🤰MAI CIKI CE 🤰 By Narnah'kanwar soja Littafin marubuchiyyar.. BIYAYYA GA UWA tasa na kasa fahimtar darajar FARASHIN SO a rashin sani na afka DUHU CIKIN HASKE sanadin HANYAR RUWA na kai ga MIJIN MAGE, tsantsar tsoro da fargaba na RUHI BIYU na manta ne MAI CIKI CE . 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PAGE 1&2 Watssapt number 0810123539 Facebook page : NARNAH ƘANWAR SOJA Istangram : NARNAH'KANWAR SOJA Free book Comment and share please ****BORNO **** Sosai take gudu a cikin wanan uban duhu ga iska dake kad'awa da 'karfe bishiyoyi sai girgiza ganyen sa yakiye , cikin ta ne ya 'kara murd'awa kasancewar cikin na ta ya fara girma da alama gudun ya ratsa cikin ne, sanye taki cikin wando na Pakistan duk duttyn ga shi ya 'bo'boli sai 'katuwar riga da ta kai guiwar ta ,. ko d'an kwali babo akan ta siriruwa ce sai uban gashin ta da ba kitso duk a hargitsi yaki , gudu take ko waiwaye babo duk da cewa cikin na ciwo sosai Nishi ta kiye da 'karfen ta ihu ta buga lokachin da tayi tuntu'be da gatun duste gaba gaba tayi tuntu'be idon ta ne ya rufe ta cire tsammani cewa zata rayu idan har ta afka akan wanan dutsen hannu biyu biyu ta tallafo cikin ta rintse idon ta iska ne ya tunkud'o ta ta afka a 'kifen dutsen 'kafar ta ta murd'e ya bada wani sauti 'kass da yasa ta runtuma uban ihu da cewa "inallillahi wa inna iallhin raji'oun" sai hawaye daki bin kuncinta, wani nishi ta saki take ruwan sama ya fara zubuwa kamar da bakin'kwarya shaaa ga bishiyoyi dake tallafa gun kad'awar ruwan kanta ta d'aga sama tana jin ko wane d'igon ruwan a jikin ta, **************** KANO ************ Dooooom 'kara ya buga "subhanallahi subhanallahi subhanallahi ina bindiga ta farmaki ne HABLAT , " wacce ake kira da HABLAT ce ta haska 'karamar wayar ta " haba dai farmaki kuma Daddy Majhat nicce fa na zuba ma dundu a baya ," tsaki yaja " fisabilillahi to haka ake tashin mutum a barchi a wanan tsakaliyar daren me kikiye ido biyu zaki tashi ne kamar ana ya'ki," ya fad'a yana murza ido da jan bargo. Bargon ta kama tana dariya haushi ne ya ishishi ya fisgi bargon a hanun ta ya kuma 'kasa " idan aljannun ke ne suka farka ke zauna ne na bar d'akin ma dukka "dariya takiye wanda ya 'kara k'ufalar da zuciya sa, a zuciye ya bud'e 'kofar ya saki da 'karfe bayan minti biyar ta fara juyi akan gadon tsaki taja ta sauko "ohh ne HABLAT barchi ma samu ne kowa na barchi banda ni " agogon wayar ta ta haska "karfe biyu da minti goma ,saukowa tayi a hankali ta kunna hasken d'akin nan da nan ya kauraye ko'ina silifas tasa ta shiga toilet. Matsakaichin d'akin nata na 'karewa kallo da ke da gado da Waldrop mai kyau sai mirro da taye jire kayan adon ta album ne mai kyau tsayawa nayi ina ganin ta kyakyawar yarinya ce mai kimanin shekaru goma sha bakwai ,fara mai matsakaichin hanci sai 'karamin bakinta da dara daran idon ta da ya dace da O face nata saka'le da hannun wane guy dake sanye da uniform na Navy army Masha Allah chocolate colour mai fad'in 'kirji mai matsakaichin tsayi, fittowa tayi ta shafa 'karamin cikin ta da takara mata kyau ainun. A hankali ta bud'e 'kofar hangusa tayi yana barchi hankalin kwance murmurshi tayi a hankali ta taki har inda yaki gashin kanshi taki shafawa a hankali tana lumshi ido chan ta matasa a jikin sa ta fara buga 'kafarta ta fashe da kuka mai sauti a firgichi ya tashi "to biyoni kuma kikaye yanzu kingama dariya yanzu kuma kuka to me ya faru ne dai wallahy kin dame rayuwa ta" HABLAT ? Turu baki tayi Abban Majhat na rantse yunwa nakiji kuma na kasa barchi ka d'an banzan 'kai'kayi da bayana yakiye kuma " dakata hakan nan HABLAT hankalin ke ya kwanta tunda kin tashi ne yanzu gayyamin abu d'aya da zan miki " murmurshi tayi "shiyasa naki sonka Abban Majhat yanzu dai 'kwai zaka soyamin mai dad'i don Allah ina jira irrin wanda naki maka ina amarya ka gane ko ? baki ya sake ya kunna balk ya fitto tsakar gida kitchen ya nufa dubawa yayi ya kunna 'karamin celinder da suke girki , nan ya d'auko 'kwai da tattasai da albasa ya fara yankawa , nepha ne suka d'auki wuta , " ohhh Nigeria har yanzu wutan lantarki bai tsaya mana ba ,tunda safe ma babo wutan nan fa yanzu zafi zai tashi kamar jira suki sauro suyi ta wa mutum ihu ". bataga ma magana ba ta hango shigowar sa , " awww Abban Majhat har ka gama waiyoo my soja " hararra ya buga ma ta ce miki akayi ne mashin ne kiban Nokia ke nayi haske "mika mai tayi tana 'kunshi dariyar da ta zo mata, kumawa yayi ya d'aura frypan da mai celinder nin ce ta mutu "what happen "kunnawa ya kuma ye ta mutu "inallillahi wa inna iallhin raji'oun gas ya 'kare ga nepa babo ga rigimar HABLAT ya zanyi ne Hafeez? Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞 Dukkan yabo da godiya sun tabbata gun Allah maɗaukakin sarki, wanda ya bani lafiya sannan ya bani damar rubuta muku wannan littafin. Allah ya ƙara dubun salati a gun mafificin halitta shugaban Al'umma, Annabi Muhammad (S. A. W), da ahalin sa da sahabban sa da dukkan masu bin tafarkinsa har zuwa ranar tashin Alƙiyama.* *Ina roƙon Allah ya tsaremin alƙalamina daga rubuta duk wani abu da zai kawo ɓatanci a cikin al'umma. Allah ina roƙonka yadda ka bani damar fara rubuta wannan littafi lafiya, Allah kabani ikon gamashi lafiya, kura-kuran da zanyi ciki Allah ka yafe min da wanda nasani da wanda ban sani ba* COMMENT AND SHARE FISABILILLAHI 🤰MAI CIKI CE 🤰 by Narnah'kanwar soja PAGE. 3 & 4 BORNO Kanta ta d'aga sama tana jin ko wane d'igon ruwan a jikin ta, shiru cikin nata yayi ya daina motse hannu tasa ta shafa 'karamin cikin "Ya Allah ka karimin abinda ke ciki na a kowane hali ka bani dauriya da juriyar da zan iya kasancewa dashi a kowacce hali ," tsawa ne ya ratsa dukkan dajin wane haske ne daga nisa ta hango mai kamar wuta ya sauka akan wane bishiyar da take iya hangowa wuta ce ta kama bishiyar ga ruwa na dukkan fillin sai dai bai iya kashe wutar ba jinta ne ya dauke gaba-daya don firgita da shiga tashin hankali da ta shiga yanzu tunda Allah ya halicci ne ban ta'ba shiga irrin wanan bayanin yanayin ba a hankali ta sa'buli jikinta anan ta zube a kwance a sume.. Chan wane zazza'bi ya rife illahirinn jikin ta wane irrin ciwon kai ne ya ziyarci ta kaff kafff jikin ke rawa kakkarwa takiye nan ta mi'ki ruwan sama ya mata suka yanzu dai 'karfen sa ya rayu sai yayyafi a hankali tana jikin ta ta bude 'kasar wane bishiya sai rawar jiki take hankali tashi a tsorachi ta dungule filli daya duk ta fitta a cikin hayachin ta kuka ta fashe dashi ," la'illa ha illa anta subhanaka inne kuntu minna zalimin , lokachin da Annabi Yunus ya kasance a cikin gatuwar kifi a duhu da kad'aice a cikin jarabawar da Allah ka mishi wanan kalmar yake fittowa har lokacin da ka amshi tuban sa wahalar sa ta 'kare ka fidda shi wanan adu'ar yaki maimaita wa a wanan duhun da babo haske ko kad'an. Ajiyar zuciya ta sauke " ya Allah nima ka fidda ne a wanan yanayin tabbas nasan jarabawar ce domin HANYAR RUWA bata kasance mai tantance ruwa mai kyau ko mara kyau ba a koyaushe hanyar ta d'aya ne ni nasan ITA CE 'KADARRATA komai zai zo 'karshe amman ya Allah na tuba ka sassauta min jarabawar nan na wahala ya Allah ka taimaka ma rayuwa ta ka kari min ciki na ni nasan na kasance MAI CIKI CE yasa na afka wanan 'kadarar ," Zafin jikinta ne ya tsananta yasa ta 'kara dungulewa wasu irin hawaye masu ɗumi ke kwaranyo mata babu ƙaƙkautawa ,har wahalllen barchi ya kwashe ta ,chan cikin barchin ta tafa jin wasu zantuttuka akan ta da bata gani mafarki ne ko gaske. ********KANO********* " Inallillahi wa inna iallhin raji'oun gas ya 'kare ga nepa babo ga fitina da rigimar HABLAT ya zanyi ne Hafeez? "My soja ina jiran ka fa sauro ga zafi ga yunwa unborn tana kuka ," tsaki yaja "aikin banza ta fara wai unbornn bayan itta ce mayyar egg nin abun kad'an ace ciki ne ya kiso "an coming dear " ya fad'a Yana tura baki murhun gawaye ya jawo nan ya zuba cikin minti biyar ya soya kwai da ya sha albasa da peper, zufa ya ce "thank God na gama " baby am fin" maganar ce ta tsaya a bakin sa da ta bari a bud'i ganin kayan sa da ya amsu a gun mai gogga da mangariba don gobe Friday yasa kasancewar ba nepa ,ganin taye pillow da kayan bai san lokachin da. "HABLAT "a razani ta tashi "my soja lafiya kamar kaga boko harram da boom" HABLAT gaki baban boko Haram a gida na , bansaniba " zaro idon ta tayi "nicce kuma boko Haram yau my soja ," ey kice nace kicce ya zubgira plate nin yaja kayan sa ya shiga d'aki nan da nan yawun ta ta tsinki ko kallon sa bata kuma yi ba ,ta kutsoro tasa abakin ta wani uban Maggi ne ya kai farmaki a harshen ta ga dan banzan borkono da sauro ta zubar da sauri tasha ruwan goran dake kusa da ita ,'daukan plate nin tayi ta nufi d'aki dashi wane bakin ciki ke tukaru zuciya ta , ganin sa da tawol tasan ya watsa ruwa ne Hah take kallonsa " to sauniyar mayu yanzu kuma kallon me kike min kamar na miki sata ," had'a fuskar mai kyau tayi "kamin satar harshin mana kasa uban borkono ga Maggi yayi yawa ne bazan iya ce ba "okay nikam zance don bazanyi asarar kudi na ba amsa yayi ya cinye tasa da lima ukku ya gama tana tsaye kawai ta aza hannu akai ta kurma uban ihu har sai da ya yarda plate Nan ta duvere a 'kasa tana wanchakali da "kafafunta " ke HABLAT wane irrin hauka ne haka " "nicce my hauka bayan ka min abinchi ne kai wane irrin miji ne ma bazaka rarrashi ne nace ba wallhi sai ka biya ne, ka biya ne abu na ," plate ya d'auka je yayi kamar ya buga mata akai ya huta ko zai samu sallama, ganinsa tsaye Yana kallon tabta Fara kuka tana cewa "ka biya ne abinchin na ka biya ka biya " girgiza kafad'ar ta yayi " haba baby na umm kuka baya Miki kyau zo na kwanta dake na miki foffota dare yne fa yanzu kina ihu aljjanu zasu d'auki muryar ke Kuma ga ma'kobtan mu Kar su Miki dariya sa safe " to ne my soja Ina ruwa na da Matan gidan nan kawai ka biya ne abinchi na ko kuma cikin Nan ya xube don inaji tana cewa Mommy ne Majhat idan bance ba zan fitto yamzu na mutu tunda Abba ya cinye min egg na ," ta fad'a with ennocent face.. Wani malolon ba'kin haushi da tai'kaice yaje a zuciya sa yace "ai kuwa da kinsan ne ne ubanki yau ," a zahirin kuma dariya ya ficce dashi har yana sha'kuwa "wallahi HABLAT ke daina 'karya wanan 'karyar Taki ko ko al'kibla bazata gani ba" Baki tabud'i zataye wane ihun ya toshi bakin ta da hannun sa ,"idan na samu muruhun gawaye bai mutu ba zan miki idan ya mutu kuma Majhat nin ta fitto taga Nigeria da kyau ," girgiza kai tayi ya Kuma kitchen badon ya soba.. tsayawa yayi yana ganin ikon Allah..... Dramar Hafeez da HABLAT ko me ya faru a kitchen nin oho Amman wanan Majhat nin ko akaiw labari a gaba , Wacecce yarinyar dake cikin daji Kuma Mai ciki ce me labarin ta ya 'kunsa. ko biyo , Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞 🤰MAI CIKI CE 🤰 by Narnah'kanwar soja The comedian sweet love story with full of sympathy. PAGE 5 & 6 BORNO Chan cikin barchin ta tafa jin wasu zantuttuka akan ta da bata gani mafarki ne ko gaske ba , " ihooooo MAI CIKI CE!!! " saurin toshi mai baki sa wane yayi don gudun kar ta farka, wasu 'baƙaƙin hallitu ne mafi yawancin su da tumbin guntaye da babo takalma sai wane ganyen da suka d'aura a kunkumin su, sun shafa jan abu a asaman goshin su jikin su kuma duk sun shafa mata farar 'kasa ganin ta fara buɗe ido suka zagaye ta nan ta farka sallati ta sake ganin irrin wanan mutanen da tunda Allah ya halicci ta batasan ko labarin su ba , Da sauri sauri zuciyar ta ce ta fara bugawa a saba'in saba'in da sauri ta dafa ƙasa ta jaa jikin ta ta jingina da bishiyar bayan ta, ƙafarta ne ya mata zafi da sai da ta sake siririyar ihu da muryar ta na masu barchi , ganin 'kafar ta kumbura ne yasa tace targaɗi ta samu na gocewar ƙashi a daren jiya , sakamakon buguwa da ta samu. Wane daga cikin mutanen nan ne ya matso kusa da ita da niyyar ya ta'ba ta "don Allah kumin rai kar ku cutar da ne kuyi ha'kuri " ina bai jita ba hannun ta ya ture nan ya d'aga rigar ta sai ga 'karamin cikin ta fari sol da ya fara turu kai gaton hannun sa ya sa ya shafa kai dariya ya kicee dashi "MAI CIKI CE" take mutanen nan suka fara tafi suna girgiza jikin su da tumbin su sai fidda harshe waje sukiye duk abun nan dake faruwa wane daga cikin su yana daga tsaye matashin da zai kai shikkaru goma sha tara a rayuwar sa ,abun ne ya ishishi ganin irrin abinda uban sa kiye akan yarinyar sarai yasan manufarsu don sun ga itta nin MAI CIKI CE da tune sun danne ta dukkan su ,dogon tsaki ya ja yaja sandar sa yayi gaba, ba tare da ko ganin fuskar ta ba . Hankalin su ne ya dawo jin tsaki da akaja babban cikin su ne ya d'aga muryar sa mai amo "PAYAM baka da kunya ko don uwar sa ma taurin kai ne da itta" nan suka kicce dariya ganin duk hankula su yana gun tafiyar yaron ta sulalle zata gudu sai dai kash wane mugun jire ne ya kifar da itta ga ƙafarta dake mata zugi " heeeeeeee gudu gudu gudu yarinya bai mai ceto ke a dajin nan nan nin gidan mu kika zo mu hamsin ba biyu ne a dajin nan sai dai ke da wanan cikin ne hamsin don haka bama son taurin kai ," da hannu d'aya wane ya d'agata sai tirjewa takiye tana bugun sa amman a banza don irrinta goma zasu na bugun sa da hannu bazaije komai ba. a kafad'ar sa ya rataye ta kamar kaya jin ihunta yayi yawa ne wane ya dango gashin kanta ta gaba ya zuba mata farin abu a fuskar nan da nan ta hau maye sai barchi ...... KANO CITY " Idan na samu murhun gawaye bai mutu ba zan miki idan ya mutu kuma Majhat nin ta fitto taga Nigeria da kyau ," girgiza kai tayi ya kuma kitchen badon ya soba tsayawa yayi yana ganin ikon Allah..... Dariya yayi wanda ya 'kara masa kyau ainun ganin ashe bai kashe wutan ba da sauri ya d'auko wasu egg nin guda biyu da gishiri kaɗan a wanan time nin ko Maggi bao saba sai guntun albasa don haka tace mai cikin minti biyar sai gashi nan ya taho ,ganin ta kwanta nan da nan aka sharar barchi take " HABLAT ! HABLAT!! HABLAT!!! ke tashi kinga har nagama ko yanzu kam zaki ce ai "wane malollon ba'kin ciki ne ya tukaru zuciya ta "haba Abban Majhat yanzu ka dubi girman Allah kana ji kana gani ban samu barchi ba sai yanzu ka sa wane qaton muryar ka ta gardawa ka tashi ne wallahi kana cuta ta a gidan nan " "What nosense Madam nine gardi mai muryar gardawa kinye sa'a samun miji irrina har na iya miki girki cikin tsakaliyar daren nan amman don baki da kunya ke dubi tsaban ido na ke zagi ne ? lallai HABLAT na miki dariya dewa daman ana fad'a ban yarda ba sai yanzu idan ba'a kulla daku kuce an tsaniku don kuna da ciki, idan ana kula da ku ana biye muku kuma ko shimfiɗ'a tabarmar rashin kunya good kin kyauta wa kanki, " sai da ya gama zazzage maganar sa ya juyu don ya ganta da kyau sai dai me yaga tana barchi abin ta " serious barchi fa take yanzu ohhhh ne Hafeez ne kuma nawa ƙaddarar kinan ɗaukar ta yai ya kwantar akan gado yaja mata mayafi haka ya zauna a bakin gadon yana mata fifitta ,wasu hawaye ne ya zubu mai a idon sa lokachin da yake ganin ta saurin kau da tunanin sa yayi ta hanyar kwanchiya kusa da ita hannun sa yasa akan d'an ƙaramin cikin nasu ya sauki wane nannauyan ajiyar zuciya wufffff Nepha suka dawo da wuta adu'a ya musu suka kwanta barchi cikin kwanciyar hankali. Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞🤰MAI CIKI CE 🤰 by Narnah'kanwar soja ✍️💞 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PAGE 7 & 8 💎💎💎💎💎💎💎 TUNATARWA CE 💎💎💎💎💎💎 Ki gyara sirrin ki sai Allah ya ya gyra miki zahirinki 🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿 Ki gyara tsakanin ki da Allah sai Allah ya gyara tsakanin ki da jama'a.☘️☘️☘️☘️☘️ Ki dage da gyara lahiranki sai Allah ya taimaka mike ya gyara duniyan ki da lahiranki☘️🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 BORNO Jin ihunta yayi yawa ne wane ya dango gashin kanta ta gaba ya zuba mata farin abu a fuskar nan da nan ta hau maye sai barchi ..... Tafiya sukiye suna had'awa da gudu gudu chan suka nufi wane bakin 'kogi da ya cika taff da ruwa har tunkud'o junan sa yakiye chan suka hango PAYAM da ke jirar su su taho don su bud'i marfin shiga surutu Babban cikin su yayi nan 'kifin kogin ya tsaki kad'an wane murfi ne ya bayyana na 'karfe 'kati biyu ne suka durgusa suka zuba ƙarfin dantsen su gun buɗiwa fashhh ya bada sauti d'aya bayan ɗaya suka shiga nan na juya naga shigewar PAYAM sai mutum biyu da suka rage ciki kuwa harda Babban PAYAM ido ya zuba min da yasa na 'bacce 'bat murza idon sa yayi da kyau don tabbatar wa kamar dai yaga wata, kafin ya gama tunanin sa na barshi ya rufi 'kofar ( ƙanwar soja wasa ce tuni na baiwa al'kalami na mai ya gudu) Wasu matakala ne na duwatsu tamkar 'kogo sai uban duhu a hakan sai da akayi minti biyar muka shigo asalin cikin birnin mutane ne maza da mata ko sutura babo a jikin su face wasu ganyanyaki da suke rufe al'aurar su , ganin SARKI PERZO ya taho suke kwanciya har 'kasa flat suna gaida shi hannu ya d'aga musu chan na hango wata mata tminda taga wucewar wane bawa da ake mai la'kabi da KACI TOWUN SARKI rataye da yarinya 'yar ƙarama wasu hawaye ta shari kasancewar ta tuno da wacecce ita da kuma rayuwar ta na baya ,"shin ko dangina na raye ko suna tunawa da ne yau tsawon shekaru da bansan lissafi su ba naki nan ," bulalla aka shar'bata ta baya kasancewar ta bar buga dutse da takiye da sauri ta cigaba da aikin ta da hannayen ta da sukaye karta, " ke ma dai Latu, tunanin ke baya 'karewa ace kullum sai an bugike ke gyara ko zaki huta kima" murmurshi takaice ta mata ta barta,,.. KACI TOWUN SARKI ne aka mishi umarnin da ya kai ta d'akin baƙi cikin hanzarin ya ishe wane agurgun daki da ba komai sai tulin duwatsu da ganyen shinfid'a ta yayi kan ganyen ya tsaya da mammaki fall a ranshi tunda yake rayuwar sa ko mammiyota bata da haske fata kamar wanan shafa fuskar ta yayi nan ya cikka da farinciki tsaff a zuciyar sa jin kamar ana tahowa ne ya fitta da gaggagwa, sarki PERZO ne ya kai ga d'akin sa da aka wa adon ganye daban daban duk bayan kwana bakwai ake fitta a al'adar su sukan fitta su samu ittace da ganye da ruwa da kayan cikin ruwa suke rayuwa musamman ma kifaye don basa yanke musu, a yanda yake mulkin sa kuma duk sati ake sanja masa ganyen da yake kwanchiya akai yau ma hakan ta faru sai dai yau mutum aka samu kuma ma MAI CIKI CE, A hankali ta shigo kamar wanda k'wai ya fashewa a ciki sarki PERZO wai yarinyar MAI CIKI CE,"? ta tambaya tana shafa gemon shi dake barbaje kamar tsohon bunsuru dariya yaye sosai ya bud'i munanan ha'kuran sa yace "MAI CIKI CE " sauke a jiyar zuciya taye sai yanzu ta samu nitsuwa da kwanchiyar hankali yau kusan wata bakwai kinan duk matan masarautar ba'a samu wacce ta samu ciki ba sai yanzu a don haka dole yau tayi barchi mai kyau Tuni wajen masaurauta ta amsa da murna da kachamewar samun inchi da kwanchiyar hankali su agun abun bauta SAMNU yarinyar MAI CIKI CE haka suke maimaita wa cike da fara'a da jin dad'in ... (To har yanzu nima bansan sunan yarinyar nan ba fan's yadda kuke tambaya ta nema haka naki tambayar kaina sai dai naji ana kiranta da MAI CIKI CE. ) KANO "Abban Majhat tashi ,!Abban Majhat ka tashi mana lokachin sallah ya gabato ga Majhat yau ta fara motsi ka tashi mana ku gaisa " ta fad'a tana jan bargon sa hasken waya ya d'auko yana haskawa yaga eyy lallai asuba tayi "amman wanan yarinyar duk kin hanani barchi mai kyau dole na kuma Borno ko hutu na bai 'kare ba " zum'biro baki taki "ne yanzu Abban Majhat duk ba wanan ba ne rantse bana neman magana da kai da safiyar nan kurum ka tashi Majhat na motsi kawo hannun ka" haka ta jawo sa sa kansa yayi akan cikin ya ta'be baki "ke dai HABLAT rigima ce daki dai kawai bana jin komai " ya fad'a iya gaskiyar sa ture kansa tayi taji haushi ta nufi toilet dariya ya kicce dashi "Allah nasan maganin ke yanzu yarinyar nan , don yau bazan iya miki breakfast a gidan nan ba sai anyi magana kice wai bakison warin kitchen ko ," "Abban Majhat tunanin me kaki naga sai murmurshi kaki zabgawa " ba komai HABLAT kawai na tuna drama ke na jiya ne " haba Abban Majhat na 'bata maka rai ko am sorry ba ne bani Majhat ce " dariya ya ƙunshi ya juya baya ya shiga toilet don yin alwalla, fitowar sa yayi dai dai da kammala shirrin ta sallaya biyu ta shimfiɗ'a " Umman Majhat " ya fad'a cikin narkewa St sai da ta zaro gwala-gwalai idon ta "wow Abban Majhat yauce ranar farko da ka kira suna na da Majhat amman akaiw abun da kaki so " gira ya d'aga sama 'ammm ba komai kawai ke zo ke rufe 'kofar ce Masallaci zanje " too ne yau kad'ai zanyi nawa Allah karimin kai Abban Majhat sai ka dawo.. Har 'karfe takwas na safiya babo Abban Majhat ga gas ya 'kare kumawa tayi kan three sitter ta kwanta a la'be kamar mage ta cikin littafin MIJIN MAGE ( my first book) a hankali ya turu 'kofar yana legawa charraf suka had'a ido baki ya saki " Umman Majhat kawai ina sallah ba saiga barchi ba ya kwashe ne kinsan barchi ɓarawo ne sai da na farka na kwato kaina har a buhu fa ya sani " hararra ta buga mai ya ɗaga girar sa irrin ko ohhho nan " wai me kika mana na breakfast ne "? kuka ta fashe dashi harda hawaye sharrr kamar panpo "ikon Allah daga tambaya kuma HABLAT " ganin tana bubbuga 'kafarta " wallahi Abban Majhat ka cuci ne yau ka barni da yunwa a gidan ka sai na gayawa Inna komai ka gudu ka barni kawai don na kasance MAI CIKI CE ko? ido ya zalzalu waje "HABLAT " kasa cewa komai yayi kawai ya zauna a kan carpert ya zuba tagumi yana kallon ikon Allah yace "Wai HABLAT ! HABLAT !! HABLAT!!!" Sadaukarwa ga mai commenter's ina yinku Ina sonku I love you wujijjiga wujijjiga. Asha hutun mako lafiya sai ranar Monday in Sha Allah. Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞🤰MAI CIKI CE 🤰 by Narnah'kanwar soja ✍️💞 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PAGE 9 & 10 BORNO Tuni wajen masaurauta ta amsa da murna da kachamewar samun inchi da kwanchiyar hankali su agun abun bauta SAMNU yarinyar MAI CIKI CE haka suke maimaita wa cike da fara'a da jin dad'in ... A hankali take bud'i idon ta da ya kumbura idon ta fara juyawa ganin wani agurgun kaman na kaji da sauri ta tashi zaune jin kid'i kiɗi na tashi ne da hayaniya ta miƙe tsaye ƙafarta ce ya hard'eta sakamako kumburin da yayi a hankali ta ke ɗingisawa "inannnlillahi wa'ina illaihin raji'oun " da sauri ta rintse idon ta ganin 'kazantar da sukiye " waiyo Allah ne ZALFAT " tana gama fad'ar hakan ta yanke jiki ta fad'i ta suma PAYAM daki ƙife shi yayi hanzarin kamota ta zube a jikin sa ganin halin da take ciki ne yayi gaggagwar hanya zuwa d'akin fitta yayi ganin duk mutane masarautar basa hayyachin su ya shiga d'akin sarki PERZO ƙaton kife ya d'auka da aka gasa shi yasha gishiri da ruwa cikin wani bututu, dawo wa yayi har yanzu ya ganta a wanan yanayin, ruwan ya shafa mata a fuska a razani ta farka hannu tasa ta chukumusa ganin ya zuba mata ido ta cika shi bai ce mata komai ba ya bata ruwan haka ta amsa da hanzarin ta taki buɗe magogoronta ta shanye tass , murmurshi yayi ya bata kifin tana ci yana zare mata ƙaya har tagama da hannu ya kama 'kafarta ya d'aure da ittace da ganye ya juya zai bar d'akin "sunana ZALFAT kai fa "? Ta fad'a cikin sanyin murya da son sanin waye su, ko juyuwa baiye ba balle ya bata amsa , sai da yakai bakin agurgun ya bud'e baki da cewa PAYAM shine suna na ," kafin ta buɗe baki tayi wane tambayar ya fitta abunshi hannu tasa ta rogi Allah da ya fidda ta hanun kafuran nan , bata gama magana ba taki shigowar KACI TOWUN SARKI ya shigo jikin sa sai zufa yakiye saboda badaƙalar da sukiye da matan masarautar na su a gaban jama'a su saboda murnar samun MAI CIKI kallo kallo sukiye chan ya sa mata wasu 'karafuna a 'kafarta wanda ake kira da MARI haka ya dungule hannun ta gu d'aya bilhaggi take kuka ya daina amman a banza PAYAM da tun shigowar KACI TOWUN SARKI ya la'be a bakin d'akin don kar yayi lallata da ita musamman ya rigi sanda sai dai ba'abunda yaki tunanin ba ne d'aukarta yayi sama yayi waje da itta take PAYAM ya ɓoya" munafukin d'an sarki PERZO " cewar KACI TOWUN SARKI a hankali wanda kaff ZALFAT ta jisa bai dire ta ko'ina ba sai gaban sarki PERZO dariya yaye sosai yasa hannun sa ya shafa gashin ta yawu ta tara ta watsamai a fuska duk da hakan dariyar sa bai gushiba da kansa ya dauki ganye da wane. tulun farin abu duk harshe suka fara fittarwa wajen suna ihu kamar sabbin mahaukata idon ta ne ya cikka da hawaye fahimtar cewa suturarta zasu janye mata su sama ta ganye yanda suma sukiye.. KANO Ido ya zalzalu waje "HABLAT " kasa cewa komai yayi kawai ya zauna a kan carpert ya 'zuba tagumi yana kallon ikon Allah yace "Wai HABLAT ! HABLAT !! HABLAT!!!" meke damun ke ne ne zaki gayawa hakan shin babo abinci a gidan ne ko ya zama dole sai ne zan miki girke idan ba gas akaiw akaiw gawaye dashi ma nayi aiki dadare , a kanki a ka fara samun masu ciki ne a duniya wai ?ko dai kanki aka fara ciki? to wallahi kar kiga ke MAI CIKI CE sai na saki tsallen kwad'o a gidan nan " baki ta buɗe ya shiga d'aki sai toilet " yanzu ne Abban Majhat zai wa tsawa naga ai cikin sa ne don ne MAI CIKI CE duk abunda zanyi ko nayi ai rarrashi na za'ayi kuma yamin idan yaga banyi breakfast ba sai ya rarrashi ne yaban ha'kuri ya bani a baki idan ya dafa min , kuma ma ai duk wahalar sa da zai sha a bayana nifa MAI CIKI CE". Ta fad'a tana mi'kewa tsaye d'akin ta shiga ganin ya shiga toilet alamar yana wanka ta shuri akawti tasa kaya kala ukku da abin buƙatar ta hannu tasa a aljihun sa ta ɗauki d'ari biyar da wayoyin sa biyu da sauri ta fitoo tsakar gidan har tana tuntu'be WASILA da ta fito zata shigo duba ta "Aunty HABLAT ina zakije " jikin ta har rawa yakiye gun nuni da hannu WASILA tayi shiru kar ta tuna mata asiri , gaisuwa sukaye a gaggauce "Aunty HABLAT wai ina zuwa "WASILA kamar ke kika ajiye ne nifa yanzu na girma kinsan na girmiki ko buki bakisan cewa ne MAI CIKI CE ba'" am sorry Umman Majhat sai kin dawo " tun kan tagama magana ma ta fita " ohh ne WASILA gaskiya HABLAT badai neman fad'a ba"..... Tana fita ta samu a daidaita saho sai unguwar tudun wada tana baiwa mai napep kud'in sa ya bata sanji 200 juyawa taye taga kowa na hadda haddan sa ba kowa a 'kofar gidan hannu tasa a jaka ta fittar da man ROB ta ya mutsa a idon ta taki idon ya sauya zuwa ja ya fara ambaliyyar hawaye da gudu gudu ta shiga gidan ko sallama babo Mallam daki rigi da buta zaiye alwallan nafilla yaga shigowar ta da sauri ya yar da butar HABLATU me a samiki da safiyar nan kina kuka ? waya taɓa kinji jun haka ta yar da akwatin ta sunkuya ta fashe da kuka , tunda Umma taji HABLATU ce ta shigo kamar kuruta akayi a gidan ta fitto da hanzarin ta har zanin jikin ta n neman kasancewa har rigi rigi da Mallam sukayi gun d'agata sama daki sukayi da itta perlour ne mai kyau matsakaici da aka zuba kujeru dai dai na masu rifin asiri da'ki biyu ne na Inna da Mallam sai d'akin HASINA da akaiw ɗaki biyu daga waje da alama na mazan gidan ne ko ba'ki , " ye shiru lalle na gayyamin wane kalar rashin mutunci Hafeezu ya miki yau?' tana jin am ambachi sunan sa ta fara kuka "Inna ce tace lallai Hafeezu hakan yana nuni da cewa ba 'karamar abu bane ko?" kai ta girgiza musu alamar ey " Inna yunwa nakiji ke taimaka min ko ɗumami ne zance" "tausayi ta basu lokachin d'aya ran Mallam ya hargitsi " a'a akaiw taliya HASINA ta girka kafin taje makaranta jira na kawo miki guntun murmurshi ta buga a ranta tace " ne ce HABLATU Inna da Mallam gaggara ba dau amin kad'an nayi dewa tukkuna yanzu aka fara buga wasan".. Wai wai wai babban magana yau da fan's mutumiyar banda rigima harda sharri ta kuma ne!. Finally ZALFAT ta bayyana gata ga PAYAM ga kuma PERZO. let's go the game was begin.. Ko yimin uzuri idan anyi post yau babo gobe sai jini zamu na tsallake kwana ɗaya ɗaya tak in Sha Allah ,but zanyi ƙoƙarin ganin na muku typing dewa muddin kuna suburbud'u min Zafaffan commenter's , masha Allah.. Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞 🤰MAI CIKI CE 🤰 by NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 11 & 12 BORNO Suna ihu kamar sabbin mahaukata idon ta ne ya cikka da hawaye fahimtar cewa suturarta zasu janye mata su sama ta ganye yanda suma sukiye. wane irrin lashe ƙasar harshen sa yakiye ,da sauri ANBAR ta kauda idon ta don tsananin kishi da abinda mijin ta kiye duk bayin kansu a sama suna kallon wata irrin kyakkyawan hallita don ko sarauniyar mammiyota na yankin UBDUS bata mallaki irrin kyaun wanan halittar ba , PAYAM ne ya fara wasu surutai mara sa hankali yana murɗa yatsun yatsun hannun sa tuni iska ta fara bugawa tana tunkud'o ruwa yana malmaliwa sai ya tumbatsa daga ƙifin ƙogon akan ji ruwa na gudu da tunkuɗo junnan sa, idon sa ne ya sauya colour zuwa red , suna ganin hakan kowa ya fara gudu tuni aka hargitsi ana tada 'kura kowa yana nufan ƙogon sa don ya ɓoya, Ganin hakan Sarki PERZO yayi gaggagwar ɗaga ZALFAT da ke ta jiro wasu adu'o'i masu tarin yawa , zuwa ɗakin sa KACI TOWUN SARKI ne ya rufa masa baya ta hanyar rufe ƙogon da dutse ,a jiyar zuciya ya sauke ya daina abun da yakiye a hankali ya bud'e idon sa nan yaga ZALFAT bata nan hankalin sa ne ya tashi sa'ada ya shiga d'akin da aka ajiye ta yaga bata nan "tashin hankalin ba dai sarki PERZO ya kaita ɗakin sa ba ? banyi tunanin zai tsaya ya ɗauki ta ba har zuwa ɗakin sa " da gudu ya juya kafin nan guguwar ta laffa bakin ƙogon sarauniya ANBAR ya shiga kamar an jiffo sa ido da ido sukayi ganin yau PAYAM a turakarta yaron dako gaisuwa ba ya mata in ya ganta ma haushin ta yakiji je yaki kamar itta ta kashe uwar sa , banda hararra da tsaki ba abinda yaki shiga tsakaninsu, taki ta mi'ki tsaye da fargaban abinda ya kawo PAYAM cikin turakarta a hankali ta matso taga zuciyar sa na bugawa ga haki da yakiye a kai kai, bututun ruwa ta d'auko ta nufa bakin sa dashi kama hannun ta yayi ya ja ta "PAYAM me ke faruwa, me ke damun ka yau ruwa na tunkud'o junnan sa ka zauna a d'akin ka ?" ganin yana janta har bakin ƙogon ta fisgi hannun ta da 'karfi ta sauki mai mari lafiyayyi ,ta d'aura da cewa ...... KANO "Ne ce HABLATU Inna da Mallam gaggara ba dau amin kad'an nayi dewa tukkuna yanzu aka fara buga wasan".. nan da nan sai ga Inna da tullin taliya ta zuba jan miya a ƙife sai borkono a ruba haka HABLAT ta bud'i ciki kamar bata taɓa cin abinci ba tass ta chinye tasa hannu tana lashewa da sauri sauri Inna ta shari guntun hawayen ta na tausaya wa HABLAT tana kammala chi ta fara gyangyad'in barchi, Inna ce ta kaita d'akin HASINA ta kunna mata fanka haɗi da ɗaukar jakarta ta shigar ɗakin tana fitowa sai ga Mallam ya haɗa fuska tamau Inna HASINA kinga yaron nan sai kirar sa naki a waya amman yayi banza da ne wato su yaki ya raina ne Lallai Hafeezu yau zan nuna ma waye ne Mallam Umar" ya faɗa yana mai da huchi "hummm Mallam kinan don ma bakaga yanda HABLATU taci taliya ba ga dukkan alamu ta kwana babo abinchi ne gashi yanzu har tayi barchi " ta faɗa ciki da alhinin "Allah sarki HABLATU baiwar Allah ha'kuri mahaifiyar ta Zainabu ta d'auka , yanzu da ace gun Nura taje ai tajamin abin kunya amman tazo garini sanin cewa zan shari mata hawaye ta to in sha Allah zan mata gata kuma wallhi sai na fatattaki yaron nan " "To Mallam Allah dai ya kyauta sai abi a hankali.." Sallamu Alaikum" chakk ya tsaya ganin yanda Iyayyen nashi sukayi chuku chuku da fuska kamar wasu commandodin da akayi nasarar ya'ki akan su " Inna lafiya kuwa ya na ganku a haka ? ko wani abu ne ya faru ? " uban ka ne nace Hafeezu nace ungo naka " yana mishi daƙuwa hannu biyu biyu, Inna ce ta d'auki throow pillow ta fara bugun sa dashi kamar wane ƙaramin yaro idan yayi laife taki ya tsunguna "inallillahi wa inna illaihin raji'oun shikkinan yau HABLAT gidan tazo tunda naga haka ba ƙaramin tashin hankali ta sani ba" duk abun da ke faruwa a idon HABLAT sai daɗi takiji har wane juyi taki na nishand'i tunda taje muryar sa ta farka, tana legawa ta laɓule,. " yanzu Hafeezu saboda baka da kunya ka bar HABLATU da yunwa yarinyar baiwar Allah kuma ta kasance MAI CIKI CE, "Mallam ne ya amsa da cewa wallhi da naga idon yarinyar nan ko lokacin da Zainabu mahaifiyar ta Allah ya mata rasuwa idon ta baiyi kuka haka ba daman ashe amana ta kaki ce , ? Allah ya taimaka wajen karkace hankalin ta ta zo guna bata gayyawa Nura ba na tabbatar da zuciyar sa sai ta buga ne nagama duk ta rame ,kai don ubanka me ka mata " inannnlillahi wa'ina illaihin raji'oun Mallam ne banwa HABLAT komai ba asali ma " mari a ka sauke mai taki ya gyarah lafazin za " na yarda Mallam nayi kuskure duk abinda zata min MAI CIKI CE ba laifin ta bane laifin ciki ne ina neman afuwa ku in sha Allah bazan kuma ba ,," ya fad'a kansa a ƙasa don tuna nasihar da aka musu last week.. "Yauwa gwanda hakan indai HABLATU nason abu dole kama ta shi indai bai saɓa doka ba komai zai wucce CIKI CE ba wasa bani ka kula da matar ka dai dai kwargwado ka bata kulla idan bata da lafiya ka kulla da itta tamkar jaririyya idan tana jin yunwa ka chiyar da ita da abinda takiso tunda Allah yaba ka dai dai gwargwadon iko, ka kulla da HABLATU amana ta ce ," fashewa da kuka Mallam yayi taki jikinsu yayi sanyi sosai Hafeezu yaki bada ha'kuri kamar wanda ya aikata laifi a constitution , haka suka masa nasiha da matar sa, " to ja'iri ina ta kiran ka wato bazaka d'auka ba ko, " murmurshi dole ya 'kirƙiro " ammm Mallam tana gun chargi ne "ya faɗa domin kar yace HABLATU ne a kuma sashi a tarko , " yanzu tashi kaji ka bata ha'kuri idan kuma kaga barchi ya mata nisa ka barta sai ta farka " to ya amsa ya doshin d'akin tana ganin haka ta saki labulen d'akin ta hau gado tana bargo wuff ta rufe idon ta kamar mai barchi , murmurshi yayi ya zauna a bakin gadon tsaff ta 'kare mata kallo ya kau da kai " to sabuwar munafuka kinji daɗi ko kunya namiji ba gun shararawa Iyayyen mu ƙarya ko sai ke tashi naganki sarai ba barchi kike ba idon ke biyu ni kuma losari ne aka ce miki".... Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE 💔💔💔💔💔💔💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 13 & 14 8 August 2023 BORNO Ganin yana janta har bakin ƙogon ta fisgi hannun ta da 'karfi ta sauki mai mari lafiyayyi ,ta d'aura da cewa "PAYAM me haka ina magana kana ja na nifa uwar kace kodon ɗabi'ar ƙabilar ku ba ku ragawa ka rasa wacce zaka nema sai matar uban ka ? ta fad'a rai a harzugi, tunda ta gabza mai mari yaki rigi da ƙunchin sa, taki ta razana ganin kallon da yaki mata durgusa wa tayi kai a ƙasa "kayi ha'kuri PAYAM ɗabi'ar kuce a hakan amman kamin rai kar ka kusanci ne tunda matar uban ka naki , duk da nasan idan yaji labarin ka neme ne a turaka zai mallaka ma ka ne, PAYAM nasan halinka yasha ban ban da na ƙabilar nan ," da sauri ya dakatar da ita ya ɗago kafaɗunta , " Sarki PERZO zai kwanta da MAI CIKI," ya faɗa " me me kaki nufi daman abunda kazo sanarmin me yasa baka gayyamun da wuri ba " bankad'a sa tayi yabi bayan ta ,da gudu ya ka muta "KACI TOWUN SARKI ya rufe ƙofar da duste ba zai bari mu shigiba dole muyi nazarin abinda zamu mishi ," waiyo ciki na ciki na" taki ya fad'i a ƙasa yana birgima zufa sai kitto mai yakiye yana nishi sama sama ,gudu tasa iya ƙarfi ta ta tsorata ganin lokacin ɗaya suna magana ya zube kamar wanda yaci guba , KACI TOWUN SARKI ta samu a bakin ƙogon hannu yasa ya dakatar da itta "bud'i min PAYAM zai mutum! PAYAM !! PAYAM!!!" ta fad'a da gigichichiyar murya ,da yasa Sarki PERZO tunkud'i ZALFAT ya nufu bakin ƙogon "uban me ya same PAYAM ," da sauri sauri KACI TOWON SARKI ya bud'i marfin suka fitoo dukkan su hankalin su tashi ," Allah kaine abin godiya laillan wa na harran Allah ka kuɓutar da ne daga hannun wanan miyagun azzalumai mutanin nan tamkar yadda, KACI TOWON SARKI ne akan ta ta da skit na ta ya yayyage sai hawayen dake bin lafiyayyin idon ta da suka gaji da zubar da hawayen a guji ya sungumita ya kai ta d'akin sarauniya ANBAR ya kwantar, ya fitta sai hucee yaki kamar tsohon damisa da bai samu abin farauta ba, "PAYAM kar ka mutu kaine magaji na abun bauta SAMNU kai kawai ya bani matsayin jigon rayuwa ta magajin masarauta ta, ganin mai magani na duba sa ya fitto KACI TOWON SARKI ne ke bayan sa direct ya nufi wane dogon hanya nan ya tsaya chak wasu ittace biyu suka d'auka masu girma da d'an kauri wuta suka kunna musu suka cusa kai dai dai wane gaton kogo dake fidda ruwa a kasar sa na wucewa tamkar HANYAR RUWA ( littafin mu na gaba wanda shahararrun marubuta nan Rumaisaaliyuinuwa da Zahrah Royal Star ce tare da ne ƙaramar su ƙanwar soja,muka wallafa coming soon in sha Allah,). KANO To sabuwar munafuka kinji daɗi ko kunya babo kin saƙalo hijjabi kinzo gidan mu kin gama shararawa Iyayyen mu ƙarya ko sai ke tashi naganki sarai ba barchi kike ba idon ke biyu ne kuma losari ne aka ce miki".?... Ido ɗaya ta kanne masa ya hurga mata hararra "ina phone na wa " daki wa tayi kamar ba itta ta buga hamma da miƙa "duk abinda mutum yayi sai angano sa " shiru ya mata ya d'auki jakar da tazo dashi ya ɗauki wayoyin sa " Abban Majhat ina zamuje " ha'a wacce irrin tambaya ce HABLAT gidan ke zamu kuma ma'ana inda kika fito " zum'biro baki tayi ni gaskiya sai dare kazo ka ɗauki mu da Majhat nin " , hummmm ajiyar zuciya ya sauki ya masto kusa da itta bag da phone nin ya ajiye tsora masa ido taki ganin yanda duk ya sauya yai sanyi lokachin m gida batayi auni ba ya jawota jikin sa hannun sa na dama yasa ya zagaye west nata hannu ɗaya yasa gun matsar da gashin kanta da duk ya watso ta fuskar na ta kasancewar tace Majhat bata son kitso a don haka bata kitso ido suka tsurawa junna a hankali ya ranƙafu da kansa dai dai saitin ɗan ƙaramin bakin ta yatsan sa manuniya yaki zagaye fuskar ta dai dai kan hanchin ta ya tsaya sai da suka kawshi minti biyu yana kissing nata kana ya sake ta ɗan fakaice wa tayi ta juya baya alamar taji kunya murmurshi yayi a zuciyar sa yace fitininiya nasan maganin ki wallhi dake da Majhat nin dukka " my HABLAT ba damuwa sai daren zan dawo ke kula da kanki kinji ko " ya faɗa yana danne dariyar sa da sauri ta juya "wane dare kuma Abban Majhat ,? ai yanzu zamu tafe kace, kawai muje na sauya shawara ," murmurshi yayi ya rigi hannun ta gamm suka fitta sai murmusawa sukiye tamkar ba wane abu da ya ta'ba shiga tsakaninsu, sosai Mallam da Inna sukaji dad'i suka musu nasiha da cewa "duk abinda Hafeezu ya miki kizo nan ko kimin waya zanzo kinji ko " to Mallam nagode sosai yauwa Mallam baka gayyamai ba idan dare yayi sai yace shi a ɗaki waje zai kwana wai ina takura masa kuma wai "sai tayi shiru dariya Hafeezu yayi mai issar sa itta ma dariyar tayi nan su Mallam sukace "ku tashi ku bamu wuri aikin banza daman idan ma'aurata suka haɗa kai ba wanda ya kaisu gulma da munafurchi,'"summui summui suka tashi suka ficce", "Abban Majhat wai yaushe zaka sayamin mota ne,"? ido ya bita da shi "subhanallahi sai bayan na saya zan sayyamiki ki chigaba da adu'a ko Majhat ce taki son mota? ne Hafeezu"? dariya tayi a'a Allah kawo arzikin Yayya na uban Majhat mijin HABLAT" napep ya tsayar musu suka shiga sosai suki hirar su "Abban Majhat mu tsaya anan " mai napep ne ya tsaya ,"lafiya Hajiya "ya faɗa shima Hafeez nin tambaya sa kinan " ba komai Abban Majhat naji Majhat na min magana ne wai tana son abin hanun wanchan mutumin "ta nuna wani mutum dake zaune yana cin alele da manja da yaji a dai dai bakin kasuwan 'yan talla" oh my goodness HABLAT abinchin kan hanya zakice gaskiya ban yarda ba zan gaggawa Inna ta miki alalen amman banda wanan " subhanallahi wallahi shi nakiso ka sayyamin ko na maka ihun kwarto "to kimin mai napep mu tafe kaji bar yarinyar nan " ihuuuuuuu saurin toshi bakin ta yayi "wallahi azim ka sayyamin ko na kira Mallam wallahi daman nasan ƙarya ne baka tuba ba bakajin maganar Iyayyen ka ko" mai napep ye haƙuri ɗan kuma baya kaɗan " haka ya juya ya saya alalen 200 aka masa takeway na roba tana ganin sa tafara haɗiye yawu nan da nan ta fara fara'a tamkar gonar audiga " i love you my tumatur na zuciya i love you mai ƙodar zuciya HABLAT dole na haifa maka Majhat kana so na" ta faɗa tana buɗi takeway jin saurin matsawa kusa da itta yayi don shikam ya tsani chin abinchin kan hanya, hannu tasa zata gutsara da sauri ya kai hannu ya buge hannun na ta ,ido ta zalzalu waje " ......... Al'kalamin Ƙanwar soja ✍️💞🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE 💔💔💔💔💔💔💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 Page 15 & 16 BORNO Wasu ittace biyu suka d'auka masu girma da d'an kauri wuta suka kunna musu suka cusa kai dai dai wane gaton kogo dake fidda ruwa a kasar sa na wucewa tamkar HANYAR RUWA..... Haka suka chigaba da ratsa hanyar CHAN duka iso wani gungumin dutse da aka wa ado tamkar gunki an zagaye shi da koriyar ganye su ruwa dake ɓolbɓolowa daga ƙasan sa wani kuma nayayyafuwa kamar ruwan sama akan sa suna isowa suka zube a kwance ya miƙa da hannayen sa biyu inda ya jinginar da ittacen wutan a ƙifin sa KACI TOWON SARKI ne ya matsa bayan yayi gaisuwa yabar gun, a hankali ya bud'e idon sa " Albustirbitlsu SAMNU kullum nakan bauta maka na kanyi duk abinda kaban umarni ko da kuwa jini na ne , na saudaukar da yaran da na haifa har biyar a garika domin ka tabbatar min da ƙarfina da izzata kwatsam ya zakamin ' wahalar da na maka da yaro kyakyawar da kasamin soyayyar sa a cikin zuciya ta dashi naki busa kowacce irrin numfashi da kaba ni, PAYAM shine yaron da kabar ni ka raya min shi ,amman ya abun bauta SAMNU bansan me yasa kasa masa cuta ba ,ka bamu wa'adin dole matan mu suyi ciki duk basu yiba duk da cewa kai ne ma musu lamuni su samu cikin wa'adin saura kwana ukku kachal kafin ka ɗauki matakin fushi akan mu ,sai dai ka kasance abin bauta mai ƙaunar mu da jinƙan mu ka bamu yarinyar da ta kasance MAI CIKI CE naso ace yau na kitta ta nasan hakan shine muradun ka , sai dai ka tayar da guguwar a cikin wanan lokachin na rasa dama ta , ya abun bauta SAMNU kasani cewa PAYAM rayuwa ta ne idan kana son MAI CIKI CE zan kawota gabanka nan kayi abinda kaki so da itta ka taimaka ka dawo min da lafiyar yaro na PAYAM ya abin bauta SAMNU."........ Ya faɗa hakan yana mai zuba da hawaye da ƙasƙantar dakan sa hawayen sane ya sauka a dai dai kan ƙafar dutsen, Dariya ce ta turnu'ki ƙogon sai wani iska da ke fitowa da sautin mai ƙarfi chan magana yabiyo iskan" PERZO!!! ha'kika ka tafka babban kuskure domin kuwa ina iya hango tarnaƙaƙi a rayuwar ka ta gobe da masarautar ka ina neman kayi gaggagwar kashi yaron ka PAYAM tare da MAI CIKI CE hakan shine kawai mafitar ka a yanzu , ka tabbatar da faruwar hakan bayan ka kwashe yaron dake cikin ta ka kawo min nan da kwana chasa'in zaka ai watar da wanan muradun na wa idan kuwa ka saɓa d'aya daga cikin umarni na lallai zaka fuskanci mummunar hukunci daga gari ne ,ina bu'katar jinin yara biyu,," yana gama maganar sa wanan gogguwar da iska ta nitsu zafff kamar ba kowa sai gungumin dutse da maganar ya gama fitta a cikin sa a haukace PERZO ya tashi duk sai kakkarwa yakiye ga ɗan banzan bugun zuciya da yaki ye dik da sanyin wanan gini bai hanashi fidda gumi a jikin sa ba haka ya fitto ,duk abinda ya faru a kunnen KACI TOWON SARKI dafa shi yayi ya rigingimu a dugon ƙafaɗar sa suka je wajen masaurauta.. My comment. Tirƙashi ƙaƙa sara ƙaƙa ga akuya ga kura ,ne kaina dole na tsaya ,wane irrin abu ke faruwa, mujee zuwa yanzu aka fara zamuyi waiwaye domin sanin su waye mutanen nan da tarihin rayuwar su , idan naga ruwan Comment ,ba shakka a page ɗaya zan bada labarin asalin su PERZO da gunki SAMNU.. **************************************** KANO Saurin matsawa kusa da itta yayi don shikam ya tsani chin abinchin kan hanya, hannu tasa zata gutsara da sauri ya kai hannu ya buge hannun na ta ,ido ta zalzalu waje " haba Abban Majhat ya zaka min hakan kuma,"? tsaki ya ja "kinan akan hanya zaki ce ko ,? ke bari idan mun kuma gida ba mai takura muku, ," shiru kawai tayi tuna hakan sai dai yawun ta da ke tsinki wa akai akai sai harar takeway da mai napep taki don ganin kamar laifin sa ne da baya gudu, cikin minti biyar suka iso gidan na su key yayi ya bud'i ƙofar tun kafin ya shiga ta bangaji sa ta shiga baki ya bud'i da mamaki tuni ta baje akan carpet na ɗakin ta zube ta fara cin alelen zama yaye yana ganin ta kurum , tamkar wacce bata taɓa cin abinci a rayuwar ta ba ,shaƙuwa ne ya ƙwarya sakamakon cin sauri ga uban borkono da ko laushi bai yi ba da sauri ya bata purewater dake cikin ƙaramin fridge nasu ,haka ta chinye tass tasha ruwa leda ukku anan ta kwanta ta fara hamma, ganin hakan ya ɗauko mata pillow ya sa mata kana ya cire mata hijjab na ta ta kwanta," Abban Majhat barchi na kiji taho mu kwanta anan tana jansa, "kina ke ko zan fita naje gun Baffa akaiw maganar da zamuyi kiye barchi ke kinga nepha ma na sonki ga fanka, " murmurshi tayi , martani ya mata da kama sirarran yatsun hannunta ya sumbata, hakan barchi ya kwashe ta ,sai azahar ta farka tayi wanka ta shiga kitchen indomie ta dafa da yasha attarugu da albasa sai ƙamshi da ya zagaye gidan , ko da ta gama ci ta gyara ɗakin ta tabi da sallah, " hhh ko me ya faru har yanzu Abban Majhat bai dawo ba, yo me ya kaishi gun Baffa na, subhanallahi ko dai ƙara ta kuma zai kai", da sauri ta miƙi a kitchen lafiyayyin jollof rice ta dafa da yasha kayan lambu, ta zuba a wormer, ta zauna jiran sa wanda zai bayan sallah insha'i ya shigo daram ya sameta a two sitter tana zaune da dogon riga like material daga ƙasa har chinyan ta aka masa tsago ta ɓangaren hago ɗan hill tasa sai gashin kanta da ta gyara da drayer ta kama shi da pink revome sirarran gaban kuma ta ɗan watso shi ,tashar Arewa24 taki kallo inda ake program na Rayuwa ta ,sam bataji shigowar sa ba sai fitinanin turaren sa da tunda safe taki jikin sa daɗan saurin ta ta joyo don ganin ƙofa hangosa tayi da big leader's guda biyu ya tsaya zololoo yana ganin ta ko ƙiftawar ido ba, da gudun ta tashi ta rungume shi "oyoyo Abban Majhat i miss You yau duk ka guji ne," sandarewa yayi ya yarda da ledaer hannu biyu yasa ya tallafota jikin sa ta yanda ya 'kara mannewa da jikin ta ,a hankali yake gogga ƙifin fuskar sa a kan ƙiifen fuskar ta ,wane bahamagin yanayi suka fuskanta ,da sauri ta fara shishigar kuka tana murza idon ta ," sunkuceta yayi sai kan three sitter "Umma Majhat what happen kinsan banson ganin hakan ko my princess ," turu baki tayi "haba haba haba don Allah Abban Majhat ya kakiso na ,nayi tunda safe ka tafe