Domin Karin bayani sai a tuntube ni ta: 09134848107...👈 _*KIRJIN MAI HANKALI*_ _(Akwatin sirrin sa)_ _🏘️👩‍❤️‍👨🧳_ *_The Vault of his secrets👩‍❤️‍👨❣️_* _NA:_ _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ بِسۡمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحۡمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ _(Da sunan Allah Mai Rahama... Mai Jin Qai...)_ _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah... zafafa fans barkan mu da sake haduwa a wata sabuwar tafiyar littattafan zafafa biyar.. Domin kasancewa da zafafa don mallakar books din, Sai a duba karshen shafin don duba yadda zaa mallaki littafan wannan tafiyar..._ _*KIRJIN MAI HANKALI(Akwatin sirrin sa)* qirqirarre ne. wasu sunayen da garuruwan ciki dama wasu abubuwan duk qirqirarru ne. Haka zalika wasu abubuwan na ciki gaske ne ko sun faru a gaske... Idan kuma labarin yayi dai dai da rayuwar wani ko wata to akasi aka samu. Adau hakan a rashin sani..... Abunda zan rubuta dai dai Allah ya hadamu a ladan duka, kurakuren dake ciki rabbana ya yafe mana... Allah Kuma yabamu ikon karasawa lafiya kamar yadda muka fara Amin... Allah Kuma ya Kara mana lafiya da abunda lafiyar zata rubuta Amin.._ °°°° _FREE PAGE: 1/SHAFI DAYA NA KYAUTA_ °° _KAUYEN BOKEZUWA_ °°°°     Almajirai ne fal a babban gidan ginin kasa na maraya. Gidah ne na manyan mutane. Da suka amsa sunan masu dattako da suka gauraya da ainihin sanin darajta ta dan adam da sanin ya kamata. ... An nannade saman gidan da babban kwano...yayinda jikin gidan ya sha yabe gwanin shaawa. Daga can gefe akwai dakali da aka dandabe shi ya zauna daram sosai... Ya yinda akwai tulin yashi a gefen gidan.ym yara nata hawa kai suna tsalle suna wasan su gwanin shaawa.. Mata ne keta shige da fice daga cikin gidan na su Malam Idi bokezuwa.. wasun su da kwanukan abinci sun shiga ciki. Wasu kuma suna fitowa da abinci daga ciki... Ya yinda daga wajen gidan daga can gefe bayan wata bishiyar darbejiya. Katuwar tabarma ce dauke da dattawan garin a zazzaune. Da Qur'anai a hannun wasun su. Suna karantawa, ya yinda wasu kuma ke karantawa da baki ba qurani a hannuwan su... Wani kyakkyawan bakin bafulatani ne a zaune a tsakiyar su. Sanye cikin riga da wando manya. Kansa ya saka hular tashi ka fiya naci. Hannunsa dauke da Qur'ani yana karantawa. Da gilashi a idanuwan sa. Da alama na karin ganin idanu ne.. Duk suna zazzaune a gefen sa. Daga hagunsa. Akwai wani da suke matukar kama shima. Sai dai shi idanuwansa babu gilashi. Sannan hannuwansa rike yake da allo yana karantawa.. -------------------------------------- Wata mata ce ta fito daga cikin gidah da sauri tana shewa hadi da tafa hannuwa cike da farin ciki..murya cikin tsananin murna ta karasa inda tabarmar su suke a zaune.. "Malam...." Baki daya sai suka juya, Jin ta kira sunan da kowanne da shi ake Kiran sa da shi.. Ta dan sunkuyar da kai. Hadi da Saka kasan gyauton (zanin ta) datayi mayafi dashi tache, "Allah ya sauke su lafiya. Akace a sheda mu ku" "Alhamdulillah... Alhamdulillah... Alhamdulillah..." Duka suka hada baki wajen yin hamdala ga Allah Da sauri Kuma suka mike a tare. Malama Idi ya bawa dan uwan sa malam Nata'ala hannu sukayi musabaha cike da farin diki. Kowanne fuskar sa lullube da tarin murnar da ba zata iya fasaltuwa ba. "Fatan iyayen na su duk suna lafiya?" "Kalau alhamdulillah" "To mashaa Allah." "An samu mata duka malam..... " "Mashaa Allah allahu.." Kai tsaye suka shiga cikin gidan bakunan su dauke da sallama. Bayan matar ta shiga ta nemo mu su iso. Duk kuwa da gidan su