[12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *ELEGANT ONLINE WRITERS* *_MAFARI_* Hanisa ke Hanisa wato yauma saikin jamin asarar da kika saba ko nikam narasa irin ki kullum aita maimaita miki mgn ɗaya doɗɗiyar ƙwaƙwalwa irin ta kifi to wlh yau ki tabbatar idan kika dawomin da kwantai na Shinkafar nan saina nakasaki Yayarki Hasina yanzu haka ta kusa dawowa amma ke kinanan kina iskanci" fuuuu Baba Indo ta zari buta ta shige bayi Wata matashiyar Budurwa ta fito daga ɗaki sanye da riga da zani na atamfa kyakkyawa Chocolate me matsakaicin tsayi me dirararren jiki. Ɗaukar bahon Shinkafar tayi ta ɗora akanta ta nufi ƙofa tana cewa “Na fita Baba Indo Bata saurareta ba dama kuma bataji a ranta zata kulata ba ta fice a gidan ta tsari ɗan sahu ta hau tace masa yan taya zai kaita. Suna tafe tana kalle²nta suka isa gurin ta zaro kuɗinsa ta basa ta ɗauki kayanta ta ƙarasa yan abincin ta zauna a gurbinta. Can nesa da ita ta hango Hasina tanata danna waya ta miƙe da sauri ta isa gabanta ta tsugunna tace “Yaya Hasina Ina kika samu waya?" Ɗagowa tayi ta kalleta tayi mata dariya tace “Sai yanzu kika fito Ni abincina har ya ƙare" buɗe bohon abincin tayi taganshi jingim ko taɓashi baayi ba ta ɗago da sauri ta dubeta tace “ai Bama ki fara taɓawa ba" yatsina fuska Hasina tayi tace “Eh ban taɓa ba jira nake azo a bani kuɗinsa ki bari kema idan yazo zance ya haɗa ya biya da naki" Zaro manyan idanunta tayi tace “Waye shi Yaya Hasina?" Rufe mata baki tayi lkcn da wani matashin saurayi kyakkyawa yake nufosu Hasina ta nunawa Hanisa shi fari tas dogo me dirararren jiki faffaɗan gaske yana sanye da ƙananun kaya da suka amshi jikinsa sosai. Ajiyar zuciya Hanisa ta sauke lkcn da idanunta ya sarƙe cikin nasa tayi saurin janye nata kanta na sarawa gabanta na faɗuwa ta miƙe zatabar gurin Hasina ta riƙo hannunta tace “Ta Baba Ina zaki?" Dubanta tayi ta dubi matashin daya tsaya akansu yanata zuba ƙamshi tace “Zan koma gurin abinci na" Sake riƙe hannunta tayi tace “Wannan da kike ganinsa sunansa Abdul-Ahad Anace masa Abdu zan baki lbrnsa sai munje gda yanzu dai ki tsaya mu samu almajiri muyi musu sadakar abincina da naki duk yace zai biya" sake dubansa Hanisa tayi tace “akan me Yaya Hasina nifa kinsan banason juye haka kawai kina ganin Ladidi da Tabawa daga juyen nan aka juyesu fita ma ta gagaresu saboda sunyo shegu nikam a'a abarmin nawa zan siyar banson san zuciya....." Murmushin da taga yanayi ne da dimple ɗinsa daya loma yasata dakatawa da mgnr ta juya zata tafi taji ya buɗe baki cikin Izza yace “ Beautiful girl ya sunanki?" Kallonsa tayi a wulaƙance zata tafi taji Hasina tace “Am kaga Abdu sunanta Hasina manta da ita kawai bata rabo da shirme ta ɗauka kowa ma irin sauran ne" ajiyar zuciya yayi yace “Anisah! Anisah!! Anisah!!! Am ƙanwarki ce?" Gyaɗa kai tayi tace “Eh uwarmu ɗaya ubanmu ɗaya" murmushi yayi yace “Nice itama kamarki take?" Harararsa tayi tace “kaifa matsalata dakai kenan yanzu da kake tambayata idan hakan take zagawa zakayi?" Sosa sumarsa yayi yace “Aa ki gane Baby káwai dai naji kalamanta sunyi tsauri ne kuma naga.... Am manta kawai" Taɓe baki Hanisa tayi tayi gaba abinta yabi bayanta da kallo inda Hasina ta shiga haɗa shirginta tace “Ke kika sani Hanisa me rabon shan duka ai bari bata masa magani nidai kinga tafiyata ga kuma hadari nan ya gangamo naga yanda zakiyi da uban abincin nan" tana gama wannan maganar ta fara fadin “sadaka sadaka" nandanan yara suka cika gurin ta rinƙa zuba musu yana tsaye yana kallonta har ta gama tabisa ya buɗe mata motar ta shiga yaja suka tafi. Matuƙa halin Hasina yana mugun bawa Hanisa tsoro ta lura cikin kwanakin nan abunta kullum gaba yakeyi yau taganta a wannan shagon gobe ta ganta a wancan jibi tabi wancan me motar gata taje gurin wannan lamarin yana ɗaga mata hankali gashi ta rasa waye zata faɗawa yayi mata faɗa Babansu bayada kataɓus Mama itace komai itace ce me bakin magana ita kuma son zuciya da son abin duniya shine tasa a gabanta ko kaɗan batason laifin Hasina saboda tana kawo mata kuɗi sau tari kudin tallen Hasina har zartawa yakeyi idan Mama ta tambayeta sai tace canji ne akabar mata wannan hali na mahaifiyarsu yasa take shiru da bakinta domin koda ta fito ta faɗa gwasaleta takeyi shi kuma baba ko ta sanar dashi saidai yace mata ta tayata da addu'a Allah ya shiryeta" Hannu tasa ta rufe idanunta saboda ƙurar data taso ta lulluɓe gurin ga wani gagarumin hadari daya yima sama rumfa tsoro ya sarƙeta duk gurin kowa ya tashi ya fara tafiya amma banda ita lafawar ƙurar ne yasata buɗe idanunta ta zubawa hadarin da yaketa ɗinkewa a ranta tace “Na shiga uku Ni Anisa wannan hadarin idan ya ɓalle bansan yaushe zai tsaya ba nikam gida zan tashi in tafi saidai Mama ta kasheni" gama yanke wannan hukuncin kenan ta mike ta duba ciniki ta dubu biyu da ɗari takwas saura Shinkafar dubu da ɗari biyu jikinta yayi sanyi tasan yau kashinta ya bushe jiya ta koma data ɗari takwas an daketa yau kuma sai kashewa. Jin saukar ruwan ne yasata tashi da sauri ta nufi wata rumfa da suke fakewa ta tsaya abinda ya bata mamaki yau babu kowa ƴan tallan duk sun watse sai ita kaɗai sai wasu matasa da suke zaune suna hira, ruwa me ƙarfin gaske ya kece hankalinta ya ƙara tashi ganin ruwan ta arewa yake kuma fuskar rumfar arewa take kallo gashi tanada Asma ko yaya ruwa ya daketa jigata takeyi. Tuna wahalar da takesha ne yasata fashewa da kuka me haɗe da shassheƙa fadi take "Allah ka kawowa baiwarka agaji kada ciwona ya tashi" Cikin ikon Allah saiga wani matashi cikin matasan ya taso ya iso gabanta ya tsaya yace “Lahh Me Shinkafar yan gayu me kikeyi anan?" Ajiyar zuciya tayi tace “Yawwa Lawal don Allah ka taimakeni ka buɗe min dakinka in fake a ciki yau kowa ya watse saini kaɗai kuma idan na tsaya anan Asma ta zata iya tashi" Kallon tsaf yayi mata yayi wani murmushi ya nufi ƙofar ya buɗe yace “Allah kenan Me abincin Yan gayu zo ki shiga kada asmarki ta tashi" bata tsaya tantance kalaminsa ba ta faɗa dakin ta ajiye kayan abincinta ta tsaya tanata rawar sanyi ya shigo ɗakin ya wucceta tana tsaye jikin ƙofa tanata rawar ɗari ya nufi wata kusurwa ya kunna glub ya tsaya ya zubawa hips ɗinta idanu yana wani haɗiyar yawu a ransa yana ayyana abubuwa da yawa, tana tsaye batasan meye yake ayyanawa ba taji yace “Me abincin Yan gayu ki zauna ga gefen katifa nan bari na fita na dawo" jinjina kai tayi tace “nan ɗin ma ya isa na gde Lawwali" bai saurareta ba ya nufi ƙofar ya fice bai jima ba ya dawo ya shige ciki, tsayin lkc har Magrib ruwan nan be ɗauke ba Lawwali yayi alwala yayi sallah ya dubeta yace “kije ga bayi nan kiyi alwala kiyi sallah" Batayi masa gardama ba kasancewar dama abinda ke ranta kenan ta nufi bayin tayi alwala ta fito ta tayar da sallah tayi sujjadar ƙarshe taga duhu ya mamaye ɗakin ta ɗago da sauri bata iya ganin komai tuni tsoro ya mamayeta jin takun mutum a kusa da ita ta zabura ta miƙe tana faɗin “Lawwali sun ɗauke wuta kunna fitilar wayarka na ɗauki kayana na tafi ruwan ya fara ɗaukew......" Bata rufe bakinta ba taji wani sabon tashin hankali ya ziyarceta jin ɗumin mutum a jikinta kafin ta gama tantancewa taji hannu na yawo a jikinta ta kuwa saki ƙara yayi saurin toshe mata baki da hannunsa ya manne a jikinta ya mannata da bango ya ɗora hannunsa saman nononta yana shafa su ta cikin riga ita kuma tana tureshi tsabar tashin hankali ma kukanta nemanshi tayi ta rasa Kokawa sukeyi sosai tsakaninta da Lawwali har yayi nasarar fuzge mata hijjab ya keta rigarta gida biyu ya cillata katifarsa kafin ta miƙe yabita ya danne cikin rawar murya yace “Haba Hanisa idan na barki ai sai ɗaukar haƙƙin yayi yawa Tun yaushe kike mana ƙwalele da wannan kayan daɗin naki kusan duk ƴanmatan gurin nan basa mana rowa kece kika zamewa kowa alaƙaƙai to yau saina karya al'ƙadarinki ko banci ba saina jagwalgwala" Hannunsa yasa ya buɗa hannunta da tasa ta rungume nononta ya shafa su yace “Komai naki me kyau ne" ɗora bakinsa yayi a nipples ɗin ta yana lasa yana lumshe ido gashi ya banƙare mata hannu ya riƙe su da nasa ta rinƙa kiciniyar ƙwacewa shikuma yana ƙara danna nononta a bakinsa yana sakin wani nishi yana tsotsarsu, jijjiga masa kai ta rinƙayi tana kiran Innanillahi Lawwali don Allah kada ka canza min lissafin rayuwata ka taimakeni ka ƙyaleni...." Wata cafka da yayima nonon da bakinsa yana murza nipples ɗin da harshensa itace tasata jan ajiyar zuciya ta rintse idanunta azabar raɗaɗi takeji akan nonon nata shikuma kara dannasu yake a bakinsa. Sakin hannunta yayi ya tura hannunsa bayanta ya kwance zanin tare da ɗagata ya zareshi. Sai lkcn kuka ya kwace mata tace “Kayima Allah kada ka ketamin haddi Lawwali kada ka cutar dani kagani ka sani duk gurin nan kai kaɗai na yarda dakai kada ka sanya min ciwon da zan rinƙajin duk duniya babu me amana wlh daka ketamin haddi Gara ka kasheni Lawwali......" Rufe mata baki yayi ya fincike pant ɗinta daidai lkcn da suka dawo da wuta ya zare boxes ɗinsa ya kama yar ƙaramar dick ɗinsa data miƙe ya shafo ruwan da taketa tsiyayarwa ya goga mata a gabanta ya saita ta a gaban nata ya fara goga mata ita akan belinta ta saki wata ajiyar zuciya me cike da tsoro ta rintse idanunta cikin tashin hankali ta buɗe baki zatayi mgn ya rufe mata bakin ya fara danna mata bura cikin gabanta ya kwanto jikinta ya cafki nononta ya sake turawa a bakinsa tana mimmiƙewa tana dukan bayansa tana kuka me ban tausayi tana komai amma yaƙi ƙyaleta ta cijeshi yafi a ƙirga yaƙi sauka a kanta saima lumshe ido da yake yana ƙara tura burarsa cikin gindinta yana wani irin nishi itama tana nishin azaba. Cire bakinsa yayi daga nononta ya ɗagata sosai yaci gaba da cinta yana zaune a kanta itakam wahala ta fitar da ita a hayyacinta saida yaci yayi hani'an sannan ya ɗagata yana ajiyar zuciya ya shiga bayi ya watso ruwa yazo gabanta ya tsaya yana sake mulmula burarsa yana lumshe ido yace “Dallah ki tashi kije kiyi wanka zakiji karfin tafiya gda" yunƙurawa tayi ta miƙe tana haɗa hanya ta ɗauki zaninta ta daura ta gyara rigarta ta zari kayan tallanta tana kuka me ban tausayi ta nufi ƙofa ta fice yabita da kallo gabaɗaya kuma sai jikinsa yayi sanyi ya taɓe baki yace “Meye ma na damun kaina dama dai ƙarshenki kenan koni ban ci ba wani sai ya ci garama na mayar da tawa ƙwalamar"......... Wannan littafin na kuɗine 300 via acc 0255525235 Gtbank or 3184512451First bank domin ƙarin bayani zaku tuntuɓi wannan number ta WhatsApp 09013718241 ƴan Niger kuma zakuyi mgn ta wannan number dake sama don sanar daku yanda zakuyi ku biya naku. _Please share_ _And_ _Comments_ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *ELEGANT ONLINE WRITERS* *PAGE TWO* Tafi takeyi batare da tasan inda ta dosa ba idanunta da ƙafafunta sunyi mata nauyi daƙyar suke ɗaukar ta jiri na ɗaukar ta tana neman faɗuwa a dole ta nemi guri ta zauna rungume da bahon Shinkafarta tanata shassheƙar kuka me dukan zuciya jin ruwan ya fara dawowa ne yasata dafa ƙasa ta miƙe daƙyar taci gaba da tafiya jiri na ɗibanta ga ruwan saman sai ƙara ƙarfi yakeyi tunanin tare ɗan sahu ma ya kasa zuwar mata. Tayi tafiya me tsayi cikin gushewar hayyaci da ƙunar zucci taji anayi mata horn bata juya ba taci gaba da tafiyarta ta kumajin anyi mata horn ganin batada niyyar tsayawa yasashi fitowa a motar ya nufeta da sauri yasha gabanta yace “Am bakiji Ba Hanisa meye yasa kikayi dare haka har ƴar'uwarki ta koma gda" Kawar da kanta tayi ta sake ɗaukar hanya tana shirin barin gurin ya riƙo hijjab ɗinta yace “dare yayi Hanisa kizo na kaiki gda kinga hadarin nan ƙara haɗowa yakeyi fah" sabon hawaye ne ya wanke mata fuska tace “Na gode Abdul-Ahad kaje kayi harka gabanka" juyawa tayi ta tafi yabi tafiyarta da kallo faɗuwar gaba ta dirar masa yace “Innanillahi wa Innah Ilaihirraji'un Hanisa meye ya faru dake haka?" Durƙushewa tayi a gurin ta rushe da kuka tana girgiza masa kai. Matsowa yayi gabanta yace “Tashi muje akwai matsala fah Anisa alamu sun nuna yau kin shiga sabon yanayi don Allah ya akayi haka ta faru dake garin yaya Anisa?" Kukanta ta ƙarawa ƙarfi tace “Na rantse da Allah bantaɓa jin a raina zan sarayar da budurcina don neman duniya ba tsoron faɗan Mama ne yasani zama har hadarin nan ya riskeni ashe cikinsa littafin ƙaddarata zai fara buɗewa Abdul-Ahad na rasa budurcin dana daɗe ina tanadi domin mijina na rasa ƙimar da take kankarowa duk wata mace ƙima sanadin tallah Na yarda da Lawwali yau ga ranar da yardar tayimin yayi reaping ɗina yayimin fyaɗe kuma banida ikon neman haƙƙina kawai don na kasance mara galihu wayyoh Allah wayyoh Babana Allah dama mota ce ta takeni na mutu nasan nayi shahada" Wani mugun matsanancin tausayin