing nata ta ko ina, hannu tasa ta share masa idanunsa tace “Har yanzu kana zargina Daɗina?" Girgiza mata kai yayi yace “Ba yin kanki bane na sani Bea na rasa yanda zanyi na hanasa damar sake shigarmin kene a gaba Bea duk duniya bantaɓa samun abinda idan ina tare dashi nake neman damuwa na rasa ba sai ke ya za'ayi kuma ki zama tamu mu biyu taya zan nutsu Bea ke fah? Keɗin da na fansar da rayuwata don taki keɗin da na hana kowa dama a kanki Batul keɗin da tun ina yaro ƙarami nake ganina ina rayuwa a cikin ni'imarki Bea na zana hotonki a ɗakina Dake Russia tun banfi shekara goma ba ko lokacin da nayi soyayya da Aimah banji abinda nake ji akanki ba, nayiwa Aimah alƙawarin zan rayu da ita kaɗai a Zuciyata a daren da CEO ta turomin hotonki na ƙaryata kaina kuma na tabbatar da cewa yanzu ne na samu wacce zan rayu da ita kaɗai a Zuciyata Bea a wannan daren ban iya bacci ba na matsu gari ya waye kizo gareni na mallaka Miki komai nawa na baki komai tare da yi Miki alƙawarin rayuwa tare mutuwa tare babu abinda zai shiga tsakani bare ya rabamu, Bansani ba ashe kece jarabta ta kece ƙaddarata kuma kece wahalata Batul bansan komai game da kasancewata cikin ƙungiyar asiri ta duniya ba nidai kawai na taso na ganni mafi ƙanƙanta a cikin mutanen dake rayuwa a cikinta domin a lokacin dani da Lateef munfi kowa ƙarancin shekaru Bama jituwa tun muna ƙananu dashi hassali ma farautar rayuwar juna mukeyi inda mahaifinsa ya kasance mafi kusanci da Dad ɗina sannan amanarsa. Batul na tsani Lateef fiye da tsanar da nayi masa a baya tabbas cikin biyu dole ɗayan mu ya zama baƙon lahira, Ni na karɓi Musulunci don ina son musulunci kuma Inason nabi addinin mahaifiyata shi kuma Lateef ya karɓu Musulunci don kene yanason yayi amfani da musulunci ya rabani dake, bansan da wannan ranar ba shiyasa ban shirya mata ba tabbas sun fini ƙarfi tunda shi da mahaifina suka haɗa kai sukeson ganin bayana domin ƙungiya ta tabbatar dani bijirarre ne a cikinsu tunda suka sake na sanki kafin su bani umarnin saninki dole sai sun rabani dake zasu cimma burinsu a Kanki Batul........... [7/4, 2:57 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *OUM HAIRAN* *_______________________________________* *Yanayin tsarin labarin nan baya buƙatar tambaya 🔞adult contact🔞 ne Please kar ki bibiya in kinsan bazaki jure ba.* *_______________________________________* *Book 2 page 3-4* *_______________________________________* Tunda ya fara maganar idanunta ke kansa har yayi shiru bata ɗauke kanta daga kansa ba Zuciyarta ta cika da tsoro da firgici tsananin tashin hankali haɗi da nadamar kasancewarta a wannan rayuwa da ba ita ta zaɓawa kanta ba, so take tayi magana saidai furucinta ya gaza fita hakan ya sanyata miƙewa ta nufi bathroom baiyi ƙoƙarin dakatar da ita ba har ta fito daga wankan ta tsaya tsane jikinta shima ya tashi yaje yayi yan dabarunsa ya dawo ya tada sallar da baiyi ba cikin kwanaki biyun da yayi a kwance sannan ya ɗauki ƙur'ani mai Tsarki yana so ya karanta amma kunyar Ubangijin da halin da yake ciki ya hanashi furta koda harafi ɗaya dole ya rufe ƙur'anin ya zubawa bango idanu yana share hawaye lokaci bayan lokaci tashi yayi ya fita tare da ɗaukar waya ya danna number babban yaronsa James Alexander bugu ɗaya ya ɗaga yace masa “Kana da labarin inda Lateef yake?" Jinjina kai yayi yace “Sir meye haɗina dashi da zan san inda yake saidai idan wani aiki kakeso ayi a kansa a fara yanzu" jinjina kai yayi yace “Inason a samin idanu kan duk wani motsinsa lallai Inason sanin komai game dashi'' dariya Alex yayi yace “Babu matsala Sir za'ayi yanda kace" aje wayar yayi ya juya domin tafiya Mom ya gani tsaye a bayansa ya sunkuyar da kai yace “Mom...." Ɗaga masa hannu tayi tace. “Meye haɗinka da Lateef?" Numfasawa yayi yace “Ba komai Mom zan ji da ɓangaren" girgiza kai tayi tace “Dole Inason jin meye ya haɗaku yanzu bayan a baya anyi muku sulhu" shafa sumarsa yayi ya nufi parlourn ta biyo sa a baya tana cewa “Dole nasan akwai wata tsakaninka dashi Ma'eesh har kullum abinda nake yawan faɗa maka shine dai zanci gaba da faɗa maka, wlh wanda yabar Allah to Allah ya barshi idan kuwa Allah ya bar mutum to zai Barka ne da iyawarka, gwanintar iyawa tasa ka faɗa halin da kake ciki yanzu har ka jefa wanda baiji ba bai gani ba, yanzu kai meye shirinka game da gyara kuskurenka? Ma'ana game da rayuwar da kukeyi da wannan yarinyar Batul?" Shiru yayi baice komai ba kuma bai shirya cewa ba domin Bama shi da abin cewar, murmushi tayi tace “in bakada abin faɗa Ni inada shi" ɗagowa yayi ya kalleta tace “Yeah Son ba'a gyaran ɓarna da ɓarna abu guda ɗaya ne yake za'ayi Batul zata koma gaban iyayenta zatayi istibra'i in yaso sai mu nemi aurenta tazo matsayin Mata" da sauri ya ɗago yace “amma Mom ba naƙi ta taki bane akwai matsala ne a cikin hakan na farko Batul tanada cikina a jikinta sannan tun lokacin da Su Dad sun sanya mata ciwon feel Mom tana rasa control idan ta buƙaci namiji ta rasa zata iya yin komai don ta samu Nutsuwa, kinsan komai Mom tunda kema kin shiga kwatankwacin yanayin tunda macijiyar nan tasu ta tsafi ta bayyana tayi mata tsartuwa a gabanta idan ba karya tsafin akayi ba bazata zama daidai da mutane ba, Mom kinsani tunda suka riga suka ƙulla irin auren da muka ƙulla da ita kanta da Lateef to ko bataje inda yake ba shi zai hawo daddumar sihiri yazo gareta ya baje kolinsa. Mom ya zanyi ne waini ya akeso nayi ne?" Tunda ya fara maganar take kallon ɗan nata cike da tausayawa cikakken mutum kyau dukiya da nagarta jin ƙai da tausayi a baya duk ya haɗa son Zuciyarta dana mahaifinsa sune duk suka jefa shi a wannan tsaka me wuyar, tayi nadama ta zaɓi Addininsae fiye da soyayyar ta amma har yanzu kuskurenta na baya bai daina taɓa halwarta ba, shin ita ya zatayi ne me zatayiwa Ma'eesh ya samu farin ciki ya rayu da walwala kamar kowanne ɗa? Meyesa suka zamo tarnaƙi kuma barazana ga dukkanin burukan rayuwar ɗansu??" Tashi yayi ya nufi ɗakin da Batul ke kwance ya buɗe ƙofar ya shiga da sauri ya fara dube dube bayi ya nufa bai ganta ba ya dawo ya haura gadon ya fara watsi da kayan dake kan gadon still babu ita babu dalilinta abinda yasa shi a tsananin mamaki zuciyarsa tana harbawa da ƙarfi ya taƙarƙare ya saki wani ihu daya sanya Mom banko ɗakin da gudu tana cewa “Ya akayi kuma kai dawa?" Bai iya bata amsa ba sai nuna mata gadon da yakeyi takai dubanta gadon babu Batul babu dalilinta tace “La haula wala ƙuwwata illah billahil aliyul'azeem Ma'eesh ina ta shiga kuma?" Cikin fuzgar numfashi yace “Sun ɗauketa Mom sune suka ɗauketa Dad Mom!".... Wayar landline ta ɗakin ce ta fara ihun neman agaji suka kalli juna takai hannu zata ɗaga ya dakatar da ita ya miƙe daƙyar ya nufi inda wayar take ya ɗaga tare da sallama. Dariya aka sheƙe masa da ita har Saida ya koda da sauraron dariyar yana shirin aje wayar yaji ance “Alaji Ma'eesh kasa a bibiyi rayuwata a lokacin da ka daɗe da makara Ni na kwana da wannan shirin, iya abinda ya faru yanzu kaɗai ya isa ta tabbatar maka da Ni na daɗe da shiryawa. Da zan baka shawara guda kada ka wahalar da kanka neman inda zaka gano Batul har abada ta zama tawa Ni kaɗai duk wani ƙulli daka iya sake baka damar nemanta ka samu na jima da kunceshi, abu ɗaya ne yasa na baka damar mallakarta tun farko saboda nasani bani ke da damar farko ba sannan bani da lafiyar samar da ɗa da wannan na haƙura na danne Zuciyata na baka damar ka yanzu damar tawa ce Ma'eesh Batul tawa ce Ni kaɗai zan massheta gurin hutawata ta dindindin sannan zan raini cikin da kake shirin lalatawa zan mallakeshi matsayin nawa har abada" Bai bashi damar magana ba ya kashe wayar abinda ya sanya shi cilli da wayar ya daki bango tare da zarar key na mota zai fice Mom tayi saurin riƙoshi tace “Ina zaka a daren nan ka barshi da ita mana ya gani idan zai iya sarrafa tunaninta" girgiza kai yayi yace “Bazan iya ba Mom Batul fah Mom....." Dafashi tayi tace “Da zakayimin biyayya da komai yazo da sauƙi Ma'eesh na karɓi Batul kuma zan mallaka maka ita nayi maka wannan alƙawarin amma Bama buƙatar gaggawa komai a hankali zamu bisa" neman guri yayi ya zauna cike da zullumi da tunanin dalilin da zaisa a hanashi ɗaukan matakin daya dace a daidai wannan lokacin. ********************** Batulu kuwa a ɓangarenta baccinta takeyi cikin nutsuwa babu wani abu dake damunta kai daga ganin yanda take murmushi a cikin baccin kasan mafarkin da take yi me daɗi ne cikin baccin taji ana shafata tare da sunsunarta ta sanya hannunta ta ɗauke hannunsa a jikinta tare da yin murmushi ta noƙe kafaɗa daidai lokacin daya ɗora harshensa saman lips ɗinta ta ture bakinsa tace “Kuma dai Ma'eesh" ƙamshin dake tashi a bakin nasu ne taji ba iri ɗaya ne wanda ta saba dashi bane ta buɗe idanunta a hankali tare da kai hannunta saman sumarsa da sauri ta ƙarasa buɗe idanunta jin sumar ba irin wacce ta sama tura hannunta a ciki tayi wasa da ita bace idan taso ma tayi masa kitso. Zabura tayi da sauri tare da wuntsilawa ƙasan gadon tace “Innanillahi!" Tana kallonsa tana ja da baya tace “Wai kai waye kai ne me kake so me kake nufi dani? Inane nan, ina Ma'eesh!?" Ta ƙarashe maganar a karkatse saboda yanda ya ƙure mata sauri ya ɗora yatsansa saman harshensa yana mata wani kallo me ɗauke da ma'anoni da jajayen idanunsa idanunsa da sai yau ta lura da kalarsu jan lips ɗinsa ya lasa ya buɗe baki kamar me jin bacci yace “Wanda kika sani ne mamallakin komanki Batul kin dawo ƙarƙashin ikon me iko kin dawo ƙarƙashin mulkin me mulki daga rana irin ta yau zaki wanzu a da'irata matsayin abar hutawata!" Dariya yayi sosai sannan ya ɗago haɓarta da ƙarfi yace “Bayan fashin kuɗaɗe har na rai Zanyi akan muradi na daɗaɗɗe hhhhhhhh Batul soon zan zama Dad batare da na saka ƙwai ba Ni dama haka ƙaddarata take za'a sakamin ne na ƙarasa kulawa ƙarshe a ƙyanƙyashe min na raineshi da izzar ikona" Dariya ya kuma fashewa da ita tare da damƙar wuyanta yace “Nayi tunanin zaki bamu haɗin kai cikin sauƙi sai na fahimci ke ɗin kema kallon kanki kike wata ƙwaruwa shine yasa na baki damar komawa ga wancan shashashan ki ƙarasa karɓar abinda baki karɓa ba yanzu gaki a masarauta ta sai yanda nayi dake da duk wani motsinki" turata yayi gadon ya bita zai danne ta fasa masa kuka tace “A'uzubillahi minasshaiɗanur rajim Lateef kayiwa Allah ka barni wlh banida lfy....." Ƙoƙarin haɗe bakinsu yayi ta fusge tare da gasa masa cizo a damtsen hannunsa yaji cizon sosai amma sai ya dake yaci gaba da shiga jikinta ita kuma tana kuka, cikin Muryar da dake nuna halin sha'awar da yake ciki yace “Bazan Miki komai ba kawai ina buƙatar kiyimin shiru ne in kikaƙi zan wahalar dake....." Da sauri ta haɗiye kukan tanaji ya zame mata riga ya ɗora hannunsa a boobs ɗinta ta rintse idonta rawar jikinta na ƙaruwa tsoronta na nunkuwa da irin salon da yazo mata dashi, sosai yake murza nipples ɗinta tun bata fahimtar komai Saida ta fara fahimta sannan ya sanyasu a bakinsa ya fara shansu da wani salo me fitar da hayyaci ita kam Allah ya jarabceta da rashin control ta wannan fannin cikin few minutes ta sakin masa jiki ya rinƙa yamutsata duk yanda yakeso. Yasha Hole babu ƙarya saida yaji ta ƙanƙameshi tayi masa release a bakinsa ya lumshe ido ruwanta me garɗi yana bada wani irin ƙamshi me daɗi, wani abu yaji ya caki zuciyarsa daya tuna kafin shi wani yasha ya rigasa sanin wannan ɗanɗanon, janyewa yayi a ransa yana raya dole ne fah ya ɗauki matakin kawar da Ma'eesh daga doron ƙasa yin hakan shine kawai zai huce masa takaici murmushi yayi yana tuna yarinyar gaf take da haramta ga Ma'eesh matuƙar Nazhan mahaifin Ma'eesh ya kusanceta kamar yanda aka tabbatar da cewa shigar ruwansa cikin jikin matar ɗan nasa shine zai sanya wannan cikin dake jikinta ya zama mallakar ƙungiya yanda zasu sarrafa tunaninsa. Da wannan ya haura samanta ya haɗe boobs ɗinta ya fara goga ƴar abarsa wadda da miƙewar tata da komai batafi rabin ta Ma'eesh ba saidai babu laifi da ɗan kaurinta, a nan ya zubar mata da sperm ɗinsa wani abu me kama da almara taga yasa harshe ya lashe abinsa tsaf abinda ya rikita lissafinta ta fara tunanin wannan wanne irin abu ne maimakon mace ta sha shi shine yake shanye abinsa. Kwanciya yayi a gefenta takai dubanta ga agogo dake kaɗa alarm biyar na asubar inda ya kawota ta miƙe da nufin tashi yayi saurin mayar da ita yace “Ina zaki?" Cikin kuka tace “Sallah Zanyi" sake riƙota yayi yana shirin kwantar da ita ta tureshi tace “In kai kafiri ne ina tunanin kasan Ni musulma ce kuma babu wani daɗi ko wuya da ta isa ta rabani da addini na" Yaji ciwon maganarta amma bai nuna mata ba ta shiga bayin ta kunna ruwa ta tsarkake jikinta ta fito ta fara laluben abinda zata lulluɓa tayi sallah, tashi yayi ya buɗe wardrobe ya ɗauko mata hijjab da sallaya harda casbaha ya bata ta karɓa da mamaki ta duba taswirar ɗakin taga inda akayi tambarin ka'aba ta tayar da Sallah, raka'atainul fajri ta farayi sannan tayi sallar asuba ta zauna tana roƙon Allah ya kawo mata mafita hakanan ta samu kanta da addu'ar Allah ya kareta ya kare Ma'eesh a duk inda yake, a zaman da tayi dashi ta fahimci akwai wani abu dake damunsa da ya kasa warwareshi da samun mafitarshi ta fahimci Damuwarsa musamman daren jiya da yake sanar da ita wasu abubuwa da suka shafeshi sosai ta cika da tausayinsa da tunanin halin da zai kasance idan ya duba yaga bata inda ya tashi ya barta. To wai yaushe aka fito da ita shi yana ina ya bari aka fita da ita sannan ta ina aka fito da ita? Tambayoyi marasa amsa, da haka ya ta idar da addu'ar rabon da yayi azkar ta manta amma yau sai ta tsinci Zuciyarta da kimsa mata yin azkar hakanan tayi ta zame a ƙasa ta kwanta bacci ya kuma ɗauketa, cikin baccin taji wani irin amai yana taso mata ta tashi da sauri ta nufi bathroom ta fara sheƙashi kamar zata amayar da hanjinta bayan ta gama ne ta gyara gurin ta sake kwanciya. Bata jima da kwanciya ba ya shigo riƙe da wani kwagiri a hannunsa cikin shigar wasu kaya masu kama dana sarauta ya tsugunna a gabanta yace “ya jikin?" Banza tayi masa yayi murmushi yace “akwai masu hidimar komai a gidannan duk abinda kike buƙata za'a samar Miki" daga haka ya fice ta taɓe baki taci gaba da kwanciyarta can ta miƙe ta ɗauki wayar Landline data gani a gurin ta fara haɗa number Ma'eesh bugu biyu ya ɗaga baice komai ba Saida tace “Ma'eesh!" Da sauri ya tashi daga cinyar Mom yana kallon number yace “ Australlia Bea ganinan" daga haka ya kashe kiran tayi saurin goge lambar ta ajiye ta sake kwanciya bata jima ba masu hidimar abinci suka fara jere mata su kala kala duk da tanajin yunwa bata iya cin komai ba sai ƙwai soyayye da dankalin turawa saboda ita kalolin abincin bata sansu ba" tana gama ci ta fara sheƙa wani aman tana tambayar kanta to ita wannan aman na meye ne shaf ta manta cewa ta riga ta samu kuskuren lissafi haka ta yini a ɗakin daga cin abinci sai amai sai sallah da taga abincin ma bazai zauna ba sai ta ƙi sake ci. Cikin lokacin ne kuma a hankali takejin sauyin yanayin jikinta na ƙaruwa tun ranar da Ma'eesh yace mata gashi nan take kiran wayarsa bata tafiya sosai ta shiga tashin hankali amma bata karaya ba, haka ta shafe sata uku a wannan kurman gida da in ita ta fita parlour bata ganin kowa ko zata zagaye gidan bazataga kowa ba amma idan sune suka buƙaci kawo mata abinci to zasuzo su kawo su ajiye kowa zai yi aikinsa babu furuci kuma ko tayi musu magana basa kulata. Cikin ikon Allah Watanta bakwai a wannan guri cikinta ya fito sosai kowa ma na iya ganinshi sosai take shiga zullumi da tashin hankali takanyi kuka sau ba adadi idan taga yanda cikin ya girma yake motsi a jikinta, tana tuna burukanta na rayuwa akan ya'yan da idan tayi aure zata haifa, ashe ita ƙaddararta bata haihuwar ɗan sunnah bace, tasani da Lateef bai satota ba da yanzu Ma'eesh ya zubar mata da cikin maybe ma da yanzu sunyi aure sun samu na sunnah. Shi kaɗai ne yake zuwa gare ta zai yi komai da ita amma baya kusantarta daɗin hakan takeji musamman data fuskanci wannan muguwar sha'awar da take neman zautata yanzu babu domin ko zuwa yayi ya fara jagwalgwalata batajin komai har ya gama tsotse tsotse²nsa wani lokacin yasa Abarsa a tsakiyar nononta yayita cin kansa har yayi release wani lokacin a hammatarta wani time ɗin kuma a matsematsin bombom ɗinta. Cikin hakan ne wata rana tana kwance a ɗaki da yamma ranar ta kwana da zazzaɓi don Saida ya kira likita ya duba ta ya bata magunguna tana kwance taji an buɗe ƙofar an shigo ta sake ƙudundunewa tunaninta shine maimakon yanda ya saba sai taji shiru be iso gareta ba hakan ya sata ciro kanta daga cikin duvet ɗin. Tashin hankali, wani dattijon Bature tagani tsaye a gaban gadon yana shirin haurowa tsirara haihuwar uwarsa wannan abar tasa ta wani miƙe samɓal sai lasar lips yakeyi ta yunƙura zata tashi yayi maza ya jirkito jikinta ya damƙeta da ƙarfe ya yage rigarta ya damƙi nononta tare da tura yatsansa a gabanta ta saki wata razananniyar ƙara azaba ta ratsata wadda bata taɓa ji ba, ƙara sakar mata nauyi yayi yaci gaba da tura hannunsa Saida yaji ta fara kawo ruwa sannan ya cire ya ɗaga cinyarta ya tura hannunsa a duburarta. Ta kuma saki ƙara tare da hankaɗeshi ta zari wata kwalbar Wine dake saman bedset ta buga masa a kansa cikin fitar hayyaci ya kuma tasowa domin baya burin wannan damar ta wucceshi Lateef ya bashi dama amma kullum yayi niyyar zuwa gare ta sai wani bacci ya kwasheshi da baya farkawa sai daidai lokacin da aka umarce shi kusantarta ya wucce musamman dake ta Baya aka bashi damar saduwa da ita sai ya kusa kawowa sannan ya zare ya tura a gabanta. "😭Subhanallah wannan kwaɗo da yawa yake ɗansa yaci har ya saka ƙwai shi kuma yana burin shiga yayi ban ruwa a gonar ɗansa Allah ka tsare mana imaninmu🙏🏽" Yanda taga ya ƙara yo kanta gadan gadan ne ya sata wawuro wani ɗan ƙaramin glass table ta kwantsama masa a kansa ya kuwa zube jini yayi wata tsartuwa ya fallatso mata ta kuma juyawa ta kuma wawurar wani sandan kwagiri me nauyi ta sauke masa a bayansa ta tsugunna ganin yana wani irin abu yana mimmiƙewa ta miƙe ta zari doguwar riga ta saka ta ɗauki passport ɗin da Lateef yayi mata da nufin zasu tafi Itally sai ta haihu zasu dawo ta kuma buɗe wata jaka da yake zuba mata kuɗi kawai sai ta ɗauke jakar ta fice daga ɗakin da sauri. Saida ta saita nutsuwarta sannan ta fito babu kowa a harabar gidan hakan ya bata sa'ar buɗe get ɗin ta fice da sauri bata san wani guri da zatace zata ba cikin ƙasar Austaralia hakan ya sata ta bi wata hanya daban data unguwar da suke domin ɓacewa tunanin me nemanta............ _Kuyi uzuri gareni ina fama da mura me zafi da ciwon kai wannan ma daƙyar ya samu._ *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566.* [7/4, 9:35 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *OUM HAIRAN* *_______________________________________* *Yanayin tsarin labarin nan baya buƙatar tambaya 🔞adult contact🔞 ne Please kar ki bibiya in kinsan bazaki jure ba.