kabar mu gashi munyi kewar ka har a cikin jinin jikin mu ," wani haaaaaa da baki jin sa yaki tamkar wane sarki a cikin dubban sarakuna yau ko me ya faru da HABLAT " HABLAT tun kafin ke samu cikin Majhat rabon da kimin wanan kwaliyyar" ,dariya sosai tayi ," oh my prince tukuna ma na maka ruwan wanka mujee kayi wanka yau na maka your favourite food ," kiss ya mana mata both side, "kinga yau dole na sayi miki kaza don da alamar daren amarchin na biyu zamuyi yau ,"hhhhhhhhhh kai Abban Majhat daren amarchi kuma ," eeee bai gama magana ba cikinta yayi wane ƙara ƙuuuuuuuuuuuuuuu. zare ido yayi ," Umman Majhat wanan sautin fa "? itta kanta hakan bai taɓa mata ba ,ɗan murmurshi yaƙi tayi tace" Majhat ce taji kace daren amarchin na biyu shine tayi dariya" suma dariya sukaye, wane sautin ya akai biyo wa sai dai yasha banban da na farko a inda ta ta ƙarƙare ta buga wani saitin boooooom iska ce ta kutso kai a garin yin dariya , wanda yasa Hafeez ficcewa da gudu zuwa d'aki domin wanka , nema wallahi bayan sa na bi bazan jure irrin wanan ƙarfafan tusan HABLAT ba... Al'kalamin Narnah ƙanwar soja ✍️💞 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE 💔💔💔💔💔💔💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 PAGE 17 & 18 BORNO Wani ƙogo ne dake cikin ƙatuwar kogi wanda yaki ta cikin 'karƙashin ƙasa wanda ba kowa yasan da wanan ƙogon ba sai ƙabilar dake zama cikin ta ƙabilar GARSO wacce ta samu asali daga wani aljani da ake mai la'kabi da SAMNU wanda ya gwabza yaƙi da dama a rayuwar sa na matsayin azzalumi kuma maye domin duk inda yaga macce mai ciki to sai kashi yaron ton a cikin uwar sa , kuma ya haɗa da uwar sai dai duk jagabar SAMNU ya fison mai ciki don jarabatr sa na cin yara ne tun a cikin Iyayyen su mata kwatsam wane lokaci wasu matafiya a cikin jirgi dare ya riski su ga hadarin dake faman tasuwa kasancewar akaiw samari da i'yan mata suka kuna sautin ƙaraya cikin jirgin suna jin daɗi ga kuma good weather da wanan daman SAMNU yayi amfani gun kiffar da jirgin zuwa ƙasan kogon, kana ya shigar dasu da zabtarwa sa da kuma chusa musu abu ba dai dai ba har zamanin su suka shud'i amsuka haife wasu duk sun rasa addini a inda yaran suka yarda cewa SAMNU shine Ubangiji shine mai basu komai har aka samu cikin PERZO anan ne shima ya ke mulkin sa kwatsam watarana wane jirgin ya biyo da mata ukku maza biyu ,suka kiffar dashi a cikin kogon nasu duk da cewa akaiw wacce tayi taurin kai sosai yakai ga SAMNU yasha jinin ta ta ta mutu sai mahaifiyar PAYAM wacce don baƙin ciki halin da ta riski kanta tana haihuwar sa ta mutu, LATU a tareda da mahaifiyar PAYAM aka same su sai dai itta matsayin baiwa suka ajiye ta duk wanda yaso a cikin gari ya kan bi ta kanta ya wucce , kullum cikin tashin hankali da fargaban ƙaddarar rayuwar masaurauta sukiye tun tana sa ran watarana zata bar wanan ƙogon har ta fidda tsammanin ta rungume ƙaddara, shikkaru goma sha bakwai kinan da zuwan ta , ANBAR asalin ta jinin masarautar SAMNU ne anan aka haifeta sai dai ta kasance yarinyar ce a gun wacce sukayi fashin mahaifiyar ta a cikin mota cikin dare a don haka hallayar ta tana da wasu bambance cikin wanan ƙabilar ta GARSO,, AFTER 3 MONTH'S Tunda abun chan ya faru take zama a d'akin ANBAR sosai take bata kulla da cikin ta duk da tana tausaya mata kasancewar bata wucce sa'ar PAYAM a shikkaru ba, a sannu a hankali ZALFAT ta bayyana mata addinin Musulunci da duk wasu tsari tsari daga itta sai PAYAM da ANBAR da kuma LATU da sarki PERZO ya bata aikin kula da dukan wane abu da ZALFAT ta kiso , yau ce ranar da cikin ta ya cikka watanni bakwai chif a duniya sai motsi yakiye gashi da ɗan tsinin sa duk ya haɗiyi tsayin nata kasancewar ba wata doguwar ba ce ,tayi duhu ta rame a hakan ma tana samun kula kinan irrin na su sai dai duk dare cikin fargaba da tashin hankali taki tunawa da abinda sarki PERZO ya gayyama ta sa'adha ya nema ya kitta mata haddi cewa yaron ta sadaukar wa ce ga gunki su ,itta kuma zata kuma matar sa "sa'a ta ɗaya da wannan azzalumi bai kitta min haddi ba, Allah ka kuma tsari ne daga sharrin sa," da gudu PAYAM ya faɗo tamkar an wullu shi daga sama ANBAR da ke kwance ta tuntsiro sauran ƙiris ta faɗo kan ZALFAT dake zaune tana shafa cikin ta , PAYAM lafiya! !!? ANBAR ANBAR daren gobe daren gobe daren gobe !!!" PAYAM ka nistu ka gayyamin me ke faruwa "ta faɗa tana gwale_gwale idanu tuni hanjin ZALFAT. ya kaɗa ," shikkinan zai kashi min ciki na ko PAYAM?" ta faɗa a razani " ..... INDIA ( MUMBAI). _Ɗan rintse idon sa tayi da sa _hannun_ dama ya mirza idon ,hannu yaja ya kunna hasken ɗakin dake side drawer, Jan bargo yayi ya kuma kulle kansa yana saukar da numfashi a hankali, haka ya kuma ya barchin, kyakkyawar alerm clock ne ya juga ƙarfe 8:00 na safiya "oh my God ya faɗa da siririyar muryar tashi , fitowa cikin bargon yayi da adu'a a bakin sa, masha Allah kyakyawar saurayi ne fari sol ( nace ba kamar Hafeez Black Beauty ba sauran ku dawo nan na mishi baiko da Hafsat , Ummu Hafsat ta fara bani toshi?) . _Ƙaton toilet nin ya shiga da adu'a a bakin sa tsawon minti arba'in ya fito da tawol a gungumin sa sai wanda yake tsaki gashin _kansa__da shi hand dryer ya ɗauka ya fara busar da summar kansa da yasha kayan gyara da ƙamshi kamar macce, haka ya shafa mai da ɗauko turare ya fara ambaliyyar su, hannu yasa ya buɗe wane Waldrop duk tunani na madubi ne duk jikinsa glass white t_shirt da black jeans ya saka wayar sa ce ta ɗauki ruri rass gabansa ya faɗi jin rengtone na musamman daga saitin zuciyar sa yaye "what happened" da sauri ya ajiye shoe dayaki ƙoƙarin sawa ya ɗauki wayar ya sata a amsa kuwa ɗan durgusa wa yayi kamar mutumin wayan yana ganin sa "sallamu Alaikum Abba " amsa sallar yayi ya ɗaura da cewa ZAYYAN duk abinda kakiye a India ka ajiye kayi gaggagwar zuwa Borno domin akaiw muhimmin abu da ya taso mu haɗu da kai a chan " kafin ya bashi amsar tuni ya kashe kiran " ohh my God tunda naga kirar Abba in this time na san akaiw matsala ,"saurin latsa wayar yayi sunan Umma ce ya fitto ɓaro_ɓaro akan screen nin kamar ba za'a ɗauka ba sai da ya kusa katsewa aka ɗauka "Umma barka da safiya" ZAYYAN " daga cin yanda ta kira sunan sa ya san lallai akaiw matsala duk muryar Iyayyen na sa a daƙile ,"Umma lafiya kuwa "bai idda sauki numfashi tambayar ba ta datse kirar ," inannnlillahi wa'ina illaihin raji'oun what happened in Nigeria "ya faɗa yana ɗaga kansa , da yake sarrrawa, haka ya fitto security ne da suka kai biyar suka runsuna da alamar gaisuwa motar sa ƙirar prado aka bud'e mai direct Mumbai International hospital ya nufa ,haka ya fitto yana takun sa cikin burgiwa duk inda ya 'kifta sai an gaishi shi shikam hannu kawai yake ɗaga musu direct katafaren office nashi ya shiga, wasu nur'ses su biyar suka shigo cikin uniform nasu suka gaishi dashi da English amsawa yayi ba yabo ba fallasa " Pooja everything is ready" Pooja ce ta amsa masa da "Yes sir " maza biyu ne suka matso suka taimaka masa tun da wane uniform dark green hular yasa sai sauri suki shine a gaba sauran na biye dashi a baya , haka suka nufi wane babban ɗakin da akewa laƙabi da tiyata room , awa biyu sukayi suka fitto ya wucce office nashi watsa ruwa yayi ya sauya tufafin sa direct resturant nasu na hospital nin yayi anan yayi breakfast mai kyau duk da cewa hankalin sa nakan Nigeria, wasu takardu ya cikka a office nashi da printing good 20mint letter , wata ta shigo da cewa "Manager na kiran sa " ZAYYAN meke faruwa zaka kuma Nigeria yanzu and then kasan kana aiki last year fa ka shiga. kana wasa da aikin ka " ya faɗa cikin yarin indiya rai 'bace , ɗan sunkuyar da da kansa yayi da cewa "just duk abin bazai wucce one week ba wani babban uzuri ne ya kama shi na ujula akan family sa ," ko da wanan manager yaki akan family ne da saura ya sa hannun a takardun ya nashi fatan dawo wa lafiya don ba abinda yakai ahali muhimmanci , Cikin security sa ya aika nan da nan ya samu visa da password nashi kasancewar sa babban mutum cikin garin da misalin karfe 12 na rana jirgin sa ya ɗaga from Mumbai to Nigeria Borno . ZAYYAN welcome to Maiduguri, Who is ZAYYAN? ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE 💔💔💔💔💔💔💔 BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 PAGE 19 & 20 END OF PART 1 KANO Wani sautin boooooom iska ce ta kutso kai a garin yin dariya , wanda yasa Hafeez ficcewa da gudu zuwa d'aki domin wanka , nema wallahi bayan sa na bi bazan jure irrin wanan ƙarfafan tusan HABLAT ba... Danne dariyar sa yayi da ya ƙunshi tun a toilet, Yana fitowa ya sameta ta haɗa girar sama da ƙasa kamar an haɗa hadari ko da ya tunkura ta ya sauya maganar da cewa "Umman Majhat zuba min abinchi "ɗan ganin sa tayi a fakaice don tabbatar da cewa baya mata dariya tayi tusa a gaban sa , lura da hakan ya mayar da kansa a kan tv hala ya zauna yammaci m suna ɗan hira jiffa jiffa yana ganin tv gamawar sa da wuya ta mi'ki da nufin ɗaukar warmers nin wane sautin ta sake bugawa boorrrr sai uban wari da sauri ya tashi yaye ɗaki yana toshi hanchin dariya ce ta taso mata ganin yanda yayi gudun yana neman faɗowa , wane ta sake jifowa mai sautin a jere "subhanallahi HABLAT byaushe kika zama bodara " ajiye kayan hannun ta tayi ta shiga ɗakin ganin yana ɓaɓaga dariya kamar wanda aka aikushi tasa pillow tana dukkan bayan sa " wai HABLAT ɗan daka ta yaushe kika zama bodara tusan ma mai uban wari ne wallahi bazan kwana ɗaki ɗaya dake ke rusa min ciki ba " itta ma dariyar taye "wallhi ko Abban Majhat tunda nace alelen nan na kwanta sai naji cikina na ƙurrrrr nace ko HABLAT ce ba lafiya sai yanzu nagani ashe kashi tamin cikin alelen da nace ya ɓata mata ciki shine taki tusan ai ba ne nakiba " ko Abban Majhat" dariya yakiye har ya faɗo daga saman gadon ,haushi ne ya turnu'ki zuciyar ta ganin hakan ya tsagaita "HABLAT rantse ga goma ,"da gudu ta bishi da pillow hannun sa suka kama gujilgujil numfashi ta ne ya fara kai kumu ta hakura ta kwanta shina kwanciyar yayi "Wallahi HABLAT ki gayyawar Majhat nan ta yarda tamin tusan da kikace itta ce miye zan bulalla ta na bar muku ɗakin ," shitttt hannu tasa akan leeɓin bakin sa "Abban Majhat tunda naki ai bana maka tusa sai yau shima don nace alelen nan ne ka yarda bani bace Majhat ce "girgiza kai yaye don bil haqqi kumatun sa suna gaji da dariyar shirmin HABLAT, "HABLAT kin shiya jakar na ki ko kinsan tafiyar safiya ce zamuyi ko kin fasa zuwa "? ya faɗa da niyyar tsokana ," Abban Majhat kinan wallhi ƙafata ƙafarka don kaga ciki na yakai wata bakaiw this time nasan zanu dawo ai zaman barrack daɗi yaki min na tabbatar Majhat ma na son zuwa ko Majhat ' ta faɗa tana shafa cikin ,shima hannu yasa akan cikin "that's my girl I love you so much " sosai taji hakan "amman HABLAT Baffa yace wata ɗaya zakiye ke dawo don ke haihu a gida kawai ma don kin matsa sai kin bine nema ko su Inna baso suki ba kidai kinfiyee taurin kai aradu " oho kai naye gado ai "hanchin ta ya ja muyi barchi da wuri gobe in Sha Allah sai Hanyar BORNO..don haka suka kwanta dayin adu'a BORNO " ANBAR ANBAR daren gobe daren gobe daren gobe !!!" PAYAM ka nistu ka gayyamin me ke faruwa "ta faɗa tana gwale_gwale idanu tuni hanjin ZALFAT. ya faɗa ," shikkinan zai kashi min ciki na ko PAYAM?" ta faɗa a razani. "Gunki SAMNU harda ne ya baiwa sarki PERZO umarnin a kashe mu bayan an fidda yaron cikin ke kima ANBAR PERZO ba zai barke ba don naji cewa kema munafuka ce a cikin mu amman sai ya kashe mu kafin ke" a hanzarce ZALFAT ta miƙi "PAYAM meye ne mafita " mafita ɗaya ce idan Allah da muke bauta wa na gaskiya yaso mu fitta mu kuɓuta daga sharrin su to ba makawa zamu fitta " ANBAR ne itta ma ta tsaya "PAYAM dole fa mu cece kanmu kuyi tunani hanyar da zamu kuɓuta ," da sauri ZALFAT ta ɗaura da cewa "Allah yace tashi ne kuma na taimaka maka bawa na " me zamuyi ya Allah kawo mana mafita bana son rasa rayuwar yaro na shine kawai na mallaka da na rasa shi na rantse gwanda ya rayu na mutu "PAYAM ne ya sha ruwa " nashiga ukku ne PAYAM "babban tashin hankali an tsananta tsaro a bakin ƙofa ko ba tsaro ma da aka sa mana kuna ganin ba wanda yasan abun da ake cewa dutsen nan ya buɗo balle muss ran zanu fitta Cikin wanan sarqagiyar" ya faɗa yana hucce ,fashewa da kuka ZALFAT tayi mai tarwatsa zuciya , ANBAR ce ta rungumi ta ta kama kuka da sauri PAYAM shima ya shiga cikin su suka tarwatse da mugun kuka ba wanda zai rarrashi wane daga cikin su saurin juyuwa sukaye jin sautin ƙarar faɗuwar wani abun a razani suka ɗago suna kallon yanda aka rufe ƙofar dutsen ƙogon ANBAR , tarwatse wa da dariya sarki PERZO yayi cikin mummunar yanayi "PAYAM kai yaro na ne kuma ina son ka sai dai ba zan saɓa umarnin Ubangiji na ba ,ka saki hanya ka kama wane abun bauta da ba mu sani ba dole ku fuskanci hukunci daga abin bauta SAMNU " yana gama faɗar hakan ya juya ya tafe , Wani marfi aka sa na dutse a bakin ƙogon ta yanda basu isa su buɗi wanan dutsen su kaɗai ba, haka suka kwana tamkar safiya suka ringa kai kukan su gun mahaliccin su Allah mai taimako mai rauni , "PAYAM" tashi ana motsa dutse "ANBAR ta faɗa ganin PAYAM ya fara barchi akan ƙafarta ," ANBAR mun shiga ukku zasu fara kashi mu tun kafin rana ta faɗii " jin haka ZALFAT ta fashe da wani sabon kuka , ido PAYAM ya huta dashi wai ke " ZALFAT kuka ba ya miki wahala ko kina wahalar da yaron ke ,tun daren jiya muna kuka ,da ace kuka na maganin ina tabbatar miki da cewa da Iliham ta kuɓuta daga sharrin Alhaji Bello "( Our next book HANYAR RUWA) , ɗan tsayawa tayi , chan sukaji motsin ya tsaya duk miƙiwa sukayi suka tsaya a dai dai ramin suna kallon kallon wasu ƙatin maza ne su biyu da Latu a gaba sai ƙoƙarin ɗaya dutsen sukiye su buɗe su a inda suka sha da ƙyar kafin suka fara matsarwa, ganin hakan PAYAM shima ya sa hannu ta ciki cikin ikon Allah dutsen ta kwanta ,kallo kallo suka fara yi a tsakanin su , cikin hakki Latu tace , kuyi gaggagwar mu fita daga wanan ƙogon don yanzu haka masarauta na chan na sharholiya da rawa_rawa kafin nan da sa'a guda a kashi mu " PAYAM ne ya rigi hannun ZALFAT "to Latu shin kinsan ma buɗin sirrin " a'a PAYAM bansaniba amman kai ya kamata a ce kasani ai ko " aiki ya kuma baya cewar ANBAR , " ZALFAT ce taji cikin ta ka juyawa saurin ɗago kanta tayi sai ga mugun jiri yana neman kifar da itta ,"yunwa nakiji "abinda tace kinan " MAI CIKI CE itta kwana ɗaya da yini guda dole cikin ta ya nema tallafi ga yunwa ga fargaba " da sauri sukaji motsi suka laɓe a hankali suka ɗunguma zuwa farfajiyar masarautar, maza biyu ne da suka buɗe ƙofar suka ɗaga ZALFAT sama don ƙafafuwan ta sun kumbura ga jiri da takiji ,ko da PAYAM yaga zasu fitta ya juya ya shari hawayen baƙin cikin" ga yara ga mata shin baza mu iya kuɓutar dasu dukka ba " da sauri ANBAR ta ja shi jikin sa suka chigaba da takawa a sannu a hankali ,, suna isowa bakin matalakan ya tsaya chak duk surutan da zasuyi sun gaza koda motsa bakin dutse ƙogon balle su sa ran ficewa daga ciki , ,,,, DAJIN BORNO "Oga ruwan lagerator mu ya tsaya gashi ba alamar ruwa anan " inannnlillahi wa'ina illaihin raji'oun what nosense , na tsani tafiyar mangariba ga duhu ya riskimu a daji kuma a mota ,ya za'ayi mu tsaya a wanan dajin ba kowa ,tun farko nacewa Abba ba jirgin da zai tashi daga Abuja zuwa Borno , sai gobe but yace lallai sai na taho hasbunalllahu wani mal wakil ,babban matsala duk wanda na kira wayar sa bata tafiya wai meke faruwa ne a gida ya Salam " cewar ZAYYAN cikin tashin hankali yana dafa kansa , haka suka fitto da driver sa suka fara kutsawa cikin dajin da niyyar ko zasu samu ruwa su antaya cikin mota suyi gaba ....... "Stop here kadda wanda yayi motsi a cikin ku "? Waye ZAYYAN Wace ce ZALFAT Dasu waye Zayyan ya haɗu da su a hanyar? Me ya faru a cikin dangin sa ake masa kirar gaggawa? Shin ANBAR Lattu, PAYAM ,da samari biyu ,da ZALFAT ,zasu samu damar buɗi wanan ƙogon har su tsiri daga sharrin su SAMNU? Idan sarki PERZO ya ankara da ficewar su ,what wiil happened?...... " Tirƙashi ƙaƙa sara ƙaƙa ga akuya ga kura ranar wanka ba'a ɓoyun chibiya ,'inji hausawa , Littafin MAI CIKI CIKI , mallakin NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 Alhamdullah! Alhamdullah!! Alhamdullah!!! Dukka Dukka anan na kawo ƙarshen part one , godiya ga Allah subhanahu wata'ala da ya bani basira da fikira da lafiya har na samu daman rubbuta wanan littafin mai ciki da abubuwan faɗakarwa da ilimantarwa haɗa da nishaɗantarwa , mu haɗu a kashi na biyu wanda da ikon Allah anan zamu ƙarƙari labarin MAI CIKI CE .. Special thank's to my lovely sister ,a friend turn to sister , Ummu Hafsat , Allah ya bar zumunchi da ƙauna Da wanan damar zanyi amfani gun nuna godiya ga special commenter's nawa na group nan MAI CIKI CE.. Zaarah Mamman shukrah Ummu meenal Oum A Oum suhailat & shukrah Aunty Ramatou Sister Maryam Besty habibah Besty Narnah my dear Aishat Mhiz kaltum Mhiz Ibrahim. Ukkty khady Uwar ikram. Ameera Ahmad 001 Wallhi sunan ku suna dayi wa al'kalamin bai isa ya lissafu ku duka ba ,amman ku sani kuna raina Adu'a ku bazata barni naji kunya in sha Allah da bazar ku na ke rawa ta , Allah biya muku dukkan Buƙatun ku na Alkaire a,Allah bar mu tare love You my fan's WUJIGGA WUJIGGA 💝💝💝💝💝💝 ROYAL STAR ASSOCIATION ƙungiyar mai amana da hazaƙa haƙiƙa kun kasance madubin dubawa ga dukkan al'kalamun mu gaba gaba dai , Allah chigaba da ɗaukaki da dukkan marubutan dake rayuwa a cikin ke 'yan amana kuma jajirtatatu.. Aunty Rumaisaaliyuinuwa ,baki na da Al'kalamin ƙanwar soja bazai manta da gudummawa da tsayawar ke akai na ba , da dukkan wane ƙoƙarin inganta tafiya ta a harkar Novel na tababbar kicce sillar komai ,Allah Ubangijin talikai na roƙa da ya tallafa wa rayuwar ke ,ya kare ke daga sharrin masu sharri ya kuma baki abinda kikiso na Alkaire, Allah kawo yara masu albarka da daraja cikin al'umma , Amin. Mu haɗu a part 2 don warware ko wacce chakwakiya 😜 Watssapt number : 08101235739 Facebook page : NARNAH ƘANWAR SOJA ISTANGRAM: NARNAH ƘANWAR SOJA ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 21 & 22 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 BORNO Stop here kada wanda yayi motsi a cikin ku ", Haka suka tsaya chakk kamar an dasa bishiyoyi, sun ɗaga hannun su sama ,haske ne ya ƙwaraya ko'ina a dajin na manyan titunan mota chi na sojojjin land army , wasu ne suka sauƙo da manyan manyan bindiga nan take suka zagaye su , ukku daga gaba suka matso kusa da doctor ZAYYAN " me kuki ye a wanan dajin a wanan lokacin "? ya tambaya ba 'alamar wasa , ZAYYAN ne ya buɗi baki kamar wanda ke koyon magana kasancewar sa ba mutum mai son magana ba ," ruwa muki nema don alama akaiw kogi nan kusa motar mu ce ta tsaya akan hanya gata chan kusa daga nan zaku iya hango ta ," driver sa ne ya yi ajiyar zuciya don bil haƙƙi shikam ya gama tsorata da ganin wanan sojojin ,suna dubawa suka tabbatar da hakan ,juyawa sukayi suka gayawa ogan su , fitowa yayi daga cikin motar da tsalle , masha Allah Commender Hafeez yana matso wa kusa dashi sukayi four eye's " Doctor ZAYYAN daman kaine oh my God am sorry man kasan dajin bala'in hatsari garishi " ajiyar zuciya ZAYYAN ya sauki ya zuba mai shigin dundu a ƙirjin sa "wallahi Dude Allah ya isa min wanan mutanin na ku ai sunfi dajin ma hatsari " dariya suka sa "but man yaushe ka shigo gari " yanzu duk ba wanan ba ina zamu samu ruwa " calmdown DOCTOR ZAYYAN akaiw kogi nan kusa mu ƙara sa mana a motar mu " what nosense Hafeez kamar ban da hankali shiga motar soja wallahi ko a mafarki ,ai ne kasan aiki na bana tashin hankali ba ne ", duk darawa sukayi ,a hankali suka fara takawa da sojojin da zasu kai ashirin wasu kuma suna daga gurin sun kafa sansani da bindigogin su suna jiran ko ta kwana don ansha jin labarin dajin mai hatsari ne kasancewar itattatuwa suna dewa a wanan lardin, da farin ciki suka isa suna hira nan matsawa baya sukayi daga Hafeez sai ZAYYAN da suki ɗan taɓa hira driver ne yasa babban jarkan su yana ɗiban ruwan dake bakin kogin..... ******************************************* Da sauri ANBAR ta ja shi jikin ta suka chigaba da takawa a sannu a hankali ,, suna isowa bakin matalakan ya tsaya chak duk surutan da zasuyi sun gaza koda motsa bakin dutse ƙogon balle su sa ran ficewa daga ciki, cikin ta ne yayi mugun murɗawa zuciyar ta ta buga da ƙarfe numfashi ta ne ke barazanar ɗauke wa ,da ƙarfe ta sauki numfashi da cewa "innalillahi wa ina iallhin raji'oun , Allahumma a jirnee fi mussibati wa aƙirni ƙairan minha " ta faɗa ta rufe idanun ta take wani motsin gogguwar ta fara ƙiftan kogin nan taki marfin dutsen ya tashi gida biyu cikin ikon Allah ,hakan yayi dai dai da fasa kan dakarun Sarki PERZO da ya bada umarnin a ɗauko MAI CIKI CE don a gaddamar da sadaukarwa ga Ubangiji sa SAMNU sai ga mummunar labari cewa suna neman ficewa daga wanan ƙogon hakan yasa suka kwashe kwari da baka domin riskar su a bakin duste , . Hankalin Doctor ZAYYAN ne yayi matukar tashi ga zuciyar sa dake bugawa "shikkinan ashe ajali na ne ya taso da ne daga India ya dawo ya kwaso ne dajin Borno ," yafaɗa yana ja da baya ,a matsayin sa na doctor, tuni Commender Hafeez ya gyara makamin bindiga sa , nan wasu sojoji su ka sha gaban sa a matsayin su na baya dashi , sosai suka tsaya ganin abinda kogin yakiye ta ƙife kaff ya rabe gida biyu Latu itta ce wacce ta fara fitowa cikin sutura irrin nasu , tsayawa sojojin sukayi ,su kaɗan sassauta abin harin nasu ,haske suka sake dannawa akan kogin sai ga ANBAR ,daga nan sai maza biyu da ke ɗauki da ZALFAT ruwa ne ya watso sai akan fuskar ta nan ta farfaɗo daga suman da tayi tana hakki ganin haske ko ina , sojojin ne a ƙalla biyar suka tarbisu suna juyawa sai ga PAYAM yana idda fitowa aka harbishi da kibiya ," Latu ce ta ɗaga murya "zasu kashi mu ku taimaka mana ga PAYAM, " PAYAM da yasha kibiya tuni ya laftu a ƙasa yana miƙa hannu sai ga jini a bakin sa yana ka kafe idano sama sama , da sauri aka jawo sa akayi baya dasu sojoji ne suka kutsa cikin ƙogon bata re da fargaba ko tsoron komai ba ,......... Ina typing ƙanwata na gani sai naga hawaye a idon ta "wai Please don't kill PAYAM " nace PAYAM is gone sannu matar PAYAM kiye takaba🤣🤣 ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA CE 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 23 & 24 Kuyi haƙuri amin uzuri na rashin posting kwana biyu bana online wani rashin jituwa aka samu tsakanin nepa da bil'adama 🤣. The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 PAYAM da yasha kibiya tuni ya laftu a ƙasa yana miƙa hannu sai ga jini a bakin sa yana ka kafe idano sama sama , da sauri aka jawo sa akayi baya dasu sojoji ne suka kutsa cikin ƙogon bata re da fargaba ko tsoron komai ba ,......... Hankalin Doctor ZAYYAN me ya tashi ganin PAYAM na zubar da jini da sauri ya kai hannu saitin kibiyar ya danne hannun sa dai dai bayan sa na hagu , hannun daman yasa yayi amfani da basirar sa gun zaro wannan kibiyar , wani ihu PAYAM ya saki da yasa dukan su matsowa kusa dashi rigar jikin sa yasa ya toshi inda jinin ke zuba " muyi saurin kaishi asibiti yana buƙata taimakon gaggawa ," tuni ZALFAT ta zube akan guiwuwinta jin muryar da ko a mafarki bazata taɓa