yarinyar ya ɗarsu a ransa yinin yau sur da ita ya yini a ransa duk da ya ɗauki yar uwarta Hasina sun fita shan minti ya kasa hassala mata komai lissafinsa ya goce daga lkcn da idanunsa ya sauka akan Anisa ashe ita tananan wata mummunar ƙaddarar na shirin faɗa mata. Wani tuƙuƙin baƙin ciki da baisan daga inda ya taso ba ya cika masa zuciya ya miƙe yace “Ok tashi akwai wani asibiti anan baya muje su baki magani sai na kaiki gda yau yaron nan bazai kwana a ɗakinsa ba wlh sai nasa an ɗauke....... Saurin rufe masa baki tayi da hannunta daketa rawa tace “Aa Abdu idan ka taɓashi asirina zai tonu don Allah ka barshi wannan ba komai bane ƙaddararmu ce ƴan talla ba shine da laifi ba Mama itace me laifi tunda itace ta ɗora min tallan da bata ɗoramin ba aida hakan bata faru dani ba" Bawai don ya bari ba yace mata ok muje a dubaki dare na ƙara yi shiga motar tayi yaja suka nufi wata hanya ya shiga cikin wani asibiti yayi parking suka fita yanata kallonta kyakkyawar yarinya itama rayuwarta ta gurɓata. Office na likitan suka shiga yayi musu bayanin komai dake asibitin kuɗine nandanan suka dubata suka bata magunguna yayi musu gdy suka fito suka nufi unguwarsu ya sauketa tare da bata kuɗi masu kauri yace “Gobe zanje Lagos ki kula da kanki ki kuma kula da shan magani zaki samu ƙarfi kada kije tallannan gobe don Allah kinji" Ɗaga masa kai tayi ta buɗe bakinta cikin sanyinta na halitta tace “na gde” gdan ta shige babu kowa a tsakar gdan saboda ruwan da akayi ta ajiye kwanukan ta nufi ɗakinsu ta kwanta saman tabarmasu ita kaɗai tasan azabar da takeji a ƙasanta wani tunani ne ya faɗo mata na ta tashi taje Madafi ta haɗa wuta ta samu ruwan ɗumi ta gasa ƙasanta ko ta samu sassauci. Miƙewa tayi daidai lkcn da Mama ta bankaɗo labulen tayi saurin komawa ta zauna harara Mama ta zabga mata tace “Duk uwar daɗewar nan da kikayi don lalacewa baki iya siyar da abincin nan ba kekam na rasa baƙin jininki a rayuwa talla ma idan kika ɗauka kwantai kikeyi" sosai kalaman Mama suna dukan zuciyarta saidai bata iya mayar mata kamar yanda Yaya Hasina take mayar mata saidai tayi kukanta ta cinye a ranta, jakarta ta duba ta zaro dubu huɗu ta miƙa mata tayi saurin karba ta ƙirga nandanan ta saki ranta ta fara rawa tana juyi tana cewa “Masha Allah masha Allah itama ta dau hannu Hanisatu wannan kyalla kyallan kuɗaɗen hala juye akayi miki?" Kawar da kanta tayi wasu hawaye masu ɗumi suka zubo mata, nan Mama ta kira Hasina ta fara raba musu cefanen gobe Hanisa cikin kuka tace “Wayyoh Allah Mama wlh bazan iya tashi ba marata ciwo takeyi ƙafafuna zasu karye" Tuni firgici ya shiga Mama ta matso da sauri tace “Ya Hayyu meye ko al'ada zakiyi" hannunta takai jikinta taji jikin zafi zau tace “Na shiga uku Ni Indo Hanisa ruwan nan kika bari ya dakeki wannan muguwar cutar taki me cin kuɗi take neman tashi ko?" Fita Hasina tayi da sauri tace “Ai dama da naga hadarin saida nace ta taho mu tafi taƙi yanzu ai ga irinta nan bari na juye miki ruwan can da na ɗora zanyi wanka saiki watsa zakiji daɗin jikin" Ficewa Mama tayi hakan ya bata damar miƙewa daƙyar ta nufi bayin tana dafa bango ta shiga ta watsa ruwan ta zauna cikin bahon tana yarfa hannu saboda azabar da takeji hawayenta naci gaba da tsiyaya ta mike ta daura zaninta ta koma ɗaki daƙyar tayi sallar Isha tasha maganinta ta kwanta har zuwa lkcn shassheƙar kuka takeyi me taɓa zuciya. Daidai lkcn Hasina ta shigo gabanta ya faɗi jin shassheƙar kukan ƴar'uwar tata, da sauri ta kunna fitilar su ta ɗakin ta ƙarasa inda Hanisa ke kwance tanata rawar sanyi tace “Wai jikin ne har yanzu Hanisa meye ne yake damunki haka?" Sake gyara kwanciyarta tayi taci gaba da kukanta batare data iya bata amsa ba. Ganin tayi shiru yasa Hasina zama a kusa da ita tace “Duk da munsha bambam ta wajen ɗabi'a da halayya Hanisa karki manta munyi alƙawarin duk rintsi duk wuya bazamu ɓoyewa juna damuwarmu ba zamu faɗawa juna matsalarmu mu samawa kanmu mafita, shin meye yasa kikeson karya alƙawarin nan Ƙanwata?" Ɗora kanta tayi saman cinyar Hasina ta sake rushewa da kuka Hasina ta kwanto jikinta yanda takejin kukan ƴar uwar tata tasan daga zuciya yake fita itama kukan ta saki tace “Don Allah ki cireni daga tashin hankali Hanisa ki faɗamin matsalarmu" Tashi tayi zaune ta buɗe idanunta da suka kaɗa sukayi jawur tace “Kiyimin alƙawarin zaki rufamin asiri Yaya Hasina banason wannan mgnr ta fasu don Allah" riƙe hannunta Hasina tayi tace “Wlh ko kisa kikayi zan rufa miki asiri ƙanwata bare ma nasan bazai taɓa zama hakan ba" rungume kanta tayi cikin cinyoyinta ta sake rushewa da kuka tace “Fyaɗe akayimin Yaya Hasin....." “Me?" Hasina ta faɗa da ƙaraji sai kuma tayi saurin rufe bakinta da hannunta tare da komawa inda ta tashi da sauri jikinta na ɓari tace “Garin yaya Hanisa waye yayi miki wannan aika²r?" Cikin kuka ta zayyane mata komai Hasina ta miƙe tana zagaya ɗakin kanta da zuciyarta na bugawa da ƙarfi wasu hawaye masu ɗumi suka rinƙa sintiri a fuskarta jikinta na rawa daidai lkcn da wayarta tayi ring takai hannu ta ɗauka ganin sunan Abdul yasata ɗagawa muryarta na rawa tace “Abdu...." Katseta yayi da cewa “Ina Anisah?" Ajiyar zuciya tayi tace gatanan a zaune" shima zuciyar ya ajiye yace “Ina fatan tana cikin aminci?" Dake Hanisa ta sanar da ita shine ya taimaketa ya kawota gda batayi mamaki ba tace “Eh sama² dai Abdu tabbas yau tafimin kowacce rana muni cikin rayuwata wlh bantaɓa jin ciwon rasa budurcina ba domin Ni ganin dama nayi na bayar dashi Abdu zuciyata zafi takeyi saboda abinda ya samu ƴar uwata meye yasa Hanisa rayuwarta take a hargitse ne duk abinda take gudu yafi samunta?" Sauke wani Gwauron numfashi yayi yace “Bani ita inason magana da ita" miƙa mata wayar tayi ta karɓa jikinta na rawa tace “Abdul-Ahad" cikin sanyin murya da kasala yace “Na'am Anisah ya jikinki?" Da shassheƙa tace masa naji ƙarfin jikina da nayi amfani da ruwan zafi kamar yanda kace sannu fah na gde ubangiji yabar zumunci" Shiru yayi zuciyarsa ta lula masa duniyar tunani saida ta kuma cewa “Abdul-Ahad ka Taimakeni ka rufemin sirrina wlh muddin sirrin nan ya fasu bazan iya zama tare da Baba ba na gwammace na shiga duniya saboda kullum Baba roƙona yakeyi na kiyaye kaina na riƙe darajata yana yawan faɗamin ba talla ne matsala ba masu tallan ne da masu siyan matsalar nikam zanji kunyar ranar da asirina zai tonu baba yasan nima na rasa ƙimata" Murmushi yayi me ciwo yace “kina nufin abar Lawwali yaci bulus gobe ma ya samu damar aikatawa wata irin abinda ya aikata miki?" Shiru tayi a ranta tana jinjina ƙarfin halin mutumin yace “Anisa tun ganina dake na farko zuciyata ta ɗarsu da tausayinki inaji a raina idan ƙanwata Maryam hakan ta faru da ita zan iya bari kuwa, Anisa bazan bari ba saboda haka kema bazan iya bari ba kedai kawai kija bakinki kiyi shiru" *OUM HAIRAN* [12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *PAGE FOUR* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ Buɗe ƙofar gdan nasu tayi ta tsaya jikin ƙofar tana nazarin gurin iyakar hangenta wata mota ce kawai a gurin ƙirar Benz baƙa sai sheƙi takeyi, zuba idanunta tayi akan motar tanason ganin abinda ke ciki tunaninta na bata to waye baƙon Yaya Hasinan da bataganshi ba? Juyawa tayi zata koma Cikin gidan taji ance ““Am babe bakiji ba" tsayawa tayi tare da juyowa ta zubawa me mgnr ido a ranta tace “Itakam Yaya da kwashe² take wannan kuma ina ta ɗeboshi? A zahiri kuma saita rusuna tace “Sannu ina yini? Murmushi matashin Saurayin Wankan tarwaɗa me ƙirar ƙarfi yayi daya fito da kyawawan haƙoransa masu ɗauke da siririyar wushirya yace “Miƙe mana Ƴammata ai bakya tsugunna ba" miƙewa tayi ya jingina jikin motarsa yace “Dama ba kece Hasina ba?" Kaɗa kai tayi tace “Eh sunana Hanisa" lumshe lumsassun idanunsa yayi yace “da kyau Aneey Ni inama tunanin kece Hasina dake sunan yayi tambari so duba da yanayinki sai nace duk yanda akayi kece am karna cikaki da zance nidai sunana Ibrahim ana kirana da Mu'azzam na jima ina huccewa ina ganinki inajin wani yanayi game dake saidai ina fargabar yi miki mgn sai yau dai na daure na tunkareki ina fatan bazaki ƙi amsa tayina ba?" Kanta tayi ƙasa dashi gabanta na faɗuwa tace “buƙata kuma? Wacce irin buƙata?" Murmushi yayi ya matsota sosai har suna jin numfashin juna yakai hannu zai kamo hannunta ta janye yace “Kinga Aneey ki saki jikinki ni nan da kike ganina idan inason mace babu abinda banayi mata nidai burina ki bani damar nuna miki ƙauna zakiji daɗina kinsan kamar yanda mace me wushirya take da ruwa da garɗi wajen rayuwa haka namiji ma me wushirya yake da ɗanɗanon gamsarwa" Wani baƙin ciki ne ya tokare mata maƙoshi ta dubeshi hawaye ya zubo mata me haɗe da murmushin ciwo tace “Wai meye yasa fuskarmu take bada damar kowanne shirme azo mana dashi ne Mu'azzam kake ko wa? To kamar yanda kake tunani ba haka nake ba banjin zaka samubiyan buƙatarka Indai irin wannan buƙatar ne....." Juyawa tayi ta shige gda tabarshi tsaye shanye da baki cike da mugun mamaki yace “kayy dama akwai irin waɗannan yaran ƴar talla ce fah kayy aa saidai ko idan nine banyi mata ba amma bari na gwada wata dabara" yaro ya kira yace ya shiga gdan yace da Mama za'a shigo a gaisheta" yaron ya shiga ya isar da saƙon nandanan Mama da Ramma suka hau tsumar gyara shimfiɗa aikace da yaron yaje yace ya shigo. Shigowa yayi ya zauna a tsakar gdan suka gaisa da Mama ya gabatar da kansa ya zaro kuɗi masu yawa ya aje mata ya miƙe zai tafi tanata kwarara masa gdy Hanisa na jinsu tana daga ɗaki tayi ƙwafa taci gaba da ninkin kayansu tana jerawa a jakarsu bayan ta gama ta shafa mai ta zura kayanta tana kiciniyar zuge zip Hasina ta shigo ta ƙarasa ta zuge mata tana cewa “Meyesa bakida sabo da sakin jikine Hanisa mutumin da zai cutar dakai ai daga yanayi zakaga alama yanzun ke zuciyarki ta karɓi abinda kikayima Abdu mutumin da yaketa ɓarnatar da Dukiyarsa da Lkcnsa duk saboda ke idan Abdu yanada nufin cutarwa gareki da bai taimakeki ba haba don Allah Hanisa meyesa kike haka daraja ta rinƙa cin arziƙin daraja mana yanzu saiki tashi muje yana ƙofar gda" Gabanta ne ya faɗi ta dubi Hasina da sauri tace “biyoki yayi?" Murmushi tayi tace “Eh cewa yayi sai yazo ya baki hƙr" girgiza kai tayi tace “bawan Allah Ni baimin komai ba kawai dai naji tsoro ne" murmushi tayi tace “shima tsoron da yaga kinji ne yasa yakeson ya baki hƙr" Sunkuyar dakai tayi kamar me nazarin wani abu Hasina ta taɓa ta tace “kije kinsan maza basu fiye son jira ba" tama manta da yana jiranta badon Hasina tayi mgn ba ta ɗauki mayafinta ta yafa tayi kyau sosai cikin gown ɗin ta shadda ruwan toka abinka da Chocolate saita haskata sosai gashin gaban goshinta ya kwanto har kusan girarta sajen nan kamar na maza da suke gyarawa ya kwanta luf me laushe fuskarta kullum cikin murmushi koda yanzu ma da take cikin damuwa smaling face nata bai canza ba. Tsayawa tayi a kusa dashi ta dubeshi tayi murmushi tace “Yanzun Abdul-Ahad saboda Ni ka sake fitowa" ɗago idanunsa yayi da suka kaɗa sukayi jawur ya ɗan taune lips ɗinsa yaja numfashi ya sauke yace “Abin da tausayi da gigita zuciya lamarin yakan faɗarmin da gaba yana sani cikin zullumi da firgici shin ya al'amarin zai kasance idan har abinda yake faruwa ya tabbata gaske wanne kallo duniya zatayiwa abin?" Da rashin fahimta ta dubesa tace “Me kenan?" Murmushin takaici yayi yace “Manta kawai Aneey amma don Allah kiyimin Alfarma ɗaya" jingina tayi da motarsa tace “wacce irin alfarma Abdu?" Ƙasa yayi da gwiwarsa yace “ki daina guduna don Allah wlh bazan cutar dake ba Al'ada ce kowa da irin tasa Aneey addini ne ɗaya Ni banga kuskure cikin abinda nakeyi miki ba tunda har yanzu ban nemi wani abu saɓanin Shari'a a gurinki ba" dariya kalmarsa ta bata ta durƙusa ta riƙe tausasan hannayensa zuciyarsu ta buga da ƙarfi tace “bayan wannan saime?" Murmushi yayi ya ɗagota suka miƙe yace “ki mayar dani kamar Hasina kada ki rinƙa ɓoyemin komanki farin cikinki damuwarki dariyarki kukanki nima zanyi miki haka" Kwantar da kanta tayi a kafaɗarsa tace “promise?" Murmushi yayi ya ɗora hannunsa akanta yace “nayi alƙawari"kaɗa manyan idanunta tayi farare tace “shikenan nima nayi" wata wawuyar runguma yayi mata da saida tasa ta jin wani maganaɗisu ya dirar mata tundaga Tsakiyar kanta har babban yatsan ta sun ɗauki second's masu yawa a haka sannan kowanensu ya samu janyewa ɗan'uwansa taja numfashi tace “zan shiga ciki" jinjina mata kai yayi ya buɗe motar ya ɗauko wata babbar leda cike da kaya ya miƙa mata yace Asha kwalliya lfy" Karɓa tayi tana masa gdy ya nufi motarsa itama ta nufi gdan ta shiga da sallamarta Mama da Hasina suna tsakar gida Mama na bawa Hasina labarin Alh Mu'azzam