* *_______________________________________* *Book 2 page 5-6* *_______________________________________* *AUSTRALIA CAIRNS STATE* Babban birni ne a cikin Australia me ɗauke da mutane masu yawa ya kasance gari mafi yawan baƙi domin kamar cibiyar hutawa ce da kasuwanci. Nan ne ya faɗo mata ranta domin ta taɓa jin Ma'eesh yace idan rayuwar tayi masa zafi yanajin daɗin zuwa cairns domin samun cikakken hutun ƙwakwalwa, daga Melbourne zuwa CAIRNS ba tafiya ce ta wasa ba amma haka da tambaya da karanta maps ta isa tashar jirgin ƙasa ta karɓi ticket ta samu site ta zauna fuskarta rufe da facemask cikin ranta cike da tsoro haɗi da addu'ar Allah yasa bugun da tayiwa wannan tsohon banza da yaso haike mata bata illatashi ba, sunyi tafiya me tsayi wadda ita dai a cikin tafiyar har bacci tayi tunda suka taho suke haɗa ido da wata matashiyar kyakkyawar budurwa dake kujerar gefenta saidai kowanensu yana basarwa, iya gudu na jirgin ƙasa basu suka isa CAIRNS ba sai dare ya fara shiga, fita fasinjoji suka farayi kowa yana kama gabansa inda ita kuma ta tsaya dube² da tunanin inda zata nufa a wannan ƙasa da bata taɓa hasaso kasancewarta a cikinta ba. Tayi nisa cikin tunanin da take fatan ya zame mata yanke hukuncin abinda ya dace tayi, har yanzu mafita ta kasa zuwar mata gashi har mutanen da suka sauka tare dasu duk sun ƙare wanda suka kasance yawancinsu Turawa ne, “Barka!" Abinda taji wata zazzaƙar murya ta furta a bayanta kenan, dalilin daya sanyata juyawa da sauri tare da zare facemask ɗin fuskarta tayi ajiyar zuciya cikin ranta tana addu'ar Allah yasa mafita ce tazo gareta, murmushi matashiyar da suka sauka a jirgin ƙasa tare tayi mata tace “Kiyi haƙuri tunda muka taso daga Melbourne na fahimci a tsorace kike da alama wannan shine zuwanki na farko cairns welcome ko zan iya taimakonki?" Ajiyar zuciya ta sauke irin ta wanda ya faɗa ruwa aka miƙo masa takobi don ceton rayuwarsa, tare da jinjina kai budurwa ta kama hannunta tare da karɓar jakarta tace “Ni sunana Samha ke fah?" Cikin karkatsewar murya tace “Fateemah" jinjina kai Samha tayi tace “Wow! Nice name But zanke kiranki da Teemah saboda kinsan a nan basa iya kiran suna me tsayi" Daga haka basu kuma cewa ƙala ba suka shiga Mota ta ƙarasa dasu unguwar da Samha ke zaune gidane me kyau ɗan ƙarami ta ciki but ta harabarshi babba ne gini dai irin na turawa flat house ne da aka cika farfajiyarsa da shuke shuke kala² gasunan birjik, buɗe ƙofar Samha tayi suka shiga guri Batul ta samu ta zauna Zuciyarta dukka a cunkushe take ga baƙar gajiya da yunwa da takeji cikinta me watanni bakwai da sati biyu sai dunƙulewa yakeyi dake shiga tayi irin ta Muslim hijjab ɗinta jalbab kwata² Samha bata lura da halin da take ciki ba. Kitchen ta wucce domin samawa baƙuwar Tata abinci indomie ta dafa fara ta zuba Stew a gefe sai kwai guda huɗu da soyayyen nama ta ɗauka ta kaiwa Batul dake zaune Zuciyarta babu daɗi har yanzu tsoro takeji kada dukan da tayiwa wannan mutumin ya mutu ita kanta bazata iya tuna ya akayi ta samu Zarrah iya haike masa har ta illatashi haka ba kawai da tasan Allah ne ya kareta daga mugun nufinsa, ta sani duk inda suke yanzu sunanan suna nemanta. Ajiyar zuciya tayi ta godewa Allah da yasa ko waya batada ita bare ayi tracking a gano inda take, firgigit tayi ta ɗago ta kalli Samha dake zaune a gefenta tace “Tun ɗazu na kawo Miki abinci kici kiyi sallah ki kwanta ki huta sai mu tattauna Ni zanyi wani aiki a system" jinjina kai tayi tare da yi mata Godiya ta fara cin abincin zuwa yanzu ba daɗin komai takeji ba saidai kawai tanaci ne don tasan da wanda yake jiran taci shima yaci a jikinta. Taci abincin sosai Samha ta kaita ɗaki ta nuna mata toilet tare da fito mata da wata doguwar riga sabuwa cikin kayanta dake tsayinsu kusan ɗaya saidai Batul ta ɗan fita kauri kaɗan dake ita tayi buɗewar ciki, bathroom ɗin ta shiga tayi wanka tayo alwala ta fito tana tsaye ta bata rigar tana me binta da kallo sai yanzu ta lura da cikin dake jikinta batayi mata magana ba ta nuna mata wajen sallah tayi sallar daƙyar tana idarwa wani zazzaɓi ya sauko mata ɗan gado ita dai tunda Allah yasa ta haɗu da Ma'eesh har yau bata zauna lafiya ba, a jikinta a Zuciyarta da kuma ruhinta kullum cikin zullumi take. Abinda yake bata mamaki zuwa yanzu wani irin so take yiwa Ma'eesh da takejin zata iya fansar da duk wani farin ciki nata akansa saidai kuma Zuciyarta tana samun rauni da sarewar gwiwa ganin ko sanda tana gidan Lateef tunda yace mata yana zuwa Australia har rana me kamar ta yau bai kuma nemanta ko a waya ba still ko ta nemeshi bata samunsa, ajiyar zuciya tayi tana gyara kwanciya tare da dafe cikinta da bai wucce six weeks yazo duniya ba. Share siririn hawayenta tayi cikin sanyin muryarta tace “Bani na zaɓi hakan ba na ɗauki wannan matsayin ƙaddara Allah kai kasan yanda zakayi dani da abinda ke ciki na Allah ko zai karɓa?" Gabanta ne ya faɗi tana tuna to wai shi cikin ma taƙamaimai na waye? Lateef ko Ma'eesh? Tasha jin Lateef yana danganta cikin da kansa sannan daren da zai satota daga gidan Ma'eesh tana tuna lokacin da Ma'eesh yake faɗa mata duk da yanason baby dole ya haƙura da wannan na jikinta domin ya gurɓata kenan nashi ne? Da waɗannan bad thinking ɗin bacci ya ɗauketa kamar kullum dai Ma'eesh ɗin ne cikin baccinta tanata murmushi yanayi me daɗi yanata tsumata da salon ƙaunarsa, zuba mata idanu Samha tayi yanda take murmushi da kiran Ma'eesh da gani kasan tana cike da kewarsa, ajiyar zuciya ta sauke ta gyara mata rufa ta fita ta koma wani ɗakin ta kwanta, washegari da asuba Samha ta tasheta sukayi sallah Samha tace zataje islamiyya a nan masallacin gaban gidan da take kamar tace zata bita sai kuma ta share ta fita ita kuma ta gyara kwanciyarta. Bacci tayi sosai dake ranar ta kama asabar sai wajen 10:30am Samha ta tasheta tace “Wannan bacci haka Teemah" murmushi tayi tace “bansan meye yasa bacci na ya karu ba bana gajiya da bacci" abin kari ta nuna mata tace “Oya tashi kiyo brush muyi break mu zauna mu tattauna" bata gardame ba tayo brush da sabon brush ɗin da Samha ta bata ta dawo Saida tayi walaha sannan suka zauna cin abincin Samha ta tambayeta wacece ita sannan ina mijinta meye ya rabata dashi har ta fito batasan inda zata ba a ƙasar da bata da kowa?" Taso yiwa Samha tsallake a labarinta saidai tasan mutum yana ƙara ƙima ne da gaskiyarsa saboda haka ta sanar da ita gskyr labarinta sosai Samha ta kaɗu da jin wannan cukurkuɗaɗɗen lamari ta dubeta tana share hawaye tace. Koda nafito bariki Teemah maraici ne yajamin da iyayena suna raye bazanyi bariki ba koda wani abun zanen ƙaddara ne amma ke mahaifiyarki ce ta yarda kije kiyi sign married kawai saboda soyayyarta da kuɗi yanzu ga abinda hakan ya janyo ke baki rayu da wanda ya zaɓi rayuwa dake ba kin ɓige da zagaya duniya Teemah rayuwarki darasi ce ga mutane ba duk abinda kake tsarawa rayuwarka ne yake zama zanen ƙadɗararka ba tabbas na tausaya Miki kuma na tausayawa masoyinki na gaske Ma'eesh ki daina zarginsa da watsar sake bana tunanin a cikin Nutsuwa yake abu daya da zakiyi addu'a a kai Allah yasa maƙiyansa basu samu nasarar ganin bayansa ba" Da sauri ta ɗago tace “Sai ya mutu ya barni Samha? Me zance da abinda ke cikina bayan yazo duniya ya buƙaci sanin mahaifinsa a lokacin da bansan wani da zan kama a duniya na nuna masa ba?" Murmushi Samha tayi tace “Ai cewa nayi ayi addu'a Teemah ki saki ranki Insha Allahu zamu cinye jarabawarmu Ni yanzu zan fita munyi da saurayina zamu haɗu a beach banason ya jima yana jirana duk abinda kike buƙata akwai a kitchen" fatan alkhairi tayi mata ta shirya ta fice ita kuma ta kwanta tana lazumi har azahar tayi sallah ta shiga kitchen tayi musu girki ta jera a dinning ta gyara gidan ta kunna kallo tanayi tana duba agogo gajiya tayi da zama ta koma ɗaki ta fara duba kuɗin dake cikin jakar data ɗauko a gidan Lateef Saida tsoro ya shigeta kuɗin ba ƙananu bane kuma dukkansu Dollars ne ta mayar ta zuge ta kwanta. Sai yamma Samha ta dawo sukaci abinci tana bata labarin beach ɗin da irin nishaɗin da ake samu a kallon ruwa ita dai murmushi kawai takeyi, Samha tace “ki shirya gobe muje dake zakiji daɗin gurin" ɗagowa tayi tace “ni yanzu ina zan iya wannan yinin da kikayi a beach bayan haka ma Ni yanzu nasan nemana akeyi dole sai na ɓoye kaina na dogon lokaci abubuwa sun lafa kinga kuwa zuwana beach kamar nace gani kuzo ne" jinjina kai tayi tace “Kuma hakane gskyrki yanzu yaushe zamuje asibiti ayi mana scanning muga me zamu samu mu fara siyayya" harararta tayi tace “Saikace wani ɗa me ƴanci zan tafi yin scanning da wata siyayya haɗe rai Samha tayi tace “Banaso Teemah ki rinƙa jin Babyn nan kamar a ɗakin aure kika samoshi karki cire masa karsashin rayuwa me daɗi tun yana yaro mu zama gatansa don Allah mu jiɓanci lamuransa Insha Allahu sai ya rayu rayuwa me inganci Teemah wahala nawa da tarko kika tsallake kuma duk akan abinda ke cikinki da ke kanki iya wannan ya isa ki gane akwai abinda Allah yake nufi da kasantar dashi a haka" Bata kuma cewa komai ba suka kwanta Samha na wayarta ita kuma tana karanta wasiƙar jaki har bacci ya kwasheta. Haka rayuwa tayita tafiya cike da kalubale kala² sun samu wata shaƙuwa da aminci tsakaninta da Samha komai tare sukeyi but ita bata fita ko ina hatta likitan da yake dubata gida Samha ta kirashi suka sakar masa kuɗi. Wani dare cikin ranakun rayuwarta tana kwance baccinta me daɗi tana mafarkin Ma'eesh wai suna kwance yana shafa cikinta yana cewa da ita "Wanne suna zamu sawa babynmu Bea Allah yasa yayi kalanki yayi kama dake....." Ai bata gama idasa mafarkin ba ta buɗe idanu tana rarraba shi saboda wata nutsattsiyar azaba da taji ta ratsa mararta ta kuwa zabura ta mike tana furta Innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allahumma ajirni fi musibati wa'akalifni khairin Minha la'haula wala ƙuwwata illah billahil aliyul'azeem....." Sunan Allah babu irin wanda bata kira ba a wannan lokaci, can saitaji ciwon ya lafa ta miƙe da nufin zuwa bayi ai bata idasa miƙewa ba baya ya ƙamar da ita mara ta riƙe taji wani ɗumi yana bin ƙafarta daidai lokacin da Samha ta buɗe ƙofar ta shigo domin tunda EDD ɗinta ya ƙarato bata yarda tayi bacci me tsayi tanayi tana leƙota wani lokacin ma tare suke kwana. Ganinta a durƙushe ya tabbatar mata giji tazo ta ƙaraso da sauri tace “Teemah haihuwar ce bari na kira Dr Maleesha tazo ta dubaki" cikin few minutes saiga Dr Maleesha tana dubawa ta dago tace “Haihuwa ce but dole muje asibiti Babyn yanada girma sai an taimaka mata" babu musu dake taji damƙar Ubangiji suka tafi asibiti aka jorner mata wasu ƙarafa aka taketa aka saita wata fitila gabanta Dr Maleesha da Dr Rudah suka duƙufa aikinsu cikin ikon Allah bayan tasha ƙari aka ciro mata ƙatuwar babynta mace zam baturiya zance ma ko balarabiya oho, don babu ta inda tayi kama da akwai jinin Bakar fata a jikinta. Zuwan wannan yarinya a wannan yanayi ya tashi hankalin masu jiran zuwanta duniya a duk inda take a faɗin duniyar da suka kasa ganosu sunga haihuwar yarinyar amma bayan haka komai ya ɓace musu cikin hikima ta Ubangiji da suka takura ma sai alƙaluman tsafi suka fara ƙwace musu. Ita kuwa Batul ana ciro yarinyar tace a bata a barta tun kafin a cireta daga jinin haihuwa ta fara tofe abarta a ayoyin Ubangiji na tsari da manyan addu'o'in data sani na kariya daga kaidi da sharrin maƙiya koda ta gama duk abinda suke mata har ɗinki da akayi mata tana maƙale da yarta da bata tsaya ta ƙare mata kallo ba amma wani baƙon yanayi ne yake shigarta na tausayi da ƙaunar gudan jinin nata........... [7/5, 3:40 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *OUM HAIRAN* *_______________________________________* *Book 2 Bonus page 7-8* *_______________________________________* Ɗinki tasha ciki da waje domin dama ko bata ƙaru ba Samha tace idan ta haihu sai an ɗinketa to bare ga ƙari anyi mata aka basu wasu magunguna da zata rinƙa zubawa a ruwa me dalam² tana tsarki dashi sannan bayan sun huta aka sallamesu, saurayin Samha Faruq shine yazo ya ɗaukesu ya kaisu gida suka shiga ɗakin da ta sauka tun zuwanta nan suka rakata ta zauna sai yanzu ta samu damar buɗe fuskar yarinyar ta zuba mata idanu tare da sauke ajiyar zuciya, wannan shine Madara mai kama da nono zam Babyn da ubanta take kama hatta lips ɗinta da yatsun ta komai dai, wasu hawaye ne suka zubo mata ta share tare da rungume yarinyar soyayyarta ga Ma'eesh a hankali ta rinƙa kwaranyewa tana komawa kan yarinyar sosai ta rinƙa jin tausayi da ƙaunar Babyn na zaga ruhinta a hankali ta furta “Alhmdllh ala kullu Hal!" Hawaye ne yake sintiri ta fuskarta wanda batasan na mene ba farin ciki ko baƙin ciki, batajin ƴarta a matsayin wata mara galuhu duk da tasan ba aure akayi irin na sunnar Annabi Muhammad (S.A.W) ba amma dai da sauƙi tunda ba gantali tayi ta sameta ba da yarjejeniya aka samar da ita. Samha ce ta shigo dauke da cup na tea da soyayyan dankali da ƙwai ta ajiye a gefe tace “Matsalarki kenan Teemah yau muna cikin farin ciki inacan inata status da Jany ke kuma kina nan kina kuka saboda ke me wahala ce nifa yau jina nake kamar a filin Arfah nima na zama Mom don Allah ki ware meye ne a ciki duka fah a duniya ne Nima inada Jalal ɗina yana gurin babansa ne yaje Hutu but anytime zai dawo saboda na kira Dad ɗinsa nace ya kawomin shi munyi baby yazo yaga ƙanwa" Kallonta tayi tace “Ke naki halalltacce ne ko Samha?" Murmushi tayi ta share hawayen daya kawo a idanunta tace “Kamar yanda Janny take haka shima yake, lokacin da Chadi tayimin zafi na rasa tudun da zan hau na zauna mafita ta kullemin hatta kuɗin abinci ya gagareni bare na zuwa makaranta sai na yanke shawarar haƙura da komai na tafi Algeriya domin neman kuɗi, Teemah haka naje wajen wani mutum a unguwarmu da yake fitar da matasa ƙasashe don neman abin dogaro da Kai na sanar dashi ƙudiri na na tafiya Algeriya ya tsaya ya gama sauraro na sai yace zai min hoto banja ba na amince ya ɗaukeni hoto ya bani kuɗi me yawa tare da waya me layi yace naje gobe zai kirani. Haka akayi Teemah washegari ina kwance a BQ na gidanmu da Ƙanin babana ya karɓe ya koreni daga cikin gidan kuma ya kafamin dokar karna ƙara shigar masa gida domin bazan shafawa matarsa da yaransa HIV ba kasancewar ita ne ajalin mahaifana, wayar da Abdullahi ya bani tayi Ring yace nazo na taho da shirina tare da tambayata inada passport nace masa eh amma Zuciyata tayi mamakin yanda za'a tambayeni passport nida zanyi tafiyar mota. Haka cike da ɗoki na tafi bayan ya sallami bakinsa ya dubeni yace “Samha na daɗe ina tausayin rayuwar da kikeyi tun bayan rasuwar Mahaifanki saboda haka na yanke Miki wani hukunci domin ki samu damar data dace dake akwai wani mutum a Cairo Egypt kenan yana neman wadda zata zauna tare dashi ta kula masa da gidansa tsayin shekara guda zai baki 2.5 millions Dollars a. Cikin shekara ɗaya kinga kuwa ai kin haye" Yawan kuɗin bai bani damar tunanin irin aikin da zanyi ba haka na amsa nidai haka muka fita da Abdullahi yayi mana Urgent booking zuwa uku na yamma muka tashi sai Birnin Cairo mota aka Turo ta ɗaukemu aka kai mu wani katafaren gida anan wajen Tara na dare ne wasu motoci sukazo suka ɗaukeni tun anan na fara raina kaina da jinjinawa haukana Teemah wani gida ne me zubin gidan sarakai aka kaini aka tafi aka barni na rayu tsayin sati biyu Ni kaɗai kafin Khazeem yazo gareni ranar da yazo ranar ya samin kuɗina a acct ɗina da aka buɗemin kuma a ranar ne ya bayyana min aikina, na raina kaina nayi kukan da banida mafita a ƙarshe dai na bashi dama kinsan damar dana bashi? Zai yi mu'amala Dani har na samu ciki idan nayi ciki na haifa masa baby zai sallameni na tafi na bar masa Babyn, na amince ne saboda bani da mafita haka muka fara rayuwa dashi cikin ikon Allah a watan kuwa na samu ciki Teemah naga gata har cikina ya isa haihuwa akayi min C.S aka cire min Yarona namiji Balarabe me kama da ubansa, idan na kalli yaron nakanyi kuka matuƙa da tuna cewa bazan rayu tare dashi ba, bansan meye yazo ran Khazeem ba bayan naji sauƙi wata rana ina zaune a ɗaki ina feeding Jalal ina kuka, ya shigo ya sameni ya tsugunna a gabana yacemin. "Samha" ɗagowa nayi na kalleshi ya sanya hannu ya sharemin hawaye yace “Kinsan dalilin da yasa na zaɓi nayi Miki ciki ki haifamin babyn nan" bai bani damar bashi amsa ba yace. Tun ina ƙarami a dokar masarautarmu aka haramta min aure saboda dalilin da har yau bansan wanne bane, shekaruna sunyi nauyi gashi na jarabtu da son samun ɗan kaina duk abokaina sunada yara meye yasa Ni zan kasa samarwa kaina ɗan da zanke kallo ina jin daɗi, banida kowa sai shi kaɗai mahaifina ya rasu tun ina ƙarami Mahaifiyata ma bayan rasuwar mahaifina tanada cikin ƙanina aka kasheta na tsira ne saboda bana tare da Masarauta tunda aka yayeni. Nayi tunanin riƙe Jalal a gurina saidai na fahimci idan na riƙeshi za'a farauci rayuwarsa saboda haka zan canza Miki Ƙasa zan ki raineshi cikin kulawa da gata ya rayu kamar Basarake" wannan shine dalilin zuwana Austaralia ya bani wannan gidan da motar hawa ya zubamin mazajen kuɗaɗe a acct ɗina tun daga wannan lokacin bai kuma neman wani abu a gurina ba muna rayuwa dani da ɗansa cikin gatansa da kulawarsa Teemah Inason nayi aure saboda na riga na saba da maza bana iya tsare kaina saidai kuma duk duniya uban ɗana shine namijin da nakeso shi kuma har yanzu Emirates ɗinsu taki bashi damar aure" Jinjina kai Batul tayi cikin tausayin kansu tace “Duk da haka gara ke Samha maybe society ɗinku bazasu kyamaceki da ɗanki ba nikuwa ƴata zata zama abar tsangwama idan na koma ƙasata da wannan na fara tunanin ya zanyi don hanata shiga taskun rayuwa" ɗaukan yarinyar tayi tace “Ita dai babu abinda ya dameta bacci takeyi hankali kwance" Ranar sati guda yarinyar tace suna Aisha suke kiranta da Jany duk da batasan ma'anar sunan ba zaɓin Ma'eesh ne a mafarki haka kwana uku da suna Jalal ya dawo yaro kyakkyawa Masha Allah, kulawa sosai Batul ke samu ita da Jany, cikin watanni shidan da suka biyo baya ne a hankali yau da gobe da kuma yanayin mutanen da take rayuwa a cikinsu itama ta fara sakewa sukan fita beach suyi nishaɗinsu, abu ɗaya da yake neman hana Batul kwanciyar hankali yanda idanun maza ke kanta duk wani motsinta sai ta samu me tankawa duk kuwa da cewa taƙi bada dama. Cikin hakan ne Samha ta sama mata aiki a babban rastuarent ɗin da take aiki taji daɗi sosai course kaɗaici na damunta idan Samha ta fita ta barta, suka sanya Jany makarantar da Jalal ke zuwa kullum zasu kaisu idan sun dawo su ɗaukosu haka suke gudanar da rayuwarsu, ko a restaurant ɗin haka take fama da mutane maza da mata Allah yayi mata baiwar mutane ita kam abu ɗaya da yake dakatar da ita da kula kowa duk kuwa da yanda me masaukinta take bata shawarar sakin jiki tayi rayuwarta da yanci, shine tsoron sake afkawa matsala. Zuwa wannan lokaci har ta gaji da kiran wayar Ma'eesh ta haƙura ta sallama tanajin cewa ita kaɗai ce kawai keda Jany, tayi nufin shirya tafiya don zuwa ta gano meye yake faruwa saidai tuna turakunan da rayuwarta ta tsallake har Allah ya kawota yanzu yana kashe mata gwiwa karshe ta sanar da Samha sosai ta fusata tace “idan shi bai nemeki ba Mom Jany bai kamata ke ki zubar da yanci ki nemeshi ba ai shine yake da abun nema a gurinki kinga kuwa shi nemanki ya kama" haka ta haƙura ta sallama. Yau dake asabar ce basu da aiki suna zaune a parlour Jany ta miƙe ta fara tafiyarta sosai shekara ɗaya da rabi Batul ta dubi Samha tace “Kinsan me yake zuwa raina?" Girgiza mata kai tayi ta sauke ajiyar zuciya tace “Inason zuwa Nigeria Mahaifiyata nakeson naje na gani" jinjina kai tayi tace “Nima ina shirin yi Miki maganar kika rigani duk da cewa babu abinda na bari a TChad Inason zuwa naga kawaye da yan'uwana da suka wofintar dani kinga daganan sai muyi Nigeria yanzu mu shirya tafiya yaushe kike ganin zamu tafi?" Murmushi tayi tace “Ƙarshen wata ko? Kinga ko 1 month sai muyi mu dawo amma ke me kika gani?" Jinjina mata tayi tace “Hakan yayi zamu tafi da yaran ne ko zamu barsu gidan raino?" Zaro idanu Batul tayi tace “Ni shegiya inji ɗan daudu ai ƙafata ƙafar Jany na bazan iya kwana batare da ita ba ke nifa yanda nakejin Jany a raina banajin kaina" dariya sukayi suka tashi suka fice suka nufi beach yauma kamar kullum a inda suka saba zama suka zauna aka kawo musu kofin coffee kowacce na danna wayarta suna hira sama sama, sallama sukaji a bayansu abinda yasa Samha juyawa tare da kallon me sallamar wanda idanunsa ke kan Batul da ko arziƙin ta ɗago ta kalleshi bai samu ba" Numfasawa yayi yace “Ko zan iya zama?" Jinjina masa kai Samha tayi tare da gyara masa wajen zama ya zauna yana kama hannun Jany yace “Ƴar uwar taki kurma ce halan?" Sai yanzu ta ɗago ta watsa masa wani mugun kallo tare da miƙewa taja hannun Jany suka bar gurin, ya bita da kallo cike da mamaki yace “Ni sunana Nuraddeen ana kirana da Deen ɗan Nigeria ne ni Kano shine garin iyaye na amma mazaunan Abuja ne Ni kuma ina aiki anan kuma ina kasuwanci, am ƙawarki ta daɗe tana burgeni saidai yanda naga bata bawa Kowa dama yasa nima jikina yayi sanyi duk da ƙarin abinda yasa naƙi zuwa gareku da ƙoƙon barata saboda a farko na zaci matar aure ce sai daga baya nake samun labarin bata da aure" Zamewa yayi daga kan kujerar yace “Don Allah in da hali ki shigar da ƙoƙon barata gareta wlh ba da wasa nake ba idan ta amince ko ina iyayenta suke a duniya zan tura nawa ayi magana nidai burina ta karɓeni ta yarda da buƙatata" jinjina kai Samha tayi tace “To Deen saidai a gwada wannan kawar tawa dakon son gaibu takeyi taƙi kallon kowa bare ta bashi dama amma zanyi maka bakin ƙoƙari" godiya sosai yayi sukayi musayar number tare da bashi ta Batul sukayi sallama ya tafi itama ta tashi ta isa motarsu ta tarar da Batul ta cika ta batse tace “Tuba nake Allah ya taimakeki kinsan Allah ya karrama ɗan adam musamman wannan bawan kammalalle Ni tunda nake zuwa gurin nan bantaɓa ganin yayiwa wata mace magana ba sai yau yawanci a gefe zaki sameshi yana yan aikace aikacensa" cikin hassala tace “to aku me magana kizo ki kaimu gida ko ki bamu mukullin mu tafi"......... *_Assalamu alaikum everyone_* *Sunana Fauziyya Tasiu Umar (OUM HAIRAN)* Yau muna birthday Hairan da Widad dole muyi promo 300 Nrml group VIP 600 please iya yau ne kaɗai Kar kuyi ƙasa a gwiwa kuzo ku runguntsuma ku tattaru muji chakwalkwalin chakwakiyar nan me rikita tunani da sanya shauƙi, shin ya rayuwar zata kasance bayan kowa yayi baram baram da hanyar Allah? Akwai sauran damar tuna ko lokaci ya ƙure? And please adult contact ne wannan labarin don Allah in Baki iyawa ki haƙura don wlh sai na zubar da Abin a wannan book ɗin. Via 300 Normal group VIP 600 only 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence 09031307566. please Ku daina turamin Evidence ta wannan number 09013718241 course saƙonni suna yawa a kanta. *In kun shirya🤗 Nima na shirya👌🏽* *Oum Hairan* [7/7, 4:51 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *______________________________________* Book 2 page 9-10 *______________________________________* Dariya Samha tayi tace nidai zanga inda inda zakikai wannan kayan da kiketa tsumawa saidai ki wanke kisa masa pant, Please Teemah tunda dai kinƙi ki bada na haram aci aji daɗi a raƙashe a hole yanzu ga zancen gsky yazo Allah kar kiyi sake da damarki Wannan guy ɗin ya haɗu sosai" banza tayi da ita har sukaje gida ta shigewarta ɗakinta ta cire kayanta tayi wanka tayiwa ɗiyarta ta sanya mata kayan sanyi itama tasa domin yau alamun ya nuna dusar ƙanƙara za'a kwana zubar musu. Room hitter ta kunna ta kulle ko ina kasancewa bata sallah taja ƴarta suka kwanta cike da kewar ɓangarorin rayuwarta kamar yanda ta saba ta ɗauki wayarta ta fara kiraye kirayen numbers cikin numbers biyar data kira ɗaya ce ta shiga ta Laminu me shayi ta daɗe tana ring ba'a ɗaga ba Saida ta kira so uku sannan aka daga tace “Assalamu Alaikum Laminu Batula ce" ajiyar zuciya ya sauke yace “Hajiya Batulu ta Manzo kwana biyu" murmushin yaƙe tayi tace “Don Allah ko zan iya magana da Innata?" “Toh Batulu Ni yanzu ina zan samu Inna Laure ai tunda kikayi aure itama ta tashi ta koma gidan benen da mijinki ya siya mata ta rangaɗa aurenta da Idi dillali ban kuma ganinta ba sai watanni biyar da suka wucce da na haɗu da ƙawarki Murjanatu nake tambayarta labarin Inna Laure take faɗamin ai tasai da gidan da mijinki ya bata ta Idi dillali Lagos yanzu haka suna can" Tashin hankali sosai ta shiga tace “yanzu ya akayi duk haka ta faru Bansani ba Meyesa kullum wayoyinku basa shiga yanzu ina zaka nemonin Murjah?" Cewa yayi “ah ita wannan tana gidansu bata samu promotion irin naki ba duniya tayi mata attishawar tsaki tananan tana fama da ciwon nan na zamani in ta fara gudawa har ƙofar gida" cikin tashin hankali tace “Eh Murjanatun? Yaushe ta gamu da wannan ciwon Innanillahi wa innah ilaihirraji'un don Allah Laminu ka haɗani da ita ka turomin account ɗinka xansa maka kuɗi kaima ka ƙara jari" ************ Sosai ya rinƙa mata Godiya ya kashe wayar ya kalli mutanen kusa dashi yace “Waye zai iya kaiwa Murja Waya zasuyi magana da Batulu" Isah ɗan garuwa ne yace “Ah zan iya amma nawa zaka bani?" Cikin masifa yace “Kaidai kwai maye to kaje ka kai mana sai mu tura acct ɗin muga nawa za'a Turo mana" karɓa yayi ya tafi ya kaiwa Murja tana zaune a zauren gidansu duk ta kwarjale ga ciwo babu kuɗin shan magani, daga bakin ƙofa yace mata “Batula ce tace a kawo Miki waya" cike da zumuɗi ta karɓi wayar, tana karɓa kuwa tana kira tace “Batulu kin