mantawa dashi ba hannu tasa a dai dai kafaɗar sa ta dafa shi sai sauki numfashi takiye akai kai yana juyuwa sukayi four eye's kallo kallo suka tsaya yi har tsawon daƙiƙa ukku" DOCTOR ZAYYAN? " cikin sarƙewar murya ya zare siririn glass na idon sa ya mirza idon duk da cewa hannun sa na ɗauki da jinin PAYAM ,bakin sa har rawa yaki ye gun ambattar sunan nan na ta "ZALFAT"? jin lallai shine tuni numfashin ta ya ɗauki ta yanke jiki zata faɗin a ƙasa da sauri yasa hannun sa biyu biyu ya rungume ta wuff ta faɗa jikin sa , hannun sa ɗaya yasa ya tallafota ya gyara gashin kanta "inannnlillahi wa'ina illaihin raji'oun " abinda yace kinan rigar sa ta ciki ya cire ya sanya mata sun rufe mata jikin ta da duk aka zagaye shi da ganye ,haka ya janye trouser sa ya janye nan ya zura mata , Sojojin ne suka kutsa cikin ƙogon ba tare da fargaba ko tsoron komai ba , harbi akiye da kuri da baka ba gaggauta wa ganin hakan Commender Hafeez ya ba da izinin a fara harbi cikin ikon Allah suka fara musayar wuta duk yara da mata sun kafa guiwar su a ƙasa wasu harda mazan banda dakarun Sarki PERZO da ake ta kashewa kasancewar sunƙi bada wuya su miƙa wuyar su, da gudu sarki PERZO ya shiga ƙarƙashin ƙasa don ganawa da ubangiji sa SAMNU isar sa ke da wuya ya tarrada dutsen na amai na wuta su wata kururuwa da dutsen ya kiye na murya mai amo , Hafeez da ya lura da cewa lallai yaga shigar PERZO wanan gun yayi tunanin cewa zai tsire ne don haka ya bishi ba tareda da kokonton komai ba sai adu'a dake bin bakin sa a ko wacce siƙa , sarki PERZO ne ya durgusa ya zuba muguwar ihu sa ta ƙasar girgiza kasancewar wuta naci ta cikin ƙogon murus wutar ta mutu sai haske dashe dashe, ihu sosai sarki PERZO na baƙin cikin mutuwar Ubangiji sa wanda tunda aka haifi shi shi kawai ya sani mai taimakon su a kowace hali " PERZO " Hafeez ya kira sunan sa tamkar yadda yaji ana kiran sa, ko gizau baiye ba " PERZO ka miƙa wuyan ka ka ajiye makamin ka wa hukuma " sai hucce yakiye yana ihu lokachin d'aya ya hanzaro kan Hafeez da wani kakkaifan tokobi yayi kansa kamar walƙiya ta ƙifta ya kai hari da kai tsaye ga wuyan Commender Hafeez, da sauri ya kauce sai dai doguwar wuƙar sai da ta kuskure sa a rigar sa wanda yayi nasarar soki rigar sa ta gaba ta kai guntun yanka.. "Innalillahi wa ina iallhin raji'oun " a razani ta tashi daga barchin da takiye sai zufa takiye " Yaya Hafeez ! Yaya Hafeez!! Yaya Hafeez!!! me ya faru da kai subhanallahi , what happened with Abban Majhat " a firgichi ta tashi a zaune , kanta ta dafa da ke sarramata agoggo ta duba ƙarfe bakwai na dare , ajiyar zuciya ta sauke " aff kullum Inna na magana na kiyaye barchi mangariba gashi banyi sallah ba shiyasa na yi mafarkin Abban Majhat na yaƙi da wani azzalumi a gurgun daji ,, yanzu dai bare nayi sallah yau barikin sojan ma shiru ko don wasu sun fitta aiki oho musu dai , nayi sallah nayi wa Abban Majhat adu'a Allahu ya kare min shi daga idanon shaiɗanu da aljannu da mushirikkai da 'yan ta'ada masu ta da zaune tsayi "... ALƘALAMIN NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 25 & 26 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 Am back da zafi zafin ta fan's komai ya zama normal yanzu za'a jimu a new book by the grace of God... HIKIMAR ZANCE Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci. adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi. GARGAD'I Da kakkausar harshe ban yarda ba kuma ban aminchi ba da a sauya min littafi na ta wata sigar ba tareda izzini na ba... ******************************************* Da sauri ya kauce sai dai doguwar wuƙar sai da ta kuskure sa a rigar sa wanda yayi nasarar soki rigar sa ta gaba ta kai guntun yanka, ɗan matsawa yayi da murje hanun sa na dama ,wuff sarki PERZO ya masto ya fara kai masa farmaki sara suka ,yana kakkaucewa lokacin ɗaya ya shammachi shi da kai masa mugun bugu a kansa , kasancewar tsalle yayi , PERZO ne ya kama kansa nan taki ganin sa ya ɗauki da hanzarin Commender Hafeez ya kuma kai masa bugu mai ƙarfin gaske nan da nan ya yar da tokobi ya fara layi sunkuya wa yayi ya kwaso ƙasa , Hafeez bai ankara ba ya watsamai a ido ya wawumu tokobin ya kai masa suka a cikin sa bai isa ga huda jikin nasa ba , Commender Hafeez ya sake alburasai biyu a jikin sa taki ya faɗi yana kumfar baki da fidda jini a bakin sa cikin minti biyu ya mutu baki buɗi...... Haka aka kwashe mutane akayi waje dasu motoci da govnati ta turu aka sa su , cikin gaggagwa aka ɗauki gawan PAYAM da ZALFAT da taki sume , aka garzaya asibiti dake kusa ,kusan sa'a guda suka isa , a gaggauce aka shigar da ZALFAT ɗakin gaggagwa wanda doctor ZAYYAN ya shiga don ƙarfin halin duk yanda akayi dashi ya kasa fitta zama kawai yayi ya zuba uban tagumi sai sirarran hawaye dake bin kumatun sa , wayar sace ta ɗauki ƙara dake jikin ZALFAT a aljihun sa , da sauri ya masto kusa da itta kasancewar an sama ta ruwa da oxgyrn don taimakawa numfashin ta , a hankali yasa hannu ya zaro wayar ABBA shine a rubbuce akan wayar , tsagaita kukan yayi ya amsa " sallamu alaikum ZAYYAN lafiya kuwa har yanzu baka samu damar isowa ba ,"? ya tambaya a cikin nitsuwa ,shiru yayi kamar ba zaiye magana b ma chan ya nisa da shishigar kuka da yakiye "hankalin Abba ne ya tashi ganin lallai ZAYYAN kuka yakiye to ku yaji labarin abinda ke faruwa ne ," ZAYYAN what happened to you " Abba ZALFAT " da sauri yayi magana da ƙarfi " ZALFAT ZAYYAN kana hayyachin ka kuwa ZALFAT ta mutu ta mutu ta bar duniyar nan , na shiga ukku ko gamu kayi " Abba da gaske ZALFAT ce kuma MAI CIKI CE ita ," ya faɗa yana sake kachamewar da sabon kuka , " ZAYYAN kanaji na , a wane asibitin kuki muna hanya " ya faɗa a gaggauce , cikin hanzarin ya bashi bayanai akan komai, ya dantse wayar likita ne yazo, " muna bukatar jini leader biyu cikin gaggawa zamu samata yanzu , " okay ba komai doctor kasa mata nawa kawai, ɗan runtsa ido yayi " but " no doctor jinin mu ɗaya idan baka aminchi ba ka gwada kawai " murmurshi yayi. " sorry sir i know kai babban doctor ne muje kawai ,". Hafeez ne ya shigo da bendage a hannun sa ya tsaya yana ganin ta " Allah sarki ZALFAT , doctor zaku iya amfani da jinina a haɗa biyu biyu ," da sauri doctor ZAYYAN ya zaro ido what " dudee do you know her " ya tambayi Hafeez da ya zauna a sit yana shirrin aja jinin sa shima " taɓe baki yayi " of course doctor I know her , she is a good girl with brain da kyakyawar zuciyar ta last time jina na aka sa mata lokacin da ta kasance farkon MAI CIKI CE, ," zuciyar sa ce ke bugawa akai akai shiru kawai yayi don tsoron abinda Hafeez nin zai kuma cewa akan ZALFAT , haka aka kamalla dukkan abinda za'a mata aka haɗa jinin a leader ɗaya aka samata tana barchi ko da result ya fito aka tabbatar da ciki. ta na ƙoshin lafiya , ZAYYAN ne ya ƙurawa Hafeez har ya lura da hakan " doctor ka tsagaita kallo na hakan nan " hummm Hafeez ya akayi kasan ZALFAT har kayi transfer jinin ka a jinin ta"? dafa kafaɗar sa yayi " look man bani da amsar da zan baka in this moment just wait idan ta farka sai ka tambayi ta ko" baison hakan ba yayi shiru... PAYAM haka aka ɗauki shi akayi majoury dashi kai tsaye aka shirya shi cikin dare kafin a mishi aluran gawa ya motsa yatsar sa da sauri akayi hanzarin kai shi operation room cikin gaggawa a ka rufu akan sa ana bashi taimakon gaggawa Alhamdullah anyi nasarar samun makarin dafin abinda aka harba mishi a inda aka nema ƙarin jini domin ya taimaka wajen inganta lafiyar sa , cikin azama doctor ZAYYAN da Hafeez suka miƙi tare kallo kallo sukayi Hafeez ya dafa shi " look doctor kai ka zauna ne zanyi wanan aikin" ' hararra ya buga masa "a kace ladar banda ne kinan zan iya mujee kawai " nur'se ne yayi dariya " yanzu dai ku gayyamin nawa xan ɗiba din duk Blood A + ne zaku iya bashi , " taki suka haɗa baki gun cewa " nawa zaka ɗiba " Hafeez ne ya dara " kaifa doctor ZAYYAN ka fiye neman magana ka bari ne zan iya jurewa akaiw ƙarfaffan jiki kai kuma lungui lungui ne ," dundu ya bashi mai shegin zafi a baya "kana nan da wanan halin naka baka sauya ba " haka akaja na Hafeez a ka sanyawa PAYAM.... Haka Abba ya kwana yana saƙawa da warware wa a zuciyar sa ya kasa baiyana wa iyalan sa cewa ZALFAT bata mutu ba yaso ace yau zai kama hanya sai dai kash sojojin gidan sa dake gurd nasa sunƙi amincewa da fitar da gidan dole ya haƙura asubar fari ya taro su dukkan su har su goma sha biyar yace musu lallai lallai yanzu yanzu zasu kama hanyar zuwa Dala special hospital , duk sun girgiza ko wane abune ya kuma faruwa amman Abba bai basu haske akan komai ba har suka kama hanyar zuwa Dala. special hospital.............. Team HABLAT kusa ranku a inuwa yanzu yanzu next page mutumiyar zata faso itama , Team PAYAM congratulations he is alive so aye celebration 🥰🥰🥰 ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 27 & 28 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 HIKIMAR ZANCE Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci. adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi. GARGAD'I Da kakkausar harshe ban yarda ba kuma ban aminchi ba da a sauya min littafi na ta wata sigar ba tareda izzini na ba... ******************************************* Yana isowa bariki ya buɗi ƙofar ɗakin su turus ya tsaya jin kukan HABLAT har tsakiyar zuciyar sa da sauri ya gyara hanun sa kafin ma ta ankara tana ganin sa ta kuma fashewa da sabon kuka " HABLAT lafiya me ya faru? wane abu ne ya samiki? ko akaiw abinda ya faru ba nan? wani ne ya shigo gidan bana nan HABLAT ? " ya jiro mata tambaya babo gaggauta wa yana zama kama hanun ta yayi ta sassauta kukan kanta tasa akan kafaɗar sa tana huci " a'a Abban Majhat daman fa " daman me HABLAT sanar min da wuri na ɗauki mataki " nan da nan ya fara huci kamar tsohon damisa yana hakki ɗan lafawa tayi '"Abban Majhat na kashe rai bansaniba" , bansan kalar hukuncin da Allah zai min ba ina cikin tashin hankali " sosai ya firgita "look HABLAT ina gawar waye kikashi ?" table ta nuna mai dai hannu " banga komai ba kiye bayani mana HABLAT "? sauro na kashi kuma MAI CIKI CE wata ƙilama haihuwar fari ce ," dogon tsaki yaja da ya hassala " mosquito wai " ? " yes Abban Majhat abin tausayi wallahi mai ciki ce ita , " ganin rigimar yayi yawa ba 'abin da zai hana ya sauki mata haushin da takaici da gajiyar da tunawa da case nata ya sassauta fuska " sorry dear lokachin mutuwar ta ne yayi , yanzu kinye breakfast " girgiza kai tayi "no ina tsoron hakkin wanan sauron , "hummm HABLAT kin san me ne na ɗauki nayin hakkin kashe sauron kinji ko " sai yanzu tafara murmurshi " da gaske Abban Majhat alhakkin kissa akan ka yaki yanzu , " of course Umma Majhat " kiss ta manna mai a goshin sa , Cikin sauri ya haɗa musu breakfast sai gaggagwa yakiye " Abban Majhat ina ta tambayar ka kayi shiru saurin mi kaki? " oh my God HABLAT rigima bana gayamiki artabun da mukayi jiya ba? " eyy to mena ka kuma a ciki " murmurshi yayi " ZALFAT hakkina ne na kuma na duba lafiyar ta sanan kuma naji ba'asin wani ɓoyayin al'amari game da ita idan baki manta ba i told you kowacce ce ita " zum'biro baki tayi kawai "humm okay to zan raka ka " spoon na hanun sa yayar " what HABLAT ki zauna a gida banson dogon rigima please ne yanzu tsoron fita ma naki dake wallhi " nan da nan idon ta ya cikka da hawaye kawar da fuska sa tayi don gaskiya bazai iya zuwa hospital da HABLAT ba .... Manyan motoci na sojojin ne suki gaba a ƙalla guda ukku sai normal car's guda shidda daga bayan su akaiw ƙatuwar mota na sojojin wasu na zaune wasu duk a tsaye da manyan manyan makamai na bindigogi. Dala special hospital anan sukayi damdazo tsaff sojojin suka zagaye su ,wata kyakyawar yarinya ce da zata kai 20 years ta zunƙuri 'yar uwar ta " don Allah wai haka zamu ƙare rayuwar mu Zee ko'ina sai sojoji sun rakamu " hummm to bandake ai boarding school kike ko ba komai kina juyawa a school ni kuma fa ,Amrat , " Mommy ce ta dalla musu harara "ku hanzarta kuyi gaba ko kun tsaya shigen gulmar ku ko?" duk sukaye gaba ganin duk iyayen sun wucce su , " ZAYYAN "cewar Abba da shigowar sa yayi dai dai da Fara motsawar ZALFAT sa sauri suka runtuma kanta zari mata oxygen nin doctor yayi yana tambaya ya jikinta girgiza kai kawai tayi tana binsu da kallo Abba me ya matso don tabbatar da zargin sa , hannu yasa dai dai fuskar ta zai shafa da sauri taja da baya baya , "ZALFAT" cewar Abba , Mommy dake baya dasu ZEE jin am ambachi sunan ZALFAT da sauri tasha gaban su tana sauri " waccee ZALFAT ai sai dai fatalwar yarinyar da aka binne a rami ta ya akayi ma ta fito har tayi rai lallai fatalwar ce" kawai duk ido ne ya dawo kanta jin kalaman da take zubawa , ZALFAT da ta mi'ki daga gadon tana ganin yanayin su dukka a tsorachi "Sallamu Alaikum " chakk suka mai da idon su akan kofa Hafeez ne saka'le da hannun HABLAT tana tura ciki , mammaki yaki ganin su duk a tsaye kamar ba lafiya ganin babban mutum da ko da kud'in ka sai da rabonka zaka gansa wato General Muhammad Yusuf , shugaban sojojjin land army na Nigerian gaba d'aya matsowa yayi ya kami gam ya saramai tunda ZALFAT ta hango HABLAT da ciki taki binta da kallo , Abba ne yayi gyaran murya da cewa . "ZALFAT matso nan Abban ke ne " yana magana yana matsowa kusa da ita da sauri ta sa ƙafa ta kama hanun Hafeez tayi bayan sa ta boya , ido ido suki binsu dashi HABLAT ce ta matso kusa da ita ta jata baya kad'an " 'yar uwa ciwon 'ya mace na 'ya mace ce don haka zo jikina ba jikin sa ba kinji ko 'yar uwa "ta fad'a tana janta a jikin ta haka kuwa ZALFAT ta bar Hafeez ta ƙanƙame HABLAT ita ma haka ta rigita , nan da nan Zee ta matso da AMRAT shafa ta sukayi " ita ce wallahi " cikin azama AMRAT ta rungumi ta a jikinta tana shafa cikin ta " 'Ukkty ashe zamu ga juna ashe da rabon na kuma ganinki a rayuwa na haba ZALFAT " fashewa da kuka tayi da sauri ZALFAT ta ture ta a jikin ta mammaki suka cika dashi nan sukayi waje don sun gaji da ZALFAT abinda taki musu duk kamar wacce bata sansu ba " wallahi Abba nikam ta gani ne doctor ZAYYAN ta kira suna na dashi sai ta fad'i ta suma daga Nan sai yanzu ta farka amma ta guji mu , " ka kwantar da han'kali ka " doctor nace an duba lafiyar kwakwalwar ta kuwa don inaga tamkar ta manta mu taƙi amincewa da ne a matsayin Abban ta , shima ZAYYAN da ta fara gani gashi ta guji haɗuwar ta dashi? ya tambaya ciki da alhinin abinda yaki faruwa . "General ku kwantar da hankalin ku normal Taki kawai dai akaiw abinda ke tafiya ba dai dai ba a tsakanin ku don haka tunda kunka ta zaɓi Commender Hafeez da matar sa ya kamata ta zauna a tare dasu idan hakan ba matsala hakan zai taimaka mata idan yaso kuna kawo mata ziyara kafin ta kamala tretement nata a hospital kusan abinda zakuyi " shiru sukayi dukkan su cikin kulawa Hafeez yace lallai bashi da matsala zai iya taimaka mata domin bata kulawa har ta samu sauki , cikin mintina kaɗan suka shirya komai suka kama hanyar Army barrack'. "Talatu ZALFAT na raye tabbas bata mutu ba ba fatalwar ta bace nashiga ukku" kwantar da hankalin ke Hauwa bangani komai ba kimin filla filla wacce ZALFAT " gumin fuskar ta ta gogge kaɗan ta juyu ta waiga ta tabbatar dai ba kowa " ZALFAT nawa muki dashi ina cikin hayyachin na na sanar miki lallai ki fara shirrin tun kafin shirin mu ya ruguje " kan bura ubanchan wai ZALFAT subhanallahi na shiga ukku ne Talatu ina zan sa rayuwata kina jina yanzu kuna ina " ta tambaya a firgichi da tashin hankali, " muna cikin asibitin Dala kuma ta farka da nunawa ma taki bata sanmu ba kamar bata gani kowa a cikin mu sai wata MAI CIKI CE da mijin ta " oh my God da sauki ai Hauwa tunda ko Abba bata gani ba tabachin cewa ZALFAT har yanzu aikin da muka mata yana aiki akan ta amman ya akayi tahaɗu da ZAYYAN bayan ta mun kashe ta har abada ta tafe kuma an tabbatar mana da ta mutu an sata cikin kabarin ta an rufe uban wa ya tuno gawanta", yanzu dai zan duba mafita kafin ko dawo don wallahi yanda muka ɓatar da uwar ta a duniya haka zamu mata ai idan sun san wata basu san wata ba "............ Tirƙashi ƙaƙa sara ƙaƙa ga akuya ga kura wai anwa uwar kwarto fyad'i yace "Mama rigi min wando na " 🤣 Next page namu ranar Alhamis in sha Allah zamu tafi FLASH BACK domin sanin ZALFAT ZAYYAN ABBA HAUWA TALATU ZEE AMRAT MOMMY AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 29 & 30 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 HIKIMAR ZANCE Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci. adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi. SADAUKARWA Wanan page nin naki ne Ummu Hafsat ina godiya da kulawa sai dai nace Rabbi ya bar ƙauna da zumunci🥰 PRAY FOR PLASTINE🇧🇴 in our daily du'a may Allah help our sister's and brother's , ya Allah help all the Muslim's in the world🌍amin. "Yanzu dai zan duba mafita kafin ko dawo don wallahi yanda muka ɓatar da uwar ta a duniya haka zamu mata ai idan sun san wata basu san wata ba ". Cewar Hajiya Talatu, jikinta har rawa yakiye jinta ya ɗauki na wasu daƙiƙu a hankali ANBAR ta dafa kafaɗar ta "Mama Latu lafiya kuwa duk kin sanja shin kinsan mutanen nan ne " ta faɗa cikin alhini " ba komai ANBAR kawai na tausaya wa yarinyar nan kasancewar yarinya ce kuma MAI CIKI CE amman saboda rashin imani sun hallaka mahaifiyar ta yanzu kuma kanta suka dawo " ta shari hawayen ta ,da sauri ANBAR ta jingina "wallahi nima Mama Latu na shiga tashin hankali sam basu da hankali mutanen nan amman sai mun tuna musu asiri " da sauri Latu ta toshi mata baki ganin wucewar Mommy, " a'a ANBAR kar ki yarda maganar nan ta fitto daga bakinki don mutanen nan mugun hatsari ne dasu kinaji ko ke taimaka min da mayafinki na kulle fuskar ta " ciki da mammaki ta bud'i baki zataye magana " a'a kar ki tambaye ne komai zakisan komai da yardar Allah kuma kice zaki tayani kawo karshen rikicin nan ". Tofa ga Latu ga Anbar ko wacce jarumta zasu yi ohoooo dai ? 🥱 FLASH BACK Waiwaye adon tafiya. "Zaune Hajiya Khadija taki akan ɗaya daga cikin royal chair daki cikin ɗakin ta rigi da tufa a hannunta tana ci a hankali hankali kamar ana mata dole hanun ta na rigi da tasbaha na zamani a counter Amrat ce ta shigo da ɗan gudu ta kyakyawar yarinya da bazata haura shikkaru ukku ba a duniya Hajiya Khadeeja bataye tunanin komai ba taji yarinya akan ƙafarta saida ta zabura kaɗan ganin Amrat ce tayi murmurshi "shikkinan Amrat irin wannan saukar zaki jiwa 'ɗan uwanki ciwo fa " ta faɗa tana rigo ta akan ƙafarta don ta matsar da ita akan tsinin cikin ta ko yau ko gobe aki jiran haihuwar ta, dariya Amrat tayi mata "Umma na dawo ina Mommy " murmurshi tayi jin maganar nata da ake shan wuyar ganewa duk gidan ma ita ce mai ƙoƙarin fahimtar maganar ta shiyasa yarinyar ma kison hirar da ita , Abba ne ya fito cikin shigar uniform nasu na soldier's Hajiya Khadeeja ce ta dafa kujerar domin ta gaida Abba da sauri ya tare da cewa "a'a Hajiya basai kin tashi ba ai zauna kawai abunki a kawo miki breakfast naki nan " . Hajiya Hauwa ce ta maka mata hararra tana ganin Abba ya juya da magana a bakin sa ta fara murmurshi " gaskiya kam Abba yara haka taki kullum ina mata magana " la ba komai zan iya zuwa dining nin ma nan duk suka hau mai aiki ce ta zuba musu breakfast nasu , duk motsin da Hajiya khadija kiye a idon Abba ya lura sam ta rame kuma abinci ma ba wane ci taki ba just kawai wasa taki abinchin ko don ta kasance MAI CIKI CE oh yace a ransa chan ya gaza jurewa " Hajiya Khadija yanaga bakicin abinchin ko dai bai miki ba a kawo wasu ko a miki order ” kafin tayi magana charraf Hajiya Hauwa wacce Amrat ki kira da Mommy ta amsa " Abban Amrat kinan ai kasan ita MAI CIKI CE ki wace mace da irrin nata ita kuma haka nata salon yaki sosai kuma tanason cin Doya kawai dai kana nan ne yau kamata kwarjini kasan soja da haiba " kallon ta yaye yayi murmurshi " ah haba ne kuma Khadija please kice abinchi ke kinje ba komai am okay let may go dear ke kula da ita sosai " but Abban Amrat bakayi breakfast ba kuma kace kanajin yunwa a maka Doya yau kodon " hannu ya ɗaga mata ya fara takawa "Abban Amrat ina magana kayi shiru " cikin tsagaita murya ya amsa da cewa " haba Hauwa ita fa MAI CIKI CE. batason hayaniya just am okay ne bye " ya faɗa yana mannawa Amrat kiss a saman goshinta , jin alamar tabbas ya fita Hajiya Hauwa ta sauki wani goron numfashi ta nufu Hajiya khadija dake cin doyar ta a hankali wane azabbabin dundu ta sake mata a baya wanda yasa ta mayar da doyar da ta tura a bakin ta " Shegiya balaxagaza mijina ya zauna cin abinci ke zauna wato gaki isashiya kuma MAI CIKI CE kiko to wallahi yau sai na miki abinda zaisa da zaran kinga Abban Amrat ki juya ido , " Amrat ce ta razana da ganin shi da ke faruwa da sauri ta miƙi ta fara hawaye ganin Hajiya Hauwa ta nufi kan Hajiya Khadija da bulalla charger ta sharfa mata a baya da sauri ta durgusa don zafin da gaske ya shiga cikin tsakiyar farar fatar ta dake shiƙi " don ubanki kin kashe mijin ki kinzo zaki kashi min aure don ki aure shi ko to wallahi baki isa ba yau ne ko ki a gidan nan ," da sauri Amrat ta fitta da gudu tana ihu wasu sojoji biyu ne mata suka shigo suka amshi Hajiya Khadija dake a hanun Hajiya Hauwa tana jibgarta tamkar wata baiwar ta duk da cewa tana bata ha'kuri amman a banza kamu ɗaya aikawa Hajiya Hauwa suka raba su sai hakki taki da habaici habaice na zagi taimaka mata sukayi gun kaita cikin ɗakin ta suka juya ,, " Inallillahi wa inna illaihin raji'oun ya Allah ka fidda ne daga hannun wanan azzullumar baiwar ka , mai manta akaiw Allah bansan laifin me na aikata ba Amman ya Allah na tuba ka yaffamin ". To be continued in sha Allah 🥰🥰🥰🥰🥰 ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of MIJIN MAGE FARASHIN SO RUHI BIYU BIYYAYA GA UWA DUHU CIKIN HASKE HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 31 & 32 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 PRAY FOR PLASTINE🇧🇴 in our daily du'a may Allah help our sister's and brother's , ya Allah help all the Muslim's in the world🌍amin. HIKIMAR ZANCE Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci. adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi. GARGAD'I Da kakkausar harshe ban yarda ba kuma ban aminchi ba da a sauya min littafi na ta wata sigar ba tareda izzini na ba... ******************************************* General Muhammad Yusuf shahrarin soja da yayi suna a cikin ƙasar Nigeria da maƙotan ƙasar a inda ya rigi matsayi daban daban a cikin aikin sa har Allah ya kaishi matsayin da yaki kai yanzu na matsayin General of land army, yana da ɗan uwa guda ɗaya wanda ya bashi rata sosai Alhaji Abubakar Imam shahararren d'an kasuwa kuma fittachin ɗan siyasa a Nijeriya a inda ya rigi muƙamin kujerar Governor a jahar Borno. Bayan shikkaru goma Allah ya azurta General da samun haihuwa ta mace wacce yawa marigayi yar mahaifiyar su suna da Aisha suki mata laƙabi da Amrat, Hajiya Hauwa ta kasance mace mai son kai da masifa a koyaushe burinta bai wucce samun haihuwa ba mussaman na ɗa namiji sai dai Allah bai bata wanan damar ba har tagaiga ta fara shigi shigi na bin bokaye don ganin ta samu galaba akan haihuwa ganin hakan ya ci tura ta bi duk hanyar da zata bi gun ganin ta mallaki zuciyar Abba don hanashi samun wane