da yazo gurin Hanisa ɗazu ta wulaƙantashi har tana faɗin kinga fah kajin can da nake ɓararrakawa shine ya kawosu da iyayen turaruka da ya shigo gaisheni kuwa dubu Hamsin ce yabani yace “Tallen ma yana neman alfarmar ta daina ɗauka ta zauna a gda shi Indai zata saki jiki dashi babu abinda bazai mana ba" Murmushi kawai Hanisa tayi ta zauna tana duban Hasina itama itan take kallo suka dubi ledar data shigo da ita a tare Mama takai hannu ta janyo ta buɗe suka zaro idanu ganin wata arniyar waya me manyan kuɗaɗe ƙirar Samsum a cikin kwalinta sai kayan shafa mayuka masu babbar daraja sunkai kala goma da turaruka suma na alfarma sai wani ɗan ƙaramin akwati a cikin ledar har suna rige²n ɗauka tsakanin Mama da Hasina Mama ta buɗe tare da ƙaro idanunta waje tace “sarƙa ɗan kunne da zoben gold Ni Aishatu Hanisa waye me wannan kyautar darajar ahayyeee yau ina ƙirga ruwan alkhairi yau da dama muka tashi a gdannan...." Tashi Hasina tayi tabar gurin zuciyarta na halbawa da ƙarfi tsoro firgici da tashin hankali haɗi da wani tuƙuƙin kishi ya taso mata a fili tace “Me hakan yake nufi kenan? Ni Ni Hasina nice budurwarsa Amma baiyimin kyautar girma ba sai ƙanwata yayiwa to hakan yana nufin meye?" Hanisa dake shigowa ta amshe da cewa nima tunanin daya ɗarsu a zuciyata kenan Yaya Hasina saidai ni ina ganin kamar ke yake nufin na kawowa kayan tunda ni babu wata alaƙa tsakaninmu bayan ta abota daya roƙeni muka ƙulla yau...." Haka Allah yayi su ko kaɗan basason ɓataran junansu wannan tasa Hasina saurin mazewa tace “Kyautarki ce My jinin jiki duk wanda ya kyautata miki Ni ya kyautawa musamman Abdu da nake jinsa a ƙasan zuciyata nasan girmanki da nake nuna masa a gurina shine yasa shima ya zaɓi faranta miki da haska rayuwarki kiyi amfani da duk abinda ya baki nasan zakiji daɗinsu” Janye idanu Anisa tayi daga kallon Yayar tata tace “Tunda muka taso muka sabarwa kanmu mutum ɗaya baya mallakar wani abu face ya zama mallakin ɗayan Yaya inajin a raina zan iya sadaukar da komai nawa don ganin kinyi farin ciki a rayuwarki kamar yanda ya zamana kema komanki bakijin ƙyashin mallakamin don rayuwata ta haskaka Yaya ki riƙe kayannan a gurinki zan rinƙa jin namu ne mu biyu idan kika barni dashi kuma bansan yanda zanyi ba ko kin manta kece madubina ne abin da kikayi shine yake haskamin nima abinda zanyi" Murmushi sukayi suka rungume juna Hasina na shafa bayan ƙanwar tata tace “Naji Jinin jiki zan karɓi kayan kwalliyar na adana mana amma ki ɗauki sarƙarki da wayarki" saurin girgiza kai tayi tace “Aa banason sarƙa wayar kuma ki bani ta hannunki kiyi amfani da wannan irin taku ce Ni wannan ungwagwurar ta isheni" harararta tayi tace sai kiyi kuma Hanisa bazan karɓar miki waya ba kiyi amfani da kayarki sarƙar kuma idan bakiso a siyarta sai musai fili da kuɗin" Sunci gaba da rayuwa me daɗi kamar yanda suka faro gininta tun farko yanzu abu ɗaya ke neman basu matsala shine ɗabi'ar su data bambamta duk da kasancewar kasuwar Hanisa ta buɗe alhazan birni sunata jewa akanta amma taƙi sakin jiki taƙi yarda ta saurari kowa mutum ɗaya take saurara shi ɗin ma jansa takeyi a ƙasa kamar kare shi kuma ya nace kullum cikin hidima yake yana jewa a hanya. Tuni ya gama siye zuciyar Mama batada zance saina Alh Mu'azzam yana ganin waya a hannun Hanisa amma ta hanashi numberta wannan yasa wani zuwa da yayi ya ƙudiri niyyar sai ya san yanda yayi ya ɗauke ta suka fita ya siyo mata wacce tafi ta hannunta. Haka kuwa akayi yau yana zuwa suka gaisa da Mama yace mata yanason zasu fita da Hanisa, babu musu Mama tace “Kayyah Alh Mu'azzamu ai dakai da Hanisa duk ɗaya ne meye na neman alfarmar ai kawai umarni zaka bata" ƙasa yayi da kansa yace “ai dake naga har yanzun baya² takeyi dani taƙi sakin jikinta dani kuma fah Mama idan Anisah ta saki jiki dani ba itaba kema sai kin huta don yar Saudiyyar nan sai kinjeta kinyiwa wani alfarma shima yaje" Wata uwar guɗa Mama ta saki tace “aikuwa dole ma ta sake Alh wannan alkhairi dake tunkaroni Hanisa ke Hanisa fito kuje shaffind da Alh maza karki ɓata masa lkc" Miƙewa tayi zuciyarta a hassale zatayi bala'i Hasina tayi saurin riƙe ta tace “Pls karmu raba hali a gabansa ya samu abin goranta miki na fuskanci mutumin nan da gaske yakeyi so yake kuyi rayuwa Hanisa ki bishi kiga gudun ruwansa kafin ki yanke masa hukunci" Wata uwar ƙwafa taci tace “Banso kikayi mgn ba da kin barni dasu Allah Mama ta fara ƙure hƙr na Yaya tunda taga banason sauraronsa ta ƙyaleni mana bashida hali ne fah" sake ɗaga mata hannu tayi tace “nidai na roƙeki kije idanma wani abun ya nema Indai bai zarceba kiyi masa wlh akwai daɗi harka musamman in kika samu ingarman namiji Ni yanzu damuwata ɗaya bansan meye yasa kwata² sama da watanni ke tun ranar da tsautsayin nan ya faɗa miki har yau saidai muyi tsote² da Abdu ya daina cina Ni kuma na saba da ɗanɗanonsa me tsayawa a zuciya dama inason mu samu lkc nayi miki mgn naga kinada alfarma a gurinsa ƙilan ke ya faɗa miki laifina wlh na fara zargin kaina ko daɗina ya daina ji any way kije kawai koma mene zamuyi mgn idan kin dawo"... •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _*AUREN SHA'AWA* Na kuɗine ,Zazzafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *PAGE THREE* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ “Abdul-Ahad! Abdul-Ahad!!" Ta Kira sunansa tare da cire wayar a kunnenta ta zuba mata idanu ashe ihun banza takeyi ma ya jima da kashe wayarsa, aje wayar tayi ta dafe kanta dake sara mata ta koma ta kwanta Hasina tazo ta zauna kusa da ita ta dafata tace “Nasan fargabarki Babane Hanisa insha Allahu bazai san wannan abun ya faru ba kiyi hƙr shima Abdu zanyi masa mgn zai hƙr yabar mgnr amma kisani kema dole ki saki ranki ki daina nuna damuwa Hanisa shi zanen ƙaddara wuyar goguwa gareshi idan kika cika takurawa ma saiki faɗa komar ubangiji. Sauke ajiyar zuciya tayi taja zani ta rufe jikinta baccin wahala ya ɗauketa Hasina ta matsa kusa da ita ta kwanta itama baccin ya ɗauketa. Washegari tashi tayi da zazzaɓi sosai nan fah Mama ta hau masifar ai tana sane saboda baƙin cikin kada ta ɗaukar mata talla ne ta bari ruwa ya daketa gashinan ciwonta ya tashi batasan cewa ba wannan ne asalin sanadin ciwon ba. Hasina data riga tasan matsalar ƴar uwarta ta miƙe ta rufe Mama da faɗan ita batada tausayi ta fiye son kanta tana ganin yanda Hanisa take kwance amma ita ba damuwarta bane lfyrta damuwarta kawai a ɗaukar mata talla jaka Hanisa ta dauka ta zaro kudin da Abdu yabata jiya ta miƙawa Hasina tace “Banason hayaniyar da kike tsayawa kunayi da Mama Yaya duk fa lalacewar Mama ta haifemu dole akwai haƙƙin biyayyarta akanmu ya zamuyi hakan shine ƙaddararmu muyi ƙoƙarin cinyewa shine kawai aikin dake gabanmu" Ɗaga mata hannu tayi tace “Don Allah ki ƙyaleni da wannan matar Allah halinta ya fara ƙular dani Hanisa itace fa silar faruwar duk abinda ya faru damu ace ita kullum burinta a ɗaukar mata talla to nidai yau bazan ɗauka ba tayi duk abinda zatayi...." Rufe mata baki tayi tana girgiza mata kai tace “don Allah ki daina wannan mgnr batada amfani kinga Ni bazan ɗauka ba ki ƙirga kuɗinnan kigani idan sunkai ki ɗauki abinda kike tunanin yakai na abincinta ki bata tabarmu mu huta" karɓar kuɗin tayi ta ƙirga tare da zaro idanu tace “dubu Arba'in da shidda ne fah Hanisa wannan duk Abdun ne yabaki?" Ɗaga mata kai tayi ta jinjina lamarin tace “amma yabaki da yawa Hanisa koni Abdu baitaɓa bani sama da dubu Ashirin ba" Shiru Hanisa tayi Hasina ta fita ta zari dubu biyar ta zubewa Mama a gabanta ta juya tayi tafiyarta a wannan ranar babu wanda ya fita tallan a gida suka yini sai yammaci Hanisa ta samu sassaucin zazzaɓin dake addabarta Hasina tayi mata shimfida a gindin bishiyar darbejiyar dake tsakiyar gdan ta fito ta zauna daga jiya zuwa yau duk ta zabge Hasina keyi mata komai ta dauki kuɗi ta siyo mata kayan ciye² ta kawo mata suka baje sukaci Mama tsoron tujarar Hasina ta hanata yi musu magana. Bayan sun gama suna hirarsu wayar hannun Hasina ta shiga ruri ta zarota a aljihunta tayi murmushi tace “Allah sarki Abdu kana raina" karawa tayi a kunnenta tace “Hello Abdu" gaisawa sukayi yace “ya Aneey?" Kallon Hanisa tayi tace “Jiya dai da zazzaɓi ta kwana har zuwa rana amma yanzu ya sauka" cikin tausayawa yace “ayyah bata mu gaisa" miƙa mata tayi yace “Aneey ya jikinki" Amsawa tayi da cewa “Naji sauƙi Abdul-Ahad ya kk ya Lagos ɗin" ajiyar zuciya yayi Muryar yarinyar tana mugun yi masa daɗi da kashe masa jiki cikin muryarsa me cike da kasala yace “lfy alhmdllh Aneey kinji sabuwar rayuwa ko? Kiyi hƙr ita dama duniya haka take abinda kake ƙi da yawan lokaci shine yake samunka koda yake kema ai nasan zakiji daɗin harkar wuyarta ki saba kinga Hasina data saba ai tasan daɗin abin" kawar da wayar tayi daga kunnenta ta miƙawa Hasina, Hasina ta kara a kunnenta yace “Am Aneey mubar wannan mgnr me kikeso na taho muku dashi gobe da wuri zan dawo inaso nazo naga yanayin jikinki" Zubawa Hanisa Ido Hasina tayi yace “kinyi shiru ko mgnr da nayi miki ce ta ɓata miki rai don Hassy tasha cemin abin dake ɓata miki rai bashi da yawa" dariya Hasina tayi tace “Aikam da alamar ka ɓata mata ɗin don tuni ta aje wayarka" basarwa yayi yace “Ƙanwar nan tamu tanada matsala koda yake maza sunyi mata laifi yanzu haushin kowa takeji" satar kallon inda Mama take Hasina tayi tace “kai kuwa anji sabon yanayi dole a samu canjin yanayi" dariya sukayi itakuwa ta haɗe rai tama miƙe zatabar gurin Hasina ta riƙe hannunta tace “Ayi hƙr don Allah" kwace hannunta tayi ta nufi bayi ta shiga wanka ta fito tasa kayanta ta kuma yin kwanciyarta iya mgn Hasina tayi mata taƙi sauraronta dole sai rabuwa tayi da ita har saida ta sauko da kanta sannan sukaci gaba da hirarsu. Washegari taji sauƙi sosai Mama tayi musu abinci suka ɗauka suka fita tare suka tafi tana zuwa Hasina ta sauke musu abincin kowacce a gurinta sun fara ciniki kusan Hasina ce take siyar da abincin kasancewar Hanisa har yanzun batada kuzari ji sukayi an tsaya akansu suka ɗago a tare Hasina tace “Lahhh Bala dama kananan" idanunsa akan Hanisa yace “Jiya na shigo gari nazo na tarar da wani case ashe haka abu ya faru?" Kallon juna sukayi da sauri daidai lkcn da Abdul-Ahad ke isowa gurin idanunsa nakan Aneey Hasina tace “Meye ya faru?" Cikin faɗuwar gaba tayi tambayar. Bala ya shafa sumarsa yace “Au dama baki sani ba ai Lawwali ne sukayi meeting da Me Abincin yan gayu har Sun gana shine kawai wani yazo a daren yasa aka kamashi har yau baasan inda yake ba" Da sauri Hanisa takai dubanta ga Abdu shima itan yake kallo ya zuba mata ƙananun idanunsa kamar wanda yake nazarta wani abu, miƙewa tayi da sauri tabar gurin tana harhaɗa hanya Abdul-Ahad yabita da sauri yana mata mgn taƙi tsayawa itama Hasina biyosu tayi tana kiranta fir taƙi tsayawa saida ta taka da gudu sannan ta samu ta riƙota Ya ƙaraso da sauri ya riƙeta ta faɗa jikinsa ya haɗeta ya rungume yaja wata ajiyar zuciya me ƙarfi ya dubi Hasina yace “Am kinga Hasina jeki kiji da kayan abincin bari nabar da ita gurin nan" bai jira cewar Hasina ba yajata yasata a motarsa ya shiga yaja yabar gurin har zuwa lkcn kuka takeyi kanta kife cikin cinyarta kanta na wata sarawa me ƙarfi. Batasan ya tsaya ba saida taji ya ɗora hannunsa akanta ta ɗago idanunta da suka ƙanƙance saboda kukan daya zame mata ɗabi'a a kwana biyun nan, murmushi ya sakar mata yace “taso muje ki huta idan Hasina ta gama zata iso nan sauku tafi tare" Binsa tayi da kallo zuciyarta nayi mata rawa akan shigarta gdan, ya fahimci inda ta dosa yayi murmushi yace “ba abinda kike tunani ne yasa na kawoki nan ba wlh banji a raina zan iya wannan rayuwar dake ba Aneey ki yarda dani da zuciya ɗaya nakeson taimakonki da jin tausayinki" .......... Kawar dakai tayi yayi murmushi ya fita a motar ya riƙo hannunta ta fito yajata har babban parlourn nasa yana riƙe da hannunta ya buɗe suka shiga da kansa ya zaunar da ita saman ɗaya cikin manyan saitin kujerun dake parlourn ya tsugunna a ƙasanta ya ɗora hannunsa saman cinyarta ya zuba mata ido. Gabaɗaya a tsorace take ya fahimci hakan yayi murmushin da harda saida dimple ɗinsa ya loma yace “kinada tsoro Aneey meye kike tunanin zanyi miki meye kike tsoron da zai hanaki sakewa kiyi rayuwarki daidai da kowa?" Zuba masa Manyan lumsassun idanunta tayi da suke kashe mawa lafiyayyan namiji lakkar jiki zuciyarsa ta buga da ƙarfi yace “Ya Salam Aneey don Allah ki daina kallona haka" lumshe idonta tayi daidai lkcn da ya zauna a gefenta yace “Kinajina Aneey bari na ɗauko miki tsarabarki koda yake zo muje ki karɓa" sake sauke Engine na idanunta tayi a kansa ta buɗe ɗan ƙaramin bakinta tace “kuma dole sai naje zan