ne. Amman ko da yaushe sai sun nemi iso. Saboda mata na yawan shiga gidan Wanda suke na aure. Gidan ko yaushe dauke yake dasu. Saboda suna karatun dare inna goge da gwaggo abule. Sune malaman makarantar daren da akeyi acikin gidan na su... Malam Idi ya dauki yaran daya bayan daya yana duban kowacce tubarkallah mashaa Allah... Kai kache yan biyu ne saboda yadda aka haife su rana daya lokaci kusan daya da mintina kawai daya ta gota daya.... Addu'oi ya musu. Ya Kuma Kira kiran sallah..kana ya mika musu yaran fuskar sa dauke da murmushi ya dubu malam idi kanin sa. Malam Nata'ala bayan ya musu adduoi shima ya mika Wa su iya su ,yana bawa dan uwan sa hannu suka sake gaysawa yace... "Allah ya raya mana.... Zaytunah da Rumanah...." .. _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:30 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI*_ _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳✈️🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _FREE PAGE: TWO/SHAFI NA BIYU NA KYAUTA_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ "Aameen Yaa Rabbi" yan wajen suka sa baki gaba daya.. "Malam ba zaku shigo ku duba su ba?" Cewar wata mata dattijuwa . Tana rike da katon baho a hannuwanta... Tana mai nuni da inda masu jegon su ke.. "A'ah" suka hada baki wajen amsa ta, hadi da saurin barin wajen suka fashe da daria. Aka cigaba da hidima. Abinci da abun sha da alawa haka aka fito dasu anata rarrabawa yara. Wajensu malam di ma an kai zobo da aka daddaure a ledoji.. Sai wanda malam Nata'ala ya saya ya kakkara musu... Suka doddara akan abinci nan suka shiga ci. Anaci ana sanyawa yaran da aka haifa albarka. Da shiwa iyayen su alkhairi... Haka mutane akayita hidima. Har dare yaja ainun duk suka tattafi. Gidah ya zama sai yan cikin sa da masu gidan... Saboda kunya irinta mutanen maraya. Da Kuma dattako na ahalin. Sai da dare yaja ainun sosai koina yayi duhu. Tukun sannan su malam Nata'ala da malam idi suka shiga gidan nasu. Kana cikin babban gidah ne harda sukuntumi. Gefe daya daga can baya bandaki ne babba a tsaftace. Sai daga bayan sa kuma dakin girki ne duk kuwa da awajen tsakar gidah matan gidan ke aiyukan girkunan su da sauran hidindimu na yau da kullum... Daga can gefe Kuma dakuna ne har biyu a jere. Kowanne da katifar sa ta akwatinan karfe masu kyau da kuma asaberi a sakale. Sai wasu dakunan biyu dake daga bayan sa shima. Guda biyu manya kaman wadancan. Komai da iri daya gwanin ban shaawa. Gidah dai mai kyau a karkara, Kai ko cikin birnin ne irin unguwar nan ta masu karamin karfi, ka samu gidah irin nasu malam Nata'ala to Kai din ka mallaki matsugini mai kyau. Lamarin sai dai ace Alhamdulillah ala kullu halin kawai. °°°°°° Asaberin ya daga a hankali ya shiga bakinsa dauke da sallama ya Saka Kai ya shiga ciki.... Tana daga zaune akan tabarma. Kullin yar acikin zani na daga gefenta akan katifa. Fitilar kwai ce mai ci ta haske dakin, amman ba haske mai dallare idanu ba. Dai dai gwargwado dai. Ta Saka hannu ta sake matse hasken ya ragu. Kana tana kokarin gyara zamanta. Malam Idi yayi azamar karasawa wajenta. Ya na girgiza Kai hadi da zare hular kansa ya ajiye a gefe.. Ya dauki diyar tasa acikin zani yana dubanta. Bakinsa na motsawa da alama adduoi yakeyi . Ya duka ya tofa mata. Ya mayar da ita ya kwantar yana dubanta tamkar zai mayar da ita ciki. "Sannu da zuwa malam.... Ya Kuma kokari? Allah yabada Iko da nasara ya Kara temakawa" "Sannu da kokari zainabu... Ai ke zaaiwa sannu... Ubangiji Allah ya miki albarka zainbauu. Kinji? Allah ya karamiki