samu duniya kin barmu a wahala ko nemanmu bakyayi" numfasawa tayi tace “ta ina zan nemeki Janah sama da shekara guda nake kiranki wayarki bata shiga idan na kira ta Laminu me shayi shima bata tafiya daƙyar yau Allah ya bani Sa'a na sameshi Janah meye yake faruwa ne ance Inna ta tabar Kano ta koma Lagos ina zan samu lambar da zan sameta?" Girgiza kai tayi cike da tausayawa kai tace “Ki bari kawai Batulu babu yanda bamuyi ba nida Mamanmu kan Inna karta yarda da zugar mugun mutumin nan ta siyar da gidanta amma ta fitittike taci mutumcinmu har tana cewa baƙin ciki mukeyi mata likkafarta zata ƙara ci gaba zata tashi daga cikin talakawa taka koma cikin danginta masu kuɗi haka munaji muna gani ta siyar da gidan da Yake mallakinki wanda Ma'eesh ya baki matsayin Fansar budurcinki Naira Miliyan ɗari uku da hamsin, wlh Batul ko la'ada Duk kyauta ta Inna Laure Idi dillali bai barta ta bamu ba cikin dare ya kawo mota suka ɗebi tsirarin kayansu tunda dama furniture duk a suna cikin ciniki, suka tafi suka bar unguwar nan babu sallama yanzu haka dai zancen da nake Miki wata rana na haɗu da Inna ga tsohon ciki a jikinta ga bara tanayi a Lagos na tambayeta ya haka tana kuka tacemin ko kuɗin motar dawowa arewa bai bar mata ba ita yanzu Damagaran takeson komawa cikin danginta haka na ɗauketa na kaita tasha na biya mata kuɗin mota tare da guziri ta tafi Damagaran yanzu haka dai tana Damagaran" cikin tashin hankali tace. “Amma ciki fah kikace Janah?" Murmushi tayi tace “kuma ƙarin baƙin cikin ma tace bana Idi dillalin bane wai Wasu ne suka ganta a wahale shine sukace tazo gidansu ta rinƙa karɓar abinci kullum suna bata abinci harda ruwan wanka tayi wanka kinsan Inna idan taji gyara kyakkyawar mace ce gata jajir iya wuya bantaɓa ganinta tayi baƙi ba, a hakan ne ɗaya cikin mazaunan gidan ya ritsata wata rana yayi mata fyaɗe shine ta samu cikin kuma yace idan ta danganta shi da cikin sai ya kasheta ita kuma gudun kar su nemi rabata da rayuwarta kawai ta yanke shawarar barin gidan shine ta fito tana bara tana kwana a ƙasan gada har Allah ya haɗata Dani watarana a kasuwa" Tashin hankalin da Batul ta shiga fasalta yawansa ma ɓata baki ne haka ta aje wayar Zuciyarta a jagule ta tashi tana zaga ɗakin, cikin shekara biyu abubuwa sun rikicewa rayuwarta tana ganin kamar ta samu sauƙi ashe akwai wata ƙurar a ƙasa, shigowar Samha ne ya sata tsayawa tare da zuba mata idanu, Samha ta tako gareta tace “Mene kuma yake faruwa?" Nufar wardrobe tayi ta buɗe tace “Dole ya zamemin neman visa don komawa Afrika cikin satin nan Samha idan kin shirya mu tafi tare in kina da abinda zaki ƙarasa na tafi Ni kaɗai" fahimtar yanda take a dame ne yasa batayi mata mgnr abinda ya kawota ba itama ta fara taya ta shirya kayan tace “Amma bamu sanar da gurin aiki zamuyi tafiya ba gashi kinsa mana tafiyar a ƙurarren lokaci" bata iya bata amsa ba haka suka gama suma kwanta washegari suka fita aiki kamar yanda ake ta shirye shiryen zuwan mamallakin rukunin gidajen abincin Na MB Kitchen's haka akaci gaba da gabatarwa cike da annashuwa ita kam batada walwala haka suka tashin washegari juma'a ta kama ranar da shugaban nasu zai shigo bata wani bawa zuwan nasa muhimmanci ba duk da cewa an sanar da ita idan ya shigo taron ma'aikatansa gabaɗaya yake haɗawa haka idan zai tafi. Taje wajen aiki tayi abinda zata yi gaf da fara taron ta tafi ambassy domin gama shirye shiryen tafiyara Afrika daya rage saura kwanaki biyu ta tashi daga ambassy gida ta wucce saboda ciwon kai da faɗuwar gaban daga sarƙeta washegari asabar ce bata da aiki Samha ce ta fita ita kam a gida ta yini sai yamma ne wayarta ta fara rurin neman agaji tayi tsaki tare da danna gefenta cikin kwanakin nan kaɗaici yafi mata komai daɗi da wannan ko wayarta batason taji tayi rurin neman agajinta. Bata dawo daga duniyar tunanin datayi nisa a ciki ba wayar ta ƙara ɗaukan ruri ta ɗauka a fusace ganin number ƙasar ce ya sanyata karawa a kunneta, sallama aka fara mata da ita ta amsa tare da Nutsuwa don tuna inda tasan Muryar, maimakon haka sai taji an sauke numfashi anci gaba da cewa “Ranki ya daɗe gani a harabar gidanku a taimakeni a zo a ji da menazo" sosai mamaki ya cika ta tasan wannan dukka sharrin Samha ne haka dai ta daure ta gyarawa Jany dake bacci kwanciya ta ɗauki ɗan ƙaramin hijjab ɗinta ta sanya ta nufi inda ake neman nata. Tunda ta fito idanun Deen ke kanta har ta ƙaraso inda yake tsaye fuskarta a ɗaure tayi masa sallama ya amsa tare da zubanta idanu tana ci gaba da latsa wayarta, dama baiyi tsammanin wata tarɓa me kyau a gare ta ba domin tunani yakan fidda kamanni bisa dukkan alamu yarinyar tsoron maza takeyi koda yake ga yanda Samha ta basa labarinta ya halatta na tayi tantamar sake yarda da wani namiji a duniya to amma ai ba'a cire tsammani kuma banda abinda shi dama farin banza ai a farau faraun banza yake ƙarewa, ita me take tsammani da mutumin da sukayi wannan rayuwar dashi, yafi mata sha'awar taimakon kanta ta gyara gobenta saidai ya fahimci kamar hankalinta baya zuwar mata da haka, but me nema baya ƙasa a gwiwa zai dage bakin rai bakin fama don ganin ya mallaketa halalinsa. Ajiyar zuciya suka sauke a tare ta juya da nufin bar masa wajen domin ta tsargu sosai da kallon da yake yi mata, da sauri ya riƙo hannunta tare da janyota jikinsa ta faɗa ƙirjinsa yayi saurin riƙe ƙugunta yaja ajiyar zuciya me ƙarfi tare da ɗora bakinsa daidai kunnenta yace “Kyakkyawar fuska tana ƙara Armashi tare da murmushi gimbiyata don Allah ki daina hukuntani da laifin ƙaddarar da Allah ya jefoni cikinta a ƙarshe Fateemah koma mene Ni a haka nakeson ki zama sirrina kuma uwar ƴaƴana ki yarda ki bawa wannan ƙasƙantaccen bawan dama yaje dake ga iyayensa matsayin Sarauniyar data yarda ta rayu ƙarƙashin mulkinsa Fateemah nayi alƙawarin kare miki mutumcinki da ƙimarki har fitar numfashina na ƙarshe" Zamewa yayi ƙasa ya riƙe Ƙafarta yace “Don Allah Mom Jany ki taimaki Deen ki damƙar rayuwarki data Jany amana a wajensa wlh bazanci amanarki ba, zan rayu ne yanda kikeso" Tunda ya fara maganar ta zubansa idanu kyakkyawan saurayi Masha Allah son kowa yanayinsa yana fidda wata kala da akafi samunta a halpcase wato ruwa biyu yanada ƙirar ƙarfafa yanada suma kwantacciya wadda alama ta nuna rashin barinta ta taru sosai shine ya hanata zama irin ta larabawa, da gaske Deen ya haɗu. Cikin kwanakin daya shigo rayuwarta babu abinda yake bata mamaki irin sanyin halinsa, duk wulaƙancin da take yi masa bai taɓa nuna ya damu ba abu ɗaya yake faɗa mata kullum Mom Jany (Walaƙad karramana bani adam) wannan cewar Allah S.W.T ce don Allah ki bani dama nasan bazan taɓa samun matsala da ke ba kiyimin alfarmar so Fateemah" Rikita mata lissafi yake yi da kalamansa sannu a hankali ya fara cusawa Zuciyarta tausan sa wasu ɓangarori na ranta yana bata shawarar to ita me take jira da rayuwa ne? Da bazata nemawa kanta makoma ba kafin ita duniyar da kanta ta nema mata, idan tace Ma'eesh take jira har sai yaushe ne zai waiwayesu meye ya hanashi nemansu tabbas bata taɓajin a ranta Ma'eesh baya duniya ba ita dai tafi zargin duk abinda yake buƙata a gurinta ya gama samu ne shiyasa ya wofintar da rayuwarsu" da wannan tunanin taji ya sake riƙe hannunta yace “Damar farko kuma ta ƙarshe Fateemah don Allah...." Wani kuka ne me ƙarfi ya ƙwace mata da ya sanyata ture hannunsa ta nufi cikin gidan da gudu ta faɗa gado ta rushe da kuka me sauti tana yage hularta da Hijjab ɗinta, daidai lokacin da Samha ta shigo da uwar leda a hannunta ta aje tana cewa “Ananan ana sana'ar kenan? To Allah yabada Sa'a yayi miki tsari da makantar ƙuruciya domin tabbas baki daina kuka akan wannan Guy ɗin da alama ta nuna babu shi a wannan duniyar ba" Sake fashewa tayi da kuka tace “Ya zanyi ne Samha so nake na saba da rashinsa so nake na cire shi a raina saidai na kasa ta ina zan fara ne?" Murmushi Samha tayi ta zauna a kusa da ita tace “Abinda nakeso ki tambaya kenan kika kasa Teemah matakin cire matacciyar soyayya a rai shine ɗaukan me rai kisa a samanta kiyi ƙoƙarin barin matacciya matsayinta Na mara amfani ki bawa rayayyiya power ta hanyar kallon masoyin gsky da idanun rahama Teemah tunda nake dake Deen shine mutum na biyu da ya nuna yana miki so irin na aure dama Hameed bai kai ba domin bashida nagartar zama abokin rayuwa but meye matsalar Deen ne idan kyau kike nema shima ya samu rabonsa Asalin ta inda kyau yake ya ɓullo mahaifinsa Balaraben Sudan ne Kano ne amma mahaifiyarsa Balarabiyar Labanon ce ɗan babban gida ne gidan addini gidan dattako gidan kamala kuma gidan arziƙi sannan shima ya tara nasa, gashi da sanyin hali da ɗabi'a wlh ranar da na sanar dashi wacece ke banyi tunanin zai dawo gareki ba sai gashi washegari ya dawo kuma yake faɗamin ya shiryawa aurenki har ya sanar da Abbunsa ya samu matar aure Abbunsa yace ya nema koda kaifin takobi ne indai kin masa suma kin musu duk kuwa da ya sanar da Abbunsa ƙaddarar data faɗa Miki shin Fateemah zakiyi wasa da wannan damar ki saki reshe ki kama ganye, bayan kinsan cewa yanzu duniya ta daɗe da tashi daga bacci mata sun daina damuwa da soyayya mafitar rayuwarsu kawai suke dubawa a aure ba soyayyar banza ba da so tari tafi tafiya a dararen farko na cin amarci Teemah ba sonki Nuraddeen yakeyi ƙaunarki yakeyi wadda ƙauna ita ke ɗorar da haƙuri da juriya a zamantakewar aure ba soyayya ba" Sosai yau take fahimtar Samha hakanne ya sata ɗagowa tace “Ni kaina zuwa yanzu juriya ta ta fara gazawa Samha idan naƙi bawa Deen dama a kaina banyiwa kaina adalci ba domin dama bata cika maimaituwa ba saidai ina jin kamar naci amanar kaina da Zuciyata Samha har gobe Daddyn Jany shine kaɗai nakewa kallon namiji" share mata hawayen Samha tayi tace “Shi kika sani ne Teemah but shima akwai maza a gabansa fah wannan Guy ɗin daga yanayinsa in samu dama zai iya bai dake pri nursery a karatun namiji Yanada manyan halittu ga ƙirar ƙarfi ga kyau ga hatimin nasara" Kasa sake cewa komai tayi ta koma ta kwanta Jany da Jalal da Samha keta buɗa kayan da Deen ya kawowa yaran itadai tayi nisa a duniyar tunani Saida Jany ta haura samanta tana cewa “Mom, Dad she's call you" Numfashi ta sauke me tsayi kafin takai dubanta ga wayar still dai shine batason ɗagawa amma kafin ta gama yanke hukunci Jany ta kara mata a kunne suka sauke numfashi tare shiru ya ratsa tsakani kafin yayi ƙarfin halin cewa “Yaushe ne tafiyar taku?" A gajarce yace “Jibi" shiru yayi sannan yace “Naso tafiyar yazo ɗaya da tawa amma babu komai Nima cikin satin nan zan taho in yaso sai ayi komai a gama idan kika bani dama ma har bikin sai ayi mu dawo matsayin ma'aurata mu buɗewa rayuwarmu sabon babi ko?" Murmushi tayi ta ƙuta tace “Wai kai baka zuciya ne?" Dariya tambayar ta bashi ko babu komai yau yanada Sa'a tunda har tayi masa magana, yace. “Bamani da ita akanki Fateemah na matsu naga na mallakeki kinsan me? Tunda na haɗu dake bantaɓa cewa Allah ya zaɓamin alkhairi tsakanina dake ba abu ɗaya da nake faɗa masa ya gajarce mana wannan zaman yasa da wuri ki zama matata na baki baby ki haifamin twins" Dariya sosai ya bata tace "Shikenan and Ni nace Allah ya tabbatar maka da alkhairin dake tare dani Deen komai na rayuwa alkhairansa yafi ai" narkewa yayi kamar yana gabanta yace “Amma dai kin daina wahalar Dani yanzu zaki aureni ko?" Murmushi tayi tace “Idan Allah ya aura makani ya zanyi, Ni zaɓinsa nake nema" sunyi hira sosai shi kansa mamaki yakeyi tare da jin daɗin yanda masoyiyar tasa ta saki jiki dashi aje wayar sukayi tare da yi mata alƙawarin gobe zai zo yanason ya ganta matsayin wadda ta bashi damar ya zama jagoran rayuwarta. Alwala tayi tasa kayan bacci ta kwanta Zuciyarta cike da tunani barkatai so take ta kawar da tunanin Ma'eesh kamar yanda kowa ke bata shawara saidai ta kasa duk kuwa da cewa itama batajin zata iya yafe masa wofintar dasu da yayi indai yana raye kuma lafiyarsa ƙalau cikin duniya, ta haƙura koda son sa zai zama ajalinta ta amince saboda abinda ta fahimta da rayuwa kawai ka rayu inda ake buƙatar rayuwarka" Washegari kuma da wuri yazo ya kawo mata uwar siyayyar da yayo musu ita da Jany da Jalal idan yayi wani abin har tausayi yake bata gashi da kara bai taɓa siyawa Jany abu bai haɗa da Jalal ba wannan ya ƙara masa ƙima a idanun Samha taketa kafa masa gwamnatinsa, ranar Litinin kuwa zakara ya basu Sa'a a Nigeria suka sauka garin Kano suka kwana biyu tare da bawa Janah manya kyautuka da kaita asibiti aka ɗorata akan magani ashe ma ba HIV ɗin bace sanyi ne yaci jikinta fiye da tunani, washegari sannan suka ɗauki hanyar Niger cike da zullumin abinda zasu tarar......... _Am so sorry yau naje asibiti na gaji kuyimin haƙurin gobe_ *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566.* *Oum Hairan* [7/8, 7:43 AM] Oum Hairan: SIGNED MARRIAGE *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *____________________________________* *Book 2 page 11-12* *____________________________________* Sun isa Niger da dare a babban birnin ƙasar suka sauka suka kwana wani katafaren hotel da safe suka shirya suka fito domin nufar Damagaran tun fitowarsu wata hamshaƙiyar mota take musu horn basu kula ba domin basu ma kawo dasu ɗin ake ba har Saida matashin buzun ya fito a motar cikin shigarsa ta buzaye ya iso garesu yayi musu sallama Samha ce ta amsa tare da kallonsa ya zame ƙallen daya rufe fuskarsa dashi saboda yanayin hunturun da akeyi ya kama hannun Jany yana mata wasa yace “Da alama ku ɗin baƙine ko zan iya sanin masaukinku?" Da farasanci yayi maganar Samha tace. “Eh zamu karasa Damagaran ne can ammasaukin mu" ba tare da tunanin komi ba yace “Sara kan gaɓa Nima can nayi muna iya tafiya tare?" Da sauri Samha tace “Ah haba ai Bama ɗora maka nauyi ba kaje kawai muma muna tahowa" waya ya zaro yace da drivensa yaja motar ya tafi zai taho da baƙinsa" da sauri Samha tace “Aa kar ayi haka muje" Batul da batasan me suke tattaunawa ba Samha ta kalla tace “Muje Hajiya mun samu lipt zuwa Damagaran ɗin" bata ja ba duk da bata bada fuska ba saboda ta lura hankalinsa a kanta yake. Address ɗin gidan ta rinƙa basu suna bi cike da mamaki Ansar zai yi magana Anwarr ya hanashi sunyi tafiya me ɗan tsayi sannan suka isa ƙauyen Ƴar kuka inda sukayi parking gaban gidan me unguwa suka fiffito suna kallon garin cikin shekara bakwai da tayi batazo garin ba matuƙa ƙauyen ya canza ga raƙumansu nan turke gaban gidajensu. Wasu matasan buzaye sukaga sun nufosu ita dai bata iya gane wani cikinsu ba suna ƙarasowa suka fara gaisawa dasu Anwar ya tambaye su me garin yananan, nan suka sanar dasu yaje gona amma bashi jimawa yaka zakkuwa itadai Batul kallonsu tayi tayi musu Godiya ta nufi cikin gidan gabanta na faɗuwa Zuciyarta fal da tunanin irin kallon da zasuyiwa juna ita da Inna Laure, sallama tayi daidai lokacin da Inna ta fito daga makewayi, tana ganin tilon ɗiyar Tata ta saki butar ta nufi Batul da gudu tana cewa "ga Batula ga Batula" nandanan dukkan matan dake ɗakunansu suka firfito domin ganin ɗiyar data sallamu duniya yau a gidansu kowa kallonta yakeyi da mamaki suna kallon Jany da tsoron mutane yasata kanƙame mamanta tana kuka tana cewa a ɗauketa, Samha dake shigowa itane ta ɗauki Jany tana cewa da ita “Ke kin cika rigima Jany meye kuma na kukan?" Jansu Inna Laure tayi har ɗakinta itadai Batul kallonta takeyi cike da tsoro badan Inna haihuwarta tayi ba da bazata gane ta ba saboda muguwar ramar da tayi tunda take bata taɓa ganin Inna tayi baƙi ba sai wannan karon, haka suka shiga dakin da aka shimfiɗawa ledar buhu a ƙasansa da ɗan karamin gadon ƙarfe Inna ta kuma shimfiɗa musu darduma sunata kallon kallo da Batul bayan dukkan matan gidan sunzo sun gaggaisa yaran ma sunata zuwa ganinsu suna cewa wai baƙin Turawa ne sukazo, to jiki yaci kuɗi sun saje da masu jajayen kunnen. Kallon Nutsuwa Inna tayiwa Batul tace “Yanzu Batul akwai daɗin da zaisa ki manta Dani a duniya inanan abin duniya yayimin zafi nadama ta baibayeni inata tunanin ta inda zanjiki ko na ganki ke kuwa kina can kin samu guri kin manta dani" girgiza kai tayi wato har yanzu Inna tananan da ɓirɓushin halinta wai ta samu duniya ma take cewa ba tambayarta zatayi halin da rayuwarta ta shiga ba, murmushi kawai tayi ta share hawaye tace “Inna wannan ƙawata ce Kuma uwar ɗakina Samha a lokacin da aka saceni daga Nigeria aka kaini Austaralia bayan kin siyar dani a hannun matsafa sun ɗaukeni sun kaini can da zummar idan na haifi wannan yarinyar dake jikinki wadda kuka siyarwa da ubanta Ni na shekara biyu, su kasheni su kashe yaron da na haifa don cika burinsu na tsafi. Nan ta kwashe labarin komai ta labartawa Inna Laure Aikuwa ta shiga tashin hankali da ɗimuwa tayi kuka kamar ranta zai fita ta rinƙa yiwa Samha godiya data gatanta mata ɗiyar tana. Suna tsaka da wannan tattaunawa ne Mal Garbu da yake matsayin uba a gurin Inna Laure ya shigo, kasancewar shi ƙanine ga baban Inna Laure ya kalli Batul yace “Ke ar baƙauyiyar kawai kizo da baƙi ki barsu a waje badan ƴan gari bane Wagga ɗiya da tabawa mutane kunya Laure ɗiyan Alh Khamilu ƙanin me unguwa dake zaune a Niamey ne ya kawosu yaron nan mazaunin France Anwarr yake kamar ko?" Dafe kai tayi tace “Kai tsohon nan har yanzu kananan da azarɓaɓinka to naga bani suka biyo ba wannan sarkin kwashe²n ce ta ɗebosu" tashi yayi ya fita ya shigo dasu aka shimfiɗa musu wata dardumar suka gaisa da mutanen gidan har suna zolayar Anwarr yaushe zai yi aure ko sai ya gama cin bokon?" Murmushi yayi yana kallon Jumaire matar Mal Garbu yace. “Inna Jumre Ni ai na samu mata a gidanki gani sai ki ƙwaɗani ki cinye dama rabonta ne ya hanani ganin kowa sai gashi yau nayi gamon Katar gashi cikin ikon Allah tuwonku manku ko ƙanwata?" Wata harara ta watsa mashi da ta sanya hantar cikinsa kaɗawa yayi ƙasa da kai Jumre tace “Kai kuwa Anwaru ina zaka kai Ta Manzo Wagga ɗiya da shaiɗan yayima fitsari a ƙafa ta zama karuwar ƙasa da ƙasa ita zakace zaka ɗiba to kuwa kasan kaima uwayenka basu barinka saboda haka ka ruha mamu asiri ka barmu mu ƙarasa da ƙwarinmu" Koda bashi aka faɗawa maganar ba Saida ta girgiza shi kuma ta ɓata masa rai ya kuwa haɗe rai yayi shiru itama ganin kallon da Mal Garbu yake yi mata yasata lallaɓa tsufanta tayi gaba abinta. Tashi Anwar da Ansar sukayi sukai masu sallama da cewar zasu dawo zuwa dare dai lokacin ne suka samu hutawa sukayi wanka sukayi sallolinsu duk da cewa duk basu nutsu da gidan ba da alama Inna ba zaman lafiya sukeyi da mutanen gidan ba sai zubar musu da maganganu sukeyi suna yan waƙensu na mutanen ƙauye na habaici, itadai Inna tsumu a ɗaki bata cewa ƙala ganin abin nasu bana daraja bane ya sanya Samha samun Batul tace mata “Nifa ba komi raina yake ɗauka ba Teemah duk da cewa Innanki tayi kuskure amma bai kamata zuwanki yasa waɗannan ƙauyawan matan suyita yi mata ɗan bikin nan ba magana ta Allah zan kira Anwar yazo su nema mana hotel mu kama idan kuma da wani abu da za'ayi to ayi amma idan naci gaba da zama a wannan gidan tsaf zanmusu duka" share hawayen daya zubo mata tayi tace “Nima bazan iya zama a nan ba kinji fah yanda suketa ƙyararmin Jany duk taƙi sakewa sai kuka take yi" kiran Inna sukayi Samha ta sanar da ita sufa zasu shiga gari su nemi masauki “Nan Inna take faɗa masu suyi haƙuri Haladu ƙaninta yazo ta karɓi mukullin gidan Mahaifin Batul ɗin da tasa aka kwaskware zata koma ciki da zama itama zaman gidan ya isheta kullum sai sun sata kuka akan rashin Batul ɗin yanzu kuma ta dawo da yarinya tasan abin ƙaruwa zai yi" haka akayi Halliru yana zuwa ya rakasu ba laifi gidan yafi wanda suka baro kyau domin ginin zamani ne ya gama ginawa kenan zasu dawo Yar kuka da zama Allah yayi masa rasuwa dake sunyi canjin kuɗi sosai a Kano haka suka cire kuɗi aka siyo musu katifu guda biyu manya six by six sai ƙarama guda ɗaya ta yara suka sanya ɗaya a ɗakinsu ɗaya a ɗakin Inna gefe suka saka ƙarama ta yara suka saka glub aka simunte bayin cikin kwana ɗaya suka mai da gidan yanda sukeson ya kasance kafin su tafi domin kuwa tuni Batul tasa a nema mata gida a Kano kuɗaɗen da suke account ɗinta da Ma'eesh ya zuba mata sunada nauyi sosai sannan ga na wajen Lateef suma batayi komai dasu ba Gara ta nema musu gida inda babu wanda ya sansu su zauna su nutsu su nemi mafitar rayuwarsu. Da safe sukaje gidan me unguwa inda nan ne aka haifi Mal Daheer mahaifin Batul sosai sukayi murnar ganinta Musamman kakarta mahaifiyar babanta da mugun halin Inna Laure yasa basa ga maciji dake tun jiya sun san da zuwanta gurin Anwar da yake matsayin abokin wasa gareta domin da Mal Ɗaheer da Alh Halliru yan turaka suke ma'ana ubansu ɗaya zumunci ne dake bayinsa sukeyi ba domin shi Mal Ɗaheer da baƙin halin Inna Laure ya ishi danginsa sukace sai ya sake ta ne shi kuma yace yanason matarsa bazai rabu da ita ba ta wannan sukaji haushi suka sallamawa Inna shi shine dalilin da yasa ko sun shigo ƙauyen Ƴar kuka Inna bata bari Batul taje ta gaida dangin mahaifinta kwatsam kuma sai gashi lokaci guda Inna ta sauko. Tunda sukazo kullum suna maƙale da Deen a waya nan yake gaya mata shima nan da kwana huɗu zai taho, a ɓangare ɗaya kuwa Anwarr daya taho Damagaran da niyyar kwana ɗaya sai gashi ya nemi gurin zama duk da cewa Batul taƙi bashi fuskar yace mata komai amma matsayinsa na ɗan uwanta yasa bata wulaƙantashi. Kwanansu biyar da zuwa Deen ya kiratd yake cewa da ita yana Damagaran ta bashi address, sosai suka cika da mamaki matuƙa nan take bashi kwantancen inda za'a kawo shi ta tashi ya shiga wanka ta fito ta sheƙa kwalliyarta cikin shigarsu ta buzaye. Tana tsaka da shiryawa Anwar ya shigo ya tsaya yana kallonta ta ɗago tayi masa murmushi tace “Yada kallo haka Yaya Anwar?" Ajiyar zuciya yayi yace “Aa babu komai wankan ne ga kin karɓeshi Masha Allah" *Contact me* *09013718241* *OUM HAIRAN* [7/8, 10:29 AM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *____________________________________* *Book 2 page 13-14* *____________________________________* Ajiyar zuciya tayi tace “Allah da gaske nayi kyau da shigar gado na, wow! Hammah Anwarr kace zanja magana...." Numfashinta taji yana barazanar ɗaukewa tayi maza ta dawo hayyacinta ta sauke idanunta kan Anwar daya ƙure mata guri numfashinsu na dukan juna ya sanya hannu yana