karɓo?" Sumarsa ya shafa yace “Aa ba dole bane saidai kawai zanji daɗi idan kika saki jiki dani" miƙewa tayi tace “ok idan da rabona a ciki ka kawomin gdan babana idan babu kuwa to tabbas babun" Juyawa tayi ta fice daga parlourn ya bita yana ƙwala mata kira amma fir taƙi juyowa saima kara saurin da tayi duk da cewa har yanzu ƙasanta nayi mata ciwo, tana tafe ne cike da mamakin lamarin rayuwa ƙasan zuciyarta kuma na sanar da ita kamar batayima Abdul-Ahad adalci ba da ta munana masa zato wata kuma na ce mata to idan kuma kika kyautata masa shi ya munana miki fah?" Saurin kawar da tunanin tayi ta tsare ɗan sahu ta shiga ya ƙara sa da ida gda Mama tana tsakar gidan tana suyar dankali suna hira da wata maƙociyarsu Ramma Hanisa tayi sallama ta shiga Suka amsa Ramma ta zubawa tafiyarta idanu tayi musu sannu da gda ta shige ɗaki Ramma ta dubi Mama Indo tace “Indo kinasa ido akan yarannan kuwa nifa naga kamar itama Hanisa ta ɗau hannu" taɓe baki Mama Indo tayi tace “Nima jiya na fahimci kamar takunta ya sauya so amma ban zafafa da bincike ba tunda ai daga na gaba akan gane zurfin ruwa bakinsu ƙulle yake da ƴar uwarta bakyajin cikinsu kuma kinsan duk hanun da Hasina ta ɗauka tsaf zata ɗora Hanisa" Jinjina kai Ramma tayi tace “Ke tallan ne ma fah bayaci dole saida fakewar Ni kwanakin baya da Abu ta ɗebomin jamgwam harda ciki aikuwa na tattarasu nace musu ban hanasu matse² da tsotse² ba amma banason a rinƙa zarcewa har anayo ciki to har yanzu dai ba'a ƙara kawomin kukan ciki ba" fitowar Hanisa a ɗaki ne yasasu yin shiru ta ɗebi ruwa a bokati ta shiga bayi Ramma tace “kinga Indo kada ki yarda da Gidadancin yarinyar nan wlh ba ƙaramin kuɗi zaki samu a itaba muddin kika sami kanta irinta alhazan birni ke yayi dubi fah yanda ta tara kayan ruwa ga ɗuwaiwaka ga nonuwa sai kace wacce ake mata feshin takin maza nifa inda ƴata ce wannan tsumin sha'awa zan nemo mata da Fahamin farin jini ta yanda har gwamnan garinmu sai yazo lasa zuma" dariya sukayi harda tafawa daidai lkcn wani almajiri ya shigo yace “Wai Hasina tazo inji wani a waje" Mama Indo ce tace da Almajirin “kace Hasina batanan sai Hanisa" bai jima da fita ba yaron ya dawo da iyayen ledoji cike da kaya yace “Yace Hanisanma tazo" saurin wawurar ledojin Mama Indo tayi tana cewa “kace tana zuwa, Hanisa! ke Hanisa ke!! Kizo kije harkar arziƙi ta balle maza je ki gano mana waye" ɗabi'ar Hanisa bata musu to ita mgnr ma aiki take zame mata hakan yasa ta zari hijjab ɗin ta ta zura ta sauke zanin ƙirjinta ƙasa ya rage samanta daga ita sai bra............ •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _*AUREN SHA'AWA* Na kuɗine ,Zazzafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYARKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *PAGE FIVE* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ Masu bina suna faɗa min sunason littafi ɗaya cikin taurari Uku Amma basason a sasu a group na kowa da kowa, to kusani kunada damar shiga group na littafin da ta hannun marubuciyarsa kamar Ni *OUM HAIRAN* zaku tuntuɓeni ta whattsAp number *09013718241* domin Samun damar karanta *WATA KARUWA* cikin kwanciyar hankali. Wani dukan lugude zuciyar Anisa tayi ta dubi Yayar ta da sauri tana shirin mgn Mama ta kuma doka mata kira ta zari mayafinta ta fito tana haɗe hanya tace “Zamuyi mgn idan na dawo Yaya" a ƙofar gda ta ishe Alh Mu'azzam ya harɗe hannu bisa ƙirji yanata kallon hanya idanunsa ya faɗa cikin nata ta kawar da nata ta isa gareshi ya buɗe mata motar ta shiga ya rufe shima ya shiga ya rufe tare da ƙarawa motar raɓa ya karkato da hankalinsa kanta yayi murmushi yace “Babe na kina wahalar da zuciyata kina jana a ƙasa son ranki" tsuke fuska tayi tayi masa banza. Ganin yanayin data bashi yasashi yima motar key ya tasheta suka bar gurin suka hau titi yanata janta da hira taƙi kulashi har sukace Berrut road yayi parking yace “kiyi hƙr yanzun zan dawo" fita yayi ya shiga cikin kasuwar bai ɓata lkc sosai ba ya fito ɗauke da leda a hannunsa ya shiga suka tafi wani Boutique ya kaita suka fita tanata cin magani ya rinƙa jidar mata kaya dangin takalma mayafai da dogayen riguna kallonsa kawai takeyi ba furuci bayan ya gama ya biya kuɗin suka kuma tafiya ya kaisu gurin ciye² wani ƙawataccen guri suka zauna yayi musu order na Abubuwa da yawa itadai kasa cin komai tayi gabaɗaya a ɗarare take sai haɗa mata take away yayi suka tafi suka tsaya a Tarauni wani gurin saida yankakkun kaji ya shiga ya jido ya fito suka kuma ɗaukar hanyar hotoro yayi parking a ƙofar gdan takai hannu zata buɗe ƙofar yayi saurin danna mata. Lock ta juyo ts dubeshi yayi mata yaudararren murmushinsa ya cire hularsa ya ɗora saman dashboard ya shafa sumarsa da tasha gyara irin na ƙananun alhazai da Naira ta zauna musu da ƙuruciya suke abinda sukeso idanunsa ya zuba a kanta itama shi take kallo sun ɗauki lkc a haka yanajin yanda ƙwayar idanunta me kashe jiki take yake yawo a cikin nasa tana saukar masa da wata kasala. Janye idanunta tayi daga nasa tace “Fita kace kanason muyi nayima Mama biyayya munje mun dawo so bayan ita kuma saime?" Kwantar da kansa yayi a jikin kujera yaja numfashi ya haɗe hannayensa guri ɗaya yace “Inason samun lkcnki dama muyi wata mgn" dagowa tayi ta sake zuba masa idanunta me kama dana ƴan maye ya lumshe nasa saboda bazai iya jure kallon ƙwayar idanunta wani yanayi me hauhawa take haifar masa “Cikin Sexy voice ɗin ta tace “Uhmm inajinka" wata ajiyar zuciya ce ta ƙwace masa me ƙarfi ya ɗago yace “Meye yasa kika zaɓi ki rinƙa jana a ƙasa akan abinda ba kyauta zakiyimin ba Anisah bani zakiyi fah nima na baki inada tabbacin idan kika ɗanɗanani bazaki ƙara jin daɗin mu'amala da kowanne namiji ba saini Please ki duba ki gani akwai alkhairi cikin haɗuwata dake wlh har mota zan siya miki na siya muku sabon gida me kyau na zamani sannan na ɗauke ki mu zagaya duniya kiji daɗi ki zama babbar yarinya kifi ƙarfin komai a rayuwa" Lumshe idanunta tayi tana murmushi tace “Gsky ne kayi tanadi me kyau me yawa inayi maka fatan samun wacce zata moresu amma ba Anisah Jamilu ba...." Gabanta ne ya yanke ya faɗi saboda sabon baƙon yanayin dataji hannunsa kawai taji a bayanta ya tallafi ƙugunta takai hannunta domin cire masa nasa ya matso jikinta yana sauke numfashi me ɗumi. Yasa bakinsa daidai kunnenta yace “Anisah Please ki bani dama na jiyar dake daɗi zaki...." Bai ƙara sa ba suka fara kokowa tanason ƙwacewa daga cafkar da yakai mata batakai da ƙwacewa ba ya cafki kunnenta da bakinsa yana hura mata iskar hancinsa data mugun saukar mata da kasala yanayin data shiga ne yasata tureshi da sauri tasa masa kuka ganin yanda yake neman cin nasara akanta tace “Don Allah kada kayi raping ɗina a karo na biyu wlh banason wannan abinda kuka haɗu kukeson sai kun jefani cikinsa....." Lumshe idanunsa yayi yace “Ki gane Anisah an halicci zuciyata da sha'awarki tun ranar dana fara ganinki na ɓata lkc ina kallon waɗannan kayan daɗin na ƙirjinki nifa Aneey basai kin bani can naci ba ki bani dama na sarrafa wannan abinda nake sonsa fiye da komai a jikinki...." Yana mgnr yana kokowar zare mata mayafi ta ƙanƙame ƙirjinta daidai lkcn daya fincike mata mayafin ta haɗe ƙirjinta da gwiwarta dogon gashinta ya zubo ya rufenta fuska tace “Nashiga uku Mu'azzam kayiwa Allah ka ƙyaleni..." Murmushi yayi ganin yanda ta firgita dashi ya lashi lips ɗinsa yau yayi alƙawarin saiya fara nuna mata ƙwarewarsa....... Ƙwankwasa glass na motar da akayi shine yasashi saurin jenye hannunsa daya ɗora saman ƙirjinta taja ajiyar zuciya lkcn da taga wanda yake tsaye jikin motar ta dubi Alh Mu'azzam shima ita yake kallo tace “ka buɗeni" wata ƙwafa yayi ya cilla mata mayafinta ya buɗe motar ta fice da sauri kallo ɗaya Abdu yayi mata yaji wani mugun tuƙuƙi ya taso masa ta giftashi zata wucce a hargitse hakan ya tabbatar masa da abinda yake zargi ya finciko hannunta yace “tsaya mana Aneey meye ya firgitaki haka" sai yanzun ta fara dawowa hayyacinta ta sauke numfashi tace “Babu komai Abdu yaushe ka dawo?....." Kafeta yayi da idanunsa da suke sanyata shiga hayyacinta yace “Ina tambayarki kina tambayata meyesa kike son amsamin tambaya da tambaya?" Ƙasa tayi da idanunta tace “ka yarda dani Abdu babu komai...." Hannunsa yasa ya ɗago fuskarta ya zuba idanunsa akan fuskarta ta lumshe idanu hawaye suka kubce mata yasa hannunsa ɗaya ya share mata hawayen yace “ni dama nasan da matsala ai banza batayin kanta Aneesah kawai kinason ɓoyemin abinda ke faruwa ne kin manta cewa kinyi alƙawarin bazakina ɓoyemin komanki ba" hannunta ta ɗora saman nasa tace “Da gaske Abdul-Ahad babu komi kawai dai bana ƙaunar mutumin nan ne...." Zubawa Alh Mu'azzam idanu sukayi ya iso gabansu yana murmushi ya miƙawa Abdul-Ahad hannu shima ya miƙa masa sukayi musabaha ta jiya zata tafi Ahad ya riƙota Alh Mu'azzam yaja fasali ya juya yabar gurin ya nufi cikin gdan. Hirarsu sukaci gaba dayi yaja hannunta suka nufi motarsa yace “Zan kimin rakiya wani guri" murmushi tayi tace “ka girmi hakan mijin Yaya" ɗaure fuska yayi ta kalleshi lkcn da suka shiga motar ta kawar dakai ta lura dashi Indai tayi masa mgn akan Hasina saiya canza fuska kwanakin nan. Tafiya sukeyi tafiyar kurame ita ne ta gaji da shirun tace “Baka bani lbrn mutanen Bidda ba ina fatan Mom tana lfy" ajiyar zuciya yayi yace “wani ɓangaren ƙlau Aneey Mom ta takura sai nayi aure" yanda ya marairace yana mgnr kalar tausayi yabata dariya tayi dariyarta me tsayi datake mugun ɗaukar hankalin Abdu. Saida tayi me isarta sannan tace to My Besties kayi mana ai aure sunnah ce kuma yinsan yanada amfani yana tsare gangar jiki da zuciya daga faɗa wa kaba'ira wayyoh daɗi Bestie zanji daɗi idan kayi aure wlh" ganin bai bawa mgnrta muhimmanci ba yasata cewa “Lallai ma kai ɗinnan ina mgn ka wani basar dani ko? hmmm" kallonta yayi ya kautar dakai yace “To wa zan aura?" Tambayar ta bata dariya tace “Kaima dai da abin dariya kake ina kuma ka ajiye Yaya Hasinan?" Daga wannan yaja yayi shiru bai kuma cewa komai ba itama shirun tayi suka shiga wani babban gda ƙawatacce me zubin gdan sarauta girman gdan kawai ta tsaya tana kallo tsoro da fargaba suka dirar mata tayi saurin kai dubanta gareshi har yayi parking ya buɗe motar ya fita ya buɗe mata itama ta fito ya riƙo hannunta yana ƙoƙarin sakin fuskarsa yace “Mu shiga ku gaisa da parents ɗina duk da iyakar junior secondary ta tsaya da karatu wasu kalmomin basa bata wuya wajen fahimta tace “Parents ɗin ka kuma Abdu dama anan suke?" Lumshe idanunsa yayi ya sake damƙe hannunsa cikin nata yace “Aa sundai zone saboda ke Aneesah da Mom ɗina da King wato Dad ɗina duk suna gdannan sunzo ne don nabasu lbrnki sunason ganinki domin nemamin Izinin zama dake zanyi miki bayanin komai Bayan mun fito" Bai damu da kallon da takeyi masa me kama dana tuhuma ba yayi gaba ta tsaya sake da baki tsaiwa ta rashin madafa tabi bayansa da kallo yayi nisa sosai ya waiwayo ganinta tsaye inda ya barta yasashi juyowa ya kamo hannunta yace “Muje Dad bayason jira" batayi masa gardama ba tabisa suka shiga cikin gdan abin daya ɗaure mata kai ganin mutane birjik a da'irar sunata kaikawo mamakinta yanata ƙaruwa suna ƙara kutsawa ciki har suka isa wata babbar ƙofa masu gadinta suka buɗe tare da rusunawa suna gaishesu yana ɗaga musu hannu. Babban parlour suka shiga ta zubawa parlourn idanu zubinsa zubin fada taja ajiyar zuciya lamarin Abdu ɗaure mata kai yakeyi tare da bata tsoro tunaninta ya tsaya akan dalilinsa na ɗaukota ya kawota gdansu to meye zatayi masa a gdansu" nutsuwa ta samu lkcn data tuna yanda yake bata lbrn girman abota a al'adarsu bayan sun ƙetare wannan babban falon ya kuma buɗe ƙofa suka shiga shima babba ne bambamcinsa da wancan shi babu kujeru sai wasu manyan tuma tumai da manyan dogayen flowers na roba da hoton wani ƙaton ɗawisu me kyawun gani da burge idanu da manyan hotunan wasu dattijai a kowacce kusurwa sanye suke da kayan alfarma irin na saraki, wanda yafi ɗaukar hankalinta wani dattijon farin mutum sanye da manyan kaya na saraki fuskarsa babu rawani sai hular alƙyabbar daya ɗora saman hular darar dake kansa fari tas shima kamar jinin larabawa kallo ɗaya tayi masa ta gano haƙiƙanin kamarsa da Abdu tana shirin magantuwa wata matashiyar Budurwa ta zubo a guje ta rungumeta tana dariya tana magana da wani yare da bata fahimtar komai. Abdul-Ahad ne ya karɓi mgnr da cewa “Merry Aneey batajin yarenmu kiyi mata mgn da Hausa" murmushi Merry tayi tace “Sister inayi miki welcome da shigowa cikin Family ɗin mu King da Mom sunacan sunata jiran zuwanki" kanta ne yayi nauyi sannan ya sara zuciyarta na bijiro mata to wanne girma ke gareta da suke jiranta? Bata samu amsa ba Maryam taja hannunta suka nufi wani falon inda aka ƙurewa ƙawa gudu suka shiga yana biye dasu a baya mamaki ya cikata ganin mutane fal parlourn bata gama dawowa daga wata duniyar ba suka jefata a wata ganin kowa ya miƙe tsaye banda mutum biyu dake zaune saman wasu kujerun Alfarma. Tsayawa tayi tanabin kowa da kallo Abdu ya riƙo hannunta suka durƙushe tare bisa gwiwarsu ya sunkuyar da kansa ƙasa yayi mgn da yarensu da bata ganewa nan take gurin ya ɗauki shewa da iface² bayan komi ya lafa ne King yayi gyaran murya yace “Prince Tabbas naji daɗin ganin zaɓinka amma bazamu yanke hukunci ba dole sai dodo yaganta......" Dagowa tayi da sauri idanunta ya faɗa cikin na wani mutum da yake dauke da wata ƙwarya a hannunsa idanun mutumin sunyi bala'in bata tsoro ta yunƙura zata miƙe Abdu ya riƙe hannunta mutumin yayi gyaran murya yace “dodo ya yanke zakuyi zaman shekara ɗaya zaku haifi yaro ɗaya sannan kuyi aure wannan shine abinda dodo ya yanke kuma bisa sharaɗin bazata kuma fita daga gdannan ba harsai lkcn biki" Wata zabura tayi ta miƙe tace “Me hakan yake nufi zaman shekara ɗaya ɗa ɗaya kafin aure wanne irin shiri ne wannan kuma dani Abdu Ni Ko Yaya Hasina?" Murmushi King yayi yace “Kiyi hƙr Princeses wannan shine tsarin Al'adarmu kuma duk wata mata da kika gani Indai a cikin masarauta take sai tayi wannan zaman ga mijinki nan munsashi yayi miki bayanin komai"........ •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• Masu bina suna faɗa min sunason littafi ɗaya cikin taurari Uku Amma basason a sasu a group na kowa da kowa, to kusani kunada damar samun duk littafin da kukeso shi kaɗai ta hannun marubuciyarsa kamar Ni *OUM HAIRAN* zaku tuntuɓeni ta whattsAp number *09013718241* domin Samun damar karanta *WATA KARUWA* cikin kwanciyar hankali. Domin karanta *AUREN SHA'AWAA* zaku tuntuɓi *OUM APHNAN* ta whattsAp numberta kamar haka *+234 906 599 0265* Domin karanta *SIYASA TAH* shi kaɗai zaku tuntuɓi *MAMAN TEDDY* a *+234 808 120 2932* Amma hanyar biyan kuɗin duk ɗaya ce idan kuka duba ƙasan kowanne page munyi bayanin yanda zakuyi ku biya kada ku manta littafi ɗaya 300 ne. _*WATA KARUWAA!* Na kuɗine ,Zazzafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *PAGE SIX* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ *Culture's* Wani mugun kallo ta rinƙa bin kowa dake gurin dashi kallo irin na tuhuma Abdu ya miƙe yakai hannu zai riƙo hannunta ta janye tace “Me yasa Abdul-Ahad meyesa zakayimin haka Ni bantaɓa kallonka da wani matsayi na bayan na aboki ya kakeson ka shiga tsakanin fahimtata da ƴar'uwata kayi mana karo meye yasa kana soyayya da ƴar'uwata kun yarda da juna kuna rayuwa irinta mata da miji sannan rana a tsakar ka zaka ɗaukoni ka kawoni ga Parents naka ka gabatar dani matsayin matar da zaka aura Abdu yanzu irin naka adalcin kenan irin naka ƙaunar kenan wayyoh Allah na Abdu ka cutar dani bantaɓa tunanin haka daga gareka ba......." Miƙewa tayi ta Isa gabansa ta riƙe hannunsa tace “Don Allah meyesa kayimin haka Abdul-Ahad meyesa meyesa!!" Janta yayi zai haɗata da jikinsa cikin matsanancin tashin hankali domin kukan nata dukan zuciyarsa yakeyi da gaske ko kaɗan baison damuwar Matar tasa to amma shima ya zaiyi lkcn aurensa yayi sauƙinsa kwanciyar hankalinsa shine ya kawo wacce yakeson aure idan ba hakaba calture nasu zata bawa dodo damar zaɓa masa mata domin sunyi imani cewa duk saurayin daya haura 35 kuma bayi aure ba to kurwarsa zata fitinesa zai zamana baya iya control na zuciyarsa. Sannan zai zamana cikin firgici kullum Mayun dake cikin Sociaty nasu zasu addabi kurwarsa ita kuma zata addabesa wannan yasa duk wani ɗan gata kafin ya cika wannan shekarun iyayensa sukeyi masa aure to bare kuma Abdul-Ahad daya kasance ɗan gatan iyaye autan maza a gdan King Abdulra'uf ko kusa iyayensa basuson damuwarsa kuma ko kusa basa taɓa fatali da buƙatarsa wannan tasa ya ssngarta cikin ƴan uwansa ya zama bashida me yi masa faɗa koda wani laifi yayi babban yayansu da suke kira Little Father Abdulmunaf da ya fara yi masa faɗa King da Mom zasuce ya ƙyaleshi ƙuruciya ce. Ji yayi tana kiciniyar ƙwacewa ya sassauta mata riƙon da yayi mata yace “Banso lamarin yazo miki a haka ba Aneesah na kasa faɗa miki abinda ke zuciyata na kasa kuma hƙr dake wlh tunda nake bantaɓa son wata mace har naji inason zama da ita matsayin mata ba saike Aneey kada ki duba komai komai ya faru ne bisa rashin sanin abinda ƙaddara zata wanzar nikam inasonki kuma koda baki sona zan rayu dake...." Hannu ta ɗaga zata ɗauke shi da mari baisan kuma meye ta tunaba yaga ta sauke hannunta tayi hanyar fita a parlourn da gudu ya bita yana ƙwala mata kira tanajinsa taƙi tsayawa hatta King saida ya taso daƙyar wasu mutane suka riƙe ta ta kuwa rushe da kuka tana yunƙurin ƙwacewa tana cewa “don Allah kada ku hanani fita mayaudari ne ƴar uwata ya yaudara kullum burinta ta kasance tare dashi kullum mgnr Hasina idan sunyi aure zasuyi kaza ku barni bazan iya rayuwa dashi ba kubarni na fice cikin rayuwarsu nikam wannan cin amanar ƙaunar ba za'ayi dani ba....." Cak taji an ɗagata anyi wani sashi da ita kiciniyar ƙwacewa takeyi saidai ta kasa hakanan taji an daki wata ƙofa ya shiga ciki ya mayar ya kulle tanaji ya dannawa ƙofar lock sannan ya direta a tsakiyar falon ya tsaya jikin ƙofar yana mayar da numfashi miƙewa tayi ta nufoshi ta tsugunna a gabansa ta riƙe ƙafafunsa bakinta yanason furuci amma ta kasa sai kawai ta sake rushewa da kuka tana furta Innanillahi wa Innah Ilaihirraji'un Ni Aneesah zaman Zina zanyi har na shekara guda dakai kuma Abdu nidai bazan iyaba ban taɓa yi maka kallon hakan ba bazan iya mu'amala dakai ba Yaya tanacan tana jiran na koma gda na bata mafita domin ku daidaita tsakaninku nikam Abdu ka ceceni ka barni wlh ka cika matsamin inajin kamar zan iya kashe kaina akan wannan abinda kakeso dani......" Numfashinta ne ya fara neman ɗaukewa ta buɗe idanunta jin bakinsa saman fuskarta yasa harshensa yana tsotse hawayenta dake kwarara babu ƙaƙƙautawa da sauri ya shammaceta ya ɗagata cak tana tureshi tana komai ya haura step na benen ya buɗe dakin baccinsa ya mayar ya rufe ya sauketa ta miƙe da sauri tana bin ɗakin da kallo yayi mugun kyau an narka naira a ɗakin kamar babu gobe ji tayi ya sanya tausasan hannayensa ya rungumeta ta baya ya ɗora kansa saman nata da tuni ɗankwalinta ya jima da faɗuwa ya lumshe idanunsa yana sauke ajiyar zuciya yana jan hannunsa a dabarance yanayin sama dashi zuwa matsayar ƙirjinta tayi saurin janyewa ya sake dawo da ita ya mannata da jikinsa ya matseta a ƙirjinsa manyan boobs ɗin ta da suke masifar fuzgarsa suna gugar faffaɗan ƙirjinsa cikin wata kasalalliyar murya yace. “Wow! Aneey" tun tana ƙoƙarin ƙwacewa ma harta hƙr taci gaba da rera kukanta faɗi take Yaya wlh banason mijinki bani na kawo kaina garesa ba Yaya ya zanyi ki yarda dani wayyoh Yaya kizo ki taimakeni kada ya cutar dani...." Rufe mata baki yayi da nasa tsayin lkc bakinsa na cikin nata yanayin ɗumin jikinta yana jirkita masa yanayi gabaɗaya ya susuce abinka da abinda aka daɗe ana buri. Nauyin da jikinsa yayi masa da kuma kasalar data dirar masa ne yabata damar janyewa ta koma gefe ta zauna ta kifa kanta a cinyarta taci gaba da rera kukanta a fili tace “Nikam masifar dake cikin rayuwata tafi daɗinta yawa Abdul-Ahad ka taimakeni ka mayar dani gdanmu" tsugunnawa yayi a gabanta yace “zan mayar dake Aneey amma sai naga kin saki jiki dani kinga jibi su King zasu tafi idan sun tafi sai na kaiki muyima Mama bayanin komai don itama hankalinta ya kwanta yanzu dai idan kin kwantar da hankalinki zan kira Hasina na sanar da ita karsu ɗaga hankalinsu muna tare dake...." Ɗagowa tayi da sauri ta girgiza masa kai tace “kada ka faɗa mata ina tare dakai ni bana wani tare dakai" murmushi yayi yace “Ok to mu bari sai jibin" kuka ta kuma rushewa dashi ta zame ta kwanta a ƙasan tiles ɗin tana cewa “Har jibi Abdu yanzu sai jibi nikam bazan iya kwana a wani guri ba nidai ka kaini gdanmu wlh banason wannan alaƙar da kakeson ƙulla mana da nasan abinda ke zuciyarka kenan da bazan yarda na biyoka ba" Miƙewa yayi ya koma bakin gadon ya zauna ya dafe kansa da hannayensa baisan ta iso garesa ba saida yaji ta ɗora kanta a cinyarsa cikin kuka tace “Na roƙeka kada ka taɓa mana zumunci Abdu inason yar'uwata da farin cikinta fiye da yanda kake tunaninta bana fatan na zama sila ta shigarta damuwa Abdu don amincin dake tsakanina dakai kayimin wannan alfarmar ka karɓi yar'uwata ka ƙyaleni tafini dacewa dakai" Tunda ta fara mgnr bai ɗauke idanunsa daga kanta ba har ta gama baice komai ba saida yaga tana ƙoƙarin miƙewa ya janyota suka zube a gadon ta fado saman ƙirjinsa yasa hannunsa biyu ya haɗe ta da jikinsa suka saki ajiyar zuciya a tare ta rasa meye yasa duk mazan da suke ƙoƙarin haɗa jikinsu da nata batajin komai akansu amma ko ya ta raɓi jikin Abdu sai taji wutar kanta ta ruru. Shima abinda taji yakeji harma yafita karɓar yanayi a hankali yaji tanata sauke ajiyar zuciya jikinta yaji ya saki ya mirginar da ita ya haura samanta ya zare mata mayafin jikinta yakai hannu zai zuge zip ɗin rigarta ta gaba tayi saurin riƙe hannunsa. Buɗe idanunta tayi akansa shima idanunsa cikin nata ya lumshe tare da kwantar da kansa a ƙirjinta yaja numfashi ya dire ya sake buɗe idanunsa A kanta ya ɗora lips ɗinsa saman kuncinta yana tsotsa ta lumshe idanu tare da ɗora hannunta a kansa ta buɗe bakinta zatayi masa mgn yayi saurin haɗe bakinsa da nata suka saki ajiyar zuciya tare tanajin wani yanayi da bata taɓa kasancewa a cikinsa ba a hankali ta tallafo kansa ya lumshe idanunsa ya ɗora hannunsa a kafaɗarta ya janye bakinsa daga nata yayi ƙasa da kansa yasa bakinsa ya kama zip na rigarta yajashi tayi saurin ƙanƙame jikinta cike da matsanancin tsoro ta buɗe baki zatayi mgn ya ɗago cikin wata Murya data sanya ilahirin jikinta ɗaukar charge yace “Please banason a'a Aneesah nafi kowa sanin darajarki zanbiki a hankali idan ma kince bakiso zan barki nidai ki barni na samu relief" Hawaye ne ya tsiyayo mata tace “Wlh banaso tsoro nakeji Abdul-Ahad ka barni...." Bata ƙarasa ba taji ya ɓalle mata bra yaja numfashi me ƙarfi yayi saurin ɗora hannunsa bisa manyan nonuwanta ya riƙe nipples ɗinta da yatsunsa yana matsawa yana wani lumshe ido yanajin wata muguwar sha'awa na bijiro masa. Kamar wacce aka tsikara ta watsar dashi ta miƙe lkcn daya ɗora bakinsa saman manyan nonuwanta jikinta na ɓari tace “banaso wlh zafi ciwo...." Komawa yayi ya kwanta idanunsa a lumshe yarinyar tana bashi ciwon kai. Ganin ta tsaya ta zuba masa idanu ne yasashi miƙa mata hannu yace “An.... Aneey kizo bazan wahalar dake ba zanbiki a hankali ki bani nononki nasha Please inasonsu da gaske nake sonsu inason kallonsu....." Maƙale kafaɗa tayi ya miƙe ya zare rigarsa ya nufota ta janye da sauri yayi saurin cafkota jikinsa na ɓari yace “Kada ki cutar da mijinki Aneey inada matsala da feeling bana iya control kaina idan tazo kibarni na samu nutsuwa a inda ya dace"............ •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *PAGE SEVEN* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ Yana mgnr yana wawurar bakinta ta riƙe kafaɗarsa cikin firgici na ganin yanda jikinsa yake ɓari ta zame tayi ƙasa tace “Na shiga uku ban lallace ba Ni Aneesah Abdu wlh tsoro nakeji ranar da Lawwali ya....." Rufe mata baki yayi cikin murya me rauni da rawa yace “stop Please Aneey karki ƙara tunamin da wannan ƙazamin yaron banason ko tunaninsa ki ƙarayi ki bani nono nace Please ki bani nasha Aneey....." Turata yayi saman gadon yabita da sauri ya danne ya cafki nononta da lips ɗinsa ta saki wata ƙaramar ƙara tare da sanya hannu ta fara turesa ya narke a jikinta yana tsotsar kyawawan nipples ɗinnata yana lumshe ido. A hankali zafin da takeji akan nonon taji ya fara raguwa tanajin wani daɗi yana maye gurbin zafin rintse idanunta. Tanajin salon nasa har ƙasan ruhinta yana ratsata yanda yake sha mata nonon da yanda yake lasar nipples ɗin ya rikita mata lissafi ta ƙanƙameshi hakan ya bashi damar ƙara narke mata yanajin matsananciyar ƙaunarta da sha'awar kasancewa da ita yana sake bijiro masa cikin yanayin da ba kowanne namiji keda baiwarsa ba yakai hannunsa ƙasan mararta taja ajiyar zuciya lkcn da taji hannunsa saman ask ɗinta yana shafawa da salo me cike da shauƙi da narkar da zuciya. Yatsansa ya tura a matse²nta ya ɗaga cinyarta da hannunsa ɗaya ya fara yi mata wasa da gabanta taja numfashi me ƙarfi ta ture bakinsa a nononta ta fara neman hanyar tashi ya sake dannata tare da tura yatsansa cikin lumtsumemen gurin da yaketa ambaliyar ruwan daɗi ya lumshe idonsa ya buɗe akanta itanma shi take kallo tanajin mugun zugi a gaban nata daya tura yatsansa yace cikin wata Sexy voice me rikita lafiyyayar mace “Oh God My Aneey dama haka kike da ruwa am karkice komai ki barni na tsotse miki ruwan gindinki....." Rufe masa baki tayi da hannunta hawaye ya tsiyayo mata duk da yanayin da takeji jikinta na amsa saƙon nasa amma ƙasan zuciyarta bata ƙaunar wannan ƙazamar rayuwar ta rasa meye ya juya zamani haka mutane basu jin kunyar aikata laifuka sun ma mayar dashi adonsu, zubawa fuskarta sihirtattun idanunsa yayi yanajin tausayinta ko kaɗan baya sha'awar yi mata dole ya fahimci itaɗin ta dabance ko kusa ba halinsu ɗaya da Hasina ba duk da itanma ya lura tanada saurin karɓar yanayi amma tanada juriyar daurewa ba kamar Hasina ba ita da zarar namiji ya matseta burinta kawai ya soka mata sucket amma ita wannan sai fama yake da ita taƙi bashi haɗin kai Janyewa yayi yayi ƙasa ya ɗora bakinsa saitin cibiyarta yana lasarta a nutse wani nishi ta saki yanayin da yake lasar ramin cibiyar tata yana shigarta ta kowacce ƙofa ta jikinta a hankali ya hilaceta yayi ƙasa ya ɗora bakinsa saman ask ɗinta ya lashi ruwan da yake tsiyaya me yauƙi da garɗi ya lumshe idonsa tare da cewa “Ahhh Aneey kin amince Inciki kiji ɗanɗano na...?" Saurin girgiza masa kai tayi ya cire bakinsa daya mayar ƙasanta yace “For What?" Buɗe fararen idanunta tayi akansa tanason yin magana ya rufe mata baki yace. Ok na gane shikenan na hƙr zanciki amma ba yanzu ba duk lkcn da kika shiryawa hakan ki faɗamin" wata ajiyar zuciya ta gdyr Allah ta saki a ranta tanajin ta samu damar da zata tserewa wannan mummunar Al'ada tasu me kama data kafuran farko a ranta tanajin to waima anya kuwa Abdul-Ahad musulmi ne su? Bata ida wannan lissafin ba ta fara hasaso sau nawa ita da kanta yace tabashi ruwa yayi sallah.... Kasa samun damar ida tunanin tayi lkcn da harshensa ya ratsa cikin gabanta ta haɗiye wani abu me nauyi tare da cewa “Hahhh ahhhh Abd... Abdu..... Ka cire zaka zautar dan...." Rufe mata baki yayi yaci gaba da lasar gabanta yana dan tura harshensa cikin tsukakkiyar hanyar da shi kansa saida ya tausaya mata ranar da zai nemi shigarta da wannan lafiyyayar dick ɗin nasa. Hannunsa ya zura cikin wandonsa yanashanta yana shafa sandar girmansa suna sakin wani nishi a tare tsayin lkc tayi release yakai uku a bakinsa kafin taji ya ƙanƙameta ya saki wani ihu me ƙarfi jikinsa yana rawa ya hauro samanta yayi mata rumfa taji wani abu me ƙarfi saitin gindinta can kuma taji wani danshi ta cikin wandonsa ya saki ajiyar zuciya ya shiga kissing nata ta ko ina yana faɗin “Ohhhh daɗina I luv u inasonki inasonki zamuji daɗinmu over" Buɗe idanunta tayi akansa shima ita yake kallo idanunsa masu kwarjini da izza ya zuba cikin nata tayi saurin ɗauke nata bata taɓa ƙarewa Abdu kallo ba bata taɓa kusantarsa kusanci irin wannan ba sai yau farinsa har wani yellow fatarsa takeyi hancinsa shine kawai dogo a fuskarsa idanunsa ƙananu ne irin na cikakkun maza masu haiba bakinsa ma ƙarami ne sosai lips ɗinsa jane kamar yasa jambaki haƙoransa jerarru farare tas ashe yanada wushirya siririya bata taɓa kulaba sai yau girarsa irin me cukus ɗinnan ce a saiti kamar an gyarata sai gashin idanunsa zara² yanada dimple a duk lkcn da yayi murmushi sai ya lotsa, ƙirjinsa faffaɗa sosai yanada faɗin jiki dirararren namiji shiba dogo ba kuma iya ƙwaƙwarka bazakace masa gajere ba. Zuciyarta na gama ƙissima mata Surarsa taji gabanta yabada wani ras ta miƙe. riƙo yayi yace “ina zaki?" Kallonsa tayi hawaye ya zubo mata tace “Kayana zansa na tafi gda" murmushi yayi ya miƙe yace “Muje nayi miki wanka" maƙale kafaɗa tayi yayi ƙasa da kansa yayi kissing goshinta yace ”Kinfa zo kenan" girgiza masa kai tayi zuciyarta na daɗa karyewa tayi ƙasa da kanta tace “Don Allah ka tausaya min ka barni na koma gdanmu idan baba ya juya yaga bananan ciwonsa zai iya tashi" baice komi ba ya nufi bathroom ya watso ruwa ya fito tana inda yabarta ya ɗaure fuska sosai yace “kije ki watsa ruwan kizo mu tafi" wani farin ciki taji ya cika mata zuciya ta shiga bayin duk da ba komai take ganewa ba haka tayi wankan ta fito ta zari rigarta tasa ta ɗaura ɗankwalin ta yafa mayafinta yana tsaye jikin mirrow yana ɗaura agogo fuskarsa a ɗaure tamau gabaɗaya sai jikinta yayi sanyi ta koma ta tsaya ta jingina da bango saida ya gama shirinsa tsaf sannan ya juyo ya kalleta ya nufi ƙofar yana cewa “Muje" babu musu tabi bayansa. Maimakon subi ta inda suka shigo sai taga ya buɗe wata ƙofar daban yabi dasu ta wata hanya basuyi doguwar tafiya ba sai gasu a harabar wajen da aka jere motocin yayima wacce yayi nufin hawa key ta fara kawo danger ya nufeta tana biye dashi har jikin motar ya buɗe suka shiga yaja suka fita. Har suka tsaya baiyi mata mgn ba takai hannu ta buɗe motar zata fita yace “Inada raunin zuciya akan mutumin da zaike yawan haɗani da Allah Aneesah ki shiga gda amma ki kula da kanki kisani kuma ki riƙe a ranki matsayinki ya bambamta da sauran ƴammata ke ki rinƙa jinki a matsayin matar aure kuma uwar ɗana Aneey nasan yanda nabarki nasan yanda zan dawo in tarar dake idan na tarar da saɓanin abinda na bari Allah ɗaya zaki fuskanci tashin hankali daga gareni" yanayin shiru yasa hannunsa a aljihunsa ya zaro raffers na daloli guda biyu ya bata sannan ya zaro yan dubu² guda biyu yace ki riƙe su a hannun ki zanbi su King Idan zasu tafi domin samawa kaina mafita bake ba nima nayi alƙawarin bazanyi zina dake ba Aneey ki jirani zan dawo" •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:44 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *PAGE EIGHT* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ Jikinta taji yayi mata mugun sanyi zuciyarta ta cika da tausayinsa gefe guda kuma da firgicin yanayin da zata ishe Baba a matsayinsa na wanda baya ƙaunar yaganta cikin damuwa. Ganin ta kasa fita a motar ne yasashi buɗe murfin ɓangaren da yake ya fito ya buɗe mata ya kamo hannunta ya haɗata da jikin motar ya matseta ya ɗago fuskarta ya ɗora bakinsa saman ƙaramin bakinta ya tallafo kanta ta zame a hankali ya sake riƙota ya haɗe bakinsu daidai lkcn da haske ya gauraye gurin sakamakon wutar lantarkin da aka kawo daidai lkcn kuma wata lumtsumemiyar mota me numfashi ta tsaya a gefen su Aneey ita ce me hayyaci Abdu tuni yayi nisa baisan meye yake faruwa ba saida yaji ta tureshi sannan yaja fasali ya sauke idanunsa kan Hasina dake tsaye a kusa dasu Tana musu wani kallo na asalin tuhuma. Babu alamun damuwa ya kama hannun Aneey yayi kissing nashi yace “Kiyimin tanadin abunda zai burgeni ki tareni dashi idan na dawo" yana faɗin haka ya shige mota yabarsu tsaye tana kallonsa Hasina tana kallonta cikin tsananin bugawar zuciya, saida ya ɓacewa ganinsu sannan Aneey ta juyo ga ƴar'uwartata data kafeta da ido ta buɗe baki zatayi mgn Hasina ta katseta da cewa “Tun wajen huɗu na yamma kuka dawo daga shopping da Alh Mu'azzam bayan ya saukeki ina kikaje a ina kika haɗu da Abdu har kuka fita dashi sannan ina kukaje dashi?" Saita tunaninta ta tafiyi don sanin abinda ya dace ta faɗa mata ta yarda da ita tace “A ƙofar gdannan na dawo na tarar dashi yace na rakashi unguwa so shine fa dare yayi mana haka sai yanzu muka dawo....." Ƙarya kikeyi Hanisa ki faɗa min gskyr inda kukaje da Abdu me kikayi masa ya baki waɗannan manyan kuɗaɗen sannan meye yasa ya ganni ya watsar dani kamar bai ganni ba?" Sosai kalaman na Hasina suke shigar Hanisa tsoro ya shigeta kardai ace ta fahimci wani abu ya shiga tsakaninta da Abdu.... Bata ida wannan lissafin ba taji Hasina ta riƙe hannunta tace “Wlh cikin kwanakin nan bansan laifina garesa ba Hanisa ya juyamin baya baya mu'amalantata ko wayata yanzun baya ɗagawa kinga yanzun daga yawona na dawo bayan fitarku maza biyu ne suka kwanta dani amma ban gamsu ba Abdu kawai nakeson naji a cikin jikina sannan......" Dukan da zuciyarta takeyi mata ne yasata saurin rufewa Hasina baki tace “Nasani Yaya Hasina babu abinda kikayiwa Abdu kawai yana cikin tension ne iyayensa sun matsa masa yayi aure shine duk ya shiga damuwa ɗanzun yake faɗa min yanzun ma cemin yakeyi zai tafi Minna saboda yasan abinda ya dace game da mafitarsa" Riƙe hannun Aneesah Hasina tayi tace “Amma shine ya kasa faɗa min yabarni a duhu Hanisa yaƙi sanar dani asalin abinda ke faruwa toni meye zai hana yazo muyi auren" cije leɓe Aneesah tayi ta kama hannun Hasina tace “kada ki sawa kanki damuwa nima na bashi wannan shawarar kuma nasan zai ɗauke ta nidai burina ki daina damun kanki Insha Allahu Abdul-Ahad nakine" murmushi Hasina tayi tace “har zuciyata tayi sanyi muje na baki lbrn irin cin da Alh Khamis yayimin yau" Duk da zuciyar Hanisa ba cikin nutsuwa take ba saida ta harari ƴar uwartata tace “ke wai meye yasa baki rabo da sakarci ne malam me Ahlari yace duk wanda yake aikata laifi yake ɓoye laifinsa ga jama'a to akwai yuwuwar wannan bawan zai shiryu, duk kuwa wanda yake fallasa laifukansa ga jama'a to wannan babu sa ran shiryuwa a gareshi Yaya don Allah ki rinƙa ɓoye laifukanki inasa miki rai da shiriya" Jinjina kai Hasina tayi tace “wannan hakane Rabin jiki muje kiga kayan da Alh Mu'azzam ya kawo miki" tama manta da sunje shopping da Alh Mu'azzam haka ta ƙaƙalo murmushi suka shiga Baba yana tsakar gidan yana zaune akan tabarma da Radio a gefensa yana saurare Hanisa tayi sallama Baba ya gyara zamansa sosai yace “Yawwa Aneesatu zonan" gabanta ya faɗi lkcn data matsa wayarta taga 10:40pm ta ƙarasa gabansa ta tsugunna ya kafeta da ido yace “Hanisatu Ina kikaje?" Ɗagowa tayi cikin zullumi da tashin hankali ta buɗe baki zatayi mgn yace “so biyu ina ganinki a motar maza yau ɗin nan da farko Mu'azzamu ɗan gidan Haji Liti yaron nan daya fitini kowa yazo ya ɗaukeki kun dawo kuma wani ya kuma ɗaukar ki yanzun ashe kema zaki zubar da nasihata dana ɓata tsayin lkc inayi muku Aneesatu ashe kema shaiɗan ɗin ya samu damar hudaki? To shikenan Aneesah kuje kuyi duk abinda kukeso idan baƙin cikinku dana uwarku ya kasheni kun huta Allah ya sani ina iyakar ƙoƙarina wajen ganin kun zama ƴaƴa na gari abin faharin iyaye amma abin ya faskara tashi kije Allah ya shirya min ku" Miƙewa tayi jikinta a mace ta nufi ɗakinsu Mama ta tarar da Yaya Hasina sunata brush da naman kaji ta nemi guri ta zauna Mama tace “Kya raɓe matso kema ayi dake ƴarnan ina kikaje ne?" Ƙasa tayi da kanta tana matsar hawaye kalaman Baba sunyi mugun kashe mata jiki tace “Wlh Yaya banaso nakeyin abinda yake ɓata ran Baba Kullum nasiharsa garemu mu zama na ƙwarai" tsaki sukaja a tare Hasina tace “Sai kiyi ai Ni ki bani kwancan wayar hannunki ga sabuwa kinyi" karɓar wace take miƙo matan tayi ta dubata sosai tayi murmushi tace “Ai wannan ɗin tafi dacewa dake" zaro ido tayi waje tace “ni shegiya wannan ai saiku manyan yara" Musu suka kama tsakaninsu mama nayi musu dariya Hanisa tace “kingane ko babe abinda yasa nace ki bani wannan kinga masoyi nane ya siyeta wannan kuma masoyinki ne zaifi kyau kowa ya riƙe ta masoyinsa" kafaɗa ta maƙale tace “Aa nikam banason wayon bar abinki" dole ganin bazata yarda ba Hasina ta kamata da kokawa suna dariya ta samu ta kwace wayar ta cire layin tasa a sabuwar wayar da Alh Mu'azzam ya siyo mata ta ajiye mata. Ficewa Mama tayi tana cewa “kun daifi kusa Ni na tafi na kwanta" saida safe sukayi mata suka sauke katifar da suka siya suka zauna ƙirga kuɗaɗensu Hasina tace “kinga gobe zamuje banki mu buɗe account sai mu wucce waffer a canzo waɗannan dalolin a adanasu zasuyi mana amfani musamman ma da kikace Abdu yace miki aure zaiyi Aneey inason Abdu bazan taɓa yarda na rasashi ba gobe idan mun gama da wuri zamuje gurin wani malami da muka taɓa zuwa da Mama zaiyimin aiki akan Abdu so nake yaji a duniya ya tsani kowacce mace Indai bani ba" Shiru Aneey tayi ƙirjinta na bugawa da ƙarfi tace “Malami kuma Yaya...." Rufe mata baki tayi tace “Karkicemin komai ke kin fiye bidi'a itafa rayuwa Aneey sai kana taɓukawa kanka wani abu" jinjina kai tayi batason su cika jayayya da ƴar uwarta ta shiyasa tayi shiru zuciyarta tayi ƙunci hakanan batasan dalili ba takejin Abdu a ranta yanata dawo mata kwanciya tayi kalamansa dana King sunata dawo mata tsoronta na nunkuwa a ranta takejin yanzu idan ya tabbata itace matar Abdu ya Hasina zataji saurin katse zuciyar dake raya mata haka tayi da cewa “Ina Bama zai yuwu ba" Dafata taji anyi taja numfashi tace “Yaya bakiyi bacci ba?" Murmushi tayi tace “banyi ba Aneesah kawai inata hasaso irin farin cikin da zan kasance a ciki idan na samu Abdu ne gashi kyakkyawa gashi da hatimin nasara gashi ɗan manya" lumshe ido tayi tace “Hakane Allah ya mallaka miki shi Yaya" amsawa tayi da Amin kowacce ta kumayin shiru. Wayarta taji tana ring ta zarota ta duba number Abdu ce taja ajiyar zuciya ta sanyata a silent ta gyara kwanciya tanason ɗaga wayar amma batason Hasina ta fahimci dawa take wayar wannan tasa taƙi ɗagawa test ta rubuta masa ta tura masa tace _“Mun riga mun kwanta Yaya Hasina kuma tananan"_ amsa ya dawo mata da ita da cewa _“Ina ruwana My Bestie kina nufin saboda Hasina bazanji muryarki ba?"