damar na haihuwa , sai dai a rashin sani tun lokacin da Abba ya aure ta ya tafe ƙasar Kano wane dutty Allah ya haɗa jinin sa da wata yarinya har ta kaiga sunyi aure sun samu haihuwar namiji a inda aikawa yaron suna da Muhammad ZAYYAN daga shi sai ɗan uwansa Imam suka san da wanan yaron bayan shikkaru sunja Zayyan na da shikkaru goma sha biyu Hajiya Hauwa ta haifi 'ya mace aka mata laƙabi da Amrat ( a baya na faɗa hakan Amrat ƙanwar Zayyan ce uba ɗaya uwa kowa da nashi ) .. A cikin wanan yanayin ne Allah yayi wa mahaifiyar Zayyan rasuwa, kasancewar dangin ta basu so su auren ba suka gaza ɗauka Zayyan duk da ladabi da biyayya da kuma taimakon da Abba ya ki musu a cikin wanan yanayin ya ɗauki Zayyan ya kawo gidansa daki jahar Borno da farko Hajiya Hauwa bata aminta da ZAYYAN ba ko kaɗan gani taki tamkar yaron Abba ne a inda Abba ya nuna mata yaron abokin sa ne da ya mutu ya bashi amana saboda basu da wasu dangi da hakan ta yarda da ZAYYAN duk da cewa idan muguntar ya motsa takan mishi ba dai dai ba lokachin da Abbah ya lura da hakan hankalin sa ya tashi matuƙar gaske ya samu ɗan uwan shi da maganar , da ya bashi shawara a nan suka tattauna tura sa ƙasar india da zarar yakai shikara sha biyar a rayuwar sa ... Bayan auren Abubakar Imam da Khadija wanda sukayi auren soyayya da mutunci , Abba ya ɗauki Zayyan ya mayar da shi gidan ɗan uwan sa Imam ya zauna har tsawon shikkaru ,Abba ya saki samun haihuwar ɗiya macce wacce ta aka sama ta suna Zainab ake nata laƙabi da ZEE ,yarinyace kyakyawa son kowa ƙin wanda ya rasa sai tsiwa da rashin ji da ta kwaso a gun mahaifiyarta sam hallayar su ta babbanta da na 'yar uwar ta AMRAT..... Hajiya Khadija nada cikin wata bakwai aka sanar da hatsarin jirgin sama wanda ya kashe mutane da dama wasu ko sai tokan su babo wanda yayi rai a cikin su , a cikin wanan jirgin harda Alhaji Imam sosai hankalin Hajiya Khadija ya tashi mutuwa ce kawai batayiba ganin halin da taki ciki Abba ya dawo da ita gidan sa dake Borno gudun kar ta samu matsala, haka yake ƙoƙarin inganta lafiyar ta dana yaron cikin ta , duk da cewa tana shan azaba a hanun matar Abba Hajiya Hauwa. Back to second story ......... " Inallillahi wa inna illaihin raji'oun ya Allah ka fidda ne daga hannun wanan azzullumar baiwar ka , mai manta akaiw Allah bansan laifin me na aikata ba aman ya Allah na tuba ka yaffamin " Zama tayi a bakin gadon sai maida numfashi taki jin cikin ta na ciwo ne sosai hankalin ta ya tashi jin lallai abin ya wucce tunanin ta har ta faɗi ƙafarta bisa guiwarta kasancewar Hajiya Khadija yarinya ce da bazata haura 24 ba , AMRAT ce ta shigo don ganin halin da taki ciki duk da cewa batasan komai ba da gudu ta fita takira house girl nasu don ta bawa Umma ( haka takira ta ) agajin gaggawa , Mommy da fitowar ta ɗaki kinan da jaka alamar zata fitta izuwa unguwa taja birki ganin su hankalin tashi " shigiyar Allah yasa ma ta mutu " Hajiya Hauwa ta faɗa tana isowa bakin ƙofar ganin naƙuda ce ta tasowa Hajiya Khadija ta juya da farinciki tsaff a zuciyar ta ta kuma farlour ta tana latsa waya kira biyu ta ɗaga ƙuɗa ta saki da farinciki fall ta cikin wayar ne tayi shewa da cewa " farinciki ke ba'a banza ba burina bai wucce naji sabon labarin da zaki ba ne ?.." Ya kuki gani nan gaba idan Hajiya Hauwa ta fahimci cewa Zayyan yaron Abba ne....? Guest who please fan's , ana wata ga wata fatan kowa ya fahimci wanan Labarin na mai ciki ce, akaiw wacce ta tambaya sunan book nan kamar bai tafiya da labarin sa, sorry sis may be baki karanta daga farkon ba , domin kuwa MAI CIKI CE nayi amfani da mabanbanta suna dashi kamar ZALFAT MAI CIKI CE HABLAT MAI CIKI CE KHADIJA MAI CIKI CE to akaiw wata MAI CIKI CE tana zuwa cikin labarin nan, domin duk abinda kawa wani sai anma naka, hhhhhhhhhh duk su ukkun sun fuskanci ƙalubalin rayuwa don kawai sun kasance MAI CIKI CE ?.. A'a sai dai sun kasance bayin Allah masu fuskantar jarabawar rayuwa da ba wanda ya isa ya tsallake nashi , no dogon surutu fan's ... ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of (1) MIJINMIJIN MAGE (2) FARASHIN SO (3)RUHI BIYU (4) BIYYAYA GA UWA (5) DUHU CIKIN HASKE (6) HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 33 & 34 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 ألله‍م أ جرني ڢي مصبة و أخرني خيرا منها. PRAY FOR PLASTINE🇧🇴 in our daily du'a may Allah help our sister's and brother's , ya Allah help all the Muslim's in the world🌍amin. GODIYA A friend turn to sister Maman Hafiz (Sajida) naga saƙo ina godiya Allah ya saka da dubban alkairai ya bar zumunchi da ƙauna 💞🌹🌹🌹) SADAUKAR WA Wannan page naki ne Treat's by Teimerrh zafaffan comment naki na last page ya bugi zuciya ta 💖 ina godiya ga dukkan fan's na MAI CIKI CE . GARGAD'I Da kakkausar harshe ban yarda ba kuma ban aminchi ba da a sauya min littafi na ta wata sigar ba tareda izzini na ba... 7 \ Nov \ 2023 ******************************************* " Farinciki ke ba'a banza ba burina bai wucce naji sabon labarin da zaki ba ne ?.." Hajiya Talatu kinan sha kurumim ke shigiyar ta fara labour me abunyi " ? wane irin shewa ta saki. "Da farko kar ki gayyawa kowa kawai ke barta da zaran nazo sai musan abinye faɗuwa yazo dai dai da zama tunda Abba baya nan " ajiye wayar tayi da bag nata sai wayar dake hannun ta kumawa ɗakin Hajiya Khadija tayi ta zauna a bakin gado tana latsa wayar ta , house girl nin ta kura waje da gargad'i mai tsanani akan kar ta kuskura ta sanar da cewa tasan haihuwar Khadija haka tayi ta fama da wahala har Hajiya Talatu ta iso wanda yayi dai dai da tasowar haihuwar wane azabbabin dundu suka sauke mata a baya duk da bakin ta a toshi sai da tayi wane kururuwa sai ga yaro ya faɗo yana chanchanra ihu da sauri Hajiya Talatu ta ɗauko wani kwalba da reza ta yanke chibiyar mahaifar na faɗowa ta zuba a wanan kwalbar da hanzarin ta rufe shi rufff . Hajiya Hauwa ce ta juya yaron da cewar " mu kashi shi muce baizo da rai ba kawai " a'a haba dai Hajiya Hauwa duba mace ce ne na tabbatar zata mana amfani anan gaba kedai da ace namiji ne da da kaina zan tayaki aiki nan " Hajiya Khadija daki jinsu a hankali wasu sirarra hawaye suki bin ƙunchinta da sauri suka kira house girl nin ta gyara komai kira Hajiya Hauwa tawa Abba cikin minti goma ya iso ganin kyakyawar yarinya 'ya macce nan da nan sai ga wani hawaye a idon sa tunawa da marigayi ɗan uwan sa Alhaji Abubakar Imam kunnen ta ya kama da mata huɗu ba da suna mai daraja da kima ZALFAT , " Yanzu sai mu kaita asibiti ko Hajiya Hauwa " cewar Abba ciki da murna da hanzarin ta amshi yarinya sai murmurshi yaƙi taki " kwarai kuwa Abba yara " a minti biyar suka kama asibitin kwararru mafi kusa dasu nan aka duba ta aka sanya mata ruwa Abba ne ya fita daga asibitin domin da kansa yaki son yiwa ƴar tasa shopping Hajiya Hauwa ne ta kira Hajiya Talatu a waya " mutumiyar gamu da a asibitin fatan komai na tafiya a normal yanda muka tsara " Dariya ta ƙife dashi kwarai da gaske a yanzu hakan har an kammala aikin mujira sakamako nan da minti talatin da zaran kuda tururuwa ɗaya ne ta hau kai aiki zai fara ba gaggauta wa " haka suka sallame juna ciki da farinciki tsaff Abba ya kawo duk wane abin buƙata uzuri Hajiya Hauwa ta nema ta fitta zuwa gida don shirya ZALFAT dake hanunta house girl aka bare a matsayin mai gadin ta sai Abba da ya zagaya cikin daƙiƙu kaɗan Hajiya Khadijja ta zari drip na hanunta sai jini da ya ɓalo kallo kallo taki da house girl nin hannu tasa mata a baki shiru ganin zatayi ihu ne ta ɗauki ƙarfin dake tsayi a fillin ta buga mata akai nan ta zube ta suma tana fitta bataga kowa ba sai a bakin da taga sojoji hankalin ta ya tashi ta zagaya ta baya nan ta fitta , Tunda ta bar asibitin ba'a saki jin ko ɗuriyar ta a duniya ba , sosai hankalin Abba ya tashi mussaman da akayi ta liƙa pic nata da sanarwar ta a tasashin yaɗa labarai sai dai ko tsunstu bai kawo labarin ta ba , Rayuwar ZALFAT a gidan Abba rayuwace ta ƴar gata mussaman idan yana gari da zaran ya kauce kuwa rayuwar ciki da baƙin cikin da takaice da baƙar wahala taki mutum ɗaya ne mai tausaya mata a wanan gidan ita ce Amrat wacce ta kasance tamkar gwal a kusa da ita. Akwana a tashi ZALFAT na da shikkara goma sha shidda soyayya mai ƙarfi ta wanzu tsakanin ta da Yaya ZAYYAN duk da cewa daga shikara sai shikara yaki kawo ziyara a wanan lokachin Abba ya haɗa aure tsakanin su da niyyar zata chigaba da makaranta da zaran admition ya fito daga makarantar science a inda Amrat ke karatun ta a chan ( KWANA BAKWAI , MY NEXT BOOK ) ZAYYAN ya kuma India inda take zaune a part nashi dake gidan Abba.. Tun wanan auren hankalin Hajiya Hauwa ya tashi matuƙar gaske fahimtar cewa lallai Abba ya fiffita soyayyar ZALFAT fiyyeda tsammanin ta wanan baƙin cikin yasa ta kwashi dukkan wasu gwal nata da abubuwa masu amfani bayan ta aikata mata mummunar aiki na kurciya da ƙasar ta Hajiya Talatu tamkar yanda sukawa mahaifiyar ta sai dai ZALFAT ta kasa barin garin domin aikin baiye wani tasiri a wanan lokacin ba hakan yasa suka samu ƴan daba domin su kashita su harbe ta har lahira a garin gujje gujje ta ɓace musu domin samun wadatacin kuɗin su suka tuna rami sukayi vedio da cewa sun binne ta a cikin kabari ta mutu , da wanan hujar Hajiya Hauwa da Hajiya Talatu suka kafa wa duniya cewa ZALFAT ta mutu bayan ta gudu da wasu dukiya masu yawan gaske .. A cikin wannan lamari suka rufe bakin kowa musamman Abba da hankali sa ya kasa kwanciya gudun kar ya tsananta bincike suka aikata hakan Amrat ta shiga cikin matsakaichin damuwa a wanan lokacin sai dai banda ZEE da ta kasance mai farin ciki ganin cewa babo ZALFAT Abba zai aurar da ita ga Doctor ZAYYAN domin dao ta kasance mai matuƙar ƙaunar sa hakan yasa taki ƙara tsanar ZALFAT. Haka ZALFAT ta ringa ratsa ƙauyuka tana tafiya har Allah ya haɗa ta da wani dattijo dake manomi ne da matan sa sai yaron su namiji ɗaya da Allah ya basu sosai ta samu kulawa sai dai ko uffan bata iya cewa ta zama tamkar kurma saboda kyaun ta da kuma yawan gashin kanta mutanin ƙauyin ke gudun ta sukan ce ita mayya ce , haka aka daina zuwa gidan wanan bawan Allah duk da hakan shi bai dame sa ba ,domin yasan Allah kiyin komai watan ta biyu a gidan ta fara laulayi ciki daga wanan lokachin hankalin su ya tashi musamman abinda mutane zasu na faɗa akan su , ganin damuwar su ƙara ƙara yasa ZALFAT tabar ƙauyin ba tare da kowa ya sani ba. Haka ta tsunduma cikin wani ƙauyin a inda ta samu wata tsohuwa a ƙaramin bukar ta tana sarrafa kanwa takai bakin ƙauyin a haka ta saba da matar har takai ga takan bata kanwar ta fitta dashi duk rananr cin kasuwa na ƙauyuka a kwana a tashi tayi wata ɗaya cikinta na da wata ukku da sati ukku wanan tsuhuwar ta mutu tashin hankali a gun ZALFAT domin kuwa mutanin wanan lokachin suka mata laƙabi da maya tsohuwa ta taimaka mata ita kuma ta kashita da harbi da duwatsu suka rakata har wajen ƙauyin su anan ZALFAT ta jingina da bishiya jikinta sai ciwo yakiyi sai zubar jini taki kasancewar harbin da tasha.... A wanan lokacin Abban Majhat ya fito aikin sa zuwa sansanin suka kutsu kai anan aka sameta suka wucce Barack da ita a cikin asibitin su bayan duk wani gwace gwace aka tabbatar masa da MAI CIKI CE anan aka buƙaci ƙarin jini leader biyu cikin sa'a Hafeez ya ba ta nashi jinin kwanan ta goma hudu ta samu sauki sosai da nistuwa a cikin barrack sai dai bata magana lokachin da Hafeez ya matsa mata da sanin wacce ce ita ko sunan ta sai ta fashi da sabon kuka fahimtar hakan ya barta kawai tana rayuwa cikin kwanciyar hankali ya gama shirrin sa tsaff domin ya ɗauki ta zuwa Kano gidan Iyayyen sa sai dai a dare ɗaya aka nema ZALFAT aka rasa a inda tabar ma sa saƙo da kalmar " Thank you so much for everything my name is ZALFAT " .. Tunda ta baro Barack taki cikin sauyin yanayi da fargaba ta kuma rayuwar daji burinta bai wuce kawai tabar Borno gaba d'aya ba a cikin wanan yanayin ta afka mummunar daji a wanan daren da akayi ruwan sama ta afka hanun su PERZO farkon littafin MAI CIKI CE.. ALHAMDULLAH Ƙarshen wanan waiwaye baya da mukayi kinan wanan ita ce rayuwar ZALFAT da tawagar gidan su gaba d'aya sai ayi ha'kuri amin uzuri labarin a gurguje na kawo banson ɓata lokachin shiyasa ma na muku long typing fatan zanga ruwan commenter's domin mu dawo asalin labarin da zafi zafin ta fan's , much love 🥰 ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of (1) MIJIN MAGE (2) FARASHIN SO (3)RUHI BIYU (4) BIYYAYA GA UWA (5) DUHU CIKIN HASKE (6) HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 35 & 36 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 PRAY FOR PLASTINE🇧🇴 in our daily du'a may Allah help our sister's and brother's , ya Allah help all the Muslim's in the world🌍 amin. بسم الله الرحمن الرحيم* *وصلى الله عل النبي الکريم* ألله‍م أ جرني ڢي مصبة و أخرني خيرا منها. GODIYA 🙏 Na musamman ga mai commenter's kuna nishaɗantar damu da bazarku muki samun experience na chigaba da typing Allah biya muku dukkan buƙatun ku na Alkaire 🙏💝 8 \ Nov \ 2023 ******************************************* Waya kawai Abba yayi daga inda yaki akawa Commender Hafeez transfer aikin sa zuwa Kano tiket na jirgin Kano aka kawo guda ukku cikin mintuna talatin suka dushi airport dukansu Hajiya Hauwa ce a gaba hannu Abba ya sama ta ta dakata. " Ya dai Abban ZEE "? kallo ɗaya ya mata ya kau dakai" no Hauwa ba zakiji ba daga ni sai ZALFAT da Hafeez da kuma MAI CIKI chan " yana nuna HABLAT da hannu suna haɗa ido ta sakar musu murmurshi " shi kuma ZAYYAN " da sauri ya rigi hannun Abba "Please Abba kayimin rai wallahi bazan iya barin kusa da ZALFAT ba kar na kuma rasa ta "tausayi ne ya cikka rai na Abba "okay son kar ka damu daman ya kamata kaji gida don ka nitsu ka shirya sai ka taho " Hafeez ne ya murmusa "Abba ba komai a chan ma zaifi samu nitsuwar." "To ai shikkinan yauwa su kuma wanchan da mara lafiya ya za'ayi dasu kinan Hafeez "? juyawa yayi yaga PAYAM dake kwance a bayan mota da kuma ANBAR sai Latu dake tsaye kusa da ita da sauri ya juyu " ya'laɓai ba matsala tunda a tare muka gansu ya kamata suma mu tallafa musu bayan sun samu nitsuwa kowacce ta samu dangin ta ". Murmurshi Abba yayi waya latsa yasa a kunne magana cikin minti biyu sai ga wasu da uniform sun iso garisu " yalla'bai the plane is ready " da ƙwarin guiwa suka miƙi a hankali kowa ya shiga jirgin Abba ne ya tsaya ganin Hajiya Hauwa ta murtuƙi fuska shima haɗa rai yayi " Hauwa ke ɗauki ZEE nan ga sojojin nan ko kuma gida sai na dawo " Yana faɗan hakan ya shiga ya barta fayau a tsaye tana ji tana gani ta glass nin gun jirgi ya ɗaga sai Kano kama kanta tayi ta rusa ihu "waiyoo Allah na shiga ukku a tsanaki wasu sojoji suka matso don tabbatar da lafiyar ta ashar ta waworo ta maka musu wane daga cikin su daki akwai zuchiya sauran ƙiris yakai mata bugu a fuska da sauri ɗayan ya jasa da "hi dudde matar General ce fa " so what dude " ya faɗa ciki da ɓacin rai direct gida suka wuce a inda ta tsunduma gida Hajiya Talatu wacce taki shirrin zuwa gidan ta .. KANO Suna isa airport manyan motoci suka hallara da wasu dakarun sojoji direct wani katafaren gida suka hallara duk sunyi shiru HABLAT ce taga ZALFAT duk da tasan da wuya ta mata magana ga kuma Amrat dake kusa da ita "Wai sunan ke ZALFAT ko " ta faɗa cikin raɗa a kunnen ta Amrat ce ta tsora ido don ta kasa fahimta ZALFAT ce ta murmusa a hankali ta dube ta tayi shiru ɗan tsaki taja " ne wallahi dana ganki MAI CIKI CE sai da na razana musamman ma danaga kina ta liƙimai nace ko kishiya Abban Majhat yamin bansaniba ashe wanchan doctor ne mijin ke "Dariya Amrat tayi don a wannan lokaci da ƙarfin ta ta faɗa ita ma ZALFAT nin dariya ta mata ganin haka ita ma dariyar taye " wallahi kuwa in gayyamu ko wani labarin hankalin na ya tashi sosai na ringa kuka ina birgima sai ya taho dani ko na hau sama na faɗo shine yazo dani don so naki naga MAI CIKI CE " Duk dariya sukayi a wanan karon har dimple na ZALFAT ya lotsa Amrat ce ta motsa da cewa duk da ke MAI CIKI CE amman kike wanan abin yaran "? harara ta buga mata da cewa " amman ke baki da auri ko "girgiza kai tayi " murmurshi HABLAT tayi "shiyasa bazaki sani ba amman ya kamata ƴar uwar ke ta sanar miki duk mace da ta amsa mace komai shikkarun ta yarinya ce a gun mijin ta ya mata goyo ya mata wanka abinchi har a baki kedai bare wallahi aure yayi a a rayuwa ko ZALFAT "? Nan ma dariya suka sa ZALFAT ce ta kwantar da kanta akan kafaɗar HABLAT sai ga wani siriirin hawaye a idon ta da sauri ta gogge tun kafin su a kanra " wai me sunan ke ne " murmurshi HABLAT tayi "a yanzu da na kasance MAI CIKI CE banda suna sai Umman Majhat " duk murmurshi sukayi ta chigaba da hirar ta ita ɗaya suna taya ta da smiling. Babban falour duk anan suka haɗa zango sai dube dube HABLAT taki kamar mai neman abu Abba ne yayi gyaran murya nan suka mayar da hankalinsu akan sa " Hafeez muna neman taimako ka tunda Iyayyen ka suna nan cikin Kano da ka taimaka ka kawo su nan su zauna da yaran nan kaga babban hatsari ne barin su hakan nan ba tareda babba ba tunda duk fitta zamuyi duk da cewa ga wanan ita ma dai ba wata babba har chan ba " Yana ' nuna Lattu da ta rufe illahirin fuskarta yanda ba wanda zai ga wacce ce ANBAR ce ta durƙusar da kanta tunda Abba yayi nuni da inda suki taka sa samun sukunin haka Abba ya tsara komai dake gidan mussaman aka kawo wata likita a wanan ranar domin kula da wanda basu da lafiya na kusa musamman shi PAYAM da har yanzu bai farfaɗo gaba ɗaya ba , Kafin dare komai ya hallara na abin buƙata Inna na zuwa HABLAT dake kwance tamkar a tsorachi ta miƙi da ɗan hanzarin ta tana farin ciki "kai Alhamdullah duk tunanin na mutanin mu sayar damu zasuyi irrin wanan katafaren gidan haka ai bazan iya kwana ba amman tunda ga Inna barchi harda minshari." Ɗaki ɗaya Inna da ZALFAT sai Lattu daga ɓangaren ɗaya kuma HABLAT da Amrat sai ANBAR da PAYAM Hafeez da Zayyan sunwa kansu masauki don da farko Zayyan yasu zama da ZALFAT sai dai halinta daki basu mammaki na nan bai kushi ba sam taƙi yarda da zama a kusa dasu balle ta musu magana. BORNO Sanyi taki cikin shigar jajjayen kaya sai kanta da babo mayafi akai ta tunƙushi ƙafafuwan ta idon ta ta ɗaga sama nan suka haɗa ido da Hajiya Talatu murmurshi ta saki mata , Hajiya Talatu wata mata ce da ta kasance gajeruwa sai ƙiba ta sama gani taki duk duniya itace sarauniya mussaman a cikin gidan ta da taki da ikon komai sai abinda tace babo wanda ya isa ya ja mata birki don ko iyaye ta shakkar ta sukiye. Kayanta ta cire ita ma ta sauya da irin tufafin daki jikin Hajiya Hauwa bata ce komai ba ta zauna a ƙasan hannu dama Hajiya Hauwa ta sa akan ƙafarta Hajiya Talatu ne ta haɗa hannun da mata suka rigi juna da hannu ɗaya ta jawo wane jaka suka haɗa hannu biyu biyu gun buɗiwa wani madubi ne suka zaro a hankali suka jingini akan dutsen da sukawa penti da red wasu surutai sukayi a tare sai ga hayaƙi na fitowa daga cikin madubin a hankali suka sa yatsan manuniyya suka shafa madubin nan da nan ɗakin ya fara wasu sambatu kayan ciki na girgiza girgiza ƙara rigi hannun juna sukayi duk da Ac daki ɗakin bai hanasu zufa a fuskar nan ta suba. Wani farin mutum ne ya bayyana a madubin duk jikinsa da baƙa ƙin tabu sai ƙananan idon sa farin fatar sa kamar na baturen zogale duk wane abu daki jikin sa ya kasance red ne sai gashin kansa da ya barbarza har saman wuyar sa bakin sa ya buɗe ya tinzure da muguwar dariya nan bakin sa ya buɗu da ya kasance babo haƙuri ko ɗaya a cikin bakin nasa tsagaita dariyar yayi ya nuna su da yatsa "Ke Hauwa !!! kinyi kuskure kijera sakamako tabbas wannan karon akaiw gagarumin matsala " hanjin cikinta ne ya kaɗa " na rantse zan maka komai komai kakiso zan tura maka ko nawa ne banason asiri na ya tuno inason a kashi min ZALFAT ta bar duniya ko nawa kaki so zan tura ma " Ta faɗa jikinta na rawa nan tsayawa yayi chak ya turnu'ki da dariya " aikin ke ya kamala ke turu million goma zan turu Aljanna Bul Bul ( ta cikin littafin DUHU CIKIN HASKE ) da saƙo ke tabbatar kin sanyawa ZALFAT a cikin abincin da zata ce ɗayan kuma turare ne wanda aka samu shi daga zamanin daular Uthmaniya a lokacin mulkin Ziya'u ɗan Barda'u ke tabbatar kin fessa a dai dai ramin maciji sauran turaren ki sanya a jikin ke da zaran ZALFAT ta shaqa to ta tafe har abada bazata dawo ba sai kuma ki shirya haɗuwa da ita a ranar tashin alkiyama "!!! "Wannan kuma daga cikin madubin ya harbi wani laya sai gashi ya faɗo ku tafe chan bayan gari ku sami jan ƙadangare ku buɗe bakin sa kusa wanan layar a cikin idan ku yi hakan aikin ku ya kamala " Hajiya Talatu ce tayi jarumta magana domin ita kam Hajiya Hauwa ta jima da sumewa a zaune "Ranka shidaɗi gaggara badau uban ƙagararu kaci ɗaya kaci biyu kaci dubu ka zauna lafiya namiji uban mazaje komai wuyan aikin ka aikin ka yana tashi kuma yayi kyau yalla'bai ina zamu samu ramin maciji bazamu iya ba muna neman alfarmar ka daka aminci ka lamunchi da izinin ka da yardar ka wanan aikin ka baiwa aljannun da ka aminta dasu su aiwatar mana " Bushewa da dariya yayi a wanan karon yayi shiru " aiki ya kamala ina ganin saƙo zaku ga naku saƙon yana faɗar hakan ya ɓacce ɓatt hannun su suka sauki nan suka cire kayan tare da ajiye wanan madubin a ajiya na musamman inda bawanda yasan da zaman sa ( sai ƙanwar soja kuma sai na ɗauko ahtooooo 🤣) Ruwa Hajiya Talatu ta bata tana sha tayi ajiyar zuciya " hummmm ƙawata a wannan karon aikin mu na da wahala " kallon ta tayi "bazaki gani ba Hajiya Talatu kuɗin ne ma matsala ta yanzu don rabon da Alhaji ya bani kuɗi na manta ko na tambayi shi a banza ". "What lallai Hajiya Hauwa kina wasa da lokachin ke meyasa baki gayyamin ba ai da bokan mu ya sabunta miki aikin ko hanun ɓera sai muyi masa ko zamu samu kuɗin ko? " zan gwada hakan but akaiw five million a account na idan ya dawo daga Kano sai musan abinye daga nan zanyi maganin shigiyar yarinyar nan mai siffar mayu " dariya sukayi duk suka tafa suka chigaba da hirar su ta yanda zasu warware matsalar dake gaban su .. BORNO CLUB "Haba Baby Zee kina nufin kumawa zakiye bazamu kwana ba why me yasa kike min haka ne anytime any day sai dai nayi ta fama daki and then kingi ke ɗanɗamin zumar ke you know i love you fa right" ya faɗa yana zura hannun sa cikin have vest na ta white da akawa adon stones a gaba a inda kafaɗanta yayi sama da rigar ɗayam kuma yayi ƙasa sai tsayin da bai rufe chibiyar ta ba , mini Jen's nata ta shafa a baya nan ta fitto da ƙaramar wayar ta, " Am talking baby " nan duban sa tayi " you know what honey ba haka ba ne kasan "noo kullum haka kiki cewa and then yanzu Daddy yana Kano me abin damuwa Mommy ba faɗa zata ye ba '"look nifa ba haka naki nufi ba ka bari sai munyi aure just romance kawai " cikin nitsuwa da zaƙaƙuranchi yace " na amince". Murmurshi yayi mai ɗan ciwo sanja waƙar akayi da waƙar turawa tamkar an muntsunita ta tashi ta fara tiƙar rawa duk ihu suka sa don rabon da Baby Zee tayi a rawa a club na su ya kwana biyu ƴan team nasu ne suka mara mata baya ganin hakan da sauri ya tashi ya sanya hannun sa a cikin aljjihu ya fitar da wani tablet ya jifa a cup juice da bear na kusa dasu ya ɗauka ya haɗa a cup's nin da ɗan basarwa ya isa gun ya kama west na ta ya mana a west nashi ganin hakan ta kwantar da kai a jikin sa volume aka sa sai tafi da aki musu akai akai suka fara taka rawa cup nin ya ɗauko ya bata cikin a zama ta shanye ɗaya hannu tasa ta amshi ɗayan ma ta kafa kai . Hajiya Hauwa da Hajiya Talatu ko ya zata kaya tsakanin su da mugun aikin su? Wai me ke faruwa da Lattu ne ne kam na rasa gani matsalar ta fa🤣? Shin a wanan karon ZALFAT zata ƙubuta daga sharrin maƙiyan ta ko kuma zata kuma afkawa ? Yau dai ga Zee a club da handsome nata ko ya zata kaya ? Asha hutun mako lafiya ,ƙorafi ya amso na ƙara muku readmore don nasan mu da posting sai monday in sha Allah... ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of (1) MIJIN MAGE (2) FARASHIN SO (3)RUHI BIYU (4) BIYYAYA GA UWA (5) DUHU CIKIN HASKE (6) HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 37 & 38 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 PRAY FOR PLASTINE🇧🇴 in our daily du'a may Allah help our sister's and brother's , ya Allah help all the Muslim's in the world🌍 amin. بسم الله الرحمن الرحيم* *وصلى الله عل النبي الکريم* ألله‍م أ جرني ڢي مصبة و أخرني خيرا منها. 11 \ Nov \ 2023 ******************************************** KANO Zabura tayi taga ƙarfe huɗu na asuba ganin Amrat na barchi ta ɗan tsagaita ta shafa saman gadon "ohh komai na masu kuɗi daban ne irrin wannan gadon zai sa na manta ne MAI CIKI CE ga laushi sai kace bread ganin kamar ta motsa ne tayi shiru ta sauko toilet ta shiga ta kama ƙugu " Wato idan ba don ina kallon film na masu kuɗi ba ai da na zuba ƙauyauchi a gidan nan tsarki tayi ta ɗauro alwala raka'a huɗu tayi ta zauna sai da ta kammala jiro adu'o inta nagari kyakyawa, ta miƙi zata tashi tonowa tayi ta dawo ta zauna hannu tasa sama "Ya Allah na manta ka taimaka wa wanan baiwar Allah ZALFAT da ta kasance MAI CIKI CE lallai rayuwar ta tana cikin hatsari kamar yadda nasan labarin ta ya Allah ga kuma miji na naga ƴan mata ko'ina suna ta binsa da kallo Allah ka tsari min shi ya zama doddo a fuskar ƴan mata kai har ma da zawarawa, Allah kai na ki rogo ga Majhat kasa tazo lafiya tayi kama da ne sanan ta ɗauko irrin lotsowar kumatun ZALFAT inason ta kasance dashi , ya Allah ka " ganin Amrat ta tashi tana kallon ta ne yasa ta ɗan gyara murya "Ya Allah kowacce mace ka bata miji nagari amman banda miji na don shi kawai nagari ne a gabana ya zama dodo gun kowaccee mace" ta shafa da Amin Amrat ce ta shafa da dariya a samar fuskarta , " Kai Umman Majhat irrin wanan adu'ar duka na Commender ne " ? ni kam ke kwantar da hankalin ke banason soja ma" ta faɗa don tasan wanan end na adu'ar da ita akayi murmurshi HABLAT tayi ta ninkin sallayar, "Allah nagode ma ashe ma bakison soja wallahi haka nakison ji don hankali na ya kasa kwanchiya dake kin ganki kin cika budurwa ba aure gaki fara mai ɗan banzan kyau kuma kina ganin miji na dole fa hankalin na ya tashi irrin ga tashi dare dare ina wa Abban Majhat adu'a" . Juyawa Amrat tayi don mammaki ta baya wucce ganin surutu baya bawa HABLAT wahala tun kafin asuba yayi ganin hakan ita ma ta zauna a bakin gadon chan ta miƙi ko mai ta tuna oho wayarta ta duba babo chan ta hango sa a ƙasa wani abu sai ta ɗauka number Hafeez ta kira two missed call shiru ba labari Amrat tagani tana barchi matsowa kusa da ita tayi "Ke Amrat! Amrat!!! " tsaki taja " oh my God what happened again " nefa bance kinin dogon turanchi ba kawai kibani number farin doctor nan me sunan sa oho " ta faɗa tana cilla mata wayar wani mololon bakin abu ne ya tukaru Amrat "kina nufin doctor Zayyan da ido tayi signal "yes shi mana ko ma bayyan ne ya bayyana min miji na kawai " Ido ta zaro " ke har da mazan ma kishi kike dasu " amsar wayar tayi ta danna kira " bazanyi kishi ba bayan suna haɗa numfashi a ɗaki ɗaya ke nifa duk ranar da " hannu Amrat ta daga "enough please kar ki kuma tashi na a barchi plzz kamar da gaske ta amsa da to " tana fita ɗakin taja tsaki "aikin banza don ki samu ina miki magana gobe da Inna ta zan kwana don wallahi bazan yarda amin ƙwacen uwa ba ". Hasken perlour ta kuna ta zauna akan kujera sau biyu ta kira saura ƙiris ta yanke da muryar barchi "hello who is there?" doctor Zayyan ya faɗa cikin muryar masu barchi matsar da wayar a kunne tayi ta dawo dashi " ka tashi min mijina ka gayyamai kuma ina perlour yazo cikin gaggawa sanan kuma doctor ne ya matsar da wayar duba ƙifin gadon chan ya hango Hafeez yayi sujadda alamar nafilla yakiye " okay " shine abin da yace, "Oh my God ina ga yarinyar nan tana da matsala a brain nata "idan ka gama Jerry ka na jiran ka a perlour " bayan minti biyar HABLAT taga shiru ne " wallahi nasani wanan doctor mai muryar kamar ta yara ko mata barchi yakiye shi kuma Abban Majhat yanzu bai kamata ma a ce yana barchi ba shafa cikin ta tayi ganin ya ƙara girma kaɗan "ohhh Majhat yana ga kina girma kuma nifa nafi son kizo a jaririya ba tsohowa ba " jin kamar mutum na fitowa ne ta juya ganin ZALFAT tayi tana tafiya a hankali sai dube dube takiye, " ZALFAT " ta faɗa da ɗan ƙarfe don ta jita a razane ta juyo ganin HABLAT ce ta saki fuska da hannu ta kira ta nan ZALFAT ta zauna kusa da ita " hum ZALFAT me ya fitto dake " ganin tayi shiru sai ido ohhh sorry ashe baki magana "ruwa zaki sha ko yunwa kikije kamar dai ne don Majhat yanzu hakan yunwa takije tana jiran Abban ta yazo amman wanan baturen mijin naki ya hanasa zuwa " " HABLAT" zaro idon ta tayi "daman kina magana ne" murmurshi tayi ta dafa ta " no bana magana kuma bazan saki magana ba kuma kar ki yarda da cewa ina magana kinje ko " to amman kar kiddamu ruwa kawai zansha kuma yunwa nakiji bazan iya cin abincin nan ba ko zamu dafa abu a kitchen mara nauyi "? "Shikkinan nayi alƙawarin ne kawai nasan kina magana rikicin ne da girki tabbb ni tunda Majhat tafara fittowa na daina girki yanzu ma Abban Majhat naki jira yamin indomie kima kinaso ko " dariya tayi kuma yana miki girki?" "Yes ai Yayya Hafeez ya iya girki sosai ma ne kawai yakiwa ke doctor nin naki bayamiki " sanja fuska tayi " to ai ne bamu ma zauna dashi ba ina da ciki asali ma shiru shiru ne shi bai iya wannan kula daki ke cewa ba " sorry sis ki koya masa kawai amman ko kina amarya " murmurshi kawai tayi yanzu dai kira Abban Majhat ni kuma zan duba wani abu hararra ta ɓalle mata "no bazakiye komai ba baki da lafiya zauna anan kinje ko kiban 30 minute " tana magana tana tashi daga zaune "but HABLAT ina zakije kuma yanzu '" juyuwa tayi look my name is Umman Majhat right" murmurshi suka sakarwa juna.. Da ƙarfi taki musu knoking kar zata ɓalle ƙofar ZALFAT dake chan perlour sai da taji bugun tsoro ne ya shigita "Waiyo me Umman Majhat takiye" ? da sauri ta kuma ɗaki taja bargo ta shigi daga Hafeez ne ya ɗaga murya waye " saki buga ƙofar tayi Abban Majhat " zaro ido yayi yaja wayarsa ganin missed call nata a jere yace "masifa "doctor ne ya zauna buɗe ƙofar yayi "ammm daman ina zuwa adu'a kawai naki "ganin sa tayi har idon ta na kawo ruwa amman "shittt sorry muje waje kin tayarda doctor yana barchi" murmurshi ƙifin baki tayi " shima dole ka tashi shi don an samu matsala akaiw mara lafiya a perlour yayyi gaggagwar zuwa " kafin ta rufe baki doctor daki jinsu ya sauko da jallabiya a jikin sa "waye ba lafiya HABLAT " ? !!! ********************************************** BORNO A hankali taki buɗe ido ta da sukayi mata nauyi ji taki tamkar an sauya mata su hannu ta ɗaga ji tayi tamkar an lafta musu duwatsu don suyi nauyi duk sunyi laushi bakin ta ta ya mutsa jin ƙasan leɓenta na zugi ga wani ciwo da kan breast nata sukiye idon ta takai ga jikinta ido ta zaro waje kaɗan yunƙurawa tayi da biyar tashi daga katafaren gadon wani azazzababin ihu ta buga jin wani muguwar raɗaɗi da gabanta yakiye ga wani ɗan banzan zugi sake tsikarar jikinta "Waiyo Allah taimako ganin ba kowa a ɗakin takai hannu ga wani paper daki kan wayar ta "thank you baby Zee with your virgin gift check your phone i will never forget this memorable night that I share with you ". Hankalin tane yayi ƙololowar tashi hannu tasa tana buɗe wa ta runtuma uban ihu ganin Kboy na romance nata a vedio tana cikin maye har taimaka masa takiye lokacin ɗaya tafara tirjewa fahimtar inda ta dosa mari ya buga mata "gaskiya Zee akaiw taurin kai kina cikin maye ma sai kin nuna zakiye gardama ya zakimin haka hot baby ta wucce ce ya kamata kifaramin kyautar budurchin ke " tana tunkuɗe sa yana kai farmaki sai da ya tabbatar yayi ragagga ragga da ita ya kashi vedio. Wani ihu ta buga lokachin guda jinta ya ɗauki ganin ƙazamin aikin da Kboy aminininta kuma ogan ta yau ya rabata da abu mafi muhimmanci da takawa doctor Zayyan tanadi yau ya tafe a banza kinan wani sabon kuka ta fashi dashi da ƙurar ta rarra'ba ta nufi toilet ganin akaiw ruwan zafi tayi ta zubawa jikinta har sai da ta samu nitsuwa a kowacce sigar fitowa tayi tana ɗingishi har yanzu idon ta bai daina ambaliyyar ruwa a ciki ba.. Direct tasa tufafin ta a jikinta tana fitowa daga room da ya kasance a club nin taga ba kowa liƙawa tayi nan taga friends nata na barchi da samarin su din daman ita kaɗai ce bata kwana hawayen takaice ta shari ta shiga mota sai gida hankali tashi tunanin ta yayi nisa a inda taki tuƙi motar zuciya ta sai bugawa taki akai akai ƙeeeeeeeeeeeeeee ɓassssssss motar ce tayi karo da wata motar ba'ajin komai sai fashewar glass.............. "Kai Hajiya Talatu kai tsaye kinsa na kwana na bar Zee a gida murmusa yayi "so what Zee ai ba yarinya bace budurwa ta isa aure kicce wani nabar Zee a gida " dariya sukayi kin san me kuwa da zaran aikin nan ya kammala mukai sunan sa gaban boka duk hankalin sa ya dawo kan Zee nin kinga wani share's na dukiyar Abba duk zai dawo ƙasan ke tunda Abba sai mai dashi wani babba yakiye " "Ƙawa ta kinan ai wanan ƙaramar matsala ce a guna kinmanta duk wanan shigiyar yarinyar ce ZALFAT ta lallata komai tunda Abban Zee nin ya kira sa yazo cikin gaggawa kuma haka bakiga ya taso ba yana zuwa dole tace ya amince kawai aye maganar kwatsam sai gamu a Dala hospital wai ZALFAT bata mutu ba kai ranan na shiga tashin hankali " "Kedai bare ne kaina kinga hayaƙi da yaki fittarwa kuwa Hajiya Hauwa komai dai zai ƙare ai yanzu ma ki shirya mu fara aiwatar da aiki gobe sai muje bayan gari don samun ƙadangaren ki kuma da madubin ke kuma sosai ke ajiye ta " haka sukayi sallama mota ta shiga sai kirar wayar Zee taki amman no answer "aikin banza chan yanzun hakan tana barchi kamar ƴar maye".. My Sharhi ...... Ba kama ba ce ƴar maye ce tunda kina balagazar uwa bazaki gani ba ai. HABLAT wacce rigima zaki taro ke da doctor yau kuma ga Abban Majhat kam yana tsakiya don ya saba.. Allah sarki ZALFAT anyah kuwa doctor ZAYYAN nan ganima naki tamkar tsoron sa taki.. To Kboy ya kuma da haka abun ba daɗi sam ga rape ga vedio waiyoo ne ƙanwar sojoji... Mujee zuwa wai makaho zai tuƙa mota. ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 📝📒💞🖋️🌹🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 From the writter of (1) MIJIN MAGE (2) FARASHIN SO (3)RUHI BIYU (4) BIYYAYA GA UWA (5) DUHU CIKIN HASKE (6) HANYAR RUWA. 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PART 2 PAGE 39 & 40 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 PRAY FOR PLASTINE🇧🇴 in our daily du'a may Allah help our sister's and brother's , ya Allah help all the Muslim's in the world🌍 amin. بسم الله الرحمن الرحيم* *وصلى الله عل النبي الکريم* ألله‍م أ جرني ڢي مصبة و أخرني خيرا منها. 11\ Nov \ 2023 KANO ************_******************************** "Waye ba lafiya HABLAT?". Ganin yanda ya fito sauran ƙiris ta fashi da dariya " muje perlour sai ka gani duk zuwa sukayi " abin mamaki HABLAT ina mara lafiyar"? doctor Zayyan ya tambaya "Hummm ta gudu ɗaki saboda tsananin tsoron ka da takije kawai don zanje na kiraka " okay ina tambaya ke wace ce " baki ta turo da sauri Abban Majhat ya buki bakin " mayar " hararar sa tayi " wacce ce kuwa ba matar ka ba ZALFAT ce ta fito wai yunwa takije kuma bazata iya cin towon jiya ba sabo takiso shine nace mata yunwa nima nakiji shine na kira Abban Majhat yazo yamin indomie sa mai daɗin tsiya daga jin nace indomie kawai cikin tama ya kama rawa wai shima zai ce indomie ni kuma na murje ido don wallahi mijina ne kaɗai zai min bazan bata ba ita kuma kasan ba lafiya garita ba jiyan jiyan jiyan chan ta ƙubutu daga azzalumai da taimakon sadaukin mijina , "Abba Majhat shine na kira ka kaima ka girka mata da alama kuma tsoron ka takiji kamar doddo shine ta gudu ". Hannu yasa biyu biyu ya dafa kansa dake sarra masa yayi shiru ido huɗu sukayi da Hafeez ya fashe da dariya "so yanzu idan ina barrack bama tare wa ke dafa miki indomie da asuba "? Harara ta zubai mai " ni da Majhat nin mana" sai da yayi dariya " okay let's go zan dafa miki na kawu " matsowa kusa dashi tayi ta naushi shi a ciki nan durgufawa yayi "wash me kuma nayi da duka haka kansa ta kama ta manna mai kiss a goshin sa murmurshi yayi ita ma martani ta mayar mai " idan ban ma hakan ba da wannan tsayin naka ai bazan sumbace ka ba duk Majhat ta kwashi min tsayi " " Allah shirye ke to ga cikin saki kai naushin sai ke sumbachi ne mai kyau yanzu ba a goshi naki so ba anan nakiso " yana nuna mata kumatunsa "A'a bazanyiba sai ka dafamin indomie na" ta faɗa "ohhh zaki fara tsiyar taki ko okay shikkinan " naushin ta kumayi ya durgusa kaɗan kumatun ta kama tayi cizo "Waiyo Allah ban shiga ukku ba da cikin nata tayi sauri tana tafiya " ina jiran ka fa Abba Majhat " shiga d'akin Inna tayi don taga ZALFAT . "Soyayya ko yanzu Hafeez da wanan yarinyar baki kamar parrot gabaɗaya ta samun ciwon kai wai girke ne kuma no nawa macce girke ko kaina ma yaushe nayi ko ruwan zafi sai amin na wanka wai indomie ". Ɗan tsaki ya ja ya kwantar da kai akan kujerar murmurshi Hafeez yayi ya zauna kusa dashi , " kana farin ciki da dawowar matar ka kuma ƴar uwar ka still da cikin ka ta dawo are you happy dudde ". "Of course ina murna mana wane irrin tambaya ce kuma haka kai " kana ɗaya daga cikin dalilin da zai sa kunchi a zuchiyar matar ka a wanan lokachin da ka samu ta dawo ka rasa hanyar da zaka bi gun nuna mata kulawa da soyayya haba dude kana sonta kuwa " ? "Look Hafeez wane irrin so so dai ko hauka yanda kaki da matar ka an ai akaiw raini yanzu har cizon ka fa tayi tana baka umarni kamar wane sa'an ta " murmurshi Hafeez yayi. "Hummm gwanda da ka tunamin ka addana maganar ka kazo muje kawa matar ka indomie ne dai kar ka ɓata min time HABLAT tazo tafara rigimar ta " bazanje ba is not may work a tashi mai girki ta dafa mata" Hanun sa kawai Hafeez yaja " please kayi abu ko sau d'aya ne don ka burgi ta kaga tana cikin tashin hankalin yanzu ka nuna mata so da kulla zata samu nitsuwa" haka suka shiga duk arrrengement Hafeez ne yayi sai ya bashi tukunyar hararra doctor ya zuba mai "Wai so kaki sai na dafa " Yes duk abinda na zuba don wallahi ZALFAT MAI CIKI CE kuma cikin ka ne dole kaye tattalin sa ne dai kaga ne da Majhat har hira mukiye da Majhat namu " dariya doctor yayi " kuna haukar ku wallahi" hararra ya watsamai " bazakagani ba ne sai nan gaba da kyar doctor ya yarda yana zuba duk abinda Hafeez yakiye cikin minti talatin sun gama komai har an fara kirarayi kirayin sallah asuba. ZALFAT ce zaune sai surutu HABLAT taki zuba mata wayar ta ce ta ɗauki ƙara ganin Abban Majhat da sauri ta ɗauka " Umman Majhat aikin ke ya kammala kifito da ZALFAT doctor ya mata girki" dariya tayi ya kashe wayar "yanzu me haka kuma Hafeez zakajamin raine agun yaran nan " Haɗa fuska " yayi look banson cin fuska ne matata kar ka kuma ce mata yarinya raini ai ta ƙare tunda kasa charger ka. a charger point nata har yayi 💯 kawa yarinya ciki kace raine ai wallahi anan raini ya ƙare " wai look let me aks you yaushe kafara surutu haka Dariya Hafeez yayi kafin ya rufe baki sai gasu sun taho da sauri ya tashi ya rigo hannun HABLAT ya zaunar da ita ZALFAT ce ta durgusa da kai don abin ya bata kunya raɗa ya masa a kunne " ga amsarka tun ranar da HABLAT ta zama matata ta koya min hira da ita idan har bata kusa dani nafi kurma kurmance wa a lokacin da ta samu cikin Majhat idan ina kusa da ita kuma bana gajiya dajin sautin muryar ta hira idan bana taba kuma ban iyawa kawai saboda ita nasamu wanan baiwar kaima kazama ɗalilibi ga. ZALFAT maza ka fara ". Dariya yayi shima kuma doctor da hararra ya bisa HABLAT ce tayi gyaran murya ta jawo plate nata dake akan dining nin " idan kun gama gulmar ne indomie ma yamin zafi gaskiya "murmurshi yayi ya matso kusa da ita hannu yasa ya ɗibo kaɗan ya sa a bakin sa sanan ya fara bata ZALFAT da ta kasa cin abinci nata tana kallon su haka shima doctor nin juyawa yayi ya gansu " Kai doctor banson sai'do baga taka ba kazo ka bata yana sanyi kasan ita MAI CIKI CE ba tason kuma yayi sanyi ko ƙanwata"? kanta ta girgiza jan plate nin zata fara sawa a baki hannun sa ne ya sarƙi da nata da sauri ta d'ago ta gansa ganin kallon ne tayi saurin janye idon ta hannu yasa yakai mata baki yana iso saitin bakin ta hawaye a idon ta na zubuwa hannu zata sa ta shari yayi amfani da ɗayar hannun gun shari mata. " Ikon Allah daman akaiw wanan ranar da zanga doctor Zayyan na bani abinci a baki ta faɗa a cikin ranta haka suka ci suka kammala direct massalachi suka nufa da Abba wanda yaki chan gidan sama dake babban perlour .... Lattu da ANBAR ne suka kutsa kitchen don samun abin da zasu dafa na breakfast. 12 \ Nov \ 2023 KANO ********************************************** Motar ce tayi karo da wata motar ba'ajin komai sai fashewar glass wani wawan birki "what nosense" wani kyakkyawan matashi ne ciki da ƙasaita yana fitowa kafin nan har mutane sun fara hallara buga glass na motar yayi ɓangaren driver ganin shiru yasa hannu akayi sa'a ya buɗu ashar ya waworu zai buga ganin macece taki yasha jinin jikin sa hannu yasa ya ɗaga kanta da ta kifa akan sitirin motar ganin ta ji ciwo a kanta har yana zubar jini Nan ya ƙoƙarta ya fidda ita da taimakon mutane aka matsar da motar nata daga kan hanya direct Dala special hospital suka nufa nan aka fara bata agajin gaggawa ganin akaiw rape a jikin ta aka kira da. dole sai da sa hannun jami'a tsaro domin bazaiyi suyi treatment nata a haka ba hankali sa ne yayi ƙololowar tashi mussaman da yaji cewa tana cikin maye ga kuma rape da ya faru da ita ID card nasa ya zaro nan likitan ya amsa ya duba ganin assistant commitioner of police ne ya kuma suka chigaba da aikin su hannu yasa akai "ohh my God rape kuma cikin maye wane ɗan sanda ne ya taho ya sarramai tare da amsar bag nata a hanun sa wayar ta ya zaro yana duba wa yaga kusan 11 missed call. Bai gama ganin wayar ba sai ga sweet mom ta kuma kira da hantsari ya ɗaga kafin kirar ta yanke yanayin muryar namiji ta fara masifa ina Zee yana sanar mata halin da aki ciki hankalin ta ya tashi cikin a zama ta ajiye wanan madubin tsafin nata a cikin waldrop a sama key tasa ta fitoo sai hospital hankali tashi har an kamalla shiryawa Zee likita ne ya nema magana da ita ganin babo Assistant commissioner Sir Yazid yace lallai sai dashi zaiyi bayyani. Sosai Hajiya Hauwa hankalin ta ya tashi rasa wa zata kira a waya tayi chan sai gashi ya dawo bayan kira da ya samun daga gun likita da ido Hajiya Hauwa ta bisa zuciyar ta ne ya buga lokachin ɗaya taji ta tsani sa ko me ya haɗasa da Zee uwar kwashi kwashi bayani likita ya nema yanda. abin ya faru ba abinda ya ɓoyi masa nan doctor ya basu bayanin halin da taki ciki amman yanzu ta amshi alurra r barchi ". Ihu Hajiya Hauwa ta buga ta chukumu wuyar Sir Yazid tana surutai marasa hankali " tunda naga ka hankali na bai kwanta da kaina ka cuci rayuwata kaiwa ƴata fyad'i sai naga uban waye gatan ka a garin nan ɗan iska fasiƙi ɗan"! Bata gama magana ba ya hankaɗa ta da tsinka mata takwayin mari a fuskarta sai da ta ga wuta "sha sha sha irrin ke kin lallata tarbiyyar yarinya har tana shaye shaye ta kwana da saurayi don ya mata fyad'i zaki min ƙazafi yau kuwa zaki ga gata na a duniya" Kama hanun ta yayi doctor ne ya tsagaita saboda yasan wacecce Hajiya Hauwa mata ce a gidan General Yusuf shugaban sojan ƙasa na Nigeria "look sir Yazid sorry kayi ha'kuri ka barta kawai kaje nii nasan " bai gama magana ba " doctor ba'abinda zai hana nasa matar nan yau a bayan kanta banga uban da ya isa ya hanani ne ba "!!! "Kai kasan ne wacecce to nicce matar shugaban sojojin ƙasa na Nijeriya General Yusuf sai nasa sojojin sunyi yaga yaga da namar ka " dariya yayi har dimple nasa ya lotsa " so what ! i said so what nace sai me don kin kasance matar General YUSUF ko shine wanda ya taka doka dole doka tabi kansa da farko kikace zarafin jami'in tsaro na biyu kinyimin ƙazafi ga rashin kunya haɗin da barazana " hannu yasa ya sa kira yana waya sai ga jami'an tsaron mata sun iso har mazan hannu Hajiya Hauwa tasa tana kiran wayar Abba . My comment 🥰 Hooooo hooooo ana wata ga wata Hajiya Hauwa ga Sir Yazid let us see who is the winner !!! For the first time na tausayawa Zee ciwon ƴa mace na ƴa mace ce. Clap for HABLAT Soyayyar ku ta kama zuciya ta yau ,🥰😝 Sorry ZALFAT ya kamata Hafeez ka shigar da doctor Zayyan makarantar kula da mace🥰. ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 Facebook page : Narnah ƙanwar soja Wattsppt numb: 08101235739 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* PAGE 41& 42 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 Barka da ranar juma'a , Allah sa damu da Alkaire 🙏💖💙 ❤اللَّهُمَّ عَافِـني فِي بَدَنِي، اللَّهُمَّ عَافِـنِي فِي سَمْعِي، اللَّهُمَّ عَافِنِي فِي بَصَرِي، لَا إِلَهَ إلاَّ أَنْتَ. اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُبِكَ مِنَ الْكُفْر، وَالفَقْرِ، وَأَعُوذُبِكَ مِنْ عَذَابِ الْقَبْرِ ، لَا إلَهَ إلاَّ أَنْتَ🥺🙏 13 \ Nov \ 2023 KANO ******************************************** Anbar ce cikin dogowar riga wanda yasha stone sai ɗan kwalin abayar da ta rataya a saman kanta da gashin kanta sai lilo yaki ta ciki don ba kitso buɗe wormar's tayi a hankali hannun nata dai rawa yakiye " ko meyasa Latu taƙi kasancewa da ne a kusa duk idon su na kaina " Doctor ne ya motsa "kiye da hanzarin don yunwa nakiji na zuba nawa " karkace wa tayi "Am yi haƙuri " da sauri ta fara zu zubawa soyayar doya ce da kyau da miyar kaji sai farar macroni da aka dafa ta bread da tea ga maiso , Abba ta fara miƙa wa cikin murmurshi ya amshi plate nin "Thank you " ya faɗa girgiza tayi Amrat ce ta fitto a ya motse da fuska gaisuwa tayi ta zauna Hafeez ne yaga duk ta kasa sakewa sai hararar HABLAT takiye. "Nashiga ukku HABLAT me kika aikata ma wanan yarinyar " ya faɗa cikin raɗa ƙafarta tasa daga ƙasa table nin ta taki sa " ina ruwan ka da kallon ta har kaga tana hararra ta " hannu yasa ta baya ya kai mata motsƙuli da sauri ta tura baki zatayi ihu "kina ihu zasu kaiki asibitin mahaukata kuma wallahi ba ruwana ," Shiru tayi da cewa " zamu haɗu" ZALFAT ce tayi murmurshi ta chigaba da cin abincin ta don duk abinda sukiyi a idon ta doctor ne ya hurga masa hararra ganin hakan Abba yayi gyaran murya "kai ba'a wasa a fillin cin abinci duk nitsuwa sukayi suka kamalla " Amrat what happened duk kamar baki lafiya "ni dadday sam daren jiya ban samu barchi mai kyau ba da so samu ne yau zan kwana da ZALFAT " Umman Majhat najin hakan tayi murmurshi don tasan saboda ita tayi hakan juyawa tayi kamar ba ita ba , Abba ne ya zaro wani ATM nasa ya miƙa wa Hafeez " ku shirya ku kaisu shopping dukkan su wayar sace ta saki ɗaukar kira wucewa yayi don so yaki a yau ya wuce Abuja sai ganin missed call na Hajiya Hauwa yakiyi bai san meye dalilin rashin ɗaukar wayan na taba,... Cikin azama dukkan su suka shirya duk da cewa ba wani kayan kirki garisu ba iya wanda Abba yasa a kamusu order kafin su iso bane daga Inna sai PAYAM suka bare a gida , Cikin kwanciyar hankali sukayi shopping nasu sanda suka zu gaban table nan a kaga kayan da HABLAT ta kwasa kaf ba wanda ya ɗibi makamancin yawan su Hafeez ya juya baya ya kamota da sauri taja hannun ta " Madam kayan ke sunyi yawa muje mu rage " haɗa fuska tayi " look man kuɗin Abba ne bana ka ba right " ganin kayan ZALFAT tayi nan ta ƙwace hannun ta a hannun sa ta matso kusa da ita " ƴar uwa ya banga kin kwashi kaya ba Abba ne fa ya biya kuɗin ba mazan ba" murmurshi tayi mata ganin suna ganin ta bataye magana ba zagayawa suka ringayi a tare suna kwasan kaya Hafeez ne ya dafa kansa ganin duk hankula su na kan matarsa sai da ta kwashi wa ZALFAT masu kyau kamar na ta. "Wai ZALFAT ki gayyamin namiji kikiso ko mace ne dai mace nakiso kuma tana zuwa duniya da ikon Allah sunan ta Majhat " dariya ZALFAT tayi " har yanzu bangama tunanin ba amman inason haifar mace nayiwa mahaifiyata suna idan namiji kuma nayiwa Daddy na suna" fuskar tausayi HABLAT tayi " sorry sister" , " ba komai " cewar ZALFAT. Juyawa tayi " jira ne anan naga wani turaren ban ɗauko miki ba don nikam na ɗauka " tana zuwa ta miƙa hannu tsayin ta ya gasa ɗaukowa hannu ta kuma kaiwa tsayawa tayi gashi tayi nisa da Abban Majhat wayar ta ta ɗauka zata kira sa "yarinya wanan turaren za'a baki ya faɗa ciki da nuna kulawa juyuwa tayi don tamkar tasan muryar wannan mutumin ido huɗu sukayi murmurshi ya sakarmata security bayan sa yawa umarni nan ya ciro mata ya bata ya chigaba da tafiya. "Bawan Allah ya'laɓai don Allah oga tsaya tsaya don Allah" ZALFAT da ke kusa tayi tattaki yana juyuwa ZALFAT da HABLAT suka haɗa baki ƙuncewa "...... ********************************************** BORNO. Wayar sace tayi ringing ganin my Aunty ki kiran sa ya sassauta fushin kan fuskar sa da murmurshi ya bari wayar ta katse sa'anan ya kira ta "barka da yamma Aunty " daga cikin wayar ta amsa da fara'a a muryar ta lafiya ta qalau ya aiki " alhamdullah Aunty fatan komai lafiya ya baby Ikram murmurshi tayi lafiyarta lau ta dawo school tana barchi gata akan ƙafata" subhanallahi haba Aunty duk su kike ki tsufa ko don Allah kwantar da ita ko a kujerar ki huta " Murmurshi ta aika masa " alright ɗan uwa gaba d'aya hankalin na ya tashi na rasa mike faruwa duk zuchiya ta sai tsinki wa takiye ina ji a jikin na like kana cikin damuwa tamkar wani abun ya faru da kai please tell me "?. "Inannnlillahi wa'ina illaihin raji'oun sorry my Aunty ba wani babban abu ne ba just kawai aiki nakiye but zan dawo gida da wuri na baki labarin ke kwantar da hankalin ke nagama solving na komai " amsawa tayi ciki da damuwa kansa ya jingina akan kujera tunawa da irrin soyaya da kullawa da suki samu a gun Aunty su a gaggauce ya rubuta takardan hana ɗaukar bili time nasa nayi ya biya cikin cell ganin tana zaune ta bar zagi zagin da takiye ta nitsu yayi murmurshi ganin irrin taurin kanta "Ko tana tagama da cewa mijin ta ne shugaban sojan ƙasa oho"? ganin har ya juya bai mata magana ba ta sassauta murya "yalla'bai kayiwa darajar Iyayyen ka ka saki ne ni na maka al'kawarin bazan gayawa miji na ba ko soja balle a maka duka ko a koreka daga aikin ka " ko tanka mata baiye ba ya juya yayi tafiyar sa "Aikin banza mutum sai uban taurin kai ga ɗan banzan kwarjini " duk da ya jita bai juyawa ba yana isowa ƴan sanda biyu ne suka buɗe gate nin gidan sai sarama sa sukiye a perlour ya sameta masha Allah Hajiya Khadijja kinan wacce aki mata inkiyar da Aunty , zama yayo kusa da ita da kira da gudu Ikram ta faɗo kan sa " oyoyo Yaya " oh Aunty wanann yarinyar duk kin lallata da sun jiki" Murmurshi tayi nan Abdul ma yazo suka gaisa Ikram yarinya ce da bazata fi shikaran goma sha takwas ba sai Abdul da kasance yayanta shikara ashirin sir Yazid ne ya sallame su ganin irrin kallon da Aunty nasu taki mai " gayyamun Ƙani hankali na ya gaza kwanciyar duk ina damuwa na kasa samun nitsuwa " "Just ba komai nan ya kwashi komai ya sanar mata kanta ne yayi mugun sararrawa kamawa tayi da. ambaton sunan Allah General YUSUF kamar nasan wanan sunan"? Murmurshi yayi " Aunty kinan kar kidammu ba'abunda zai faru nasani kai gwarzon namiji ne amman yanzu kayi ha'kuri kodon halin da ƴarta taki ciki " nan ta masa nasiha har jikin sa yayi sanyi " samun ki a rayuwar ta ya kawo min haske da dama Aunty ina godiya yanzu zuwa safiya sai na sakita kawai " baki ta buɗe no no no ɗan uwa yanzu dai kaji please". "Shikkinan tunda kince haka taci albarkacin ke " yana fita ya wuce ofishin ƴan sanda su nan ya tarar da ita yanda ya barta rufe fille nin yayi ya buɗe ta godiya tayi tashiga mota sai gida hankalin tashi ta fashi da kuka sai yanzu abin ya sameta ganin ma har yanzu Abba bai kira taba shiru tayi " No gwanda ma da ya kasance bai ɗauki wayar ba tunda ya zaɓi ZALFAT gobe zamu fara aikin mu da zaran ya kankama mun dawo sai na sanarmai halin da muki ciki zuwan sa zai rusamin aiki na "wanka tayi ta kwanta barci ciki da tunanin yanda aikin ta zai kasance. Tun daga safiyar farko Hajiya Hauwa ta fito da Hajiya Talatu suka shiga mota ɗaya batare da security ba suka doshi hanyar bayan gari chan suka tsaya kusa da wani ƙauyi tuni mutane sun fara fitowa ɗaya bayan ɗaya duk tsaya wa sukayi kusa da wani bishiyoyi duk sun rufe fuskar su da liqabi ko idon su ba a iya hangowa "Hajiya Hauwa wallahi kinsan tun ina yarinya Allah ya zuba min tsoron ƙadangare yanzu ya zamuyi kinan " tsayawa tayi " tu ne tun ina cikin uwata naki tsoron wanan abun gashi ya zama dole muyi jarumta" keyi jarumta dai wallahy layar dai zaicusa miki amman bazan iya rigi ƙadangare ba Hauwa ," "Yauwa ga wata mai jan kai muje a hankali" suki tattaki ganin bai gudu ba sai ɗaga kai yakiyi "kar ki tsorata Hauwa daman su basa tsoron mata kama kansa ki danne bindin sa na sa layar " haka kuwa akayi tana cusa layar a bakin ƙadangaren ya ɓacce ɓatt kamar ba a fillin yakiba dube dube sukiyi nan Hajiya Talatu ta bushi da dariya " ke Hauwa yanda ya ɓacce nan haka ita ma zata ɓacce kwantar da hankalin ke " Direct asibiti suka wucce kusan ƙarfe tara sai dai suna isowa likita yace Zee tabar asibiti suma basu saniba hankali ta ne ya tashi" shikkinan hajiya Hauwa ta warke sai muyi murna ma tunda accedent nin ƙaramin ne " ta faɗa Ita dai Hajiya Hauwa sam hankalin ta ya tashi ta tsani kuwa yaji wanan Labarin a yiwa ƴar ta fyad'i dun sanin su manyan mutane ne haka ta fita to shikkinan social media ma ta ishisu da tashin hankali, suna isowa suka sameta tana barchi murmurshi Hajiya Talatu tayi " Bana gayyamiki ba komai kar kisanar da Abba kawai yanzu ke kawo gwal naki na million ukku nan na sayar sai na cikka miki million biyu mu tura mai daga baya kinga sai ki dawo da gwal nin da ya fishi wanan karon bazamu bar Abba yasha da sauki ba " haka sukayi hirar har ta bata gwal nin ta fita , kasancewar a gajiya taki tana shiga ta samu a barci hannu tasa ta tsinka mata mari " a gidan uban wa kika kwana " ? A tsorachi ta farka ta kama ƙuncinta ta fara kuka " Mommy me yasa zaki daki ne "eye Ina magana kina yi nace uban wa ya miki fyad'i "ne Mommy ba'amin fyad'i ba kawai ƙazafi ne na likita kinga ne lafiyarta qalau kawai maye nasha shine na bugu sukuma dake suna neman kuɗi a gunmu suka mana haka " badon ta yar da ba sai'do. zafin kanta da yaki mata " shikkinan kinji ke daina maye a hakan kikison Zayyan nin kinsan baison irrin wanan haukar ko "? Hakan ta kuma ɗakin ta tana zuwa ta kwanta hango Waldrop nata a bude ta fasa wani uban ihu don tabbas ta rufe sa tana sa hannu taga babo wanan madubin babo dalilin sa dudubawa a takiye chan ta hango glass a ƙasa alamar ya fashe da sauri tafara jujjuyawa ko zata ga sauran amman babo komai , haka ta ɗauki guntun tsoron ta kira Hajiya Talatu ta sanar mata don hukuncin lallacewar wanan madubin tamkar hukuncin lallacewar dukkan shirrin su ne ,.tasa wa ranta cewa ta ajiye ne ta manta don irrin halin da tatsince kanta a ciki. "Yalla'bai tabani gwal nin kuma na sayar yanzu zaka ƙaramin million ko ɗaya ne ko "? dariya ya fashe dashi " Hajiya Talatu kinason kanki dewa million biyar ce ki ƙaro ɗaya ki rogo biyu aiki yayi kyau " haka sukafara musayar magana chan ya amsa da cewa ya yarda kawai ta rigi kudin gwal nin yana kashi wayar ya " yanda kikace amanar ƙawarki dole kima ki jira sakamakon don ba'a musu dani tunda naga duhu a wannan aikin nasan ƙarshen wasan ku yazo don haka bazaku ƙara jina ba har abada" da murna Hajiya Talatu ta kwashi kudi ta duk da dukiyar da Allah yawa mijin ta da yakasance kamilin mutumin babban doctor kuma abokin General yusuf , doctor Isa Labaran . Sharhi 👇👇 Duk wanda yace amana lallai amana zai ci sa Hajiya Talatu halinki sai ke.. Hajiya Hauwa muje zuwa wai kura ya hau doki yace hayya. ZALFAT , HABLAT wa kuga gani fan's waye wanan mutumin?. Congratulations Hajiya Khadijja is back let's celebrate 💃🏻❤️ Waye Sir Yazid? meye alaqar sa da Hajiya Khadijja naji dai Aunty yaki kiran ta?.. Duka dani da ko zamu samu amsar in Sha Allah a sannu a hankali musha hutun mako lafiya mu da posting sai ranar Monday by the grace of God.🙏💓 ALƘALAMIIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹🌹 🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 Facebook page : Narnah ƙanwar soja Wattsppt numb: 08101235739 PART 2 PAGE 43 *& 44 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 ❤اللَّهُمَّ عَافِـني فِي بَدَنِي، اللَّهُمَّ عَافِـنِي فِي سَمْعِي، اللَّهُمَّ عَافِنِي فِي بَصَرِي، لَا إِلَهَ إلاَّ أَنْتَ. اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُبِكَ مِنَ الْكُفْر، وَالفَقْرِ، وَأَعُوذُبِكَ مِنْ عَذَابِ الْقَبْرِ ، لَا إلَهَ إلاَّ أَنْتَ🥺🙏 14 \ Nov \ 2023 ********************************************** Bawan Allah ya'laɓai don Allah oga tsaya tsaya don Allah" ZALFAT da ke kusa tayi tattaki yana juyuwa ZALFAT da HABLAT suka haɗa baki ƙuncewa "...... "Abba " ido ya bisu dashi ZALFAT ce ta matso kusa dashi " Abba yaushe kazo ya kasanja Abba "? HABLAT ce tace " ke ba Abba ba ne mai kama da Abba ne " bud'i murya ZALFAT tayi da ƙarfe da kiran sunan" Doctor ZAYYAN" cikin azama suka taho da Hafeez daki suna tsaye suna magana Zayyan ne ya buɗe baki ganin wanda ko a mafarki bazaiyi tunanin shi ne ba hannu yasa ya shafa fuskar sa. " Daddy Daddy ZALFAT Daddy ki ne " , da sauri Alhaji Imam ya kama kansa suka rungumi juna da Zayyan " Zayyan kaine ka girma haka taho ƴata duk da tana cikin ɗimaucewa da fargaba ta isa garisa suka rungumi juna sai hawaye Daddy yakiye kafaɗar Zayyan ya dafa "ina ɗan uwa na" ya tambaya Nan suka zo bill Daddy yayi signing " nan plaza na ne shikkaru goma sha bakwai da kafata YUZMAM plaza duk Nigeria an santa har da maƙotan mu Chadi Ghana Camaron Niger " HABLAT ce ta yi murmurshi " kuma Daddy duka naka ne " duk tsayawa sukayi nan yaga ta " Zayyan wanan kuma fa " murmurshi HABLAT tayi kafin suyi magana ta amshi da mishi bayani komai. "Wannan ne dalilin kasancewar ta anan" murmurshi Daddy yayi " idan kinaso zan kaiki ki ganewa idon ki duk ki zaɓa abinda ya miki fiyyeda wannan plaza ma " ciki da jindadin ta amsa da to. Duk a perlour suka haɗu suna hira jiffa jiffa Zayyan dake zaune a jikin Daddy ji yaki tamkar idan ya matsa zai gudu ya barsu ne ZALFAT kam duk yanda takai ga zama kusa da Daddy ta gaggara a don haka ta maƙali a kujera kusa da HABLAT. Cikin minti talatin sai ga Abba ya shigo da sallama a bakin sa bai kai ga garshi ba ya tsaya chak da sallamar ganin Alhaji Abubakar Imam zaune kusa da Zayyan duk tsayawa sukayi cirko cirko an rasa wanda zai fara magana a cikin su HABLAT ce ta katse shirun da cewa " Ikon Allah kinan yau kimanin shikkaru goma sha takwas da hatsarin jirgin sama babo wanda yayi rai a cikin su sai ga Daddy ya dawo kuma ya kasance a cikin wanan jirgin tamkar yanda Doctor Zayyan ya bamu labari gaskiya abun da ɗaure kai a warware mana wanan matsalar" Da mammaki Inna ta ganta wai ki HABLATU me na musu katsalanda su da ahalin su" ZALFAT ce tayi murmurshi haba Inna ita ma ɗaya ce daga cikin wanan ahalin kin manta jinin ta yana gudana a cikin jina na " duk murmurshi sukayi nan Daddy da Abba suka rungumi juna duk taurin kai irrin na soja sai da Abba ya zub da hawaye "Ɗan uwa shin me ya faru na rasa ganewa abubuwan da yawa sun faru kayi nisa da ne yau gashi ka dawo lallai HABLAT kinye namijin ƙoƙarin a sanadiyar ke da mijin ke na gano ƴata kuma da ɗan uwa na nan " duk sukayi zugim Imam bandamu da kabani labaran baya ba kawai ina murna da dawowar ka cikin mu ga ɗiyar da Khadijja ta haifa ma na sa mata sunan da ya chanchanta sunan da kaki da buri wato ZALFAT " Kama hanun Abba yayi " da kyau ka gafarta min ɗan uwa na duk abinda nayi bada sani naba duk hakan ya faru saboda matsalar da nasamu a hatsarin da nayi tabbas ina cikin mutane da aka rasa rayuwar su ko gawa ta baka gani ba sakamakon kidnap na da akayi a cikin wannan jirgin ganin ban mutu ba suka ɗauki ne sukayi nisa da ganganr jikina da Nigeria haka aka sanar da cewa na mutu bana cikin wanda aka ga gawarsu wuta ta cinye. Hakan na zauna a chan birnin Istanbul na tsawon wata biyar na warke daga raunin da na samu a ganganr jikina sai dai duk wane abu da ya shafi rayuwata ta baya namanta da komai kwatsam watarana na samu na ƙubuce daga hanun wanan mutane duk da cewa suna kula da ne kasan abin ya faru dab da siyaya ce bazance da abokin takarar ta bace ya sa akamin hakan ba saidai zance lallai kwangila ce aka bayar , Bayan naƙubuce na afka hanun wani babban mutum da ya kasance bashi da kowa sai tarin dukiya domin baiye aure ba balle ta na ya samu haihuwa haka ya taimaka min yamin gwaje gwaje akan dukiyar da ganin ban damu dashi ba ya jani jikin sa mutum ne mai yawan tausayi da nuna ƙauna ga talakawa a hakan Allah ya masa rasuwa a inda ya mallaka min dukiyar sa da sa hannun sa Shiek Ɗahiru muntaƙa , Daga nan na fara bussiness ƙasa zuwa ƙasa duk sanda nazo Nigeria na kanji tamkar na taɓa rayuwa a cikin ta amman na rasa gani komai a daren jiya nayi mafarki da wata yarinya ta kasance MAI CIKI CE!!! Tana ambaton suna na da na tsaya ga yarana na tsaya a cikin wanan yanayin wasu abubuwan suka fara min yawo a kaina da safe bayan na shirya nazo plaza domin gabatar da wasu ayyuka na yanki tikiti na zanje Borno domin neman wanan MAI CIKI CE dake kira na tana nunamin wasu da cewa ahalina . Kwatsam na taimaka mata da magana aka bata turare ina juyawa naji tana ambaton abinda nakiji kuma naki gani a barchi na cewa don Allah na tsaya lokacin da ta tsaya da ZALFAT a gaba na nan duk wane tunanin na ya dawo normal daga lokacin da Zayyan ya rungume ne naji duk duniya ba abinda naki marari tamkar ahali na da na bari tsawon shekaru goma sha takwas shin ina Khadija"?.. Shuru duka sukayi sai hawaye musamman matan ZALFAT ce ta matso ta dafa sa suna haɗa ido ta faɗa jikin sa suka ƙanƙame juna ta fashe da wane matsanancin kuka duk an gaza mai rarrashi su chan HABLAT taga abun bana ƙarewa ba ne ta wuce ɗaki nan ta fito da wani leader mai tambarin asibiti fridge ta buɗe ta ɗauki goran ruwa mai ɗan sanyi ba dewa ba ta iso "Kinga ZALFAT kin fa takurawa Daddy ga maganin ke yau daman baki sha ba na lura dake bakison magani kuma kinsan ke MAI CIKI CE. " duk ganin ta sukayi ganin ƙarfin hali irrin nata hannu tasa ta janyo ta kaɗan " ki daina kuka Mama na bukatar adu'a ke idan tana raye Allah ya bayyana ta tamkar yanda ya bayyana mana wanda muku da tabbacin mutuwar sa to ina ga wanda ta fita tayi tafiyarta ba'aji labarin mutuwar ba duk ku kwantar da hankalin ku " " Matso ƴa ta matso" cewar Daddy nan ya dafa kafaɗarta "Allah ya miki Albarka haƙiƙa duk wanda sukayi sillar haifa ki duniya bazasui nadama ba ko ƙunci saidai su kasance masu farinciki da wadatar zuciya Allah ya miki Albarka" "Amin "ta amsa da murmurshi a fuskarta "yauwa yanzu kam don Allah kowa yayi farinciki a samu sallama a zuciya" murmurshi Hafeez yayi "to sarkin magana kin kawo wa ZALFAT maganin ta ina da tabbacin kema baki sha naki ba "hararra ta watsamai "na rantse da gemun kaka na nasha haba ai na warke ma me sai nasha wani magani ZALFAT ce ya kamata tana shan magani not me "Duk dariya sukayi kafin nan sai ga Amrat da leader " ga maganin ta nan Commender rabon da tasha maganin nan tun da muka zo wanan gidan ," to kinga daughter maza maza kisha maganin ke bakiga ke MAI CIKI CE ba" Cewar Abba amsa tayi tana ya mutsa fuska haka duk su biyu nin suka sha maganin su sosai dadday da Abba suka samu farin ciki burin sa kawai bai wuce yaga Zee ba don ya barta tun tana ƙarama Abba ne yayi gyaran murya " wai ZALFAT yaushe kika fara magana ne " kai ta sosa " ummmm Abba wato wato" . Duk dariya sukayi " wato wato me " nan Daddy yayi murmurshi ciki da kewar ƴar sa da tausayi halin da ta tsinci kanta a cikin duk yana gani laifin sa ne "Abba ne yaga taƙi magana yaga HABLAT kamar " da magana a bakin ke daughter gayyamin yaushe ta fara magana " Ita ma zaro ido tayi " wato Abba maganar gaskiya tsakani na da Allah muna barin Borno ta warke ta fara magana kuma ko yanzu tace ta tsani wanchan garin ko sunan sa bata son ji "subhanallahi suka haɗa baki ƙuncewa shikkinan zan kira Hajiya Hauwa ta zo da Zee nan nin sanan kuma ya kamata na sanar da doctor Isa Labaran shima ya taho da nasa iyalan gidan nan dukka lallai zakaga Zee kamar ZALFAT taki ba wane banbanci ai " 16 \ Nov \ 2023 ******************************************** Bayan kwana biyu tun daga wanan abunda ya faru hankalin sir Yazid ya kasa kwanciya ganin irrin wulaƙanchin da Kboy ya aikatawa yarinya 'yar shikkaru goma sha tara a rayuwar ta domin yaga vedio sai dai yana tunanin kawai ya bar case nin ganin ƴar babban mutum ne wataƙila sun rufe zancen ne don kar maganganu mutane suyi yawa akan su kansa ya kifa ya rintsi idon sa ya tafe dogon tunani .( kamar dai yanda naki muku dogon typing 🤣) Da farko sunana Yazid mahaifina ya kasance tsohon ɗan sanda mai adalci da son zaman lafiya yakan tsaftace gari ta hanyar hana shigo da kayan maye musamman dokokin ƙwayar da aki safaran su ta ɓarauniyar hanya , kwatsam watarana cikin dare wasu mutane ƴan fashi suka kutsa gidan mu daki nan cikin Kano da haɗin bakin wasu ƴan sanda suka shigo da makamai akan cewa lallai Lallai mahaifina ya basu wasu muhimman bayanai na wasu takardun. Shi kuma ya nuna taurin kai a wanan lokacin ina da shekaru ashirin chiff a rayuwa ta sai Abdul dake da goma Ikram shikaran ta ɗaya haihuwar ta ne sillar mutuwar mahaifiyar mu Ina da ƙani biyu Abdul da Ikram da fara isar su mahaifin na ya nema ya kira waya amman sun datse network na gidan gabaɗaya anan ya bani wani bakar jaka cewa na fita na bar gidan da ƙani na bansaniba amman na matsamai lallai ya taho mu tafe tare sai dai hakan ya chutura nan muka bar gidan muka nufa gidan amininsa sai dai tunanin maganganu na mahaifina cewa kar na yarda da kowa na bada document nan yasa na samu kiɓantanci fili na ɓoye takardun nan. Safiya nayi aka sanar da mutuwar mahaifin mu an kashi shi da bindiga har cikin gida shikkaru biyu akayi ana bincike wanan takardun a gidan basu damu da bincike mutuwar sa ba sai wanan document nin daganin hakan na ƙara ajiye su nasha alwashin zan zamu ɗan sanda na kwacewa mahaifina hakkin sa kwatsam watarana naji tasha anan na tsinci wata mata a kan hanya tayi accedent da gudu na ɗauki ta mukayi asibiti anan akace ta samu matsalar taɓin ƙwaƙwalwa sosai na kula da ita ashe ba ne na tsinci ta ba ita ce ta tsinci ne. Aunty Khadija ta kasance wacce ta chigaba da bamu taribya irrin wacce uwa zata bawa yaran ta daga baya da ta warke nayi juyin duniya ta samu tayi aure saidai ta nuna rashin amincewa ta hakan yasa nasa ta kuma makaranta har ta zama babban likita kuma ta chigaba da kulla da mu , Bayan na girma na gani dalilin da yasa aka kashi min mahaifina nayi tsayawar daka har ta kaiga ga na datse duk wata ta shigowar kayan maye a ruwa a jahar Kano a nan aka ƙaramin matsayi zuwa assistance Commitioner a kamin transfer zuwa Borno sai dai Aunty batason hakan ba itama na mata transfer zuwa Borno muka fara aiki wata daya kinan saiga had'uwa ta da Zee a kan hanya . "Yazid! Yazid!! Yazid!!! zabura yayi "oh sorry Aunty " murmurshi tayi ta zauna tana miƙa misa ƙaramin cup dake kunshi da coffee mai zafi " Aunty yau da kanki baki aiko Ikram ba"? "umm a'a gwanda nazo naganka na ganka bakaji hausawa suka ce zuwa dakai yafi ɗan sako ba " " To da alama akaiw zance ko"? gyara zama tayi "da farko Yazid kamin komai ban nema komai na rasa ba amman gashi yau inaji ina gani kana cikin matsala da damuwa ka kasa gayyamun banssn yaushi ka sauya ba , ohh my God aunty nifa ba komai i already tell you " Murmurshi tayi " idan tayi tsami har ɗaki na zakazo ka sanarmin ne ɗan uwa bare kawai naje ", " to Aunty na nagode da kullawa ba komai ma ummmm " haka suka sallami juna ciki da nuna kulawa da lafiyar juna .... Sharhin ƙanwat ta sis Ma'u Waiyo Allah uktty Alhaji Imam ya dawo ga Sahibar sa Hajiya Khadija Soyayya sabuwa ga kuma ɗiyar su harda ƙarin ciki sai masha Allah. Kai HABLAT ke nin duniya ce sillar ke family sun dawo ke har a mafarki kina zuwa congratulations barka kinsha magani..... Lallai Sir Yazid rayuwar ku taban tausayi Allah ya shiryar da mutane masu maye da masu saffarar kayan maye.. Ya za'ayi nan gaba idan Hajiya Hauwa taga one family akaiw ƙura , Uktty Allah ƙara basira gaskiya kinsha fama da labarin nan ya haɗu. Masha Allah dake da masu zuba Sharhi ina matuƙar godiya 🥰🙏💓 AL'KALAMIN NARNAH ƘANWAR SOJA 🖋️💞🤰🤰🤰🤰🤰🤰🤰 MAI CIKI CE 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ BY NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️ 💞 Facebook page : Narnah ƙanwar soja Wattsppt numb: 08101235739 PART 2 PAGE 43& 44 The comedian sweet love story with full of sympathy.