zagaye lips ɗinta tare da janyota ya shigar da ita jikinsa ya ɗaga kanta sama yace “Kalli waɗancan tsuntsayen Batul basu burgeki gani ba?" Ɗaga kanta tayi ta zubasu kan wasu kyawawan tsuntsaye da ko a Turai bata taɓa katarin ganin ƙananun tsuntsaye masu kyawunsu ba bakinsu yana cikin na juna ɗayan yana rerawa ɗaya kukansa me jan hankali, sosai tsuntsayen suka sanyata a shauƙi sosai ta kamu da sha'awarsu da kewar abinda sukeyiwa juna, ta kuwa lafe a jikin Anwar me fitar da wani sihirtaccen ƙamshi me kashe jiki. Bata fahimci abinda take aikatawa ba Saida taji saukar Muryarsa a dodon kunnenta yace “Kamar haka ya kasance Ni dake ne ƙanwata cikin wannan shauƙin da begen rayuwar da zanji daɗi zanji kamar nafi kowa Sa'a, saidai baƙin cikina nasan kin fahimci me nake nufi amma kinƙi nunamin ganewarki bari nasa ran zaki juyo ki dubeni, Batul Ni ba yaro bane shekaru na sun fara nauyi fah inada shekaru talatin da biyar na kusa alba'in kinga dole ina buƙatar abokiyar rayuwa, wlh ban fahimci haka ba Saida idanuna ya sauka a kanki, dama zaki bani dama tabbas da na nunawa duniya irin saarki da kika sameni matsayin abokin rayuwa"...... Tureshi tayi ta nufi ƙofa zata fice ya sake cafkar hannunta yace “Laifi ne don na buɗe maki Zuciyata Batul meye ne kikeso na baki shi wlh Ni ke kaɗai nakeso ki bani dama kinsani komai son da wani zai nuna Miki bayakai yani da jininmu yake gudana iri ɗaya don Allah ki bani dama Batul"...... Ficewa tayi daga ɗakin ta nufi ɗakin Inna inda suke hirarsu ita da Samha tanawa Jany kitso tana cewa “Yo ace a barwa yarinya kai ba'a kumbushe matashi Wagga wannan suma mu a nan ai baki lalata zaiyi"....... Faɗowarta cikin ɗakin ne yasa Su Inna miƙewa suna tambayarta “menene?" Tsayawa yayi jikin ƙofar “Bafa wani abu bane Inna kawai don na roƙeta alfarma ne shine take wannan abin Wlh Inna Inason Batul kuma ina raye bazata tafi dangin wasu ba" Murmushi Inna tayi tace “Anwaru kenan ba laifi bane don kaso ƴar uwarka amma kasan ƙura zaka tayar idan maganar nan ta fita sanin kankane uwayenku basasona bare su so halwata, ta yaya kake tunanin zasu yarje maka auren ta Manzo?" Sosai zuffa take keto masa amma dake Buzun gaske ne sau cewa yayi “Nifa Inna zata soni to kowama ya barni bana neman tallafin kowa wajen kula da iyali na" daƙyar Inna ta lallaɓashi ya tafi sannan itama ta fito suka dubi juna da Samha, Samha tace “Ke kiji wata lukutar masifa Teemah wannan Anwar ɗin da gaske gaɓo ne daga ganin Sarkin fawa sai miya tayi zaƙi kuma fah akwai ƙura wlh don jiya da mukaje gaida Inna Yaure Tayi wata magana dana kasa gane me take nufi lokacin da take cewa “Tunda Allah yasa kin dawo cikinsu basu kuma bari kiyi nisa dasu zasu sama Miki Samrayi cikin Samarinsu buzaye su amra miki kin tuna lokacin kuma kinsan lokacin Anwar da Mustapha suna wajen suma har sun kalli juna kallon dana kasa gane wanne iri ne inda Mustapha yayi saurin cewa “Inna Inaso nikam in za'a bani shi kuma Anwar yayi ƙwafa ya fice kin tuna?" Numfashi ta sauke tace “Ina sane Samha duk wannan abinda sukeyi ai babu wanda ya Isa goge zanen ƙaddara Ni har yanzu fa banjin akwai mijina a cikinsu kawai dai suna abinsu ne in banda haka Ni yanzu yama za'ayi ace za'a min aure a zaunar dani a ƴar kuka suma sun san bazai yiwu ba, ke nifa gabaɗaya Niger ma ba taƙamarsu Niamey ba to Ni batamun a zama ba" Wayarta ne ya shiga ruri tana dubawa taga number Deen ta kalli Samha tace “Deen ne kije gareshi ki shigo dashi" fita tayi iya kuma ta koma ɗakin Inna ta ɗauki awarwaronta ta saka tana fitowa suna shigowa idanunsa a kanta tayi saurin janye nata tana murmushi, ya sauke ajiyar zuciya ya shiga inda aka saukeshi bayan sun gaisa da Inna ya zauna itama ta shigo da sallamarta ya amsa idanunsa na kanta tana shirin zama ya riƙo hannunta tare da zaunar da ita a gabansa ya saki wata ajiyar zuciya me ƙarfi yace “Alhmdllh Fateemah ranar da za'a kaiki gidana irin wannan dressing ɗin zakiyimin wlh kin tashi kaina kin jiƙamin aiki ji nake dama abani dama yau ɗin nan!" Cike da kunya ta zame hannunta ta zauna tana sunne kai kamar wata muminar gaske tace “Noor kasha hanya, ya gajiya" lumshe idanunsa yayi yace “Bangaji ba sai yanzu dai kike gajiyar Dani" Sosai sukayi masa sauka me kyau shayinsu na buzaye shine yafi komai burgeshi yasha shayi babu ƙarya a ƙarshe yake faɗa mata Sudan zai wucce ya dawo ya tarar Mom da Dad duka suna can daga can kuma zasuyi waya da ita a basu lokacin da zasuzo ayi komai a gama a tsayar musu da lokacin bikin. Itadai batace masa komai ba haka Inna tace ta rakashi ya gaisa da uwayenta suna tafe cikin garin cike da shauƙin juna zuwa yanzu da gaske zuciyar Batul ta fara buɗewa a hankali ta fara koyawa kanta soyayyar Deen, yanda hadari ya lulluɓe sararin samaniya ya ƙarawa yinin masoyan armashi suna tafe suna hirarsu ta ƙauna har suka isa gidan me gari sukayi Sa'a yana zaune a faɗa shida yan uwansa suna ganinta suka washe baki Baffa Lame yace “Aa ta Manzo yanzu muke tamtamnawa akanki sai gaki dama ɗiyan halak yaƙi ambato kice baƙo kikayi daga birni" zama tayi cike da kunyar iyayen nata suka gaisa da Deen tayi ƙasa da kai sunason tayi masu bayani ita kuma kunya ta hanata. Sai shine yayi ƙarfin halin gabatar da kansa sukayi shiru na lokaci kafin daga bisani Mal me gari yace “Ta Manzo bamu guri ko?" Cike da girmamawa da kunya ta tashi ta fice tana fita Suka haɗu da Almustapha a ƙofar fada yace “Yawwa amaryata dama yanzu nake shirin zakkuwa gareki ance kinyi baƙo daga Nigeria cikin ɗiyan iskan da sunka ɓata mani rayuwarki ko? To maza ki dakatar dashi zowa gareki ki hwaɗi masa niya ammijinki yanzu haka taɗi yaje gaba ga manya kinjiya" Wani mugun kallo ta watsa masa tayi gaba abinta Zuciyarta na rawa ita kam bata yarda da wannan zama da akace Deen yayi ba to me zasu hwaɗi mashi da sai batta gurin?" Ji tayi an damƙi hannunta ta juya taga Mustapha ne yake mata wani kallo yana washe mata baki takaicin yanda yake mata kallon ne yasa batasan sanda da zuba masa wani mari ba, ta ja da baya da sauri tana huci idanunta ya kawo ruwa tace “Mustapha tun ranar da na shigo garin nan nasan akwai irinku da yawa marasa tarbiyya marasa ɗa'a kuma marasa manner ta furuci, don Allah kar mu ƙara gauraya dakai a gonata zan keta alfarmarka....." Cikin bala'i yayo kanta Anwar dake tsaye nesa dasu yayi saurin janyeta hakan ya kara fusata Mustapha yace “Har kece zaki cewa wani bashida tarbiyya shin ke waye ya baki tarbiyyar Sallamamen Uban naki da shima bai isa ba gurin gyatumarki ko kuwa ita Laure idon Naira ɗin ce ta baki tarbiyyar da saboda kin kwankwaɗi ta har kikayo ɗiyan dakan kuka a gantalin barikin naki yo bandama anason taimakonki mi zaayi dake Ni aggareki balle ki bani guri duk an rarakeshi......" Wani marin Anwarr ya zabga masa daya sanyashi zubewa a ƙasa yana tashi kuwa ya zare takobin dake rataye a jikinsa yayi kan Anwar ya ɗaga zai buga masa tayi kukan kura ta shiga gabansa Aikuwa Allah ne ya kiyaye ya sauke mata ita a allon kafada a Anwar ɗin yayi mata daukar jaririya ya kauce da ita daga gurin shima ya zare tashi takobin yayi kan Mustapha yana huci abinda ya sanyata fasa ƙarar data sanya uwayen nasu fitowa daga zauren Mal me gari daƙyar suka raba rigimar suna muzurai suna cin ƙwafa kowa aka janye shi inda ita kuma Deen yazo ya kama hannunta suka bar gurin duk jikinta yana rawa. Inda motar data kawo shi take nan suka nufa har yanzu kuka takeyi wannan shine karo na uku a zamanta na sati ɗaya a garin nasu da akayi mata gori akan ƙaddarar da bata zaɓeta da kanta ba sosai ranta yayi kunci takejin bazata yafewa duk wanda yayi silar ɓata mata Future ta rayuwa ba, durƙushewa tayi ta saki wani marayan kuka daya ƙara tashin hankalin Deen daɗi da wanda yake ciki ya tsugunna gabanta yace “Sunce bazasu bani aure ba Ni bare ne, sunce sunada samari a wannan dangi da yawa marasa aure ciki ma akwai biyu da suka nuna suna son aurenki Fateemah na fito da wannan raɗaɗin tashin hankalin me maimakon ki kwantar min da hankali sai ki ƙara jefani a tashin hankali meye yasa zasu hanani ke bayan na riga na gama lissafa rayuwata dake Fateemah don Allah kar su rabani dake kome sukeso xanyi musu in sunaso na dawo rayuwa a cikinsu ne ma na yarda a nemamin fili xanyi gini zansai raƙuma zanyi naɗi Wlh Fateemah har yawon tallan kanwa in sunaso zanyi inda akanki ne" Sake rushewa tayi da kuka tace “Meyesa ƙaddarata ta zama mummuna Deen ban zaɓi rayuwata ta zama a haka ba, ban shiryawa ƙaddara me muni ba amma ya zanyi an gina rayuwata da tubalin toka yayi kyau amma daga ƙarshe bai ƙarko ba Nuraddeen bantaɓa riskar rayuwa me ƙunci irin rayuwar da nayi da Daddyn Jany ba duk kuwa da na soshi bantaɓa tunanin gujewa muradansa ba duk kuwa da nasan gaba zasu ƙalubalanceni, Nuraddeen Meyesa bazasu barni nayi nesa dasu ba zasuce a cikinsu zasuyimin aure bayan duniya bata taɓa yimin goron ƙaddarata ba Saida na dawo cikin dangina, ƙaryane Nuraddeen bazan iya aure a wannan ahlin ba ko kowa bazai fahimceni ba ni zan fahimci kaina so nake Jany ta rayu kamar kowa taya zan yarda da rayuwa cikin mutane masu ƙabilanci irin DANGINA"........ Idanunsa da suka kaɗa sukayi jawur ya ɗago yace “Yaushe zaki koma Austaralia?" Girgiza masa kai tayi tace “Bana burin sake barin ƙasata batare da aure ba ina gudun ƙaddarar da tafi wacce ta gabata muni ta faɗo rayuwata don Allah Nuraddeen don Allah ka yarda duk wuya kace saini nima zance sai kai bayan iya karɓar ɗayan waɗanda suke shirin zaɓamin ba" Share mata hawaye yayi yace “Ba gudu ba ja da baya sai sun bani rabona da ya ratso ta hannunsu ko suna so ko sunaƙi Fateemah ke ɗin tawa ce" haɗe bakinsu yayi guri ɗaya Saida numfashinta ya ɗauke saboda wani sinadari da ɗanɗano da bazai taɓa gushewa a ƙwaƙwalwarta ba ta janye da sauri tana gwama numfashi yayi mata murmushi yace “Special gift ne My Zumata yau sai nayi wanka idan naje masauki na ko zaki rakani ki ƙarasa ladanki!?" Ya ƙarashe maganar yana narkar da murya ta rufe idonta da hannunta tana masa dariya ya shammaceta ya ɗagata cak ya azata saman motar ya sake ɗora bakinsa saman dokin wuyanta yasa harshensa yana lasar wuyanta yana sakin wani numfashi me tada mata hankali. Wani irin rikicewar ƙwaƙwalwa take samu lokacin da yake mata komai sai takejin salon Ma'eesh hatta ɗumin harshensa bai saɓa dana Ma'eesh ba da sauri ta sake tureshi ta rintse idanunta tace “Wayyoh ka bari don Allah Noor!" Cikin sarƙewar murya yace “Sai yaushe?" Da sauri ta buɗe idanun ta tar a kansa tana masa kallon tsaf brand ɗinta na yamutsawa tana ƙara shiga bala'i hatta sautin nasa na yanzu sautin Ma'eesh ne, hannun da yasa yana zagaya idanunta shine ya dawo da ita hayyaci yi firgigit tace “Kaine Noor?" Da rashin fahimta yake kallonta yace “Nine mana Fateemah na canza ne?" Dirowa tayi daga saman motar tace “Zamuyi waya Noor" Tana faɗin haka ta shige gida ya bita da kallo yana murmushi tare da addu'ar Allah ya nuna masa ranar da zata tabbata tashi forever, tana shiga gida ta fara watsi da kayanta tun daga kan mayafi har zuwa dankwali zuwa awarwaro da komai ta zube a saman simintin ta fasa ƙarar data fito da Samha da Inna da yaran daga ɗaki da gudu suka nufota ta faɗa jikin Samha tace “Waini Samha anya Ma'eesh ba aljani bane Meyesa duk sanda nake tare da Deen yakemin gizo" Sake rushewa tayi da kuka tace “Wlh har ɗanɗanon yawun bakinsu iri ɗaya ne hatta ɗumin jikinsu Samha kodai bazai bayyana kansa bane yake zuwar min a siffar Noor?" Dariya sosai abin ya bawa Samha Inna kam ficewa tayi domin maganar ba Tata nace, Samha tace “Mutum ne kamar ke kawai kin ƙwallafashi a ranki ne shiyasa Deen yake Miki kama dashi a wannan fannin but ai har yanzu baku kai ƙarshen wasan ba da Deen sai anan ne zaki bambance" wani kallo takewa Samha tace “Kina ɗaukar kamar wasa ko wlh tallahi da gaske nakeyi Deen Komansa yanamin kamar na Ma'eesh ne" cikin fusata tace “to wai meye ne inma yayi Miki ɗin ai dama abinda kike nema kenan kuma kin samu kuma naga shima Ma'eesh ɗin kince mamansa Yar Sudan ce to kika sani ko sunada relation ta wani fannin ko kuma haɗin country yaja musu gamayyar Yanayin halitta" Ganin Samha bata fahimceta ba yaɗata tashi ta nufi bayi tayi fitsari tayi alwala iya ɗan taɓatan da yayi har ta jiƙe itakam ta rasa irinta ko ya namiji ya raɓeta sai yaji shauƙin son kusanci ya kamata duk kuwa da kokarin dannewa da take yi da kuma hana abin tasirantuwa ga yanayinta, sallah tayi sannan ta kwanta yunwa yakeji amma ta kasa cin komai sai bayan komai ya lafa ne take bawa Samha labarin abinda ya faru tsakaninta da Mustapha da kuma hukuncin dasu baba me Gari suka yankewa Deen but yace babu gudu babu ja da baya zai Turo manyansa Azo ayi magana ɗaya ko su bayan ko kuma su faɗi me sukeso ayi musu ya amince zai yi"............. *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay* *Contact me* *09013718241* *OUM HAIRAN* [7/8, 8:12 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *___________________________________* *Book 2 page 15-16* *___________________________________* Washegari da safe suna kwance a ɗaki Mal me gari yazo gidan da kansa yasa akayi masa iso Inna tace ya iso ciki haka ya iso Inna ta shimfiɗa masa taburma ya zauna suka gaisa yace “Ina ta Manzon ko basu tashi ba" fitowa Batul tayi tace “Gani Baffa na tashi tun subahi ban koma ba" amsawa yayi da cewa “To to ta Manzo hakan yana da kyau dama komawa baccin safe Na mara rabone ai" gaisawa sukayi ta nufi bakin mafitar ruwa ta tsugunna tana brush. Mayar da hankalinsa ga Inna yace “Dama duba da cewa kinada haƙƙi akan ɗiyarki ta Manzo yasa nace zanzo da kaina na sanar dake hukuncin damu waliyyanta munka yanke game da amrenta Duba da abinda ya faru tsakaninta da yaron nan Mustapha ɗan wajen Lame yasa muka fahimci idan anka amra mata shi ma bassu zaman lafiya shiyasa mukaga tunda dama wannan yaron Anwarr ya nuna shima yana da soyuwa gareta a massashe da amren kansa, to Alhmdllh mun kira Alh Khamilun mun gumtsa masa kuma shima yayi fatan alkhairi yanzu dai an tsayar da lokaci ɗai da amren su Ladiyo da Jumme sai ki fara shiri kema" Batul da tunda ya fara maganar tayi zaman dirshan a gurin ta ɗago da sauri tace “Amma Baffa saboda kar hakan ta faru nikkawo maku zaɓina jiya kuma yace zai turo uwayensa cikin satin nan...." Daƙuwa Inna tayi mata tace “Ungo nan ta Manzo ince dai Maigari shine madadin ubanki dukkuwa duniyar nan shine ya faɗa kike maida masa?" Durƙushewa tayi gaban Inna tace “Wlh Inna bana fatan wannan dalilin yasa na ƙara maki nisa ban iya auren kowa a duniyarga inba Deen ba, Meyesa zaku yimin dole, bayan baku sabarmin da hakan ba ɗai wollah bani amren Anwar saidai kowa ya haƙura wahala tau ce bata shuɗe ba" Gwaɓe bakinta Inna tayi tace “Bakiyin shiru ke nan" cikin fusata Baffa Maigari yace “Yo in batayi haka ba ya za'ayi mu gane Ita wacece Laure ai hakan shine yake tabbatar mana da irin nonon da ta tsotsa da irin tarbiyyar da ta samu to dama barewa tayi gudu ɗiyanta yayi sassarhwa ai Idan batayimin haka ba bazan tabbatar da itan jinin Ɗahirun Inna Yaure da Lauren Buban Bugaje bace mutanen da suka zaɓi fita daga danginsu don su rayu babu me sanya musu idanun su tsula tsiyarsu son ransu, Laure sai Ta Manzo tayimin hakan zan tabbatar da ita ce yarinyar nan da aka cire mana Zakka a dangi ta shiga duniya har ta kawo mana ɗiyan shege cikin ahlinmu ba, banji haushi ba ko kaɗan Laure irin tarbiyyar data samu kenan saidai kuma ihun kurwa baya hana ruhi motsi tunda na riga na zartar sai an aiwatar in ba haka ba to saidai ta koma inda babu ƙwaɓar taci gaba da rayuwar da shi farkan nata data kawo mana wai har yana ce mana shi amrenta zaiyi yo wanne aure ne bayan gashi har ɗiya sun haifa dashi gashinan yarinyar haske ne kawai tayo na uwarta amma kama da komi daka ganshi kasan shine yayi cikinta da rana ma domin in dare ne da an samu cuɗin kamanni" Kuka sosai Batul takeyi haka ya tsallaketa ya bar gidan yana jaddadawa Inna sati Uku saura bikin don haka su fara shiri Niamey za'a kai amarya Anwar ya riga ya gama gininsa daganan zasu wucce France tunda acan yake zaune" Samha ce ta kama hannunta suka koma ciki ta zube a katifar tana wani irin kuka me gunji tace “Anwar fah Samha wlh bazan aureshi ba saidai su kasheki" Murmushi Samha tayi tace “Mukam zuwa cikin waɗannan bauɗaɗun mutane baiyi mana rana ba munyi gudun Gara mun haikewa zago wai dama duk dangin uba haka suke ne Teemah ko namu ne a haka? Shin ɗiyansu Ladiyo da Jumme suma amren dolen za'ayi musu ko kuwa sai ke da bakida gata?" Cikin kuka tace “Samha mubar garin nan" da sauri tace “ina zamu Batul da ranar auren wani a kanki?" Ta miƙe ta fara haɗa kayanta tace “Ban shirya zama ajalinsa ba ban kuma shirya ɗaura kambun mutuwa ba shiyasa nace Miki mu bar musu garinsu sai suyiwa wata amren dolin but wlh duk duniya namiji ɗaya ne zaɓina da ban sameshi ba na riga na haƙura a barni na rayu da wanda raita ta karɓa take fatan ya zama madadinsa" Murmushi tayi tace “Kar muyi gaggawa Batul mu jira zuwan Uwayen Deen muga irin karɓar da zasuyi masu daganan kuma sai muyi abinda ya dace" bata kuma cewa komai ba ta zauna tana yamutsa sumarta tace “Oh God! Samha Meye laifin Deen ne da zasu ɗora masa abinda babu ruwansa Samha wlh shima ba sonsa nakeyi ba na zaɓeshi ne da fara koyawa Zuciyata sonsa don mafitar rayuwar Jany kamar yanda kika bani shawara, taya ma wai zan yarda nayi aure a wannan bauɗaɗen dangin? Waini ko bazanyi farin cikin bane na haƙura" Cikinsu babu wanda ya kuma magana sun ɗauki lokaci a zaune ko break sun kasa daga ƙarshe suka shirya samun shiga gari suyi shopping suna fita suka haɗu da Anwar daga kallon da yaga Batul nayi masa yasashi sanin lallai saƙo ya isheta yayi murmushi yakai hannu zai ɗauki Jany ta janye ɗiyarta ta ɗagata tayi gaba sai Samha ce sukayi magana yace su jirashi yazo ya kaisu amma fir Batul taƙi haka dole ya ƙyalesu ransa babu daɗi shikam baisan meye yasa Batul taƙi karɓarsa ba, duk kyansa duk gatansa ace a cikin danginsa ne mace take nuna masa tsana bayan duk matan da ke bibiyarsa. Komawa yayi gidansu ya shige ɗakinsa ya kwanta yini sur bai fito ba shirun Inna Hari taji tayi yawa ko abincin rana bai fito yaci ba, hakan ya sanyata shiga ɗakin ta iskeshi kwance a ƙasa ya zubawa selling idanunsa da suka kaɗa sukayi jawur ta zauna a gefensa yace “Anwar Kai baka iya sanya abu a ranka ba kaima irin ubanka ne Ni wlh banga abinda zaisa ka damu ba bayan dai gata nan ta kusa zama taka" zuba idanunsa yayi kan Inna Hari ya miƙe zaune yace “Da gaske takeson Guy ɗin tunda na fahimci ba don farin cikinta sukeson rabata da zaɓinta ba don wata manufa ne sai naji Gara na haƙura na barta ta zaɓeni da kanta nasan nafisa cancanta" Numfasawa yayi yaci gaba da cewa “saidai kuma bakin alƙalami ya bushe Mamee sun ƙara rura wutar ƙiyayyata a zuciyar Batul bantaɓa son abinda nakejin zan iya ɗaukar kowacce kasada akansa ba sai akan Batul amma Mamee hakan zai faru ne idan bata ɗaukeni a yanda ta ɗaukeni yanzu ba Inason na rayu da ita ne rayuwa me daɗi saidai ita tanamin kallon takobin dayake shirin sare farin cikinta garata Mamee inajin kamar na haƙura banson amsa sunan azzalumi tun a neman amre zataci gaba da kallo na a haka ne har cikin amren" Shafa kwantacciyar sumarta tayi tace “Meye kuma Azzalumi Anwaru bakai ne azzalumi ba uwayenta ne kuma kasan Hwaɗuwar gaba asarar namiji ka dake idan ka ɗauka zata sauko itan ɗiya mace ce Anwaru (Hal jaza'ul ihsanu illal Ihsan) sakamakon me kyautatawa a kyautata masa inada tabbacin idan da irin mu'amalarka zaka mu'amalanci Ta Manzo wlh sai tasoka fiye da son da takewa wannan Sudanies ɗin kaidai ka wasa zuciyarka ka ƙarfafa ƙaddararka Ni wlh tamsayi kaka bani wannan bazaurar ɗiya duk ta susuta mana samarinmu Ni har yanzu banga irinta ba......" A Hassale yace “Zaki fara ko Mamee bazan ɗauki taɓa martabar Batul ba, ko mece inasonta a haka haba don Allah Bama dole taƙini ba tunda tazo wannan garin kujera jifanta da munanan kalamai wai mutum yakan iya canza ƙaddara tai ne?" Murmushi tayi tace “Aa Anwaru ayi haƙuri Ni banƙin Ta Manzo kawai dai yanda ka susuce ne yake bani mamaki cikin kyawawan buzayen ɗiyoyin dake wannan gari an baka kaƙi yau kuma gaka kwance kakai kanka inda baka da gurbi" bathroom ya shige itama ta miƙe ta fice daga ɗakin ta kawo masa abinci bai ci na kirki ba yanayi yana duba agogo. Sukuwa suna fita suka nemi abin hawa ya fitar dasu cikin garin Damagaran tare da kiran Deen sukaji inda yake suka karasa suka gaisa sun jima tare dashi sannan ya shirya suka fita kasuwar sukayi siyayyar Samha ce tayi musu siyayyar suko guri suka samu suka tsaya ya dubeta sosai yace “Wani abu ya kuma faruwa ne My Zumata?" Ajiyar zuciya ta sauke tace “Yaushe zaka tafi?" Murmushi yayi yace “Munyi magana da Dad yace na zauna gobe zai shigo Niger zasu taho da yayansa sai suje garinku su nemamin aurenki" ajiyar zuciya ta sauke tace “Naji daɗin hakan saidai Allah yasa su amince" nan ta sanar dashi abinda suka yanke, yayi ajiyar zuciya yace “Basu canza hukuncin Ubangiji Fateemah mu barwa Allah shi yasan me yake rubuce a allon ƙudura" da wannan sukayi sallama suka nufi gida shi kuma ya koma masauki. Tunda suka koma ko a ido taƙi yarda Anwar ya sanyata in ya kirayi wayarta ma bata ɗagawa haka suka cinye kwana biyun da rana kuwa Noor ya kirata yace ta faɗawa su Baffa Maigari ga baƙinsu nan, haka ta sanar da Bana Haladu shine ya sanar dasu zuwan baƙin suka shigo garin da jiniyarsu suka parker tarɓa sosai suka samu gurin su Baffa Maigari sannan suka zayyana musu abinda ke tafe dasu sukayi shiru na tsayin lokaci kafin daga bisani Baffa Maigari yace. Munyi tunanin zai sanar daku gskyr abinda muka sanar dashi da bai wahalar daku ba Alh wato wannan yarinyar mun riga munyi mata miji yanzu haka bikin ma saura sati biyu da yan ɗoriyar kwanaki kuma kunsani bisa ga al'ada in ba dole ba yarinya ta rasa masoyi cikin dangi mu Bama kai iri waje gonar gida bata shuku ba saboda haka muke baku haƙuri wahalar daku da wannan yaro yayi yarane na zamani kai haifesu baka haifi halinsu ba, itama haka muke fama da ita shiyasa ma mukaga Gara mu bada ita a gida a rinƙa kwaɓarta ana mata tsawa" Duk yanda Abbuh da ɗan uwansa zasuyi sunyi abin yaci tura haka suka tashi jiki babu ƙwari sukayi musu sallama suka tafi basu sanar da Deen abinda ke faruwa ba Saida suka haɗu a Sudan suka zaunar dashi sukayi masa nasiha tare da nuna masa ya haƙura ya nemi wata tunda sunce bazasu bawa bare ba inda shi kuma yakejin duk kalmarsa ta ya haƙura kamar suna watsa masa dalma a zuciyarsa haka ya tashi jikinsa a mace ya shige ɗakinsa yaja bargo ya ƙudundune zazzaɓi ya sauko masa wannan lamari yayi kama da neman rayuwarsa waɗancan bauɗaɗun buzayen sukeyi, shiru har dare har wayewar gari bai fito ba har rana ta kuma ɗagawa hankalin Mom yaƙi kwanciya ta tashi ta nufi ɗakin nasa ta buɗe ta shiga tare da isa gadon da sauri tace “Nuraddeen kashe kanka zakayi akan mace haba Deen Meye yake damunka da zaka kwanta a ɗaki kayita rawar sanyi" cikin ciccijewar murya yace “Mom..... Mutuwa zanyi...." Da sauri ta haura gadon tana danna masa ƙirji tace “Ka rufamin asiri Deen wlh bazaka mutu akan mace ba ka kwantar da hankalinka nayi maka alƙawarin indai nice mahaifiyarka sai sama maka wadda tafita" cikin azabar ciwo yace “bazan samuba Mom please" Yanda jikinsa yake rawa yasata kiran likita yayi treatment ɗinsa Dad ya shigo ɗakin ya miƙa mata waya yace “Tun ɗazu Junior yake kiran wayarki" karawa tayi a kunnenta tace “Babana ya Austaralian?" Cikin mutuwar jiki yace “Not Lucky Mom still banganta ba ance tana Cairns duk inda nake tunanin zan iya samunta naje babu wani bayani Mom inajin tsoron wani abu ya faru da ita" Hamm ta sauke ajiyar zuciya itakam tana ganin jarabawa duk akan mata ƴaƴanta suke neman zaucewa. Ƙwallar idanunta ta share tace “Indai ana nema za'a dace Junior ƙaddararku ce nidai banji a raina Batul ta mutu ba ta ɓuya ne saboda tsoron sake maimaituwar abinda ya faru a baya Insha Allahu soon zata bayyana gareka" lumshe idanunsa yayi tare da kwantar da kansa saman pillow yace “Kuma zata soni Mom tun kusan sati ɗaya gabana yake faɗuwa" murmushi tayi tace “Bazata taɓa daina sonka ba" ajiyar zuciya yayi yace “Yaushe Bobbo zai dawo?" Kallon Deen tayi tace “Shima yana kwance ciwon soyayya ne yake damunsa yanason wata buzuwar yarinya da suka haɗu anan Austaralian Su Dad ɗinku da Shaikh Muhammad Saleem sunje nema masa aurenta iyayenta sun wulaƙantasu sunce bazasu bawa bare aurenta ba, shine yake kwance tun jiya babu ci babu sha gashi ma suna shirin auradda ita. Murmushi yayi ajiye wayar tare da shafa sumarsa ya zubawa ƙaton hoton Batul idanu dake ajiye a duk wani guri da yake zama hatta office na ma'aikatun da yake jagoranta kowanne sai ya saƙala wannan hoto. Juyawa yayi ya kafama hoton idanu yana mayar mata da martanin Murmushinta yace “Nayi mafarkin kina rayuwa dani a zuciyarki Bea ki dawo mu gyara rayuwarmu muyiwa Jany gata nasan yanzu tanason ganin Dad ɗinta Batul ke rayuwata ce" Tashi yayi ya fara goge hoton tare da kissing lips ɗinta yace “Bakisan komai game da mijinki ba nasan zaki karemin kanki ki adanamin daɗina ko?" Dariya yayiwa kansa tare da shafa kwantacciyar sumarsa yace “Soon zan baki ƙanin Jany naga kina tashi daƙyar na tsokaneki muyita zagaya compound na gidanmu kinaso ko?"