_ Kashewa wayar tayi gabaɗaya ta koma ta kwanta bataji daɗin abinda tayi masa ba saidai hakan shine kawai mafitarta. Washegari da wuri Ƴammatan suka shirya suka fice daga gdan Sagir wani saurayin Hasina shine yazo ya ɗauke su suka shiga gari kamar yanda Hasina ta tsara haka yinin nasu ya kasance sakaje suka canzo kuɗaɗensu Sukasa a account ɗin nasu rabawa biyu sukayi ɗaya account ɗin Hasina ɗaya na Hanisa a ranar har BVN saida akayi musu kafin huɗu sun gama komai nan Hasina ta sallami Sagir ya tafi su ka hau Sahu suka nufi wani ƙauye da ake kira tanagar suna isa sukayi Sa'a malamin ya gama ganin baƙinsa suka shiga suka zauna bayan gaisuwa da ɗan wasa da dariya ya dubi Hanisa yace Hasinatu wannan ita ce ƴar'uwartaki?" Da dariyarta tace “eh Mal itace bakasanta ba fah ashe" dariya yayi yace “yo inafa kawai dai na gane ta ne da kamanninku saidai tafiki kyau fah Hasina kawai dai hasken kine yafi nata fitowa" murmushi sukayi Hasina tace “ai hasken ma tafini nidai dayake ina ɗan shafe²" shiru suka ɗan yi yace “yanzu meye ke tafe daku ko ta amince zatayi rayuwar ne?" Dariya Hasina tayi tace “Mal kenan kanason ayi rayuwa ita wannan ƙyaleta ina wani saurayi na dana taɓa kawo maka sunansa kayimin aiki akansa?" Jinjina kai yayi yace “Idan ban manta ba kamar sunansa Abdul-Ahad ko?" Cafewa tayi da cewa “yawwa Mal shi fah wato a kwanakin nan gaba ɗaya ya juyamin baya baya sanyani a komai nasa abubuwa da yawa da suka shafeshi saidai naji a gurin Hanisa gatanan dake itan aminiyarsa ce to yanzu wani lbr jiya da daddare take bani iyayensa sun matsa masa sai ya fitar da matar aure kuma ni yayimin alƙawarin aure so fahimtar da nayi kamar ba da gaske yakeson aurena ba Ni kuma aurensa nakeso da gaske" Murmushi Mal Wada yayi ya ɗauko ƙasar sa da yake bugu da ita yayi zanensa ya shafe ya sake yin wani ya kuma shafewa saida ya zana sau bakwai yana shafewa sannan ya ɗago duk ya haɗa zuffa ya zubawa Aneesah da kanta ke ƙasa tana chat ido tsayin lkc Hasina tace “Mal ka kafeta da ido bakace komai ba" jinjina kai yayi yace “Wato Hasina lamarin akwai ƙura a cikinsa tabbas a baya kinso samun guri a zuciyar Abdul-Ahad Amma fah yanzu a halin da ake ciki kwata² babuke a lissafinsa hasali ma ko zancenki baya ƙauna ke in taƙaice Miki ma matarsa ta gabata gareshi....." Wata zabura Hasina tayi tace “Innanillahi nashiga uku na lalace Mal kayima Allah kayi wani abu wlh da gaske nakeson Abdu bazan taɓa yarda ya kufcemin ba wlh Mal har kisa zan iyayi akan Abdu...." Ɗagowa Aneesah tayi da sauri idanunta cike da hawaye ta dubi malamin gabanta na faɗuwa tace “Yanzu kai bakada yanda zakayi Mal don cikar burin ƴar'uwata?" Sunkuyar da kansa yayi yace “Muna da damar yin addu'a ne da roƙon Allah kusanto da nesa tazo kusa amma bamuda ikon rusa ƙaddara bare canzata Hanisa wannan abun saidai kuje kuyi addu'a ku rungumeshi a yanda yazo kunyi sakaci yanzu haka an ɗaurawa Abdu Aure da....." Shiru Mal Wada yayi ba Hasina ba hatta Hanisa faɗin an ɗaurawa Abdu Aure saida yasa jinin jikinta daskarewa zuciyarta tayi wata muguwar bugawa data sanyata dafe ƙirjinta ta lumshe idonta tare da cije leɓenta ta latse kiran da yakeyi mata tun zuwansu gurin tama kashe wayarta gabaɗaya. Maimakon ya kasance Hasina za'a riƙo jiri ne ya ɗebi Hanisa saida Hasina tayi saurin riƙe ta tana kuka tace “kada ki faɗi ki nakasa kijamin ciwo biyu Aneey tabbas Abdu ya cuceni ya yaudareni ashe dama haka akeji wlh tallahi sai yasan ya yaudareni saina fitineshi na hanashi kwanciyar hankali da matarsa".............. •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:45 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *PAGE NINE* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ Mal Wada ne yace “Komai fah yana tafiya ne bisa bigiran ƙaddara kiyi hƙr kada kiyi abinda zai dameki zaki samu canjin daya fisa alkhairi"kallon Mal Wada tayi da sauri tace yanzu har akwai wanda yafimin Abdu alkhairi a duniyar nan? Ina mal babu wlh bazaa sameshi ba saboda haka ko a hannun wa zuciyarsa take saina ƙwatota" Jinjina mata kai kawai yayi suka fice dukkansu babu ɗaya dake cikin hayyaci napep suka hau suka tafi gda babu me cewa wani har sukaje gdan suna shiga Hanisa ta ɗauki buta ta nufi bayi, tana shiga ta buɗe wayarta kiransa ya shigo ta katse ko kaɗan bata sha'awar ɗaga wayar to shima ganin taƙi ɗaga wayar tasa ya turo mata test yana cewa “Wyf kinƙi ɗaga wayata ko ki nemi mijinki kiji lfyrsa. Wani Gwauron numfashi ta sauke yace “Na sauka lfy ina cikin ƙoshinta kefa?" Shiru ta sake yi masa yayi murmushi yace “bazakice komai ba?" Fasali ta ajiye tace “Alfarma zan roƙa a gurinka don Allah ka fita a rayuwata kwata² bazan iya baka haɗin kai mu cutar da ƴar'uwata ba" murmushi yayi yace “ko?" Da ƙarfin gwiwa tace masa “Eh" dariya sosai yayi yace “Ranar biyan bukata rai ba bakin komai yake ba inji ƙuda Ni inada zaɓi kuma bazan taɓa bari saboda farin cikin wani na rusa nawa ba" Ƙit ya kashe wayar daya samu aka ɗaga masa daƙyar taja numfashi tace “sai kayi ai" gama abinda zatayi tayi ta fito daga bayin ta nufi ɗakinsu baba ya shigo da sallamarsa ta amsa masa tare da durƙusawa ta gaisheshi ya amsa yana cewa “Aneesatu na ina kikaje ne yau gdan shiru ko ɗakin nawa ma ba'a gyatta min ba" dariya tayi tace “ina sauri na manta Baba bari nayi sallar la'asar nazo na gyara maka am Baba nace kamar magungunan ka sun ƙare ko?" Jinjina kai yayi yace “sun kare Aneesah an ɗauki adashin ne?" Murmushi tayi tace “Aa Baba kawai dai na samu wasu manyan kuɗaɗe ne shine nakeso idan zai yiwu na kaika asibiti a gwadaka agani idan jinin ya sauka itama sugar ta sauka sai a rubuta maka samfurin wasu magungunan" Zubanta ido yayi yace “Aneesah ina kika samu manyan kuɗaɗe?" Gabanta ne ya faɗi tayi saurin cewa “Lah Allah Baba ba abinda kake tunani bane wani saurayin Yaya Hasina Abdu shine zaiyi tafiya so sai yabani wasu kuɗaɗe yace mu kula da kanmu bayason tallanmu harma yace idan yaje ya dawo zaizo ku gaisa ƙilan ma yazo maka da mgnr auren Yaya Hasinan" Jinjina kai yayi yace “shikenan Aneesatu tabara yayi miki albarka ya tsare gabanki da bayanki yayi miki tsari da dukkan abin ƙi bari na shiga ciki" amsawa tayi da Amin ya shiga ciki ita kuma ta shige ɗakinsu tayi salla ta zuba masa abinci takai masa dama ita kaɗai ce a gdan ta damu da cikin mahaifin nasu lkcn da yaje yana kishingiɗe ta ajiye masa ta gyara ɗakin ta fito sukayi kiciɓis da Hasina ta fito a ɗaki tace “ina zaki Yaya?" Kallonta tayi hawaye ya zubo mata tace “Haba Hanisa meye yasa Abdu ya zaɓi wulakantani ne tun safe nake kiran wayarsa yaƙi ɗagawa na tura masa test not reply nayi masa mgn ta whattsAp shima yaƙi buɗewa" Daƙyar Hanisa ta haɗiye wani yawu me ɗaci tace “To yanzu da kika fito a fusace haka ina zaki?" Gaba tayi tanacewa “Waya zanje na nemo na kirashi" murmushi tayi tace “Kina son kina zubarwa da kanki ƙima Yaya mgn ta girman Allah Abdu baya sonki tunda kikaga yana miki haka da nice ke da tuni ma na manta da babins..... Dakatar da ita tayi ta hanyar ɗaga mata hannu tace “bansan ke mahaukaciya bace sai yau to ta yaya zan cireshi a raina ta yaya zan fara faɗa min ta ina ake farawa Hanisa" gaba tayi ta barta a gurin ta biyo bayanta tace “kiramin shi ta wayarki" shiru tayi kamar bazata kirashi ba ta kuma cewa mgn fah nakeyi miki Aneey ki kiramin Abdu ta wayarki" Badon ranta naso ba ta kirasa bugu ɗaya biyu ana uku ya ɗaga yace “Ya akayi Wyf ajiyar zuciya ta sauke tace “Yaya Hasina keson mgn dakai" Murmushi yayi yace “Ok haɗani da ita" miƙa mata tayi ta karɓa ta ƙara a kunnenta memakon tayi mgn kawai sai ta fashe da kuka shima yayi shiru baice mata komi ba saida tayi me isarta sannan tace “yanzu Abdu irin adalcin ka kenan ashe dama rayuwa zata iyayin juyin da zaka watsar dani Abdu meye yasa ka kasa sona saboda Allah ne nasani ni na fara sonka nice na nace maka amma ko babu komi ya kamata ace zuwa yanzun na samu gurbi a zuciyarka Abdu wa ka aura ka watsar da narkon dakon soyayyata Abdu wace tafini matsayi da daraja a gurinka har kakejin bazaka iya rayuwa da ni ba ita zaka iya da ita wacece ita Abdu ya sunanta a wanne gari take?" Numfashi yaja da har Aneesah dake gefe saida tajishi bata zaci zaiyi mgn ba taji yace “Kinga Hasina tsakaninki da Allah yaushe na taɓa yi miki alƙawarin aure? Tunda nake bantaɓa yima mace alƙawarin kaina ba domin banji a raina na haɗu da macen da zan iya saita rayuwata da tata ba sai cikin watanni takwas ɗin nan banci mutumcinki ba kuma ko ba so bazanci mutumcinki ba Hasina saboda har yanzun kinada sauran ƙima a idanuna dalilin kin kasance sanadi na samun abinda na daɗe ina farauta Hasina ƙanwarki Aneesah itace cikon farin cikina itace zaɓina da ita naji zan iya rayuwa in ƙare miki zance ma har na gabatar da ita ga Parents ɗina dukkansu sunyi na'am da zaɓina harma sun aminc......" Wata ƙara Hasina ta saki tare da sakin wayar ta dafe kanta tana faɗin Innanillahi wa Innah Ilaihirraji'un Wayyoh Allah na ni Hasina na shiga uku na lalace lallai na yarda Aneesah ke micijin ƙaiƙayi ce wato duk wannan abinda nakeyi kallo na kikeyi ashe kece babbar yar iska....." Da sauri Hanisa ta katseta da cewa “Haba Yaya meyasa kike wannan kalamin me nayi miki?" Wata damƙa takai mata ta shaƙeta ta haɗata da bango tana dukanta ta ko ina tana kuka tana cewa “Wlh baki isaba Hanisa kinyi kaɗan kici amanata nabarki" kokowa sukeyi sosai Hayaniyar Hasina ce ta fito da Mama da Baba Suka ishe su sunata faman kokowa Hasina na dukan Hanisa ita kuma ta kasa ramawa sai kuka takeyi da ƙoƙarin ƙwatar kanta. Daƙyar aka rabasu Hasina ta zube a gurin taci gaba da kukanta me ciwo Hanisa ma kukan take ta kwanta a jikin Baba tana cewa “Bantaɓa jin a raina wannan ranar zatazo da idanun ƴar uwata zai rufe ta kasa tsayawa ta saurareni ba tunda muka taso irin wannan ranar da za'a shiga tsakaninmu bata taɓa riskarmu ba sai yau kuma akan namiji Yaya meye Abdu da zaki zaɓi cutar dani akansa meye ya faɗa miki da zaki kasa tsayawa ki saurareni har kika iya yanke hukunci da kalaminsa......" Sake zaburowa Hasina tayi tace “Na rantse da Allah akan Abdu ko rana ɗaya mukazo duniya saina kasheki maci amana azzaluma mayaudariya maci amanar ƴan'uwantaka kullum na tambayeki tsakaninki da Abdu sai kicemin Abota ashe rusheni kikeyi kina kafa kanki tabbas kin shammaceni Aneesah kuma nima zan shammaceki kamar yanda kika rusamin farin ciki nima saina tarwatsa naki". Murmushi Hanisa tayi tace “ni kuma inada burin har gobe ki samu farin ciki koda zan rasa nawa kije ki rayu da Abdu Hasina bantabajin a raina zan rayu dashi ba domin bantaɓa yi masa kallon masoyi ba bakuma zanyi masa ba badon bai isaba a'a saidon farin cikinki ya samu" Baba ne yace “Wai meye yake faruwa?" Sai yanzu hawaye ya zubowa Hanisa tace “babu ruwanku Baba kawai dai idan hukuncin da zan yanke yayi maku ƙunci ku yafemin zanyi ne don cikar farin cikin ƴar uwata inason ta rayu cikin farin ciki ne yasa na ɗauki wannan matakin" sulalewa tayi tayi ɗaki ta zauna gefen katifarsu ta haɗe kai da gwiwa ta rushe da kuka me gunji a tsakar gdan tana jiyo Muryar Hasina tanata bala'i tana faɗawa Mama abinda yake faruwa memakon ta tattarasu tayi musu nasiha kawai saita biyewa Hasina suka rinƙa ɗebewa Hanisa albarka kukanta ya ƙara ƙarfi ta dauko mayafinta da wayarta da ATM ɗin ta ta fito idanunta na tsiyayar da hawaye ta tsaya tace “Koda kike cewa na munafurceki na ɓoye miki wani abu Ni kaina bansan meke zuciyar Abdul-Ahad ba sai jiya kuma ban ɗauki abin da muhimmancin da zanji zan iya faɗa miki ba kiyi hƙr Yaya insha Allahu daga yau bazaki ƙara ganina ba harsai burinki ya cika" tana faɗin haka ta juya zata fice Mama tace “Eh aje wannan abin kunyar baza'ayishi a gdana ba banda tsabar iskanci ma tayaya hakan zata faru sun gama lole junansu da Yayarki sannan saboda ke watsattsiya ce ya dawo gurinki ki karɓesa sai aje wannan dai yafi ƙarfin ki aje abawa wasu suci shidai wannan na Hasina ne zanyi maganin ɗan iska"........ •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN* [12/6, 4:45 PM] +234 706 301 1585: *WATA KARUWA* *OUM HAIRAN* *LAST FREE PAGE TEN* *WARNING❌* _Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._ _Nayi warning akan littafina wasu ƴaƴan Ramatun Awaki sun samu damar Write-up akansa saboda nace under 🔞 so baku isa nayi muku bayani dan ku gane ba domin tun a baya ma banyi muku ba bare yanzun._ _Abu na ƙarshe shine na gama free page na book ɗin nan daga PAGE TEN idan kika karanta na gaba dashi ban yafe ba idan kinaso kici gaba da samunsa ki karanta ki fahimta cikin aminci, zaki iya tuntuɓata ta whattsAp number na 09013718241 ko kuma kibi hanyoyin dake ƙarshen page ɗin_ Juyowa tayi ta kalli Mama tace “Ba karuwanci na tafi ba zan matsa ne na baku guri har zuwa lkcn da burinku zai cika ni nasan bantaɓa cutar dake ba Yaya a cikin hayyacina amma idan kin kasance kina kallo na da wani abu saɓanin abinda ke zuciyata kiyi hƙr Allah ya sadamu da alkhairi" Ficewa tayi daga gdan da sauri ta nufi titin unguwar tasu cikin Sa'a har tabar unguwar bata haɗu da wani idon sani ba tana tafe ne cikin fitar hayyaci gabaɗaya duniyar tayi mata ƙunci lkc zuwa lkc hawaye nabin kuncinta ƙuncinta yana ƙaruwa tayi tafiya me tsayin gaske a ƙafa tama manta da ana hawa wani abu abin hawa kamar daga sama taji ana mata horn ta matsa da sauri daga titin motar tayi parking me motar ya fito ya tsaya a gabanta yana ƙare mata kallo kaucewa tayi ta kuma bin hanya zata tafi yayi saurin riƙo mayafinta yace “Ƙarfe 11:15pm ƴammata ya kamata ace kina kwance cikin ɗakinki ko ɗakin mamanki bama wannan ba na wutto wata unguwa naga wani tsoho yanata kuka yana tare mutane yana nuna musu hotonki yana tambayar ina kike" Hawaye ne ya zubo mata ta juya zata tafi yace “kiyiwa Allah ki tsaya naji inason taimakonki ne" kawar dakai tayi tace “bana buƙata" ta juya tayi gaba bai ƙyaleta ba saida yaga ta tsaya ta saurareshi yace “Kizo na kaiki gdana ki kwana da safe sai ki fito yanzu dare yayi akwai risk zaki iya faɗawa hannun ɓata gari" Nacin da yasa shine kawai yasa ta yanke shawarar binsa tana shirin shiga motar wata arniyar mota tazo ta giftasu a guje har ta shiga taga yayo ribbors yayi horn wannan tasa me motar yaƙi shiga ya tsaya don ganin waye ke a cikin motar meye ya tsayar dashi, saida gaban Hanisa ya faɗi ganin Abdul-Ahad ya fito a cikin motar ya tsaya wasu mutane sun fito a motar dake bin bayansa sun russuna da girmamawa sunyi masa mgn ya ɗaga musu hannu ya taka a hankali ya isa ga motar da Hanisa ke ciki ya sunkuya ya riƙo hannunta ya kamota ya fito da ita ya dube mutumin ya basa hannu suka gaisa yace “Tnks good Jamal naji daɗi daka taimakeni batayi nisa ba mu ƙara sa" tsayawa tayi tana kallonsu da mamaki hawaye nabin idanunta yaja hannunta ta janye yace “Ina zaku kaini" kallonta sosai Abdu yayi yace “Aneey dare yayi kizo na mayar dake gda da safe mayi mgn" Fir taƙi shiga motar ganin zata ɓata masa lkc ne yasashi ɗaukarta cak ya nufi motar da ita ya sanyata ya shiga ciki yana shirin tada motar ta riƙe hannunsa da ta zame ƙasan motar tace “Don Allah ka barni na tafi nayi alƙawarin bazan ƙara komawa gdanmu ba harsai burin Yaya Hasina ya cika" murmushi yayi ya tada motarsa yaja da gudu yabar gurin ta kuma rushewa da kuka. Kai tsaye gdan daya kaita kwanaki can ya kuma nufa yayi parking ya fita ya buɗe mata alama ya gani na bazata fito ba ya sake ɗagota cak tanata kiciniyar ƙwacewa yaƙi bata dama saida ya shiga wani babban parlour ya direta ta miƙe da sauri ya riƙota ta fusge tana kuka yace “Kina ban mamaki Wyf nifa banga abinda akayi ba da zaki zaɓi barin gda akan wannan ƙaramin rigimar da kikasan da zuwanta kuma ta ɗan lkc ce yanzun dai muje muyi wanka mu kwanta" Kukanta taci gaba dayi ganin tana neman bin hanyar waje ya finciko ta ta faɗa ƙirjinsa ya matseta sosai ya saki ajiyar zuciya ya ɗora hannayensa saman bombom ɗinta yaja fasali tare dakai hannu ya zare mata mayafin gashinta da bata ɗaurawa ɗankwali ba ya zubo gadon bayanta sai ƙamshin humra yakeyi ya tura hancinsa ciki yana lumshe ido wata wuta na ruruwa cikin zuciyarsa, ji yayi ta janye ya sake janyota yace “Wyf ki bari mana meye hakan" tureshi tayi ya sake janyota ya ɗagata cak ya nufi ɗakinsa da ita ya haura saman wani step me uku ya buɗe ɗakin ya direta a gadon ya mayar da ƙofar ya kulle ta miƙe shima ya miƙe ya nufota taja baya da sauri yakai hannu ya kashe glub ɗin kafin tayi wani yunƙuri ya finciko ta ya cillata gadon yace “Wlh banason gardama Aneey kince bakison waccan rayuwar na tafi na nema mana wata mafitar so kibarni na rayu dake cikin salama" Matsowa yayi ya riƙota jikinsa ya sanya hannu ya zuge zip na rigarta ya sake turata gadon ya rage kayan jikinsa ya kwanta ya laluba yaji batanan ya miƙe ya haska wayarsa da sauri ya hangeta ta koma ƙarshen ɗakin ta rakuye tanata kuka me tafasa zuciya yakai hannu ya kunna fitilar ɗakin ya matsa gabanta ya tsugunna yace “wai yaushe zaki daina kukannan ne banason sa nayi tafiya na gaji inason hutawa kizo mu kwanta" maƙale kafaɗa tayi tace “Wai meye yasa bakison zaman lfy ne?" Ɗagowa tayi tace “Abinda yasa bakaso shine yasa banaso Abdu nayi danasanin haɗuwa dakai yafi a ƙirga idan kaci gaba da raɓata wlh ko Yaya bata kasheni ba zan kashe kaina" murmushi yayi yace “wai meye damuwarki ne Aneey banga abinda zaisa ki damu kanki ba wlh saboda ke na taho garinnan a yau kuma gobe zan koma Aneey nasan Al'adarmu ba me kyau bace wannan tasa na rabu dake a irin limit ɗin da kika kaini banyi alƙawarin zanci gaba da ƙyaleki ba don haka yasa naje na nemi izinin mahaifinku ya kuma amince ya bani ke matsayin mata ya turani ƙauyenku naje an ɗaura aurena dake a yau ɗinnan ko kinsan ko sanda mukayi waya dake ina ƙauyenku" Numfashi yaja ya sauke lkcn data zabura ta miƙe yace “Nayi tunanin kina gudu nane saboda kina gudun aikata alfasha to yanzun kuma dame zaki gujeni?" Bai gama rufe bakinsa ba yaji ta ɗaukeshi da wani shammataccen mari daya gigita duniyarsa ya dafe gurin da tsananin firgici da tsoro gami da mamaki tunda yake a duniya babu wani hanu daya taɓa marinsa ya zauna lfy mamakinsa ne ya haifar masa da ƙanƙancewar ƙananun idanunsa ya zuba su akanta yace “Ni mijinki kika mara Aneey?" Ɗaga masa kai tayi tace “an mareka ɗin idan kazama mijina na cutu Meye nayi da Allah zai zaɓamin kai matsayin miji bayan ka kasance fasiƙi mayaudari Abdul-Ahad ka cutar dani iya haka ma kabarni don Allah bana ƙaunarka wlh haske bazai taɓa kusantar rayuwata dakai ba ka kusanci yayata sannan kazo kace nima zaka nemi kusanta......" Bata rufe bakinta ba taji ya bazar da ita a gadon ya sanya dukkan ƙarfinsa ya keta rigar jikinta biyu ya watsar ya damƙi nononta da ƙarfi ta kuwa saki ihun azaba ya riƙe ƙasan gam ya dannasu a bakinsa ya kama nipples ɗin yana lasarsu yana zagayeshi da harshensa ta saki wata ƙara ta rinƙa tureshi shikuma yana ƙara sakar mata nauyi ya danna nonon gabaɗaya a bakinsa yana shansu kamar ya samu alewa. Tureshi takeyi da dukkan ƙarfinta ko gezau bayayi wannan tasa dole ta ƙarawa jiniyarta ƙarfi ta barshi saboda gajiya kawai yake tara mata tanajin salon shan nonon nasa ya fara ratsata ta sake tureshi ya janyota ya zare mata pant nata shima ya cire komansa ya ɗorata a samansa ya saita ask ɗin ta a saitin twins ɗinsa ya sunkuyo da ita yasa nonon a bakinsa ta lumshe idonta tare da sakin ajiyar zuciya me ƙarfi tanajinsa yana goga mata twins ɗinsa a saman pupsy ɗinta wani sihirttacen daɗi da bata taɓa hasaso irinsa ba a duniya yana ratsa ƙwanyarta ita da take tureshi sai gashi tana biye masa suna jin daɗinsu. Ɗagata yayi ya kama kakkaurar burarsa ya saitata a ramin pupsy ɗinta yana karkaɗata a samansa ta ƙanƙameshi daɗin yana neman haukatata tace “hoooo! ahhhhh!! Abdu kabarni ohhhh ashhhhh!!!" Zamar da ita yayi ya kwantarta ya buɗa ƙafafunta ya saita bakinsa cikin gindinta da yaketa tsiyayar da ruwan daɗi mamakin ni'imar yarinyar yakeyi duk da batasan daɗin maza ba hakan baya hanata tsiyaya, bakinsa yasa yana lashe ruwan yana nishi itama tanayi sucking ya rinƙa buga mata yana mulmula nononta gabaɗaya ya fitar da ita daga hayyaci ya shammaceta yayo sama yana mulmula gindin nata da hannunsa ya buɗeta sosai har tana gyara masa ya saita penis ɗinsa yana wasa da ita har saida yaga ta shagala sannan ya danna da ƙarfi ta saki wata ƙarar azaba wani zugi ya karaɗe kowacce kusurwa ta jikinsa inda shi kuma ya ƙankameta ta yanda motsin kirki bazata iyaba ya saki wani nishi yana ƙara dannan lafiyyayar Penis ɗinsa cikin durinta wato kuka ma dama yake badawa duk yanda Abdu yake tura burarsa cikin gindinta ta kasa hanashi ta kasa kuka kuma ta kasa motsi azabar da takeji ta wucce misalai suma tayi mutuwa tayi itadai a daren nan bata sani ba batasan lkcn daya ɗauka yana cinta ba sai farkawa tayi taganshi maƙale da ita har zuwa lkcn burarsa na cikin jikinta yana sokata a hankali. Wani zugi raɗaɗi na masifar azaba takeji ta girgiza kanta tace “Na shiga uku Abdu ka cire zafi ciwo wayyoh Allah Baba na mutu na lalace Abdu....." Bakinsa yasa ya rufe mata baki yaci gaba da pomping nata da ƙarfi yana nishi yana yana kiran sunanta nononta na tsakiyar hannayensa ya riƙe su gam. Tayi kukan tayi magiyar har saida ta sume masa sannan ya samu yayi release a karo na huɗu ya zare jikinsa a nata a hankali ya koma gefe ya kwanta saida ya saita numfashinsa sannan ya tashi zaune ya fara danna mata ƙirji harda ya samu yaji taja ajiyar zuciya yayi hamdala ya miƙe ya shiga bayi ya haɗa musu ruwa sukayi wanka tanata kukanta yana share mata hawayen farin cikin da yake ciki ne ya hanashi mgn saidai kallonta kawai da yakeyi yanajan ajiyar zuciya kafin su gama wankan an shiga Masallacin asuba suna fitowa yajasu sallah sukayi ya zauna yana azkhar itakam duk ƙoƙarinta da azkhar yau yanayin azabar da take ciki bai bata dama ba zamewa tayi ta kwanta yayi murmushi yasan yau taji maza dama yasan za'ayi haka ya lura bazata sauko ta daɗi ba shiyasa yayi mata irin wannan cin yasan idan tana tunawa da gamuwarsu babu daɗi zatake saita kalami akansa. Bayan ya gama addu'o'insa ya ɗagata cak ya ɗorata a gado shima ya kwanta bacci ya ɗaukeshi me daɗi cike da nishaɗi yau shima ya cika namiji ya lashi zuwa a jikin da yake ƙauna, basu tashi ba sai 12:30pm shima shine ya tasheta da lalubensa ta janye jikinta da keyi mata ciwo ta koma gefe ya matsota ta buɗe idanunta cike da tsoro zatayi mgn yace “ba wani abu zan nema ba tashi zakiyi ki shirya mu tafi Minna nafison muje ido na ganin ido” kallon tsiya bai kuma samu ba balle na arziƙi saima bacci dake ƙoƙarin sake ɗaukarta ganin tana neman ɓata masa lkc yasashi sunkutarta ya shiga bathroom da ita zaiyi mata sabon wanka ta zame tace “kayiwa Allah ka ficemin zanyi" murmushi yayi mata yace “Ke gabaɗayanki matsoraciya ce nasan kinsha wahala ai sumanki biyu bazan ƙara shiga ba saikin huta Amma fah idan kinso kuma kin daina yimin gardama" Shiru tayi masa ta matsa ta soma rage kayanta ya matso ya tara ruwan ya haɗa mata shi ya shammaceta ya sunkuceta yasata a ruwan ta saki wani ihu me ƙarfi tace “Wayyoh zafi wayyoh Baba nikam Abdu kana azabtar dani....." Jorner bakinsa yayi da nata ya tsotsa sosai tana hawaye tanajin azabar shigar ruwan ya zare bakinsa yace “kiyi wankan saimu tafi" batada mafita hakanan tayi wankan ta fito ya tuna batada rigar sawa ya ɗauki wata doguwar rigarsa ya miƙa mata yaje shima ya watsa ruwan parlour yajata suka koma abin mamaki ta tarar da kayan karin safensu a shirye tsaf ya zaunar da ita daƙyar yasata taci abincin har saida ta fara fusata shi ya fita ta koma ta kwanta saman kujera kasala tana damunta ko ina na jikinta ciwo yakeyi tana kwanciya bacci ya ɗauketa har saida ya dawo ya isheta tanata baccinta ya ajiye trolly na hannunsa ya ɗagota ta muttsuke idanunta ta dubesa yace “ki tashi kisa kayanki mu tafi langwaɓe masa tayi tasa zatayi kuka yace “kinga banson shagwaɓa fah Baba ma yace na gaisheki" da sauri ta dubesa tace “gdan kaje?" Ɗaga mata kai yayi tace “Ina Yaya Hasina" tsuke fuska yayi yace “Ni banganta ba daga ita har Mama basanan" •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_ _*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_ _*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_ _*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_ _Regular_ Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300 *Biyu* ₦500 *Duka ukun* ₦800 _Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_ *Ɗaya* ₦1000 *Biyu* ₦1500 *Duka ukun* ₦2000 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• _Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_ 0255526235 _Fauziyya Tasi'u. GTbank_ Ko katin MTN _Zaki biya ta wannan number_ 08081202932 Ko VTU _Zaki biya Ta wannan Number_ 09065990265 •┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈• *SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN* 09065990265 ♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡ *OUM HAIRAN*