💔🔥😭 ❤اللَّهُمَّ عَافِـني فِي بَدَنِي، اللَّهُمَّ عَافِـنِي فِي سَمْعِي، اللَّهُمَّ عَافِنِي فِي بَصَرِي، لَا إِلَهَ إلاَّ أَنْتَ. اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُبِكَ مِنَ الْكُفْر، وَالفَقْرِ، وَأَعُوذُبِكَ مِنْ عَذَابِ الْقَبْرِ ، لَا إلَهَ إلاَّ أَنْتَ🥺🙏 LAST PAGE 18\ Nov \ 2023. KANO ********************************************** A hankali ya sauko daga motan cikin shigar kamala da ƙarfin sa fararren kaya ne a jikin sa wanda ya sha zubin aiki kalar ƙasa Afra ce ta fito tareda Zee wani kallo sukiye wa gidan juyuwa tayi "Mommy nan ma gidan Daddy ne "? Murmurshi tayi mata " banda abunki haya daman zai kama lokacin kuna yara munzo gidan kawai dai an ƙara mata gyara ne amman ita Amrat tasan gidan tunda anan Kano taki karatu daman , Hajiya Talatu ne gabanta ya fad'i rass ta dafe Hajiya Hauwa " kinji abinda nakiji kuwa "abin ba ni kaɗai bane bansan dalilin da yasa Alhaji ya gayyaci mu nan nin cikin gaggawa ba " duk shiga sukayi kicibus Hajiya Hauwa tayi da ANBAR nan suka fara kallo kallo ciki da tuhuma ta tunkaro ta Ke uban mi kikiye a gidan nan daman baku watsi ba "murmurshi tayi mata "maraba da zuwa cikin dangi Hajiya Hauwa "baki ta buɗe" ne da gidan miji na zaki min maraba wai ke wacce irrin "bata gama magana ba Latu ta iso tare da buɗi mayafinta" Salma "cewar Hajiya Talatu "daman kicce kina raye "daga jin an ambaci Salma Alhaji Isa ne ya matso duk ganin juna sukiye tamkar yau suka san juna. HABLAT ce ta turu cikin ta ta fito rigi da plate da na qwara da yasha ɗanyin albasa da yaji "maraba da zuwa wanan gidan mai Albarka " bata gama magana ba Afra ta watsa mata harara da ganin ta sam ba kwanta mata a rai ba ita ma hararrar ta watsamai ta da cewa "ina fatan duk wacce ta kasance batajin magana zata ajiye a bakin ƙofa domin akaiw aljannu a wanan gidan masu bala'in "! Inna ce da fara'a ta fito "a'a HABLATU ya akabar baƙin a tsaye maraba ku da zuwa maraba" fuuuu Hajiya Hauwa ta wucce ɗakin sama duk kallo suka bita dashi Zee ce ta nufa wani ɗakin tana cewa " mutum da gidan uban sa amma duk an tara wasu agawki marasa kunya talakawa " da ido HABLAT tabi Zee dashi da ɗaga murya "Allahu Akbar muje aya nagaba" sam abinda su Mommy sukayi baiwa Amrat daɗi ba musamman ma Zee da zagin da ta zunduma ZALFAT ce da ta ɓoya HABLAT ta ganta kama hanun ta tayi "su kuma wanan suwaye kinan'" nan ta kwashi komai tagayamata lallai akaiw ƙaramin yaƙi a gidan nan don wallahi idan akamin abu sai na rama " " Subhanallahi kiye haƙuri wallahi masifafune bansan magana kinji ki barsu kawai halin su ne a hakan" tura abinchin nata tayi bakin da " to wallahi ko Abban Majhat ne yamin ba dai dai ba sai na rama balle ma wanan ƙwarin " oh sorry ƴar uwar ke ma ko" Dariya tayi " ke na gayyamiki wanibabban sirrin "da sauri ta ajiye plate ɗin ta kura ruwa ta matso da kunnen ta "gayyamin mana ƴar uwa kar kuwa ma yaji " dariya ta mata duk inda gurmi yaki anan kike ko HABLAT ? to Zee fa tana son Doctor Zayyan kishi takiye dani bare kuma kigani da idon ke " " Kan bu" da sauri ta toshi bakin ta "don Allah karkiye zagi ashar ba kyau bugi hannun ta tayi " don Allah saki ne shiyasa ma na tsani ta ashe ballagaza ce ko mijin ke takiso munafuka tana tafiya kamar wata sabuwar amarya wacce mijinta yamata shigar ƙarfe da wani bakinta kamar na " "Oh my God kar muyi hakan dake kamar ya bangani maganar ke ba "shiru HABLAT tayi " no kawai rai na ne ya ɓace kuma naga tafiyar ta kamar da matsala "dariya ZALFAT tayi ko dai kin tsorata ne " nan matsowa tayi to ita kuma wanchan ƴar kyakyawar budurwar mai lankwasa hanci wacecce ita " " Ita sunan ta Afra yarinayr wanan babban mutum da kigani ya bi matar sa ƙatuwar nan waje sunga Latu sun rikici to itace mahaifiyarta yawancin hallayar su ɗaya da Zee banbanci su kaɗan ne ita Afra idan taga dama tana kwantar da kanta amman ta tsani talaka kuma uwar ta ma asalin ta talakawa ne" ganin Anbar tana shigowa gunsu ne suka nitsu " "HABLAT tunda naga ku anan gulma kukiye ko "? ZALFAT ce zataye magana ta kwaɓi hanun ta " no kawai muna tsara kalar tarbar da zamuwa baƙin mu ne" zama tayi alright nima aye dani kafin su Abba su dawo ko " girgiza kai tayi da cewa " Aunty ANBAR nikam da safe da na fito naganki da Abba kamar kuna magana wai zancen mi kukiye ne "? pillow ta hurga mata wanda hakan yayi dai dai da shigowar Hafeez da Zayyan " A'a ban shiga ukku ba meke faruwa da dukkan matata "duk dariya sukayi nan suka hallara suna hirar su , 23 \ Nov \ 2023 BAYAN WATA BIYU "Abban Majhat wai ina zaka fita sai sauri kakiye" murmurshi yayi mai kyau ya ɗauri takalmin da "wato ke HABLAT idan mutum baison magana lokacin kikiso banda neman magana irrin naki ga uniform a jikina still you are asking me ina zanje "turo baki tayi "oh Allah ya baka ha'kuri daga tambaya sai ya zama masifa" baki ya bude " wallahi banda time naki yau rigimar ke kiyewa su Inna idan kinje part nasu ko in kun haɗu a babban perlour" Yana magana yana fita da sauri ta ɗaga murya "waiyoo Allah "cikin azama ya juyu don tabbatar da lafiyarta " Abban Majhat ka taimaka ka samin talakalim muje perlour duk ƙafan ta kumbura kamar ba a jikina naki jiba sam " da kallon tausayi ya bita dashi takalmin yadirgusa ya sanya mata tare da kama hannun ta ta tashi hankali suka fito sai nishi taki lokachin da Ta zauna a kan kujerar babban perlour sallamar ta yayi ya gaida Inna da Mallam wanda aka basu part nasu na musamman daga ciki madaidaiciyar parlour da ɗaki har biyu sai kitchen da toilet a kowane ɗaki haka wasu part suka kasance a wanan gidan, Tafiyar Hafeez da minti talatin HABLAT ta tsunduma wane azazzababin ihu daga kan kujerar ta faɗo a ƙasa "Waiyo Inna waiyo Baffa waiyo Mallam shikkinan ƙafata ya fitta daga ganganr jikina "da sauri ANBAR da ta taso daga kan gado ta fito "subhanallahi HABLAT ko haihuwar ce" ina ko jinta batayi sai runtuma ihu takiye da gudu PAYAM ya fito cikin uniform na makaranta wanda ya mishi kyau da sauri ya yar da jakan hakan ya buɗe wani ƙofa daga perlour yaki tsunduma musu kira " Doctor kamar fa ana kiran ka kuma like inajin ihu " mirginawa yayi ya kama hannun ta yasa hannun sa akan tumbin ta " kedai yau kuma salon da zaki tashi ne a barchi kinan don na fitta da wuri ko " kafin ya kamalla muryar PAYAM ta duke dodon kunne sa da gudu ya fito wanda ZALFAT ta taso a hankali da tunbin cikin ta a waje haihuwa ko yau ko gobe kafin ta iso babban ɗakin nasu tuni da taimakon Zayyan san ɗauki HABLAT zuwa asibitin ARFAT Kano special hospital kano domin bata agajin gaggawa na masu haihuwa. Isowa su yayi dai dai da ƙarasowar Hafeez a ɗimauce duk ihun ta ya karaɗi layin masu labour room doctor me ya kama hanun sa" look soja maza basa shiga" hararra ya dallla mai ya wuce nurse ce ta waworo zagi zata buga mai ganin sa a tsaye zololoo kamar bishiya cikin kakin soja ta rufe bakin ta don ko murmurshi bai mata ba da sauri ɗaya ta zungure ƴar uwar ta ' " Kinga ko ashe masifar Rabi kam na rainin waiyo ne tawa soja mana kuma da alamar matar sace gashi ta tsinka mata mari har biyu Allah ya sama ita kaɗai ke labour da yaga matan mutane ta faɗa cikin raɗa " kedai bare sis da ta zagisa da taga ruwan bala'i yau mai ƙwatan ta sai ya shirya" basuji fitar ta ba sai motsin ƙofar sukagani "Waiyo Allah Abban Majhat na mutu ka taimaka wa rayuwa ta nagama yawo ka karɓi cikin ka namaka al'kawarin bazan saki kwana da kai ba bare ma nayi ciki kaje ka aure mata ukku kai na baka lasisi huɗu ma kayi yo hauka naki waiyyyyyoooo " da sauri ya ƙanƙame hanunta sai hawaye yana "Sorry my HABLAT ke daure kinje kifa matar soja ce ko ke daina ihu nan haka" what !!! ta faɗa da ƙarfi hanun ta tasa ta sharara mai mari " nabi matar soja da gudu kai na yaga barrack nin nasa a kundon bola bazan daina ihun ba ka cuci ne ka cuci rayuwata Allah ya isa tsakanin na dakai mugu azzalumi bazan ye shirin ba '" Inna da ta iso takama baki da sallati "haba mai sunan larabawa adu'a zakiye kinje kin kusa ma suka ce " wallahi Inna yaron ke ya cuci ne daman haka haihuwar take Allah ya isa mun sunan turawa ne wallahi mutuwa zanyi nabi uwata munyi barchi wanan zalunchi ne " ZALFAT da suka iso leqawa tayi ganin irrin kururuwa da HABLAT taki saida zuciyar ta ta buga ido ta walwallo waje sam doctor baisan ma ta zo hospital nin ba dasu Hajiya Hauwa da Amrat sai Zee suka hau mota suka iso , zufa ce ke malalowa "wai Abban Majhat wanan gadon shine ake cewa gadon azaba duniya duk mace da ta hau to tashiga aljanna ta fito duk zunubanta ma ai za_a kogee ko ?" " HABLAT haka ne "lahaula lahaula lahaula wane azabbabin ihu ta buga nan doctor Khadijja ta iso da facemask a fuskar ta da wasu nur'ses " sorry fa Madam push ganin Hafeez tayi " oga kayi ha'kuri kujeramu a waje" ko bai mata gardama ba sam ya fitta sai Inna dake gun " doctor ce ko ko aljanna ce ke duba min zan mutu ko don Allah idan na mutu kice ina da ƙanjamau kar yaya Hafeez ya ƙara aure shikkinan wahalar ta ta tafe a banza kinan" ZALFAT ce ta rigi mararta da bayan ta sai ga wani uban nishi da amai sai nan Zayyan ya ganta" ZALFAT are you fine "innalillahi wa ina iallhin raji'oun doctor zan mutu "!!!! sosai ya tsorata da sauri aka shigar da ita ɗakin HABLAT kusa da gado aka duba ta akace labour ne ta tsinki but bazata jima ha zata haihu duk suka taro a waje harda Abba da akawa waya a Borno cikin hanzarin yabi ta plane ya iso awa ukku ana abu ɗaya HABLAT ce tace akira mata Hafeez. Yana zuwa tace zata mai magana sirri a kunnen sa kasancewar doctor Khadijja na duba ZALFAT "to HABLAT " yana matsowa takama kunne sa da mugun cizo da kyar ya ƙwace kansa yana fita aka kawo aidbox don bashi agajin gaggawa suka fitta sai ga haihuwa doctor Khadijja ce ta amshi baby a hanunta sai chanchara ihu takiye nan ta baiwa sauran nurse sun gyarah yarinya wane nishi ta kumayi da ƙarfe gaske sai ga wane baby tana haihuwa ta suma " Twin's HABLAT waiyo don Allah nima na haihu nagaji HABLAT " da sauri aka bata agajin gaggawa aka fidda ta waje har an kimtsa yaron a kaishi ga dangin sa Hafeez ne ya leqasu twins namiji da mace HABLAT ta hafamin faɗuwa a ƙasa yayi sa sujjada yace "Alhamdullah!!!" Kafin farkawar HABLAT har ZALFAT ta samu haihuwar ɗa namiji sak mahaifinsa doctor Zayyan sai murna sukiye baki ya kasa rufawa nan aka kaita ɗakin hutu inda ta aka kwantar da HABLAT a hankali ta bud'e idon ta tsaff ta sauke a ɗakin ba kowa daga ita sai ZALFAT da wata mata a kwance sai nurse guda biyu dake zaune a kan table na su. "Sannu Madam kin farka congratulations kin samu twins Allah raya "amin " ta amsa cikin murmurshi da ƙyar ta sauki ƙafafuwan ta har yanzu suna kumbure but yayi sauki sosai" a hankali Madam" a ba komai to Alhamdullah" cewar Inna ga ƙawarki ma kinga ta nan ta haife yaro duk ihunki ne yasa haihuwar ta ya tashi "Kai Inna ni kuma "ey mana gashi kin wa Hafeez rauni ma a kunne kikam hatsari ne zama daki idan kina naguda " baki ta zum'biro ta suni kai sai yanzu taji kunyar abinda ta aikata " Inna zan fita waje " nurses ina tambaya wai ina wanan murd'e nin mai murɗaɗin jiki Rabi ko wa taki da suna" ido suka haɗa " tana office nan kuzo ku kaine zan mata godiya" suna isowa harda Inna ZALFAT ma ta farka Alhamdullah "Tana isowa Hafeez na murmurshi duk isowa garita sukayi sai dai ko dariya bata musu ba Alhaji Imam da isowarsa kinan yaga duk a tsaye lafiya kuwa "doctor ina yarana na " kafin nan HABLAT ta chukumu wuyar Rabi ta tsinka mata mari har sau biyu da sauri Hafeez ya bawa Alhaji Imam yaro " HABLAT lafiyar ke " " Banda lafiya shin wacece ita ke kinsan zafin haihuwa kuwa ya za'ayi ina tsaka da duniya ko lahira zata tsinka min mari a fuska ta jaka ce ne aka gayyamin ke "what nosense cewar doctor Zayyan " tuni zuciyar Hafeez takai bugawa da sauri Abba ya jasa don yasan zuciyar sa ba abinda zai hana ya mata duka doctor Khadijja ce ta fito sai ha'kuri Rabi taki bayarwa amman a banza sai ga wani babban mutum ya fito ana taka masa baya hanya aka bashi a ya kutse da fuska doctor Zayyan yace " A bata suspension na wata shidda "what cewar Hajiya Khadijja a taki ta cire facemask nata " sir am sorry kuyi mata afuwan sabuwa zuwa ce yalla'bai kuyi ha'kuri tama bawa su Abba haƙuri " duk sunyi shuru juya wa tayi taga ogan su da yazo Zayyan yayi magana dashi "sir please kasa baki hukuncin yayi tsanani tunda ta bada hakuri talakawa su ita ce takijan ragamar ahalin su wata shida tana hutu there is proplem " A hankali Zayyan ya matso ya rigi hannun ta ido ta zalzalu waje tana kallon sa a hargitsi yace " Umma Khadijja kice ko gizo ce " duk kallon su tayi ɗaya bayan ɗaya Hannu tasa ta ture sa da sauri ta juya ta shiga office nata ta rufe wane sabon kuka ne ya kitto mata lokacin ɗaya ta hargitsa mayafinta harda gashin kanta " na tsani wanan ahalin fiyyeda yanda ( Ajeebah ta tsani AHALIN LASHKHAR , my next book in sha Allah).. MAI CIKI CE THE LAST PAGE 25 \ Nov \ 2023 "Yazid kar ka saurari su mu tafe gida kawai kaina na ciwo bana son ganin su mu tafe gida " shikkinan Aunty let's go" sai ɓoya takiye a bayan sa suka fito hannu yasa ya tsayar dasu nan ya miƙa wa Zayyan card suka shiga mota hawaye ta shari " yanzu Abba wanan ita ce mahaifiya ta me yasa taki gudu na " ? fashiwa da kuka tayi nan suka tsagaita suka kama hanyar gida suka chigaba da kula da masu jego. BAYAN KWANA BIYU " Duk abinda za'ayi ke tabbatar kinye ki taho Borno gobe domin mu samu mafita a gun sabon boka aikin sa tamkar yankar wu'ka ne ina tabbatar miki cewa duk sai mun rushe su yaza'ayi ace Khadijja ta dawo ga kuma Imam dole fa musan abunyi akan wannan al'amari" Cikin zaguwa ta amsa da "to" waya sir Yazid yayi da Zayyan a safiyar Lahadi duk suka shirya manyan motocin ne suka ɗauki su har ƙofar wani madaidaiciyar gida nan suka farka" sanyi taki cikin blue atamfa da kalar hoda "Yazid komai na kammala wasu baƙi ne wanan wai " "Murmurshi yayi kafin ya bata amsa yaji saukowa motoci su " sorry Aunty ki jira kawai ki gansu " duk isowa sukayi cikin farinciki da ganin ta nan taki ta ya mutsa fuska " Yazid abinda zakamin kinan " no aunty am sorry please " kafin tayi magana ZALFAT ta faɗa jikin ta " Umma nice ƴar ke da kika haifa ki ka barni ina kewar ke Umma ke taimaka ko don ne ki saurari abinda muka zo dashi" ture ta tayi a jikin ta tana kallon ta suma duk tsayawa sukayi kamar gumaka " shafa fuskar ta tayi da kyau" Allahu Akbar rungumi juna sukayi sai lokacin ta fara samun sallama a ranta "kina raye basu kashi kiba " waye zai kashita cewar Abba". " Am Abba ba kowa" cewar Hajiya Khadijja kallo kallo taki da Alhaji Imam " Alhaji baka mutu ba " ban mutu ba mu zauna sai nabaki labarin komai" nan suka sha ruwa suka labarta labarai su da ya shud'i duk sunje tausayin juna fiyyeda yanda abin yaki " shikkinan idan kun shirya akaiw gagarumin sanarwa da zan muku ranar Friday akaiw ɗaurin aure da za ayi a babban massalaci ga kuma wani ƙarin ma'auratar ko Hajiya Khadijja"? Da tafin hannu ta rufe fuskar ta Hajiya Hauwa ce ta dube Zee " Alhaji to ya maganar auren Zee da Zayyan kuma ko shine bazatan "da sauri Lattu ta buɗe baki da cewa "ya za'ayi Zayyan ya aure ƙanwar sa bayan uban su ɗaya " duk ido suka bita dashi "karya ne wannan munafuka ya za'yi ya zama yaron Alhaji ke mahaukaciyar ina ne " Da sauri ta Lattu ta rufe bakin ta kaff ta manta da cewa wai sirri ne "to ai Hajiya Hauwa ranar wanka ba'a ɓoyi chibiya duk daren da ɗewa dole maganar nan ya fito filli " tune ta miƙi zata chukumu wuyar Alhaji da sauri ya ja baya "kul a kul kar ki kuskura hannun ke ya taɓa ne Hauwa a gaban yaran mu ne nan ke rufawa kanki a siri kiye shuru tun kafin wasu sirrukanki ya fita akan kunnen yaran ke " Shiru tayi da mammaki " wane sirri kenan wai meke faruwa ne " ba komai" cewar Zayyan "Mommy kuyi Hakuri ba wanan ya kawo mu ba "ubanka Zayyan nace ubanka to uban me ya kawo mu munafukai azzalumai ku gayyamin " a kafin ta ƙarasa magana Abba ya sharara mata mari tune HABLAT ta kama hanyar fita perlour ganin hakan duk sukayi waje yaran "Alhaji ka mari ne agaban yara na" of course zaki rama ne a matsayin na ubansa shiyasa na mari ke bari ma kiji " nan ya kwashi komai ya sanar mata and then bari kije duk abinda kuki ƙullawa nasani sai dai nayi baƙin cikin da ki kayi nasara gun tarwatsa ahalin ɗan uwa na" yana nuna Alhaji Imam " bazan miki komai ba amman inason ki sani abinda bakiso gani shi zaki gani domin Allah baya barchi" Yana gama faɗar hakan ta ɗau mayafinta sai waje kallo kallo tayi dasu hannun Zee ta kama su fita da sauri ta janye hannun ta don kukan ta da takiye yana damun zuciyar ta " bazan biki ba Mommy bazan saki binki ba zan zauna cikin ahali na tamkar yadda Ajeebah tayi juriyar zama a cikin ( Ahalin LASHKHAR) ba zanyi (BIYAYYA GA UWA ) ba tamkar yadda Sadam yawa Mommy sa biyayya ya aure ƴar maɗigo a rashin sani ba, zan zauna nayi ha'kuri jiran masoyi fiyyeda yanda AFIYYA ( FARASHIN SO) ta zauna jiran Ahmad , a takaice Mommy zan amshi jarabawa ta na rayuwa kamar yanda Khadijatul kubra (Mijin Mage) ta amsa ƙadarar ta, duk da cewa ina cikin tashin hankali da fargaba fiye da Sa'adha ( Ruhi biyu ) taki rayuwar tsoro ba" shin Mommy kin manta kin shagalar dani kin mantar dani nuna soyaya da tausayi kamar na Kamal da Rukayya ( DUHU CIKIN HASKE) irrin son da sukawa juna a matsayin su na ƴan uwa amman basusaniba sai ne da nasan ƴan uwa na kika rabani dasu daga ƙarshe na faɗa (MAKAUNIYAR SO) na rasa mafita tamkar Nadrah ashe soyayyar Yaya da ƙanwa ce " hannun ta riski ta juya da sauri ta faɗa jikin Amrat. Baki HABLAT ta buɗi "wai ZALFAT kinje bayannai da tayi kuwa a ina tasan wanan labarun nima inason sani "Afra ce tayi murmurshi daki kusa da su " litattafan hausa ne na marubuchiyya Narnah ƙanwar soja dukkan su wasu labbarai ne daki ƙunshi da abubuwan mabanbanta ga kuma faɗarkawa kai kedai zaki samesu a duk kafufin social media" da kyau Afrah dole na cewa Abban Majhat inason ya samu min domin nima kar ayi bani " "Wai tsayar mi kukayi ko taho mu tafe gida cewar Alhaji Imam" Ranar Juma'a Da ya kasance babban rana cikin a halin General yusuf a inda aka ɗaura auren Alhaji Imam da Hajiya Khadijja sai auren da ya ɗauki hankula mutane wato auren General yusuf tare da amaryar sa ANBAR daga ɓangaren guda kuma Doctor Isa da Amaryar sa Lattu( Sa'datu) a inda aka haɗa auren Sir Yazid da Amrat daga ɓangaren guda kuma anyi shagalin suna inda yaran Commender Hafeez aka musu suna da Muhammad Majid tare da Majhat sai yaron Doctor Zayyan inda ya samu sunan Alhaji Abubakar Imam sosai aka haɗa shagali a inda ya zama abin tattaunawa a social media.. " Nashiga ukku Hajiya Hauwa aure fa doctor Isa yayi ina zaman zaman na da miji na sadanin ke gashi nima amin kishiya "a'a dakata Talatu kin manta Lattu tsohuwar mai aikin ki ne , da kanki kika kureta tun lokacin da kika fahimci doctor Isa na mata shishigi ai ba'abin tada hankali bani kina ganin kalar masifar da nashiga ace na zauna da babban maqiye na a gida ɗaya ashe Zayyan yaron Genaral ne anya akaiw wanda ya fini tashin hankali kuwa " "Don Allah rufe min baki " haka suka fara musayar magana masu zafi zafi hhhhhhhhhh har takaiga faɗa a tsakanin su da sauri ta kwashi jakarta da key " na fita na bar miki gidan ke Hauwa kuma zan dawo ɗaukar fansa" dariya Hajiya Hauwa tayi tana fita taja motar ta da gudu a rashin sani da kaɗuwa da ɓacin rai ta hau flyover ta saki hannun da zatayi hanyar babban mota ta hau kanta da kyar aka fito da gawar ta sai sallati mutane sukiye ganin irrin mutuwar da ya sameta Bayan kwana bakwai.. Mussaman Abba yasa aka ƙara ƙawata gidan sa na Kano a inda duk suka tari a cikin gidan kowa da part nashi sai babban ɗaki da suka mayar dashi tamkar wane event room a kowacce ranar Saturday da Sunday anan ake haɗuwa komai yana tsari da ɗaku na acikin anan ake haɗuwa a tattauna cikin zaman lafiya suki gudanar da rayuwar su a inda doctor Zayyan ya kamalla gina asibitin sa ya dawo aiki a nan jahar Kano domin inganta ƙasar sa , sai Commender Hafeez wanda Abba yawa ƙarin girma a fillin aiki sanan kuma shima yana ɗaya daga cikin wanan ahalin dashi da Iyayyen sa duka don Abba yace suma sun zama one family, Hajiya Hauwa kuma tun tana ciwo a kwance har tagaiga an killace ta a asibitin mahaukata lokacin da ZALFAT ta yunkura da maganar samun lafiyar ta domin tune tune asirin ta da takiye yasa suka nema wane malami donyi mata ruƙiyya tunda ga wanna lokacin wane aljani ya fito da musu bayanin cewa layar da sukawa a bakin ƙadangare to shine ba lizard ba ne hakan yasa ya shigo jikin ta ya samata ciwo amman bashida alaqa da hauka a sannu a hankali ya fitta jikinta yayi sauki sosai sai dai taɓin ƙwaƙwalwa da bai samu maganin su ba. AFTER 3 YEAR'S "Abban Majhat kasan me kuma " matsowa kusa da ita tayi tare da zagaye hannun sa akan West nata "a'a Umman Majid sai kin gayyamun " murmurshi tayi ta sumbachi shi a kan hannun sa "ina sonka miji na nagode sosai da kulawar ka tabbas nayi dacen samun miji irrin ka gani naki duk duniya babo wacce ta kaine dacen miji irin na" ah haba dai to in kuwa hakani zaki kawo wa Majhat ƙanwa " Ido ta zalzalu waje "wa don girman Allah ka rufamin asiri shifa haihuwar nan ba rigi bindiga ce ba" kumatun ta yaja " fisabilillahi haka zamuyi dake to yanzu muje ciki muyi magana "a'a wayo zaki min ko to bazan yarda nayi ciki yanzu ba gadon ka daban nawa daban sai Majhat tayi shikara gom" bata gama magana ba ya ɗaga ta sama nan ta fashi dariya "Ummm ummm nashigo ne " da sauri suka juya " ta wai kai doctor meyasa kakison takura rayuwa ta ne yanzu da sanyin safiyar ma sai ka takur" ganin ZALFAT a bayan sa ne ya sauki HABLAT " doctor kazama mara kunya fa "dariya yaye to baby sauka kinji ko " duk ido suka biso dashi " Wallahi wai ZALFAT ce yau bazata taka ƙafar ta ba rigimar ai duk wanchan yarinyar ta koya mata yana nuna HABLAT " Wa ni kuma yaushe "look doctor kar ka kuma cewa matata yarinya "na faɗa yarinya" da gudu yabiyo sa suka fara gujil gujil sukaye waje HABLAT ce ta hurgawa ZALFAT pillow '" aikin banza yanzu na samu ya fita aikin ke yayi kyau tashi mu tafe meeting kinsan time na gudu kar muyi late "wa ai ne wallahi bazan taka ƙafata ba HABLAT sai dai doctor ya goya ne " Baki ta buɗe " Waiyo ne HABLAT wai kima fa akaiw rikici ashe don baki samu fili ba ne ko "duk dariya sukayi nan suka fitta cikin annushuwa da farinciki ciki , " Ku gyara zamuyi hoton " cewar photographer da sauri ANBAR ta kuma gyara mayafinta don duk kunya takiji ganin cikin ta ya fara girma Abba ne yayi murmurshi nan Alhaji Imam ya zauna kusa dashi sai Hajiya Khadijja a ƙifi sa daga hannun Abba kuma ANBAR ce da Lattu sai Zayyan da Hafeez da matan su kusa dasu Amrat ce da Afra sai Ikram sai Inna da Malam Daga ɓangaren guda kuma Baffa ( mahaifin HABLAT) da sabuwar matar sa Salma , PAYAM ne yaga ba Majhat " Majid ina Majhat " ta bai rufe baki ba ta taho da gudu da waya a hanunta duk ta hargitsa screen nin wayar "subhanallahi shikkinan ta fasa min waya " da sauri ta faɗa jikin PAYAM tana ɓoya" Allah sai na daki ke Abba kuna gani ta fasamin waya yarinya sai fitina" " A'a HABLATU gado tayi kinga laifinta ke lokacin dakike yarinya Form na farko na tafiyar yayanki makarantar soja kika yaga ranar ba burin da baiyeba don tafasa waya ba'abin mamaki ba ne " duk dariya suka sa harda ita cliiiipppooo photographer ya ɗauki su family picture. Alhamdullah!!! Alhamdullah!!! Alhamdullah!!! Godiya ta tabbata ga Allah da ikon sa na kamalla wanan littafin lafiya kuskure da na aikata a rashin sani sanadiyyar wanan litattfin Astangafurallah abinda ya zama Alkaire Allah ka kai ladar kabarin mahaifina , Amince da tsira su tabbata ga Annabi Muhammadu S A W 💞 da Sahabban sa da mabiyan sa har zuwa gidan Aljanna maɗaukakiya. Godiya ga member's na sirrin ƴa mace Allah ya bar ƙauna da zumunci 💖 Godiya na musamman ga group na MAI CIKI CE da lokacin ku da adu'a ku garine Allah biya mana buƙatun mu na Alkaire 🙏💖 Jinjina na musamman gari ku mai commenter's Allahu ya barmu har a gidan Aljanna 🥰🙏 TAMMAT BI HAMDULLAHI ALƘALAMIN NARNAH ƘANWAR SOJA ✍️📝 ALƘALAMIN ƘANWAR SOJA 🖋️💞🌹