............... *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay* *Contact me* *09013718241* [7/9, 11:02 AM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *____________________________________* *Book 2 page 17-18* *____________________________________* Komawa yayi ya kwanta tare da buɗe wani hotonsu da yayi musu ranar darensu na farko bayan komai ya kammala lokacin da Dad ya kirasa yake masa hannunka me sanda akanta ashe shima rayuwar farin cikinsa yake nema, sosai yayiwa Allah gdy lokacin da ya samu labarin abinda ya faru a ƙungiya lokacin da Daddynsa yayi ƙoƙarin haikewa daɗinsa ashe zata iya kare kanta itama? Murmushi yayi tare da ɗaukar cup ɗin Wine ɗin dake samen bedset ya kurɓa ya ajiye tare da yamutsa sumarsa cikin shekaru biyun abubuwa da yawa sun faru shi kansa karfin addu'ar mahaifiyarsa ce da kuma nisan kwana ya kawosa wannan lokacin. Sake zubawa hoton idanu yayi as emerging ace yanzu ne suke cikin wannan rayuwar yasan zasu rayu cikin kwanciyar hankali, babu wani tarnaƙi da zai shigo rayuwarsu bare ya hana musu farin ciki. Lumshe idanunsa yayi tare da ɗaukar wayarsa ya fara kiran layin Batul na Nigeria ya kira sau ba adadi baya shiga kamar ko yaushe sake yamutsa sumarsa yayi ya tashi zuciyarsa nayi masa zafi ya zubawa ƙasan gidan nasa idanu yana kallon ɗaiɗaikun mutanen da suke kai kawo ya busar da iska me zafi tsayin lokaci zuciyarsa har nauyi takeyi masa kullum tsammani yakeyi na ganinta bai rabo da Melbourne a tunaninsa ko nan ta koma da zama shine har Sydney but kullum amsar tasa shiru ce ya gaji da yawo tsakanin ƙasashe zuciyarsa kullum tana faɗa masa Bea ɗinsa tana kusa dashi to amma mene yasa ta kasa nemansa? Lumshe idanunsa yayi ya kwantar saman garun yace “Dole zata nemeni to ta ina?" Buɗe idanunsa ya sakeyi, lokacin da yace mata gashinan zuwa Australia Bayan ya shigo Austaralia a hanyarsa ta zuwa gidan da yake tunanin Lateef zai yi camping nata komai ya faru da ya zamo silar ɓacewa junansu gashi yanzu komai ya wucce ya zama tarihi babyn da suke burin hallakawa wadda ta dalilinsa suke son su jefata a ƙungiyar asiri, yau tanada shekara kusan biyu a duniya. Yanajin duk wani motsin gudan jininsa a cikin nasa jinin yana rayuwa da kewarsu kullum da wannan damuwar yake kwana a mafi yawan darare takan hanashi bacci, yana tsoron halin da zai riske Batul a ciki duk da cewa baya zargin faruwar wani abu domin kuwa masifar da aka ɗora mata ta feeling kafin mutuwar Lateef ya sanar dashi ya karyata wannan ma shine dalilin da yasa ƙungiya tayi Allah wadarai dashi tare da janye masa tallafi a ƙarshe suka bayar da jininsa ga dodon tsafi wannan ya faru ne ranar da Batul ta haifi Jany ranar ne duk wani ƙulli da aka shafe shekara sama da 30 ana kullawa ya rushe, ranar ne alƙaluman tsafi suka ƙwacewa dukkan wani wanda ya dogara da kungiyar Emenisty ranar ne kuma ruhika suka rabu da gangar jiki da yawa, still dai a ranar ne asirin ɓoye ya fito fili haka dai a ranar ne jinin wasu manyan hadiman ƙungiya ya halarta ga dodon tsafi ciki harda Daddy da Lateef da shi kansa Ma'eesh ɗin, a wannan rana ne a gaban idanunsa akayiwa Amininsa a farko maƙiyinsa a ƙarshe Lateef dandatse aka cire gabansa da marainansa aka gasawa wasu manyan jakadun ƙunguya a cewarsu saboda jin daɗin kansa da burarsa ya rusa musu shirinsu na shekara sama da 30 shi kuwa Dad tik sukayi masa suka jorner masa wani abunsu na tsafi ya rinƙa zuƙe jini da ruwan jikinsa Saida ya ƙafar dashi ƙaf sannan ya faɗi matacce. A lokacin da suka juyo gareshi ne suka nemeshi suka rasa gashi shi kuma a gurin yana kallonsu duk yanda sukaso ganinshi ta cikin madubin tsafinsu ya gaza nuna masu shi and end ma idan suka cika binciken madubin tarwatsewa yakeyi ko kuma wanda ya dage wajen gano shi ta cikin madubin kawai aji ya saki ƙara ya faɗi matacce, a wannan halin Saida ya kwana uku babu ci babu sha gashi a ɗaure shidai baisan ya akayi ba kawai ya wayi gari ya ganshi a kwance a wani ɗaki ya buɗe idanunsa yana ƙarewa ɗakin kallo can yaga wani mutum ɗaure da wani abu me kama da ganye a gabansa irin dai shigar nan ta arnan daji shidai daga haka ya kuma fita daga hayyaci ya kuma farkawa ne ya gansa a gefen titi a tashe mutane sun zagayeshi daƙyar cikin tambayoyin da ake ta yi masa ya iya amsar wayar wani yasa number Mijin mahaifiyarsa, daganan Saida ya shafe wata shida baisan komai dake faruwa dashi ba a duniya yake a lahira yake oho. Bayan watanni shida ne ya farka cikin wani gigitaccen yanayi Allah yasa ƙaninsa Bobbo da Mijin mahaifiyarsa Alh Hakeem suna tare dashi suka rirriƙeshi tare da fara tofa masa duk addu'ar da suka san zata zama waraka gareshi kusan awa guda sannan ya dawo hayyaci ya sauke idanunsa kan Mahaifiyarsa yace “Kin ganta can tana kallo na nace tazo taƙi zuwa Mom ki faɗa mata ba raayina ne yasani zama cikin matsafa ba gadarmin kukayi Mom ki faɗa mata itan haske ce ga rayuwata itan itace ƙaddarata kar ta gujeni Ni ɗim don ita kaɗai aka halicceni Mom Batul tanason rabani da Ƴata idan ita ta gujeni ta bani ƴata....." Rufe masa baki tayi ta kalle Abbuh Hakeem tace “Har yanzu yaron nan bai dawo hayyaci aci gaba da basa kulawa" jinjina kai yayi Bobbo yace “Mom a ƙara sauke masa Kur'ani zai samu relief sosai sun rikita masa ƙwaƙwalwa ne ta yanda bazai iya tuna komai ba but anyi nasara tunda ya farka da hoton Budurwarsa da ɗiyarsa akwai yiwuwar komai ma zai dawo masa a ƙwaƙwalwa saidai kuma dole ne sai an saka tsaro akansa fah kinsan bai saba zaman guri ɗaya ba, nasan zuwa yanzu sunsan bai mutu ba kuma zasuci gaba da bibiyar sa don ganin bayansa kamar yanda sukaga bayan Lateef da Daddyn Junior" Jinjina kai tayi tana share hawaye duk ita ta jawa ɗanta shiga wannan masifar daga bijirewa maganar iyaye taje ta jefa kanta a masifa shima ta jefashi gashi ya cinye rabin rayuwarsa bai amfana da komai ba sai kaico da kaucewa tafarkin addinin Muslunci kullum kokawa suke ita da mahaifinsa akan ganin yabi addinin kowanne ita tayi nasarar jansa zuwa musulunci amma kuma Daddy ya juya mata tunanin yaro da tsari na addininsu na yahudanci yanzu ita ina zasu fara neman Batul tana tsoron kar taje tayi aure kan aure, koda yake abin zai zama me sauƙi tunda a cikin Musulunci suke dukkansu to amma shima auren yarjejeniyar da sukayi ita da Ma'eesh ɗin yanada asali a Addinin yahudanci tunda shidai ta fahimci addini biyu yake bi abinda yayi masa daɗi a Addinin Musulunci shi yakeyi addinin Ubansa ma yahudanci zaɓa yake daga ciki ya ɗauki wanda yayi masa daɗi. Sosai aka dage masa da magungunan Islama ƙarshe ma gidan Shaikh Muhammad Saleem ya koma da zama inda basu barshi ya ƙara fita daga ƙasar ba Saida suka tabbatar da samun lafiyarsa, tashin farko Kano yaje inda ya samu mugun labarin Inna ta Saida gidanta ta koma Lagos koda ya koma Lagos ya gama bulayinsa bai ganta ba haka ya ɗauki hanyar Austaralia inda kai tsaye Melbourne ya sauka ya nufi gidan Daddy wanda akayi camping na Batul a ciki abun mamaki dukkan komai na gidan ya daskare ya zama gunki hatta mutanen dake hidima a gidan dukkansu sun zama kwarangwal domin an tsafacesu ne ta yanda bazasu iya guduwa ba. Shidai zuciyarsa na rawa haka ya shiga gidan ya fara Ratsa faluka da ɗakuna har ya kai ɗakin ƙarshe na gidan inda anan aka ajiye Batul ya shiga ya fara bincikensa abu biyu ya samu a ɗakin daga wayarta sai zoben diamond daya sanya mata daren da zai tafi South Africa ɗauka yayi yana juya zoben a hannunsa kafin ya ɗauki wata takarda da ya gani a yashe a ƙasa cikin wani bushasshen jini sai yanzu ya lura da tarin Glass ɗin dake ɗakin da kuma kwarangwal ɗin dake kwance cikin ƙura da jini bushasshe, haskawa yayi sosai tsutsa duk ta gama cinye mutumin dake kwance mace ce ko namiji bai sani ba daƙyar cikin tashin hankali ya ɗauki takardar rubutune akayisa da rashanci da jini. “Zaka Sameta a duniya ne bayan ruhina ya mutu soon Matarka tana Cairns ta kashe gangar jikina amma ruhina zaici gaba da bibiyarta har sai na cika burina, nasan zakazo bayan ta haihu an kashe gangar jikina ta biyu a gabanka......" A tsorace ya rinƙa kallon kwarangwal ɗin tare da ja da baya ganin yana wani irin motsi tare da wata irin curewa waje guda wannan bushasshen jinin ya zama ɗanye ya rinƙa haɗewa yana curewa ƙarshe ya zama kamar ƙwai wannan kwarangwal ɗin ya ɗauka ya maƙala a zuciyarsa take saiga wata hallita ta tashi tana ƙyalƙyala dariya ta cafki wuyansa tana ƙoƙarin kashe shi cikin wata murya wannan dodon ya fara cewa “Ma'eesh jiran zuwanka mukeyi dama munsan dole zaka biyo Matarka da ɗiyarka hahaha dole mu shanye jininka tunda ka hanamu na Matarka da ƴarka sai mun kasheka! Hhhhhh sai mun kasheka..... Jini.....zansha jini..... Hhhhhh jinin ɗana zansha....." Cikin fitar hayyaci ya rintse idanunsa ya fara karanto wata addu'a da Muhammad Saleem ya bashi yace saboda tsaro domin har yanzu ana biyar rayuwarsa waɗancan matsafan da aka sadaukarwa dashi tun yana cikin uwarsa sunanan sun sake shiri a kansa, addu'a yakeyi sosai yana riƙe maƙogwaronsa inda daga baya yaji an saki wata ƙara an sakeshi wuta ta kama ɗakin ganga ganga take yaji wani hucin zafi yana neman narkar dashi haka ya fita a guje daga gidan da ashe gabaɗayansa ne ya kama da wuta yana fita ya nufi tashar jirgin ƙasa ya shiga na Sydney Saida yayi sati biyu yana karɓar magani sannan ya fara fita inda a sati na uku ya nufi Garin da yafi rayuwa inda ya baza kasuwancinsa da duk wasu halattatun kuɗaɗe dake hannunsa wato Cairns garinsa na haihuwa kenan nan ne state origin nasa domin shi ba haifaffen Rasha bane kuma ba haifaffen Sudan bane, lokacin da dangin Mom suka koreta bayan tsira daga kaidin Dad da yayi masu ƙaryar musulunci ya nemi aurenta iyayen sukaƙi ita kuma ta kafe saishi ƙarshe sukaje aka ɗaura musu aure batare da amincewar iyayenta ba ya ɗauketa ya tafi da ita Rasha. To bayan iyayenta sun koreta sunce bazasu raini ɗanta na shege ba Shine ta yanke shawarar barin yankin gabaɗaya nan zuciya ta raya mata ta tafi Austaralia, acan ta samu wani gidan abinci ta fara da wanke wanke da shara bayan ta haihu ne kuma ta samu miji ɗan kasarta ne ta Sudan mazaunin Austaralian ɗan kasuwa sukayi aure dashi anan ne kuma ta haifi Nuraddeen sannan Nuwairah da Muhsin ta haɗa kan yaranta huɗu harda Ma'eesh wanda yanada shekara biyar ne Mahaifinsa ya gano inda take yaje ya sace ɗansa a lokacin mijinta ya gina mata katafaren gurin cin abinci na yan Africa a ƙasar Austaralia, a haka suka raineshi idan Nazhan ya sace shi sai ya ɗauki shekaru baya tare da ita, haka itama idan ta samu dama ta sace shi sai ta ɓatar dashi ta tura shi Nigeria gidan yayanta Muhammad Saleem don ya samu ilimin addini, shidai a haka ya girma tsakanin ƙarya da gaskiya. Ajiyar zuciya ya sauke tare da kai idanunsa ga agogon da yake maƙale jikin bangon wajen hutawar 2:30am ya sake sauke ajiyar zuciya ya nufi dakin baccinsa ya sake wanka yayi alwala ya tayar da sallar nafila zuwa yanzu so yake ya koyi miƙa Komansa ga Allah tare da neman mafita a gareshi kamar yanda Mom take sanar dashi kullum ya jima yana kaiwa Allah kokensa kamar yanda kullum Mom Abbuh da Shaikh Saleem suke faɗa masa da ɗan uwansa Nuraddeen, bai koma ya kwanta ba Saida yayi sallar asuba kasancewar unguwar tasu babu musulmi sosai a gida yake Sallah bayan ya idar ne ya kwanta bacci ya ɗaukeshi kamar kullum dai mafarkinsa na Abar ƙaunarsa ne saidai yau yanayin damuwa ya riƙeta a ciki abinda ya sanya shi yana tashi ya fita ya nufi ɗaya cikin gidajen abincinsa sadaka yakeson yi domin fatan duk masifar da zata shigo rayuwar masoyiyar da ɗiyarsa tazo musu da sauƙi umarni ya bayar na cewa yau duk wanda yaci abinci a gidajen abincin nasa kar a karɓi kuɗinsa sannan ya nufi babban Companynsu na drinks ya zauna a office ɗin ba tare da iya hassala komi ba, ganin hakan bai masa bane ya kuma fita ya nufi asibitin da yake aiki, haka yake yini yawo tsakanin masa'antun nasu ba tare da ya iya taɓuka komi ba"........... *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay.* *Contact me* *09013718241* *OUM HAIRAN* [7/9, 8:31 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *___________________________________* *Book 2 page 19-20* _________________________*__________* Fasalta irin tashin hankalin da Batul ta shiga lokacin da labarin irin wulaƙancin da su Baffa Maigari sukayiwa iyayen Deen wannan ma ɓata baki ne tayi kuka kamar ranta zai fita a ƙarshe taja bakinta tayi shiru iya Samha ce tasan shirinsu, haka ake ta shirye shiryen biki bata cewa kowa komai Samha ce ta sanar da Inna Laure zataje Niamey akwai ƙanwar babarta zata kai mata katin biki kuma zata iya kwana biyu a can, ba tare da tunanin komai ba tace “Ai kuwa badan kar na ɗora Miki nauyi ba da na baki wasu yan kuɗaɗe kinyo mana siyayya kinga babu abinda aka siyo har yanzu" satar kallon Batul Samha tayi tace “To Inna mu tafi tare mana dama Nima nayi tunanin hakan in yaso saita zaɓo irin abubuwan da take so Kinga lokaci sai ƙurewa yake yi saura kwana takwas fah ɗaurin aure" Ba tare da tunanin komai ba Inna ta zuge jaka ta zaro kuɗi zata basu Samha tace Inna kibar kuɗin nan idan Batul ta tafi ɗakinta sai kija jari mu muna da kuɗin da idan dukka auren zamu ɗauki nauyi na bazamu girgiza ba" Yarda Inna tayi suka shirya Samha tace “Inna bari mu tafi da yaran nan saboda kar su dameki da ƙiriniya suma mayi musu siyayyar kayan fitar biki" cewa tayi “Eh fah Waɗannan koɗaɗɗun ƴaƴan naku sai ku ai kuje da abinku inba haka ba magana ma ta isheni a garin nan" sudai suna samu suka fice kai tsaye daga Damagaran motar Katsina suka shiga basu suka shiga Katsina ba sai dare suka nemi hotel suka kama bayan sun shiga ɗakin hotel ɗin ne suka kalli juna Samha tayi dariya tace “In sun san wata ai basusan wata ba kulle wayarki tun a nan bamu sake kunna MTN line sai mun keta hazo yanda duk nacin me naci bazai iya biyomu ba" Zama Batul tayi dafe da kai tace “Allah sarki Inna yanzu nasan kanta zatayi wabi cewa zasuyi ita ce tasani na gudu Ni kuwa wlh dana auri Anwar gara na kare rayuwata a ɗebe kwanukan MB kitchen's dariya sosai Samha tayi tace “Kedai kawai kina son rayuwa da Deen kinga haɗaɗɗen Guy ɗan ƙwalisa ana shirin manna Miki wani garan ƙauye koda yake Anwar bashida laifi kawai dai wayewarmu ce ta girmi tunaninsa, sai wani ihu suke a France yake yo inda France tana cikin wayayyun ƙasashe meyesa su basu waye ba, nifa wlh na matsu naga lifestyle naku da Deen nasan za'a ɗauki darasi" Murmushi tayi tace “Hmmm bakiga lifestyle ba tunda bakiga rayuwarmu da Ma'eesh ba Samha Bama gajiya da cinye juna fah gashi da zaƙi nifa badan kar nayi ƙarya ba zan iya cewa Yafi zuma daɗi" “Ma'eesh! Ma'eesh!! Nikam kamar nasan wannan sunan Batul? Ohhhh Manager na MB kitchen's sunansa kenan yanzu daganan ina mukayi?" Taɓe baki tayi tace “Muje Kano muga gidan da aka siya daganan mu koma Abuja idan so mu ɗaga ko me kikace?" Jinjina kai tayi tace “shikenan hakan za'ayi" wanka sukayi sukayiwa ƴaƴansu sukayi sallah suka kwanta bacci. Kiran Deen ne ya shigo tana ɗagawa tace masa “Ka koma ne? Murmushi yayi yace “Jiya naji damar jikina yau na sauka a Austaralia course Yayana bashida lfy shima but ya fara jin sauƙi, ya shirye shiryen biki?" Murmushi tayi tace “Nima ina hanya cikin satin nan" zaro ido yayi yace “Ya batun bikin naki?" Murmushi ta sakeyi tace masa “Bazan cuci kaina bane Noor tunda sun hanamu aure to Nima wlh bazan auri wanda sukeso ba su barni na rayu da ƙaddarata" ajiyar zuciya yayi yace “Idan kikazo sai musan abinda ya dace kawai muje Embassy a ɗaura mana aure tunda parents ɗinki sunƙi ɗaura mana" dariya sosai abin ya bata yace “Haba Deen abin na kaɗo ai ba hauka bane nayi Sign married sannan yanzu nazo nayi Embassy married ai kayimin faɗan nabi komai a hankali, tunda dai komai lokaci ne" Kwantar da kai yayi yana kallon Ma'eesh dake gefensa yace “Nace da Bro Wife ɗina a ɗaya cikin Restaurants nasa take aiki idan kin dawo zamuje mu gaisheshi yasa mana albarka, ko na haɗaku ku gaisa?" Saurin girgiza kai tayi tace “Aa ka bari dai nazo sai muje mu gaisheshi ai yayanmu ne bai kamata ayi masa gaisuwar miƙe ba" Murmushi yayi yace “Hakane kinyi gsky yanzu yaushe zaku taho?" Haka sukayita hirarsu tare dayi musu alƙawarin zai sama musu visa urgent, haka kuwa akayi kwana biyun da sukayi a Kano sunga gidan da Batul ta siyawa inna gidane me kyau ya ƙawatu duk da ba wani babba bane Saida ta zubanta komai na amfani hatta kayan abinci sannan ta bawa Janah kuɗi masu yawa tace taje ta ɗaukota ta dawo da ita nan" washegari kuwa Zakara ya basu Sa'a sai Cairns shigar dare sukayi shigar dare sukayi sosai domin Saida suka yada zango a Canada sannan suka ɗauki hanyar Austaralia. Dake Turai ba Africa bace a daren suka dangana da gida domin kuwa a airport ɗin suka ishe Deen yana jiransu kallo daya tayi masa ta tabbatar da ramarsa sosai ya bata tausayi ta kwantar da kanta a jikinsa tace “My Noor ka rame da yawa don Allah kar ka sanya damuwa a ranka komai yanada lokaci" shafa kuncinta yayi yace “Bazasu gane bane Fateemah inashan wahala fah ina buƙatar abokiyar rayuwa wlh" murmushi tayi a ranta tace “Gara ma kai baka ɗanɗana ba but a zahiri ce masa tayi lokaci zai zo soon Insha Allahu. Saukesu yayi bayan sun biya ta Restaurant nasu sun karɓi abinci a ƙaramin office ya tadda Ma'eesh yana zaune ya zuba uban tagumi ya taɓashi yace “Har yanzu bazaka rage damuwar nan ba Bro no condition is permanent please ka rage damuwa ko dan lfyrka" kifa wayar yayi a ƙirjinsa tare da danna sweetch ɗinta ya zubawa ƙaninsa nasa idanu yayi yace “Ka ɗaukosu ne?" Jinjina kai yayi yace “Abinci ma muka biyo su karɓa sai su wucce gida Bro na mutu akan Babyn nan Teemah ta haɗu sosai rayuwa ta ce?" Murmushi yayi yace “Allah yasa rabonka ce Deen Kaje ka kaisu gida dare yayi Ba zamu haɗu a wannan karon ba Ni gobe zan koma Sudan banason mutuwa a garin nan gara naje na mutu a gaban Mom ta dafa kaina tayimin addu'a Inason bata duk wani abu dana mallaka idan na mutu ta nemi Batul ta batashi ita da babynmu su rayu rayuwa me inganci" Miƙewa yayi ya fice in da sabo ya saba da Waɗannan kalaman na yayan nasa kullum abinda yake cewa kenan matarsa da ɗiyarsa shi ya fara sarewa yanda ya baza ma'aikata ake neman yarinyar nan inda tana raye da tuni an ganota" jan motar yayi ya kaisu gida sukayi masa godiya suka shiga ɗakinsu kawai suka gyara sukayi sallolinsu suka kwanta baccin gajiya sun fara mantawa da sanyin Austaralia gashi sun dawo lokacin saukar Snow abin ba sauƙi haka suka sa shirga shirgan kayan sanyi suka kwanta bacci kuwa ya sacesu cikin dare ta farka a firgice tana furta “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un!" Abinda ya tashi Samha tace “Ya akayi?" Ajiyar zuciya tayi tace “Na godewa Allah daya zama mafarki Samha kwanan nan Ma'eesh ne ya dawo a mafarki na, na fara cire shi a raina har ina jin a raina fah ko bayyana yayi gareni bazan iya sake rayuwa dashi ba saboda hankalina bazai kwanta ba zama da matsafi" tsaki Samha tayi tace “Wlh da kayan haushi kike yanzu yaushe zaki koma aiki yanzu nake gani gobe Shugaba yana neman dukkan ma'aikata zai yi taro dasu zai koma ƙasarsa shan magani" taɓe baki tayi tace “Gsky gobe ba zanje ba zan huta shi kuma Allah ya bashi lfy" Komawa sukayi suka kwanta da safe Samha ta tafi aiki ita kam zamanta tayi a gida da yamma Deen yazo yake ce mata Bro yakai airport nan suka shantake da hirarsu ta masoya. Haka rayuwa taci gaba da tafiya ta kowanne ɓangare babu daɗi Inna ta fuskanci ƙalubale daga ƙarshe ne Alh Khamilu yazo ta zayyane masa komai Aikuwa ya rufe yan uwan nasa da faɗa yace sunci amanar maraici Meyesa yarinya zata kawo wanda takeso suƙi bashi su haɗata da wanda bataso, yanzu in a baya sunce laifin uwarta ne yanzu kuma na waye? Waye yake da alhakin sake fantsamarta duniya?" Dake yanada citta a hannunsa take sukayi nadama suka bashi haƙuri duk kuwa da cewa shi ce masa sukayi batada manemi ne shiyasa sukeson haɗata da ɗan uwanta, da kansa yaje ya bawa Inna Laure haƙuri yayi mata jagora har Kano inda suka samu lambar Batul gurin Janah bai bar sabon gidan Inna ba Saida ya kira Batul lokacin tana gurin aiki ta ɗaga suka gaisa yace “Batula baki ganeni ba ko? To ubanki ne Khamilu" cike da kunya tace “Lahhh Baffa ina yini ya gida da mutan gidan?" Dariya yayi yace “Kinci uwaki ƴar ƙaniya to ki turomin number surukin nawa sai jiya nake sanin abinda ya faru wlh banga laifinki ba Batula Ni daɗi ma naji da kika nuna musu kin san kanki ke kam yanzu idan ba'a rarrasheki ba ai ba'ayi Miki dole ba" Cikin kunya tace “To Baffa na gode" tana aje wayar ta tura masa number Deen tayi wani tsalle ta rungume Samha tace “Ke burinmu ya kusa cika yanzu baban Anwar ya kirani yace na tura masa number Deen nasan maganar aurenmu za'ayi wlh na gaji da haɗiyar ƙwayar kashe sha'awa nima Gara naje na warwasa na baje masa ya lasa ya tsotsa yaci ya ƙoshi" dariya sukayi tare da tafawa suka kama rawarsu ta yan Iskan gari, ranar basu bari sun tashi ba gida suka koma harda haɗa ƙwaryan party Suda ƙawayensu tun basusan me ke faruwa ba. Da dare kuwa kiran Inna ya isheta ta ɗaga suka gaisa tace “Yanzu sai yaushe zaki dawo a yau ɗinnan Ƙanin Mamar saurayinki yazo sun kawo dukiyar aure da sadaki Miliyan biyar an tsayar da ranar aure wata guda me zuwa"....... *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay* *Contact me* *09013718241* *OUM HAIRAN* [7/10, 11:18 AM] Oum Hairan: SIGNED MARRIAGE *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *____________________________________* *Book 2 page 21-22* *____________________________________* Wata alkafura tayi ta tashi a gadon tace “Inna 5Ml saidani zaki kumayi?" Dariya abin yaba Inna Laure tace “Ba saidaki zanyi ba Batool abinda suka kawo kenan sunce saboda yanayin faɗuwar Naira abubuwa sunyi tsada kuma irin wannan auren ba shiryawa akayi ba dole sai jin ƙai ya shiga, yanzu dai yaushe zaki dawo Kano?" Ajiyar zuciya tayi Samha ta karɓe wayar tace “Inna mu bari sai bikin ya rage saura sati biyu inaga Zaifi" a haka suka bar abin sukaci gaba da shirye-shiryensu sabon babi na soyayya ya buɗe tsakanin Batul da Deen ko yaushe suna manne a waya ko suna chat kasancewar tun kwana biyu da sa ranar bikin ya tafi Nigeria da yake anan yake ra'ayin zama a Abuja yanata gyare-gyaren gidan da zasu zauna ranar da zasu tafi ne wani abu me kama da almara ya faru suna zaune a reception suna jiran cikar lokaci wani ƙamshin turare da bazai taɓa ɓacewa a ƙwaƙwalwarta ba ya ziyarceta abinda ya katse mata numfashi na tsayin daƙiƙu ta miƙe zumbur tare da fara dube² ajiyar zuciya tayi ta koma ta zauna tare da dafe kanta. Samha dake kallonta ta dafa kafaɗarta tace “Me kike nema?" Ajiyar zuciya tayi tace “Babu komai" janye hannunta tayi tunda tace babu komi tasan bazata mata bane, da wannan aka fara kiran matafiya suka tashi suka shiga jirgi bayan kowa ya gama zama jirgi ya tashi bakin Batool ɗauke da addu'ar neman kariyar Ubangiji, har yanzu kuma hancinta bai daina jiyo mata ƙamshin daddaɗan turaren da ta gaza jinsa a gurin kowa sai a gurinsa shi kaɗai wato Ma'eesh inda taketa satar kallon gefe da gefenta amma bataga wata alama da take nuna akwaishi a gurin ba. Ba su so tafiyar tazo musu a karkatse ba but dole haka suka haƙura ashe jirgin yawo suka biyo Saida suka tsaya a Japan suka kwana biyu abinda yake ƙara bata mamaki kuma ya koma tsoratata yanda wannan ƙamshin turaren yake bibiyarta idan ta duba kuma taga babu kowa. Daganan suka tashi sai Canada daga Canada suka dira a birnin tarayya suka kwana ɗaya abinda ya bata mamaki duk kiran da takewa Deen wayarsa bata shiga daga ƙarshe aka turo mata saƙo. “Kiyi haƙuri na turo Muhsin zai ɗaukeku zuwa Kano Nima zan biyo bayanku Fateemah ina ɗakin taro ne" Jinjina kai tayi babu ɓata lokaci batare da tambayar address ba saiga wani saƙon ya kuma cewa “Zai kiraki ƙaninmu ne zama kiga kama" tana gama karanta daƙon kira ya shigo wayarta ta ɗaga “Sosai gabanta ya faɗi jin Muryar tasa, yace “Auntyna ina jiran ku" saurin sauke wayar tayi a kunnenta tace “Nikam na shiga uku Samha komai nashi yake zamemin, meye haɗin ƙanin Deen da Muryar Daddyn Jany?" Murmushi Samha tayi tace “Wannan mayen mutumin zai kashe Miki aure idan bakiyi da gaske ba, yoni na taɓa ganin wannan masifa kin damu da mutumin da neman sanin yanda kike da lafiyar ɗiyarsa dake hannunki ma ya gagareshi" Iska ta furzar tace “Inashan wahala da Zuciyata akansa Samha kema kin kasa fahimta ta wlh na faɗa Miki a yanzu ko bayyanarmin yayi bazan ɗaukeshi nabar Deen ba but kinsan meye yanzu yake zuwa raina? Shin daga shekara biyun yarjejeniyar ta ƙare kenan?" Tsaki Samha taja tace “Wai yarjejeniya toke ubanwa yace Miki aure kukayi kawai kunyi iskancinku ne amma ko a kafirci aure a curch ake ɗaurashi bare a musulunci da sai anyi siga waliyyay sun haɗu an bada sadaki shaidu sun shaida sannan aure ya ɗauru" Bata kuma cewa komai ba suka isa jikin motar ta Zubawa Muhsin ido da yayi caraf ya cafe Jany yana cillata yana dariya dimple ɗinsa na lotsawa hatta dariyarsa irin ta Ma'eesh ce hasken tsananin kamar har ta zarce misali hasken fatar sa ne kawai ba irin na Ma'eesh ba shi nasa da sirkin duhu a ciki saɓanin Ma'eesh da yake tar irin hasken Turawa har wani ɗaukar idanu yakeyi. Juyowa yayi yana kama hannun Jalal ya rusuna yace “Gaisuwar ban girma matar Babban Yaya Uwar sha lelen Mom!" Zuba masa idanu tayi ya buɗe musu motar suka shiga ya lura da kallon ƙurullar da take yi masa but yasan dalilinta domin kaf gidansu babu wanda suke kama ta Kwabo da Kwabo irin shi da Mijinta duk kuwa da cewa Uwa suka haɗa koda yake dukka da Mommy suke kama dama Deen da Aunty Nuwairah ne suke basuyi kama dasu sak ba su sunfi kama da Abbuh Hakeem amma a hakan akwai wasu yanayiyyika da suma ake cewa suna kama da Mom, jan motar yayi a guje kiɗansu na Sudanies na tashi a motar ita kanta motar ƙamshin turaren da yake rikita mata lissafi takeyi, Samha sai magana takeyi mata ita kuwa kanta ya kulle sai juya mata yake yi musamman da take jiyo hirarsu da Jany, yarinyar tana masa surutu shima ya dage sai tayata yakeyi yana ce mata “Babyna yau taga Dad ɗinta, kina cikin alkhairi yarinya" Nisa na tsakanin Kano da Abuja ita dai Batool sai ji tayi yana cewa da ita “Matar Big bro ko baki gaji bane mu juya?" Firgigit tayi ta dawo hayyaci ta dauki jakarta ta fito ta nufi gidan ya ɗaga murya yace “Am Matar Big bro sai nazo ɗaukar amaryata" cije lips ɗinta tayi ta nufi cikin gidan tana ayyana ya fahimci halin da ta shiga da ganinsa ma shine yasa yake neman zautata. Duk yawan mutanen dake tsakar gidan na Inna bata iya kula kowa ba ta shige ɗaki ta fincike mayafin kanta ta wullar tare da zubewa kan gadon tana furta “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allahumma ajirni fi musibati wa'akalifni khairin Minha!" Jin yanda lazumin "hasbunallahu wa ni'imal wakil" ne yasa Samha zubanta ido tace “Na lura da rikicewarki tun fitowarmu da kikayi arba da wannan kyakkyawan guy ɗin, ya hayyu ya ƙayyumu Teemah An ƙure kyau a wajen nan nifa Saida nace to wai samarin aljanna sun fara kawo mana ziyara duniya ne?" Miƙewa tayi tace “Kinsan me ya bani mamaki? Samha bayan Muryarsa da yanayin dariyarsa da kuma kama ta zahiri dana gani hatta tsayinsa da faɗinsa irin nasa ne, Jany bata kama dani but daya ɗauke kasa bambamce bambancin tsakaninsu nayi, kince Jany tana ɗiban kama da Deen shi kuma wannan me Jany takeyi dashi?" Kama hannunta Samha tayi tace “Ba kama bace gaurayar jini ce, wallahi azza wa jallah badon nasan komai game da Jany ba babu yanda zaayi naga mutumin nan ɗauke da Jany naki bada shaidar shine ubanta, saidai karki manta duniya tanada faɗi kuma dukkanmu Allah ɗaya ne ya haliccemu sannan inaso ki rinƙa tuna abu guda ɗaya nasabar gari ɗaya ma tana bin jini, Batool kince Kakar Jany ammana mahaifiyar Daddynta itama Sudanese ce kuma kince Ma'eesh da mahaifiyarsa yake kama Kinga kenan maybe ko sun haɗa wata alaƙa ta jini ta nesa ma bata kusa ba, wannan dai ƙanin angonki me jiran gado ne nan da 10 days Kinga kenan bashida alaƙa da Ex-husb ɗinki a cewarki" Komawa tayi ta zauna tana sake dage kanta tace “Idan ko ya zama haka maganar gaskiya zan sanar da Deen banason wannan ƙanin nasa a sashina saboda zai rinƙa firgitani Samha Ni kaɗai nasan me nake gani a tare da yaron nan kuma na fahimci ya gane yanda na ruɗe da ganinsa har wani zolayata yake yi" dariya Samha tayi tace “Wannan ango yana ganin rayuwa tun yanzu za'a fara kafa masa dokar wanda zaizo da wanda bazai zoba" bayi ta shiga ta sakarwa kanta ruwa tana wankan taji shigowar Janah fitowa tayi suka rungume juna tace “Kaga manyan mata ke batool kiji tsoron Allah wannan uwar ƙiba da kikayi me kikeci ne a Turain" Murmushi tayi taci gaba da shafa manta tana gamawa ta zura riga Janah tace “Ba kwanciya zakiyi ba kitse Sarkin bacci tashi zakiyi muje ga motarki can ta rigaki zuwa ki jamu ki kaimu inda angon namu ya ce zamuje gyaran jiki na kwana takwas" kallonta tayi tace “Wai ina kikasan Deen ne Janah?" Dariya tayi sosai tace “Taya bazan san Deen ba bayan kusan koyaushe yana gidannan" Taɓe baki tayi ta ɗauki wata kanannaɗaɗiyar hula ta ɗora saman sumarta data baje saman bayanta ta yafa mayafin a kafaɗa ta zura takalmi suka fito sai yanzu ta gaisa da danginta da suka cika gidan yan uwan Inna da ƙannen mahaifinta Inna tace “motoci ne guda biyu aka kawosu jiya yace saboda zirga zirgar da zakuyi yanzu key ɗin wacce za'a baki?" Murmushi tayi tace “ki bani na tawa Inna girgiza kai tayi tace “Aa bazaayi haka dani ba Ta Manzo yaba kyauta ai tukuici ki hau tasa don Allah" Cikin zaƙuwa tace “Shikenan bani key ɗin" remote ɗin Inna ta miƙo mata duka ukun ta fita compound na gidan ta latsa na farko wata hamshaƙiyar mota ta amsa mata ta nufeta gabanta yana faɗuwa ta shiga ta zauna Janah da Samha suka fara baza mata hoto suna mata kirari Janah tace “Wannan amaryar tafi kowacce amarya a shekarar nan Capacity" dariya tayi data sanya kyawawan haƙoranta suka bayyana yar siririyar wushiryarta ta bayyana Janah tayi maza ta baza mata hoto ta shiga motar suka tafi. Wani katafaren gurin kwalliya da gyaran jikin amare ne me suna MB Bridal Beauty nan Janah tace su tsaya suka tsaya Batul ta tsaya tana ƙarewa wajen kallo iyakar haɗuwa tun daga haraba gurin ya haɗu ta sauke ajiyar zuciya wani sihirtaccen ƙamshi na tashi a gurin, suka taka suka hau saman kamar yanda Janah tace musu, suna shiga taga ma'aikatan suna zubewa suna gaisheta tare da wata irin girmamawa ita dai bata fahimci komai ba ta ɗauka dabi'arsu ce girmama customer. Wata kyakkyawar mace ce ta fito da ganinta kasan ba tamu bace cikin hausarta da bata fita tace “Barka da zuwa Hajiya mu shiga daga ciki" babu musu sukabi bayanta a parlour tace su Janah su zauna ita kuma suka shiga ciki matar tace “Ranki ya daɗe sunana Nuriyyah Surukarki ita ta bani damar yi Miki gyaran da ba'a taɓa yiwa wata amarya irinsa tace keɗin ta musamman ce" ƙasa tayi da kanta batare da tace komai ba, tun daga wannan lokaci suka fara gyaran jikin wannan amarya taga masifa yanda ake durzar jikinta da haɗin dilka saida tayi kamar tace ta shiga uku ta lalace" iya gyaran na rana ɗaya tayi wani fitinannen kyau da haske, sai yamma Hajiya Nuriyyah take sanar da ita gidanta zasu wucce akwai abubuwan da bazasu yiwu a shagon ba da tayi tunanin zuwa gidansu to kuma aikin baya buƙatar hayaniy. Saida su Samha suka shiga maganar sannan ta yarda suka tafi can ɗin Jany kam da Jalal a Inna suka barsu a takaice Saida aka ɗauki sati guda ana wannan gyaran jiki ita kanta Batool bata gajiya da kallon kanta tayi wani fitinannen kyau ga wani zaunannen ƙsmshi daya zauna daram a jikinta ko wuccewa tayi sai guri ya haura sama da 1 hour yana ƙamshinta duk wannan abinda akeyi tsakaninta da Deen sai test ko kuma Muhsin yazo ya kawo mata saƙo baya ɗaga wayarta sosai abin yake ƙular da ita amma ya zatayi da tayi masa complain ma cewa yayi da ita haka al'adarsu take idan biki ya rage saura sati biyu amarya da ango basu ƙara magana sai a gidansu, sannan yace mata tayi haƙuri da duk wani Event susa ayi musu saukar Kur'ani suyi sadaka su taimaki marasa ƙarfi da miskinai yafi su kashe kuɗaɗe a Event. Matuƙa ta shiga mamaki da wannan sauyin lokaci ɗaya da take fuskanta gurin angon nata Duk yanda taso fahimtar dashi tanada mutane da zasuzo mata waɗanda sukayi zama dasu a Austaralia ya barta tayi Event ko ɗaya ne fir ya nuna rashin amincewarsa yace shi albarkar aurensa yake nema da samun dawamamme zaman lafiya da zuri'a ɗayyiba ranar taci kuka tasha takaici gashi duk wanda ta nemi shawararsa sai yace to ta haƙura mana ai yafita gaskiya. Haka ta haƙura ranar Event ta zama Ƙur'ani day haka suka shirya cikin wasu manyan hijjabai harda niƙaf sukaje gurin, tabbas Zuciyarta ta gasƙata ba babu bace ta sashi soke mata Event da gaske albarkar aurensa yake nema domin duk wanda yazo sai an haɗa masa complete tea basket madara Milo Nescafe Lipton da Envelope me ɗauke da Dala ɗari da hamsin bayan kyautar ƙur'ani da sallaya da casbaha da hisnul Muslim da kowa yake samu, anci ansha an ƙarya kasusuwan kaji an tauna tsokar raguna, karfe tara taro ya tashi wanda ya zama na farko daya kafa tarihin bam mamaki a birnin Kano. Suna komawa suka tarar an kawo kayan lefen da ya tashi kan kowa, goma saura amma dangin amarya da dukkan yan unguwa kowa a tsaye yake cirko cirko saboda al'ajabin wannan lafe iya akwatuna guda ɗari biyu ne banda iyayen akwatunan kaba suma guda hamsin Wasu kalar akwatunan ma tunda Allah ya halicce ta ko a film bata taɓa ganin irinsu ba saboda girmansu da ƙawatuwarsu, Itadai amarya tsoro ne ya kamata na wannan abu me kama da saida rayuwa, zuwa yanzu ta fara dasa ayar tambaya akan Deen ta fara tantama akansa, shi ɗin waye ina yake samun kuɗi in kuma yi masa ake shin iyayen nasa su waye da basajin asarar barnar da kuɗi haka?......... *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay.* *Contact me* *09013718241* [7/11, 11:42 AM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *____________________________________* *Book 2 page 23-24* *____________________________________* Washegari ta kama ranar juma'a a tsarin bikin ranar yini ce washegari asabar a ɗaura aure hakan ce ta faru sunyi yininsu ba ƙarya ankar uwar kuɗi a kuma ranar ne akayi kamun amarya, ranar amarya taga al'ada su irin nasu kamun ma na masu hannu da shuni daban yake dana yaku bayi a iya dangi ma da sukazo kamu sun haɗa kuɗi bana wasa ba wai kuɗin Lipton nasu na buzaye, suka rinƙa hotuna da amarya wata baturiyar tsohuwa tazo ta rungumeta aka rinƙa kafta musu hoto matasan dangin suna tsokanar tsohuwar suna cewa “Granny ta rungumi kishiyarta Granny tayi mubaya'a" yanda kowa ke nuna mata ƙauna da kulawa a wannan ahli ya tashi kanta batasan sanda ta kama hawaye ba, gsky ta aminta Deen ɗan gata ne babu ƙarya, kowa murna yake tayashi na samunta matsayin iyalinsa duk da cewa kuwa ta samu naƙasu amma babu kyara babu tsangwama haka suke nuna mata soyayya, sunata carafke da Jany da kamar sune suka raɗa mata sunan suna cewa da Granny ga Namesake ɗinta dama sunanta yace zaisa indai aka haifa masa baby girl to gashi ya cika alƙawari, da suka tashi komawa ne Granny tace yace a tafi da Jany ta fara shiga danginta kafin Mom ɗinta ta biyo baya. Haka aka tafi da Jany yarinyar tanata yima mamanta baybay itadai don anfi ƙarfinta ne but tafison tilon ɗiyarta a jikinta ko yaushe, bayan sun gama bidi'arsu sun tafi ne suma suka fara shirin kwanciya kasancewar dare ya shiga a lokacin ma 11:30pm zare kayan jikinta ta rinƙayi ɗaya bayan ɗaya tana ajiyewa faɗuwar gabanta na nunkuwa ninkin wanda take fuskanta kusan sati biyu kenan, kwanciya tayi a gadon kanta yana kallon sama Zuciyarta na ƙara hargitsewa, tayi nisa sosai a cikin tunani taji wayarta tayi ƙara alamar shigowar saƙo ta ɗauka da sauri zuwa yanzu ta matsu taji daga gareshi. Ilai kuwa wata baƙuwar number ce ta Turo mata sakon, _"Aysha ta girma Wife ina fatan kin shirya karɓar wani babyn soon ko?"_ Murmushi tayi ta rubuta masa _“Yeah Inason sama mata me ɗaibe mata kewa banso ta taso da kaɗaici kamar Ni"_ Sake turo mata yayi da cewa _"Na matsu naga wannan lokaci Fateemah wlh ji nake kamar ba zan kai goben ba, idan na tuna saura 10 hours ki zama mallakina halal wadda bazan fuskanci ƙalubalen komai a sanda nake gabatar da komai ba ji nake farin ciki yana neman kai numfashina ƙarshe, don Allah ki kula dani Bea....."_ zabura tayi ta tashi zaune ƙirjinta na bada wani dam! dam! Ta sake kallon saƙon tare da maimaita “Bea! Bea fah?" Maza tayi ta kira layin amma babu amsa tayi kira yakai uku sannan akayi rejected saƙo ya shigo da cewa. _“Ki daina gaggawa duk abinda kikeson sani zaki sanshi nan da 24 hours kinji_ da haka ya kashe wayar ta koma kiran layin Deen still shima saƙon ne yace mata _“Don Allah Zumata ki kwanta Saida safe banso ki makara wajen tashi da asuba kiyi mana addu'ar shiga rayuwar aure cikin nasara kinji, so nake mu fara da twins Idan mata ne mu samu Fateemah da Sukaina idan maza ne musa musu Nuraddeen da Taheer"_ Komawa tayi ta kwanta tana murmushi tare da yin addu'a ta shafa ta ja duvet ta rufe jikinta Samha dake chat ta kalleta ta kawar da kai, wannan dare baccin Batool rabi da rabi ne iya daɗin bacci idan ta tuna gobe iyanzu tana gidan Deen matsayin matarsa sai tashi tana me riskar kanta da faɗuwar gaba a haka aka cinye daren asubayi tayi sukayi sallah gidan ya kacame da hargowar yan biki wannan ya sasu sulalewa suka tafi gidan maƙota acan sukayi nasu yinin kasancewar ba'a Kano za'a ɗaura auren ba a Ƴar kuka ne yasa basusan meye ya wakana ba ƙarfe biyu na rana ta idar da sallah kenan saƙo ya isheta a waya ta ɗauki wayar da sauri cike da faɗuwar gaba hannunta da dukkannin jikinta yana ɓari, so take ta buɗe saƙon saidai tsoron me zata gani a jiki takeyi itadai tasan yau ita ne ranar ƙarshe kuma tana cikin awanta na ƙarshe matsayin mallakar kanta da mahaifiyarta cikin ƙasa da yan mintina daƙiƙu ko awa take shirin zama mallakar waninta kuma ikonsa lumshe idanunta tayi lokacin da Janah ta karɓi wayar ta buɗe saƙon ta fara karantawa a bayyane _“Alhmdllh! Alhmdllh!! Alhmdllh!!! Fateemah bayan kawo result na gwajin jini da kwayoyin hallitarki da bayyana nawa yau dai burina ya cika na amsa sunan mijinki na sunnah Alhamdulillahi ya rabbil azeezul mannah! Fateemah nayi alƙawarin kare mutumcinki da ƙimarki har fitar numfashina na ƙarshe, na gode Fateemah"_ Zabura tayi ta miƙe jikinta yana ci gaba da rawa hankalinta na ƙara tashi wani irin yanayi na shigarta jiri na ɗibanta abinda ya sabbaba mata zamewa ta zauna tanajin wani baƙon al'amari yana shigarta wanda tunda take bata taɓa fuskanta ba a rayuwarta. Wani irin zazzaɓi taji ya fara sauko mata ta kwantar da kanta bisa kujera tana furta "hasbunallahu wa ni'imal wakil" daidai lokacin wayarta ta fara Ring ta kai idanunta ga sensor ɗin tare da tura hannunta kamar wadda jijiyoyinta suka daina aiki ta ɗauki wayar ta kara a kunnenta suka sauke ajiyar zuciya tare ta kuwa rushe da kukan da ita kanta batasan ba meye ba, numfashi ya sake saukewa yace “Me kikewa kuka Fateemah?" Cikin sarƙewar murya tace “Shikenan yanzu Nuraddeen Shikenan?" Ajiyar zuciya yayi yace “Hakane Fateemah Shikenan iya Shikenan ɗin ita zan iya faɗa Miki Ina tayaki murnar samun farin cikin da ya sallama farin cikinsa danke, nayi alƙawarin bazan barki a duhun da kike ciki ba Insha Allahu a yau zaki san komai game dani kuma zaki fahimci komai game dani!" Numfasawa ya kuma yi sannan yace “Motocin da zasu ɗaukeku zuwa airport suna hanya ku zama cikin shiri Amaryarmu bani Samha Inason magana da ita" Miƙawa Samha wayar tayi Samha tace “Ango kasha ƙamshi yau kam baki ya buɗe kenan" ajiyar zuciya yayi yace “Samha don Allah karku ɓata lokaci mu daga Niger Sudan muka dawo kuma yau zaku taho yanzu haka motocin ɗaukar amarya sun taho Muhsin shine jagora kamar yanda yayi alƙawari" daga haka ya kashe wayar Samha ta saki baki tana bin wayar da kallo, yanda taji Muryarsa babu walwala babu wani cikakken farin ciki ya sanyata tafiya tunanin to meye yake faruwa musamman a gaɓar furucinsa na ƙarshe da taji Muryar ta kama rawa, to dake ba huruminta bane haka ta miƙawa Batool wayar tana cewa “Wannan sauye sauye sunyi yawa Janah kinji fah yanzu Bama Abujan zasu zauna ba Sudan za'a tafi da amarya kuma a yau ɗinnan" itadai Batul banda kuka babu abinda takeyi wanda ta kasa gane na meyene, itadai bazatace kukan rabuwa da Inna take yi ba domin dama ba tare suke ba sannan bazatace kukan tunanin haɗuwa da Namiji takeyi ba domin tasan namijin da take tunanin samun samansa a naci abune me wahala sannan ba kukan ƙiyayyar Deen takeyi domin kuwa ita ta zaɓeshi cikin tarin manemanta tace shine gwarzonta domin ya cancanta, sannan Jany ta ma rigata samun gurin zama a gidansa, to kukan me take yi ne ita?. Tambayar da tayiwa kanta kenan bata da amsa, batasan tsayin lokacin data ɗauka ba ita dai taji ana cewa “Inna ga amaryar anan" Shigowa Inna tayi ita da Baffa Khamilu da Baffa Maigari suka zauna a saman kujera Suka sauke ajiyar zuciya Baffa Khamilu yayi gyaran murya tare da salatin Annabi yace “Faɗimatu haka Allah yake ikonsa, tabbas wannan lamarin yin Ubangiji ne bana mutum ba don Allah kiyi haƙuri da abinda zakiji ko kuma gani dukkanmu munsan zaki shiga mamaki amma ya za'ayi da tsarin Ubangiji shi komai nasa tun kan ya halicci duniya ya gama tsara shi kiyi haƙuri Faɗimatu kuma kiyi biyayya da mijin da Allah ya zaɓa miki Insha Allahu zakiyi alfahari dashi wlh bazan yaudareki ba mijinki Innanki ne kawai befi sonki ba itama don kar na shiga hurumin Ubangiji ne yasa na faɗi haka, Yaya in kana da abin faɗa ka faɗa sun jima suna jira kuma tafiyar da tsayi donma jirgin gidane" Nan Baffa Maigari yayi mata nasiha me ratsa jiki kafin daga bisani Inna tayi mata tata ta rungume Inna tana wani irin kuka me ratsa ruhi daƙyar su baffa suka rabasu aka sanyata a mota Inna Tabi'ah ƙanwar mahaifin amarya da suka ciki ɗaya sai Inna Saude da suke uba ɗaya sannan Inna Jamila matar Yayan Inna Laure sai ƙawayen amarya guda biyu Samha da Janah su sai maƙociyarsu Aunty Jamila sune zasu raka amarya, motoci suka lula bisa titi babu abinda yake tashi a motar da amarya ke ciki sai sautin ajiyar Zuciyarta inda Muhsin dake zaune a gefe ya kirawo yayan nasa a waya ya kara a kunnensa yace “Muhsin kace ta daina kuka nayi mata Alƙawarin duk yanda taso haka zamu rayu Muhsin Don Allah wlh banason kukanta" Murmushi yayi yace “Kana karɓar aikin zata daina Big Bro" kashe wayar yayi sukaci gaba da tafiya, suna zuwa airport suka shiga jirgi aka basu izinin tashi suka ɗaga zuwa birnin Khartoum, shigar dare sukayiwa Sudan amma duk da haka parke suka tarar masu ɗauke da tutocin ƙasar sun jeru reras gwanin sha'awa, fitowa sukayi kasancewar motocin guda goma sha biyu ne biyun tsakiya aka sanya amarya da mutum biyu ɗayar kuma sauran mutane suka shiga suka ɗauki titin masaukin amarya. Ba wata doguwar tafiya akayi ba daga airport ɗin suka shiga wata unguwa da Mazajen sojoji suke gadi nan ɗinma layi na biyu suka parker jerin wasu manyan gidaje cikin wanda yafi kowanne girma suka shiga zubin gidan zubin ginin manyan attajiran duniya a cikin gidanma sunyi tafiya me ɗan tsayi sannan suka parker suna fakawa wani sassanyan kiɗan tarɓar amarya ya soma tashi, aka buɗe mata motar kowacce kusurwa soji ne ke gadinta Inna Saude ta kamo hannunta Samha ta kamo ɗayan hannun suka fito da ita ji kake ana sakin harbi ta ko ina sosai suka tsorata Saida wata matashiyar budurwa tace “Ba yaƙi bane sanarwar zuwan amaryarmu ne" ajiyar zuciya suka sauke suka fara tattaki zuwa wani ɓangare da yafi kowanne ɓangare haɗuwa da ƙawatuwa suna riƙe da hannunta anata zubansu kuɗaɗe da turare gabaɗaya gidan wani ƙamshi yake me sanya kasala. Step suka taka suka haura Wannan budurwar ta buɗe ƙofar parlour da ya girmi hasashena wajen haɗuwa Saida suka wucce parlour uku kowanne in ka shiga sai kaga kaidai iyakar ganinka baka taɓa ganin wanda ya kaisa haɗuwa ba hatta Samha a wannan rana Saida ta zama ƴar ƙauye Zuciyarta tana raya mata to sukuwa waye Deen ne a duniya ɗan waye shi?" Muryar wannan matashiyar kyakkyawar budurwa ce ta katse mata tunani da cewa “Alhmdllh mun gama namu Amaryarmu yanzu nasan tunanin haɗuwa da angonki bazai baki damar fahimtar komai ba saboda haka gobe Insha Allahu in Kin dawo cikin nutsuwarki na gabatar Miki da kaina" Juyawa tayi wajen baƙin tace “Yawwa kuma muje na kaiku masaukin ku kuyi wanka kuci abinci ku kwanta dare yayi nisa mukam yau kwana zamuyi wajen bikin al'ada ango da amaryarsa ne kawai zasuyi bacci saboda gajiya" Ɗaya bayan ɗaya suka rinƙa zamewa suna barinta Saida ya rage daga ita sai Samha a ɗakin tana zaune ƙasan manyan shimfiɗun wani tausassan carpert me laushin masifa wanda za'a iya kiransa da katifa, Samha tace “Meyesa kika riƙe hannuna Batool kinsan dare yayi nisa ki barni naje na kwanta nima" cikin Muryar da ta gaji da kuka tace “Karki tafi ki barni Samha ki bari Mu kwana tare wlh tsoro nakeji, Samha bana ɓoye Miki komai da gaske tunda nake a rayuwata bantaɓa riskar kaina cikin tsoro zullumi da firgici irin na wannan ranar ba, na kasa gane dalilinsa, abu ɗaya da nake iya ayyanawa shin ko dan banida abin bawa mijina da zai yi alfahari dashi a wannan ranar ne shiyasa nake a tsorace?" ......... *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay* *Contact me* *09013718241* *OUM HAIRAN* [7/11, 8:56 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *____________________________________* *Book 2 page 25-26* *____________________________________* Sake riƙe hannunta Samha tayi tace “Da kin daina damuwa da abubuwa marasa muhimmanci ki nutsu ki tunkari abinda ke gabanki, Batool ba wannan tunanin ne ya kamaceki ba yanzu tsayawa ki fahimci irin wannan babban Family ɗin da kika shigo da irin ɗabi'unsu, nidai daga yaransu sai naga kamar basuda matsala Amma kuma baka iya tantance halin abokin zama har sai ka zauna dashi, Ƙawata ji nake dama nice yau a zaune a gidan Khazeem matsayin matarsa ta sunnah ranar ban san wanne irin farin ciki zanyi ba...." Buɗe kofar parlourn da akayi itace tasa Batool zabura tana neman Miƙewa tare da furta “A'uzubikalimatullahi tammat min sharri ma kalak" kallonta Samha tayi tare da mayar da ita ta zaunar da ita ta zame hannunta daidai lokacin da ake taɓa ƙofar ɗakin da suke ciki, sosai cikin Batool yayi wata yamutsawa da Saida taji wani ciwo ya biyo bayanta ta lumshe idanunta lokacin da Samha ke buɗe ƙofar, ita kanta aminiyar ta amarya a tsorace take domin sosai kokwanto ya shiga Zuciyarta ta dasawa wannan aure ayar tambaya ba kaɗan ba. Matsawa tayi daga jikin ƙofar tare da buɗewa ta sauke idanunta kan Deen da yake tsaye sosai ya fito matsayinsa na ango fuskarsa babu cikakkiyar walwala kuma bazaka ce cikin fushi yake ba, sanye da manyan kaya zubin na sarauta. Shigowa yayi ɗakin da cikakkiyar sallamarsa abinda ya sanya Batool sauke ajiyar zuciya me ƙarfi musamman lokacin da ya zauna a saman kujerar dake fuskantarta, ita kuwa Samha zubawa mutumin dake tsaye a jikin ƙofar ya juya bayansa yana kallon gefe idanu tayi, da iya wuyansa da shi kaɗai take gani ta tabbatar cikin abokansa larabawa ko turawan da suke rayuwa dasu ya zaɓi wani matsayin babban Amininsa. “Ya ka tsaya a waje ka ƙaraso mana Yaya dare na ƙarayi kuma kasan al'adar gidannan yanda take" Juyowa yayi abinda yasa Samha yin baya da sauri tare da rufe bakinta da yake shirin subcewa, ba kowa ta gani ba sai Ogansu shugaban rukunin Gidajen abinci Companoni da asibitocin MB kitchen's MB drinks da kuma MB Hospitals wato Dr MA'EESH NAZHAN. Takowa ya farayi cikin wani isasshen taku me cike da ƙasaita izza da kwarjini ya tsaya jikin ƙofar ya zubawa Batool dake zaune kanta a ƙasa tana sauke ajiyar zuciya akai akai idanunsa da suke wani lumshewa kamar wanda yasha giya tare ɗan motsa bakinsa kamar me son yin magana, sai kuma yayi shiru tare da kallon ɓangaren da Deen yake a zaune. Gyaran murya Deen yayi Batool da Samha suka ɗago suka kalleshi a tare yayi murmushi yace “Kunyi mamaki ko? Bani ya kamata nayi magana ba kuyi haƙuri haka tsarin yake banyi azarɓaɓi ba, amm Fateemah ina Miki sannu da zuwa cikin wannan babban ahli namu me cike da soyayyar juna tausayi da jinƙan juna, me cike da sallamawa sadaukarwa da kuma Amincewa, sannan ina Miki Barka da zuwa matsayin suruka ta farko a wannan gida namu me albarka kuma mata ga Babban ɗa babban Yaya kuma babban Aminin mahaifinmu wato DR MA'EESH NAZHAN......" A gigice kuma a firgice ta zabura ta miƙe tare da cire malulliɓin fuskarta ta kai dubanta ga Deen dake zaune tare da maida idanunta kan Ma'eesh dake tsaye jikin ƙofar parlourn hannunsa harɗe a ƙirjinsa yaci ado na ban mamaki, sake dawo da idanunta tayi kan Deen ta kuma ɗaukarshi takai kan Ma'eesh inda ta zubansa idanu tsayin lokaci idanunsu na cikin na juna fuskarsa ɗauke da murmushi gefe kuma cike yake da fargabar irin tarɓar da zai samu gurin Jarumar tasa. A hankali ta fara takawa kamar me tsoron ruftawar ƙasa ta isa gareshi ta tsaya a gabansa cikin wani irin juyawar kai da kuma maimaituwar kalaman Deen a memory na Brain ɗinta wanda ya sabbaba mata zubewa a ƙasa sumammiya abinda ya sanyasu nufota gabaɗaya, ɗaga musu hannu yayi yace “Zatayi yafi haka Deen Fateemah bata karɓeni ba naga haka a cikin kallon da tayimin na minti ɗaya da second 23 but karka damu Kaje kawai zanji da ɓangarena" ɗagowa Deen yayi yace “Babu matsala Bro?" Murmushi yayi yana kallon Samha ya motsa ɗan ƙaramin bakinsa yace “Itama ka kaita masauki babu abinda da zai gagareni akan Bea" juyawa Deen yayi ga Samha yace “zamu iya tafiya" babu musu sai na kullewar kai ta bisa suka fita daga ɓangaren ta cafki hannunsa da ganin yanda jikinsa yake rawa tace “Ya haka Deen meye yake faruwa ne?" Neman guri yayi ya zauna dafe da kansa ya ɗago idanunsa da sukayi ja yace “Ya zanyi Samha ya fini sonta kuma ya fini buƙatarta Ni shaida ne akan hakan" Kallo takeyi masa irin na rashin fahimta kafin tace “Shi ya akayi ya santa meye alaƙarka dashi da zaka haƙura da Matarka ka bashi Deen anya kuwa dama babu manufa a shigar ka jikin Batool da dagewa akan aurenta, Nifa tun ranar da muka dawo Nigeria na dasa ayar tambaya akanka kawai nayi shiru ne saboda kar na tada husuma tsakaninka da Teemah amma wlh ban yarda dakai ba Deen dole akwai wani abu da kuke ɓoyewa, Waye DG a wajen Batool da zaka bashi aurenta shin shiɗin ma kansa waye ne?" Tunda ta fara maganar bai katsi hanzarin ta ba har Saida takai ƙarshe yaja ajiyar zuciya ya miƙe yace “Dare ya riga yayi kuma kun kwaso gajiya ita nasan dole zatayi bacci ishasshe yau kema kije ki kwanta Insha Allahu gobe zaku fahimci komai, itama Matar Yaya rashin sanin komai ne yasata shiga wannan halin amma ke shaida ce duk duniya Batool babu namijin da takeso sai Daddyn Jany to akanme zan cutar da zukatan masoya don son Zuciyata Ni ɗaya Samha wanne daɗi zan samu wanne farin cikin zan samu a lokacin da Fateemah tazo gidannan matsayin matata kuma tayi ido biyu da masoyinta uban ɗiyarta a matsayin Yayana wanda na daɗe ina burin haɗasu ƙaddara bata haɗa su ba, shin kina tunanin in ita tayi nufin yimin biyayya Zuciyarta zata barta tayimin biyayya? Ko kuwa shi Big Bro wanne hali zai shiga a lokacin da nayi nufin haɗashi da surukarsa su gaisa kwatsam yaga Yarinyar da yake iƙirarin matarsa ce kuma uwar ɗiyarsa sannan yarinyar da yake jinya saboda ita ya zaɓi sadaukar da rayuwarsa don rayuwarta. Samha taya waɗannan abubuwan zasu haɗu kuma na kasance nine shamaki a tsakaninsu? Akwai wani abu ƙwaya ɗaya da kowa bai fahimta ba kuma bai sani ba, Samha idan Ma'eesh ya rasa Batool a wannan karon wlh bana ko tantama musulunci zai iya rasashi saboda rayuwarsa akwai giɓi a cikinta wawakeken da sai anyi da gaske za'a cikeshi, kije ki kwanta muyi magana gobe inada abubuwan faɗa muku dagake har Matar Yaya banason ɗayan ku ya zargeni" Wata hanya ya nuna mata ta nufa jikinta a mace ta shiga ta ishe su Janah sunata partyn kayan daɗi ta zauna ta zabga uban tagumi gabaɗaya tunanin halin da ta baro Batool ya hanata sukuni har Saida Janah ta taɓata tace “Yadai Amara ƙirjin biki?" Ajiyar zuciya tayi tace “Da matsala Janah Ashe auren nan bada Deen aka ɗaura ba da wannan mutumin da Batool tayi alƙawarin ko soyayyarsa zata kasheta bazata kuma rayuwa dashi bane?" Murmushi Janah tayi tace “Kina nufin Ma'eesh?" Jinjina mata kai tayi tace “Lallai to bari na faɗa Miki gsky itama ƙarya takeyi tana can yanzu haka sunja bargo mutumin da tace har gaban abada bazata samu me zaƙinsa ba shine kike tsammanin zata iya wani motsi a gabansa wuyarta ya data a lungu ya baza mata wutsiya ya tuno mata da wannan daɗin data manta" Miƙewa Samha tayi ta nufi wani ɗaki ta shiga bathroom ta watsa ruwa ta fito ta nemi abin sawa a cikinta suka kwanta. ************************************* Ɓangaren Amarya da ango kuwa ɗaukanta yayi cak ya ɗorata a gadon tare da cire mata alƙyabbar jikinta ya ware mata ribbons da aka ɗaure mata gashinta dashi ya kwantar da ita sosai ya zuba mata ido cikin doguwar rigar ɗanyen less ɗin da yake jikinta me mazajen kuɗi milk color, tayi asalin kyau me ɗaukar hankali tayi ƙiba saɓanin sanin da yayi mata na baya ga wani ƙamshi da yake fita a jikinta da yake tada masa da ƙwanjinsa na mazantaka da ya rasa tsayin shekaru kusan ukun da yayi ba tare da ita ba" Sujjud shukur yayiwa Ubangijin talikai sannan ya kama hannunta a hankali kamar me jin tsoron wani abu ya shigar dashi cikin nasa sosai ɗumin ni'imar tafin hannunta ya haɗu da nasa ya sanya masa wani shorck me narkar da gaɓɓa, cikin kasalar yanayi da rashin sanin abinda yake aikatawa yakai bakinsa daidai kunnenta ya sanya harshensa a ciki ya fara lasa da wani yanayi me data hankalin lafiyayyar mace, da wata irin murya me kama data wanda yake neman taimako ya fara kiran sunanta yana murza tsakiyar hannunta da yatsun sa. Few minutes ta sauke wata ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya hankalinta ya fara dawowa jikinta maganganun Deen suna dawowa kunnenta, ta zabura ta miƙe abinda ya sanya shi tashi daga gadon shima ta fara janyewa daga kusa dashi tana masa wani irin kallo hawaye ya ɓalle a idanunta, abinda ya sanya shi matsawa da nufin isa gare ta ta durƙushe a ƙasa cikin rawar jiki da murya tace. “Don Allah ka barni na rayu rayuwar da addinina ya zaɓamin a matsayina na mace me son cikawa da imani Don Allah don Annabin Rahmah Ma'eesh ka barni na rayu da mijina kada shima ka siyemin shi da kuɗi wlh banida burin sake saɓawa Ubangiji na wanda nayi a baya ma neman yafiyarsa nake...." Rufe mata baki yayi ta hanyar ɗagota ya haɗata da faffaɗan ƙirjinsa ya lulluɓeta da rigar alƙyabbar dake jikinsa ƙamshinsa na ratsa jikinta ya buɗe baki a kasalce yace “Wa ya gaya Miki irin rayuwar da mukayi a baya zamuyi yanzu? Bayan danginki da dangina dukka sun shaida Fateemah matar Ma'eesh ce ta sunnah wadda Allah ya halatta masa ita halak bin tsari da sharuɗɗan aure “Don Allah ki tsaya ki fahimceni Bea ba Ma'eesh da kika sani bane na yanzu daban ne, muje muyi alwala mu godewa Allah da yayi mana ni'imar sake haɗuwa a wannan rayuwar me tsafta da inganci kinji....." Tureshi tayi tace “Bazanyi sallar ba kuma bazan fahimceka ba Ni ka ficemin a ɗaki ka turomin mijina ko dai shima ka tsaface shi ne juya tunaninsa kakeyi?" Baiji daɗin maganar ta ba ko kaɗan baiso a dangantashi da Tsafi ko a baya da aka shiga aka kulleshi a waje bare yanzu da ya tsarkaka yakeson komai nasa ya zama me tsarki. Bai sake ce mata komai ba sai dannawa kofar pin da yayi ya fara cire kayansa Saida ya rage daga shi sai riga da wando yan ciki ɗinkin boda sannan ya cire agogonsa da zobbansa ya nufi bathroom ya ɗauro alwala ya fito ya zubanta ido tana zaune a ƙasa ta haɗa kai da gadon sai kukanta takeyi me ci masa zuciya. Duk yanda taso taje tayi alwalar taƙiya ganin dai da gaske ta shirya yi masa turjiya shi kuma bai shirya yi mata dole ba shine ya sanya shi tada sallar tana zaune har ya idar ya jima yana zubawa Allah kirari Muryarsa na rawa da alamun kuka yakeyi ita kuwa bacci ne ya ɗauketa a inda take, har ya gama bata sani ba saida taji ya kama goshinta ta kuwa fuzge ta tashi zatabar gurin ya cafko hannunta ya matsa jikinta yasa hannu ya share mata hawayenta yace. “Zan karɓi duk hukuncin da kika shirya yimin Bea kuma bazan taɓa yi Miki dole ba sannan bazan taɓa sawa ayi Miki dole ba but kiji tsoron Allah karki hukuntani akan abinda bani na tsarawa rayuwata shi ba haka na taso na ganni" Durƙushewa yayi ya kama ƙafarta yace “Wlh duk a cikin ƙaddararki ne komai ya faru dani kuma yanzu duk duniya kece nake gani a matsayin farin cikina Bea meye zaisa mu rayu cikin Nutsuwa a lokacin rashin Nutsuwa, meye zaisa mu rayu da ƙauna da tausayin juna a lokacin da muke cikin ƙila wa ƙalan rayuwa, sannan yanzu mu rasa wannan abubuwan? Me nayi Miki da kika kasa yafemin na rantse da Allah idan na cancanci wannan hukuncin ba zan taɓa ƙalubalantarki ba idan hukuncin bulala ne ya kamaceni zan tuɓe na baki dama ki zaneni da hannunki Fateemah nidai burina ki rayu dani don Allah" Janye ƙafarta tayi ta koma can gefe ta janyo duvet ta shimfiɗa ta kwanta, shiko kasa motsawa yayi sai binta da kallo da yakeyi yaja ajiyar zuciya tare da miƙewa ya zauna saman sofa dake ɗakin kawai ya ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya yana kallonta, wato ya lura rashin mutumci ta shirya masa batada niyyar jin rarrashi a baya ma basu raba makwanci ba sai yanzu ne take nufin su raba gurin kwanciya lallai yau akwai yaƙin duniya na uku a ɗakin nan don wlh tunda aka bashi daren nan sai ta bashi in yaso a gaba duk abinda taga dama tayi........... *Paid book 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay* *Contact me* *09013718241* *OUM HAIRAN* [7/12, 5:25 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *___________________________________* *Book 2 page 27-28* *___________________________________* Zama yayi kawai ya zubanta idanu yana kallon yanda take ta mutsu² a ƙasan kaida gani kasan takura kanta tayi da kwanciyar ƙasan ba asalin ranta ke so ba, yayi murmushin mugunta ya tashi ya kashe hasken ɗakin tare da kunna wani lower lamp pink ɗakin ya ƙara wani kyau da yanayin haske, cire kayan jikinsa yayi ya rage daga shi sai boxes ya gyara zamansa a jikinsa saboda janyewar da yayi saboda yanda Manhood ɗinsa ta fara ɗaukar harama shakka babu yasan yau ƙarar kwana ce kawai zatasa yabar daren nan ya tafi a haka kamar yanda ya fahimci ta shiryawa yi masa asarar daren tarihinsa. Window ya koma ya zubawa wajen farfajiyar gidan nasu idanu yana kallon yanda iska ke kaɗa rassan bishiyoyi ni'imar Allah ta wadata a garin ya lumshe idanunsa, Allah ma da kansa yasan wannan ranar ta musamman ce shiyasa yake shirin saukar da ni'imarsa a wannan dare, yana nan tsaye cikin tunanin ta inda zai fara har ruwa ya sauko ya saki labulen ya juyo tare da takowa a hankali ya isa gaban inda ta shimfiɗa duvet ɗin da sanɗa ya tsugunna slowly ya janye duvet ɗin data rufe fuskarta ya zuba mata idanu bacci takeyi da alamu me nauyi, daga yanayin yanda take fitar da numfashi ɗaiɗai ya gane haka, ijiyan zuciya ya sauke yasan tana da nauyin bacci musamman daya haɗa mata da gajiya wannan ne ya bashi sa'ar ɗagata cak ya azata a gadon. Tureshi ta farayi tana yan ƙunƙunin da baya gane me take cewa yayi maza ya buɗe sweet ɗin dake hannunsa ya jefa a bakinsa ya cafki nata bakin da nasa ya fara tsotsar lips ɗinta da wani irin yanayi me tsaida numfashi, abinda ya dawo da ita daga duniyar bacci tayi wani zullo da nufin ƙwacewa saidai ina ta makara domin har ya samu nasarar kwance zuge zip na rigarta ta Les data kwanta da ita ya zame rigar ƙasa tayi maza ta tashi da nufin guje masa yasa wata azama ya cafki weast ɗinta ya rungumeta ta ciki ya ɗora kansa a bayanta tare da sanya bakinsa ya ɓalle bottle na bra ɗinta, “Please Bea!...." Sound is very slow ya furta hakan tare da ɗora harshensa a saman spinelcort nata yana lasa har zuwa dokin wuyanta, duk da kokawar ƙwacewar da takeyi masa haka yayi nasarar birkito da ita ya janye bra ɗin ya maza ya ɗora bakinsa saman Boobs ɗinta tayi saurin riƙe kansa idanunta ya kawo ruwa kuka ya ƙwace mata me ƙarfi. Fasa kama nipples ɗinta yayi yasa harshensa yana lashe hawayen tare da tallafar fuskarta ya kafeta da ido kamar zai cinyeta ɗanya cikin Muryar kuka da tausayin kai tace. "Na roƙeka don Allah karkayimin komai don Allah" cikin sarƙewar murya da son ganin yayi mata abinda takeso ya buɗe baki a wahale yace “Meyesa?" Da murya me cike da kuka tace “Wlh tsoronka nakeji Ni ina tsoron hatsabibancinka kar ka ɓatamin aure Ma'eesh ka tausayamin ka barni na rayu da mijin da Allah ya zaɓa....." Hannunta yaja ya ɗora bisa wandonshi boxer daya miƙe, ta tashi da sauri zata wuce ya fizgota tafaɗo jikinshi hanunshi ya ɗaura kan soft bombom ɗinta ya matse ahankali yana sakin ajiyar zuciya murya chan kasan maƙoshi yace "I miss you Bea love" ɗan turo masa baki tayi gabanta na faɗuwa sosai tana ƙoƙarin fizge kanta tace "Meye haka a ɗakin mijina ɗakina na Sunnah Ma'eesh" Noƙe mata kafaɗa yayi yana kallonta da shanyayyun idanunshi yace “Ko inane Bea ko gaban Mom ba zanji kunyar turmusheki ba surely ta tabbatar kece rayuwata" yay maganan yana sa harshensa yana lashe lips ɗinta dat are so moist, yana mata wani mayen look yanabin kyakkyawar surar ta da shaffafen cikinta da kallo gashin kanta ys baje har saman bombom ɗinta. Cikin wata irin murya kaman na wanda yake abuge yace "you look super sexy, you look hot Bea" yanda yake magana yasa taji jikinta ma yafara rawa ganin baya cikin hankalinsa gabaki ɗaya, Babu ma abinda yafi tayar mata da hankali ganin cikin muryar ta dake rawa sosai tana ƙoƙarin ƙwace jikinta tace "please kadena MA'EESH Ni ban yarda da kaiba ka bari wani ya faɗamin ba Deen ba shima ban yarda dashi ba" hancinshi ya ɗora akan wuyanta yace "A bukace nake Bea love, let's make love" yanda yake shinshina wuyan nata yasa tace. "Na shiga uku, kasan inda muke, adakin Mijina nefa wat if ya dawo yanzun nan fah me zance masa wanne irin cin amana ne wannan kai Meye haɗinka da mijina ne?" hanunshi yake ƙoƙarin turawa cikin jikinta yace "Deen bazai dawoba Batool me are Husb ba shi ba, please Bealove am so hard touch my erection kiga" ya sake manna hannunta a saman erection nasa hanunshi dayake ƙoƙarin kaiwa boobs ɗinta ta rike gam tana girgiza masa kai bakinta na rawa sosai tace "N...nidai a'a, ban.... bazan iya ba banso" ahankali kaman zaiyi kuka yana kokarin fizge hanunshi data riƙe yace. "Wlh kinaso Bealove at least ki nunamin kinyi missing ɗina ko iya yau ne Bea kusan 3 years rabona dake tun lokacin ban sake feeling wata mace ba, please just one round bazan iya riƙe kaina ba yau, i promise i will be gentle time around zakiji dadi, is gonna be super sweet kinji?" fashewa tayi da kuka tayi sosai tana kara tunawa da wayeshi itakam bazata iya sakin jiki dashi a round time ba tace "nidai a'a, dan Allah ka wuce katafi kar kajamun masifa" Tayi maganar tana turashi tanaso ta ƙwace kanta, batare daya saketa ba murya chan kasa yace “Okay To mu fita a gidan muje wani gurin zaki bani inyi Please kin iya fah na koya Miki komai kinayi da kanki ma kuma kinsha faɗa min inada zaƙi kinajin daɗin erection ɗina Nima inajin sweet na hole ɗinki kin tuna Bea kin tuna ko?" girgiza masa kai tayi tace "a'a ni bazan tuna ba Please Ma'eesh don Allah ka fitar masa a part kar kayimin komai" Shiru yayi heart ɗinsa na beating way to fast maransa tayi wani irin ƙullewa na masifa wanda yake tabbatar masa da kadama ya yaudari kansa bazai iya jiran goben da zata aminta shine mijinta ba, koma bashi ɗin bane shifa sai yaci. Hanunshi ya fizge yakai kan boobs ɗinta da sauri ta kwace kanta takoma baya tana kuka, taruwa hawaye yayi a idanunshi murya chan kasa cike da lallashi da lallaɓawa yace "Dan girman Allah allow me to do Bealove Allah bazai miki yanda zaki wahala ba i promise" Girgiza masa kai tayi ta ɗauki duvet data shimfiɗa a ƙasa ta ta rufe jikinta tana komawa baya tana raɓewa da bangon gadon cikin kuka tace "A'a nidai banaso" shiru yayi yanaji kaman yasata agaba yayita mata kuka a yanda yake mugun bukatar nan nata, sosai voice ɗinsa ya fara cracking da ƙyar yace "okay to not sex, muyi romance you and release kinji please" Girgiza masa kai tayi ta ƙanƙame duvet tace "a'a nidai banaso, katashi katafi" fashewa da kuka yayi ahankali yace "please just romance" "A'a nidai katashi katafi" ta faɗa tana jifansa da pillows, kife kanss yayi akan gado yanaji kaman zai mutu itama sai kuka take jikinta na rawa ta maƙale jikin bangon gado, yakai kusan 7 minutes ya ɗago idanunsa da sukayi jawur tsabagen bala'in feeling ya kalleta yace. "Please Fateemah ki taimakeni inajin kamar akwai abinda Jaheed ya bani a tea ɗazun idan banyi sex ba zan mutu i think bazakiso Babynmu ta zama orphan ba ko?" girgiza masa kai tayi tace "a'a nidai katafi banaso" sosai yaji abin nata yabasa mugun haushi dan ya gaji da begging ɗinta. Cikin fushi da kausasa murya ba chan chan ba yace "kindai san ni ko ba mijinki ba nafi ƙarfin neman wani abu a gurinki ki hanani ko? Bea dole kibani hakki na" Shiru tayi taƙara maƙalewa a bango, cike da masifa yace "kinsan i can force you na kwata ta karfi ko tunda kinki bani ta daɗi"girgiza masa kai tayi tana maƙale kafada cikin kuka tace "ni banaso to" tashi yayi a zuciye yana dage mararsa yayo kanta da sauri ta dirgo daga gadon zatayi ƙofa tabuɗe ta fice. Fizgota yayi da ƙarfi cike da bacin rai yace "I will show u am your husband and i can have you anytime and anywhere danaga damar kwanciya dake idan baki sani ba ki koma makaranta teachers naki su koya miki" yayi maganan yana haɗata da bangon ɗakin da ƙarfi ya tattare duvet ɗin yayi cilli dashi, A zuciye yaja boxer ɗinsa ƙasa dick ɗinsa tayi wani irin springing out jikinsa har wata rawa yake, haɗata yayi da gadon da karfi baya ma binta a hankali saboda fusatashin da tayi dama itane bata gama saninshi ba baƙar zuciya gareshi akan abinda yake ikonsa. Ga wani masifaffen wutar sonta dake ruruwa aranshi, ajiye hannunta yayi akan gadon yayi bending ɗinta over tayi kaman ruku'u ya kwanta a bayanta ya saka hanunshi ta cikinta yayi grabbing boobs ɗinta da karfi yana squeezing nasu, ƙoƙarin ƙwace kanta takeyi tana kuka sosai tace "kasakeni ni banaso Ma'eesh wlh da gaske bana feeling naka...." Ya sake riƙeta gam not even minding wat she's saying but he promise yau saita gane kurenta, fashewa da kuka tayi sosai ganin da gaske yake, jikinta narawa kaman mazari, dagewa yayi zai shigeta tafasa ihu cikin fushi yace "ki fasa gidan da ihu all i know is am having you to my content, u are my wife dole ke nake da Allah Subhanahu wata'ala Say (Nisa'ukum harsullakum) dole ki bani kanki idan ina bukatar ki" ya ƙars thrusting in with force, kurma ihu tayi ta rirriƙe bedsheet ɗin gadon gam duka ta janyeshi saboda tsabagen azabar zafin datake ji, a wahale tace. “D....don.... Allah Ma'eesh kaji tausayi na still am virgin dana haifi Jany anyimin ɗinki back and front,...... Bai kulata ba sai sake dannawa da yayi sosai ya manta iya zamansu na baya Abarsa bata iya shigewa jikinta gabaɗaya but yau ranar hukunci ce a ƙalla gobe zata kiyaye yi masa gardama a wannan gaɓar idan ya ladabtar da ita ta wannan hanyar "Please Ma'....essh kabarshi ahaka karkayi Upp and down a zaka jimin ciwo is very tight hole....wayyoh innanillahi.... la'haula wala ƙuwwata.... hasbunallah....na shiga uku zaf...fi" tayi maganar muryarta na rawa sosai. Da wata irin murya irin ta wanda ke ƙololuwar buƙata yace "Wani abu?" batare data dena kukan ba tana janye jikinta sama saboda joystick ɗin ta fita daga gabanta bakiɗaya tahuta tace "Inka tura ciki zaka haɗeni, wlh banaso da zafi sosai, abun yacika girma" tafashe da kuka sosai ko ina na jikinta rawa yake. Ɗaura fuskarsa kan nata yayi yana lasar tip ɗin nose ɗinta da wani irin calm voice yace "banda wani girma fah Bea, but bari agwada agani zaki ɗaukeni yanzun " yayi maganar yana wani irin danna mata can ciki, ihu dukansu sukai atare. "Batool wlh daɗin nan naki na neman zautar dani, ohhhhhh" zarowa waje yayi yanajin yanda takemasa kuka but baiji tausayinta ba don itama ta wahalar dashi kafin yasa force ya ƙwaci abinsa, ɗan baya yayo ta ɗauke numfashinta ta tabbatar ragowar rayuwar da bai samu damar rabata da ita a baya ba itane ya sake biyowa zai rabata da ita yanzu. Ilai kuwa da wani azababben gudu ya shige cikin jikinta abinda ya sabbaba mata ficewa daga hayyacinta saboda wata azaba data ratsa ƙwaƙwalwata har ruhinta, hanunta ta ɗaura akan strong hard buttucks ɗin shi ta ƙanƙameshi gamgam saboda yanda takejin rayuwarta na shirin barin jikinta, shikuwa hakan da tayi ba ƙaramin haukatashi tayiba da ƙarfi yaƙara bugawa ciki hakan ya sanyata sumewa batare da ya fahimci ɓarnar da yakeyi ba. Jin yana neman release yasa ya ciro ya juyar da ita ya sukayi facing juna, ganin idanunta a lumshe tunaninsa kallonsa ne batason yi, shiko ya gyara joystick ɗin yayi a bakin cutty ɗinta dat is dripping ya goga, cikin kuka sosai kaman wani yaro "please My Bea so sweet....ahhhhh daɗi!...." turawa yayi ciki da sauri dakyar yace "lemme explode saina barki Bea plss Heart!...." bugamata abin yayi kafin ma yaga motsinta yasake trusting in, hitting ɗinta yake fast fast yana surutai yana wani irin sauke ajiyar zuciya yana jan nonon ta kamar zai cire daga ƙirjinta kafin ya kwanta akan cikinta ya damƙe boobs ɗinta gam yana wani irin tura abin har can ƙarshenta ya saki uban speam ɗinshi aciki yana nishi yakai kusan 20min sannan ya zare ya ɗago ta ganin yanda kanta ya saki ne yasashi rungumeta yanajin wani irin sonta. Saurin janyeta yayi a jikinsa ya dubata yaga bata motsi ya ɗaga hannunta yaga ya koma yaraf, a tsorace yakai kunnensa ƙirjinta yaji shiru Zuciyarta bata betting abinda ya sashi zabura da sauri ya nufi bathroom ya haɗa mata ruwa me ɗumi ya fito domin ɗaukanta, zaro idanu yayi a firgice ganin yanda bedsheet ɗin yayi faca faca da jini, ya ɗora hannunsa a kansa yace “Hehhhh! Innanillahi na kasheta...." Da mugun gudu ya zari towel a jikin rackie ya ɗaura a ƙugunsa ya fice ya nufi sashin Deen da gudu ya fara dukan ƙofar kamar zai ƙaryata. Deen dake zaune saman sallaya ya miƙe da sauri tare da nufar ƙofar yana cewa “Waye?" Cikin rashin hayyaci Ma'eesh yace “Help me Bro na kashe matata....." Da sauri Deen ya buɗe kofar shikam tuni yakai part ɗin su Mom suma da irin bugun da yayiwa Deen ya tashesu Abbuh ya fito da sauri yace “Waye?" Cikin wata irin murya yace “Abbuh Na kasheta wlh na kasheta Saida tacemin bataso na bita a hankali data Haifi Jany anyi mata ɗinki back and front Abbuh na shiga uku ku taimakeni wlh bazan ƙara ba"......... *Albishir ga masoyan wannan labari me dogon zango, kamar yanda na saba baku bonus duk Saturday yauma gashinan haɗi da promo, iya yan regular 300 memakon 500 daga yau zuwa gobe Sunday ma'ana 24 hours, VIP 600, via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay.* *Contact of evidence* *09031307566* [7/13, 5:13 PM] Oum Hairan: *SIGNED MARRIAGE* *_(Kalma ɗaya)_* *Oum Hairan* *____________________________________* *Book 2 page 49-50* *____________________________________* Kallon juna sukayi tsakanin Mom da Abbuh cikin tashin hankalin daya hana kowa magana Mom ta ture Abbuh ta fito, da sauri ya tare ta yana cewa “Yawwa Mom kice mata kar ta mutu wlh ita ce rayuwata idan ta mutu Nima mutuwa zanyi, ita ce taƙi fahimtata da hakan bazata faru ba Mom don Allah wlh na zaci son hanani kanta ne yasa tace anyi mata ɗinkin ashe da gaske ne......." Rufe masa baki tayi tace "Naji Ma'eesh don Allah kamin shiru" suna zuwa ƙofar part ɗin suka tarar da Deen sai Safa da marwa yakeyi, Ma'eesh ya janyo hannunsa yace “Kazo ka tabbatar min da bata mutu ba don Allah" Tsayawa Mom tayi tace “Deeny jeka ɗakinka ka kwanta rabu da wannan yaron komai ma ya faru ba laifinsa bane, Saida na faɗa masa kar yayi gaggawa ya bari ta fahimci komai ta bashi damar komai amma shi dake ayu ne Sarkin jarababbun duniya ya kasa" shidai Deen cike da kunya me haɗe da wani ciwon rai ya juya ya nufi ɗakinsa ya zauna a parlour ya dafe kansa yana furta “Allahumma la sahla..." Zuwa ƙarshe tare da ambaton sunan Allah zuciyarsa na raya masa da yanzu shine a wannan yanayin, da yanzu yasan sirrin komai yau da tuni shima ya zama cikakken namiji. Numfasawa yayi tare da kawar da wannan tunanin ya shige ɗakinsa ta kwanta tare da runtse idanunsa so yake yayi bacci saidai ya rasa ta ina bacci ke zuwa. Suna shiga kai tsaye yaja Mom ɗakin shikam Abbuh a parlour ya tsaya yanda ta ishe Batool abin ya bata tsoro tayi saurin kallonsa tace “ya kamata kayi mata wanka kafin kiran likita" cikin kuka yace “Bazan iya ba Mom Zuciyata zafi takeyi don Allah Mom ki hanata tafiya ta barni....." Ganin yanda yake ƙara rikice mata ne yasata kallon gadon da sukayiwa kaca² da jini tabbas wannan yarinya taga masifa yau, ace kai ba farin shigar abu ba amma ayi maka wannan ta'annati haka. Dake Mom ƙaƙarfa ce haka ta haura gadon ta sunkuci Batool ta nufi bathroom da ita, kwantar da ita tayi ta taɓa ruwan daya haɗa taji bashida zafi sosai ta ƙara na zafi ta ɗauketa ta sata a ciki, ta ja wata ƙaƙarfar ajiyar zuciya kanta ya ƙara yin baya itama Mom sauke ajiyar zuciya tayi ta kirashi ya nufi bathroom ɗin da sauri ta tashi a gurin tace “Ba mutuwa tayi ba doguwar suma ce kazo ka gasa mata jikinta bari nasa Abbuh ya kira Likita" cike da farin cikin jin ance ba mutuwa tayi ba ya matsa gaban bathtub ɗin ya tsugunna ya fara wanketa yana ɗan danna mata cikinta tare da wanke mata inda jinin ya bushe a jikinta yana mata kallo me cike da tausayi so da kuma sha'awar kasancewa yanayin daɗin daya kwasa a wannan dare yana dawo masa jikinsa ya sauke ajiyar zuciya tare da matsawa daidai kunnenta yace “I love ur Beautiful wife" ya shagala a kallonta har Mom ta dawo ta janye bedsheet ɗin ta fice dashi ta fara masa magana sannan ya dawo nutsuwarsa ya amsata tare da gyara ɗaurin towel ɗin ƙugunsa ya fito da ita a saɓe a kafaɗarsa bayan ya zura mata doguwar riga Mom ce ta dubeshi tace “Kaita part ɗina acan Dr zai dubata" da sauri ya kalli Mom zai yi magana, but yanda taga ta tsare gida ne ya sanya shi kwantar da Batool ya ɗauki doguwar riga ya saka don tsaf towel ɗin zai zame a ƙugunsa. Ɗaukarta yayi a sanyaye ya nufi hanyar da zata kaishi part ɗin Mom tana biye dashi har suka shiga ya kwantar da ita bisa gadon Mom ya zauna a gefenta yana shafa fuskarta yana kallon smile face ɗinta yana sauke numfashi time to time, a haka likitan tazo ta fara dubata ta ɗago tace “Mom dama ta taɓa samun accident da akayi mata ɗinki yanzun sau mun kuma bin ɗinkin ta ciki da waje shine ya farke, ba'a bita a hankali ba kuma a cikin firgici take sanda abin ya faru shiyasa ta shiga wannan yanayin, kuma zata iya kwana da yini a haka yanzu Asibiti zamu tafi da ita ayi maza a ɗinketa kafin gurin yayi tsami" kallonsa Mom tayi yakai hannu ya share hawayen idanunsa tare da juyawa ya fita da sauri. Yasan da yabita a hankali kamar yanda ya bita farkon sex ɗinsu duk da haka bata faru ba wannan abu da ciwo zafi irin na ɗinki a gurin da ido yake gani ma bashida misali ina kuma ga a private part na jikin mutum? Zama yayi gefen gadon ya buɗe zanin gadon ya zuba masa idanu yana hawaye nadama sosai zuciyarsa takeyi, wayarsa ce taci gaba da Ring yakai hannu ya duba Mom ce, to mi zatace masa mi zaice mata? Yasan bai wucce tayi masa maganar ɗinkin ba shikam da hannunsa bazai iya ɗinke ɓarnar da yayiwa Bea ɗinsa ba, yau kam ya sallama duk ma wanda zai taɓata ya taɓata indai zata samu lafiya ya yarda" Sake shigowar kiran ne ya sashi ɗagawa Muryarsa na rawa yace. “Mom! Please ayi abinda ya dace bazan iya yin komai ba" ajiyar zuciya ta sauke tace “Right Good night" da wannan ta kashe wayar shikuma yaci gaba da zama bazai iya tantance tsayin lokacin daya ɗauka a zaune ba, shidai tsinkayo kiran sallar asuba ne kawai a kunnensa, haka a gajiye gajiya irin ta aikin zuci ya yatashi ya shiga bathroom ya tsarkake jikinsa yanda dick ɗinsa duk ta ɓaci da jini ya karyar masa da zuciya daya fito riga kawai ya canza yasa boxes ya shimfiɗa sallaya ya tada raka'atainul fajri can yaji an fara kiran shiga sallah ya tashi ya fita ya nufi masallacin sukayi sallah haɗuwa sukayi da Abbuh da Deen Abbuh yace masa “Kunyi waya da Mom ɗinku kuwa ya jikin matar taka?" Shafa sumarsa yayi yace “Yanzu idan na koma zan kirata" shikam Deen bai iya ce masa komai ba ya shige part ɗinsa. Yana shiga ya ɗauki wayarsa ya kira wayar Mom bai bari tace masa komi ba yace “wanne asibiti ne?" A gajiye tace “Central" kashe wayar yayi ya nufi ɗakinsa ya ɗauki key na daya daga cikin motocinsa ya fito ya shiga tare da ficewa daga gidan da sauri, ba ma'aikatan gidan ba hatta sojojin dake gadin unguwar sun cika da mamakin ganin fitar motar gidan cikin dare yanzu kuma da asuba motar MB ta fito to ina zashi? Rashin sanin ta inda zasu nemi amsa ne yasa suka kama aikin gabansu. Har zuwansa bata dawo duniya ba suka gaisa da Mom ya fara duba magungunan da aka bata da drip ɗin dake maƙale a hannunta ya fice bai jima ba ya dawo ya haɗa wata allura ya zuƙa a sirinji ya kama ɗayan hannunta ya ɗaure ya bubbuga jijiya ta fito ya damƙi jijiyar yasa cellular a jiki ya fara matsa mata allurar a hankali yanajin kamar jikinsa take shiga, baiso taɓata ba amma bazai iya jure zamanta cikin wannan sumar ba shine kawai dalilinsa nayi mata allurar bayan ya gama ya zare drip ɗin ya ɗaura wani ɗan ƙarami bayan ya zuba wasu magunguna a cikinsa ya jona mata wata Na'ura ya haske mata fuskarta da ita, ita dai Mom tana gefe tana kallon ikon Allah duk yazo ya hargitsa ɗakin, koda likitocin ma suka shigo basu iya ce masa komai ba to masu abu da abinsu ai saidai suja baya suyi kallon ikon Allah. Cikin ƙasa da awa ɗaya suna tsaye suna kallonta sukaga ta fara motsa ƙafarta can ta saki wata ajiyar zuciya me ƙarfi ta fara ƙoƙarin daga hannunta tare da matse idanunta tana motsa bakinta alamar magana zatayi, matsawa yayi ya janye wannan fitilar ya kasheta ya zauna a gefenta ya kamo hannunta ya buɗe bakinsa cikin nauyin furuci yace “Sorry Bea" da wata muguwar azama ta janye hannunta ta fara ƙoƙarin tashi yayi saurin riƙeta ya tsugunna daidai kunnenta yace “Bakida lfy ba'a buƙatar motsi me ƙarfi Bea me kike buƙata?" Saurin buɗe idanunta tayi ta saukesu akansa ta kuwa ƙwalla ƙara tana cewa “Ka fita Ni ka fita ka fita nace mugu mara tausayi....." Duk da cewa baya cikin yanayi me daɗi yanda take acting taji maza role Saida abin ya bashi nishaɗi ya sunkuya daidai kunnenta yace “Au haba! Ashe mijinki bashida tausayi" ayyah so sad sorry Na tausayawa matar mara tausayi, raguwa dake sai kauɗin bala'i daga ihu ɗaya har murya ta dashe Miki"..... Dundu yaji Mom ta sakar masa a baya yayi ƙasa tare da sakin yar siririyar ƙara yace “Ohhhh Mom! Cewa fah tayi banida tausayi...." Watsa masa ruwa tayi tace “Idan baka ficemin anan ba zanci ubanka Ma'eesh jeka bana buƙatarka" sosai kai yayi yace “Ok na gama nawa dake na dawo Miki da wannan raguwar Inlow ɗin taki hayyaci is good zamu sake jamewa yarinya sai anyi miki ɗinki har a baki" Duka Mom takai masa ya fice yana dariya tace “Zanyi maganinka ne Ma'eesh dani kake zancen" shidai mota ya shiga ya nufi gida yana shiga suka haɗu da Deen suka gaisa yace masa “Ya me jikin?" Shafa sumarsa yayi yanajin kunyar ƙanin nasa yace “Ta fa ji sauƙi dama raki ne kawai irin nata" murmushi yayi yace “Ai ka fita raki Ni wlh ba ƙaramin tsoratani kayi ba jiya da dare" murmushi yayi suka shiga ciki a dinning suka zauna suka fara breakfast ya kira Nuwairah yace ta shirya masa nasu Mom yana rufe baki suka shigo Batool na kwance jikin Mom idanunta ya sauka kan Deen da yayi saurin yin ƙasa da nasa idanun saboda wata faɗuwar gaba daya riski kansa a ciki nandanan duk wata walwalarsa ta gudu, kowa yana musu sannu da zuwa banda shi da kamar ma ya tafi wata duniyar daban. Miƙewa Ma'eesh yayi da nufin taimakawa Mom ta kaita ciki ta tureshi tare da sakawa Mom kuka tace “Ni ka tafi ka barmin nan banason ganinka" dariya sosai abin yake bashi yace “ok na tafi Bea sai nazo ɗaukanki anjima" yana faɗin haka ya kalli Deen daya miƙe ya fice shima ya fice kowanne ya nufi part ɗinsa. Kwanciya yayi sosai yakejin bacci bashi ya farka ba Saida yaji ana taɓa ƙofar ya tashi yasa rigarsa ya fito tare da buɗewa, Samha ce ta gaisheshi ya amsa tare da cewa “Tana part ɗin Mom" juyawa yayi ita kuma ta nufi part na Mom ta ishesu a parlour har yanzu akwai ragowar yan biki a part ɗin na Mom suka gaisa Mom ta kalli wata dake gefenta tace rakata ɗakina baƙin Matar MB ne" Rakasu tayi suka taddata kwance ƙudundune cikin duvet saman lafiyayyen gadon suka zauna Tare Da buga pillown da kanta ke kai, ta sauke ajiyar zuciya tare da wani zabura zata tashi Samha tace “Haba amarya yada tsorata haka?" Ajiyar zuciya ta sauke tana gyara kwanciyarta ta zubawa Samha ido can tace “Allah ya isa wlh duk ke kika jamin masifar nan Saida nace Miki bazan auri Deen ba kika matsa har Saida kikaga na yarda ashe shima makasata zai kawoni, jiya na saddaƙar ma na mutu na gama wai sai ɗazu Nuwairah take faɗamin ashe Farkeni wancan mugun mutumin yayi zai haɗemin gindi da takashi daƙyar Allah ya cetoni bayan nasha ɗinki kamar ƙwarya wannan bala'i har ina nikam wlh ƙafarku ƙafata. Dariya sosai Samha tayi tace “Waini ya kuka ƙare ne har bis ta ɗaurin sin haka da wuri banyi zato ba fah, koda yake ai dama yafi zuma zaƙi nasan ko bezo ba ke kyaje" yunƙurawa tayi ta tashi tace “Ni wai meye yake faruwa Samha har yanzu a duhu nake kuma naga ɗazun da muka dawo daga asibiti Deen ko kallona baiyi ba shikam wancan mugun Saida Mom ta koreshi sannan ya haƙura ya tafi" Murmushi Nuwairah dake gefen Batool a zaune tayi tace “Dama fah dashi aka ɗaura aure bada Akheey Deeny ba kinsan yanda abin ya faru? Tun ranar da Baffanki yace ki tura mai number Deen zasuyi magana ranar ne komai ya faru ya faru a wannan ranar bayan sunyi waya da Deen shima ya tura masa number Shaikh Muhammad Saleem ne suka yanke washegari zasu kawo kuɗin aure da sadaki domin dama a lokacin suna Abuja su duka. Haka kuwa akayi ranar suka kai komai aka tsai da biki wata guda, Aikuwa take Deen ya haɗa hotonki da nasa ya fara bazawa a media tare da turawa makusantansa don neman addu'arsu a wannan aure da zaiyi, kinsan meye ya faru? Kawai Muhsin yana kwance a cinyar Mom yana zuba mata taɓararsa kawai yaji ta zabura tace “Innanillahi wa Innah ilaihirraji'un" abinda ya janyo kowa dake parlourn har Nuwairah dake shigowa suka nufeta da sauri ganin yanda jikinta ke rawa, da sauri ta nufi Abbuh ta nuna masa hoton tace Abbuh wannan ba matar Ma'eesh bace wadda ta ɓata yaketa nemanta tsayin shekaru kusan uku?" Duban hoton abbuh yayi sosai tare ɗagowa yace “Anya kuwa Sukhaina kinsan fah buzuwa ce wannan ita kuma waccan ba ance bakanuwa bace Ni kinsan dake bansanta ba" daidai nan kira ya shigo wayar Abbuh number Shaikh Muhammad Saleem ne don haka ya ɗaga da sauri Saleem yace “me nake gani ne Hakeem yarinyar nan da Deen zai aura matar ɗan uwansa ce Batool wadda ta ɓata ɗinnan fah" Nan Abbuh ya sauke waya tare da zama yana furta “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" dukkansu zama sukayi zugum cikin rashin abinyi daidai lokacin Ma'eesh ya faɗo parlourn a hargitse alamar da take nuna yaga abinda ke faruwa zama yayi a ƙasa jikinsa na rawa yana dafe ƙirjinsa take ya fice daga hayyacinsa abinda ya ƙara tashin hankalin kowa suka cukuikuyeshi sai asibiti a nan ake faɗawa Deen maza ya dawo Ma'eesh babu lafiya, washegari kuwa sai gashi dama dake ya shirya tahowar nan fah aka koma kallon kallo kowa yaƙi faɗa masa musabbabin ciwon na Ma'eesh domin kuwa shima alama ta nuna idan yasan dalilin ciwon zai iya shiga hakan tunda anyi lokacin da akace bazaa basa aurenki ba angani. Saida Ma'eesh ya kwana uku a wannan hali sannan ya dawo cikin hankalinsa yana tashi kuwa yasa Deen dake kula dashi ya kira masa Mom, dawowa sukayi tare ya sake dubansa yace ina Abbuh?" Shima kiransa akayi suka zauna ya sauke ajiyar zuciya ya buɗe baki a wahale yace “Don Allah ko zai zama ajalina kar kuce zaku hanashi auren Batool Mom na haƙura na bar masa ita ba rabona bace"....... Rufe masa baki yayi yace “Aa Bro bazai taɓa zama haka ba indai Fateemah itace yarinyar da kake ciwon nan a kanta to ka ƙaddara taka ce Ni na haƙura domin ka fini sonta kuma ka fini buƙatarta sannan itama kai takeso kullum burinta Daddyn Jany a rashinka ne ta karɓeni ko yanzu ta sameka bazata kalleni ba, nasan zakayi mamakin yanda akayi na sani, Jiya da yamma Abbuh Saleem ya kirani yake faɗamin abinda ke faruwa sai a lokacin ne na gano dalilin da yasa a farkon neman aure na da Fateemah danginta sukace bazasu bani ba har suke cewa nine mahaifin Jany ashe da gaske Ni ɗin ne, ƴar ɗan uwana ce" Murmushinsa ya faɗaɗa yace “Wlh duk yanda nakejin Fatimah a raina Ni nasan tafi dacewa dakai sannan ko ba kai bane sanyi wannan sadaukarwar Bro kayimin alfama kar kace min a'a sannan Inason a ɓoye mata kai so nake na baka ita as surprised nasan zatayi farin ciki da hakan" da wannan ya zari layinsa da kika sani ya bawa Mom yace duk maganar da zakuyi da Ma'eesh kuyita da layin a zuwan shine, tun daga wannan lokacin ne kuma komai ya canza shirin biki ya koma na Ma'eesh akeyi bana Deen ba har kawo yanzu da kika tabbatar da waye mijinki a cikinsu"............. *Promo price 300 VIP 600 today only, via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay* *Contact of evidence* *09031307566* *OUM HAIRAN*