lafiya. Ya baki lafiyar shayarwa ya Kuma rayabmiki wannan yarinya. Ya mata albarka. Ya bamu ikon Kula da su Amin" Kanta a kasa cikeda kunya ta amsa da, "Aameen malam" "Mai kike bukata yanzu? Banason ki zauna da yunwa.. " "A koshe nake malam" "Yanzun lawujo zai aiko da sakon mu. Banason musu. Kici ki Sha kinji?" "To malam inshaa Allahu" Ya bude baki zai magana kuwa sai ga sallamar lawujo. Da yar fitilar sa a hannuh yanata rafka sallama dai dai misali yana haske tsakar gidan da cochilan din hannun sa. "Wa'alaykum Salam sannu lawujo" malam Nata'ala. Ya fito da sauri daga dakin sa Gaisawa sukayi da lawujo. Ya karbo ledojin yana masa godia. Da ma tuni sun bashi kudin. Malam Idi ma yafito suka Kara gaisawa da dan uwan nasa. Kana ya karbu tasa ledar yayi masa sai da safe ya koma dakinsa ya shige. Ledar ya bude.gasasshen tsire ne an zuge shi sai kamshi ne ke tashi. Gefe daya Kuma shayi ne mai kauri shima a leda mai kwari. Sai buredi, biredi bugun Kato babba a leda da Kuma wani daurin sukari "Tashi kici zainabu .... Kinji ko?" "To malam bakwa gajiya? To angode Allah yasa ka muku da alkhairi ya Kara arziki Amin" "Aamin zainabu" A gaba ya sakata. Sai daya tabbatar taci komai ta koshi. Tukun sannan yaji sanyi a ransa. Ya dauki yarinyar tamkar zai mayar da ita cikinsa yana dubanta sosai tun daga kan yan yatsun kafafunta dake cikin zani, zuwa gashin kanta da sumar ta fiffito an sinke Fe ta da hula tanata bacci tana fitar da numfashi ahankali. "Zaytuna....... Allah ya miki albarka ..Allah ya miki albarka ya raya ku keda Rumana. Aamin" Itadai tanada gefe tana amsashi tana Kuma sakin murmushi gwanin ban shaawa. Son mai gidan nata na dada ratsa magunar jini da tsokar ta . To haka ma bangaren Malam Nata'ala. Shima sai daya Saka Mai dakin nasa a gaba ya tabbatar taci tukun sannan ya kyaleta. Idanuwansa na kan yar jaririyar su Rumana daketa bacci gwanin ban shaawa. Sun raba dare suna hirarra kin duniya. Kafin daga bisanj su daura alwala bacci Kuma ya kwashe su.. Hakan ce ta kasance ko da yaushe safe da rana mutane ne fam agidan .matan karkarar kullum suna hidima agidan.yayinda mazan kwa na waje suna daukar karatunbayan sun dawo daga noma. Wasu daga cikin na birni inda suke aiki a wajeje da kasuwanni. Da dare Kuma su shiga gidajen su.. A haka har akayi suna. Yara sukaci sunayen su. Taro kuma ya watse rayuwa ta dora daga inda ta tasaya. Yaran nata girman gwanin ban shaawa cikin ikon Allah da qudirar sa da Kuma buwayar sa. Domin shi din wahidin ne gagara misali.... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:30 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳✈️🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _FREE PAGE: 3_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ *** Marayar bokezuwa maraya ce da aka sani da dimbin tarihin ilimi na addinni. Sunyi matukar tsefe Kai wajen zama gagga gaggan haziqan mahaddata alqurani Mai girma... Su din yan gaba gaba ne kusan sunfi har manyan birane da sauran kauyuka da sukayi suna wajen rike addinnin Allah da hannu dubu bama biyu ba... Musanman makarantun tsangayoyi... Sunyi fice wajen rubuta alqurani Mai girma cikin kwarewa da Kuma tsantsar sani... Wato makarantar allo.. Makarantar allo ita ce tsohuwar hanyar koyo da koyar da karatun Al-Ƙur’ani mai girma a kasar Hausa. A garuruwa kamar Kano da Katsina. A Kano ana sa ran shigowar wannan karatu tun kusan shekaru ɗari (100) shida da sittin a baya, zamanin sarki Yaji Ɗan Tsamiya a shekara ta alif (1349 – 1385) lokacin da Fulani Wangarawa suka zo garin na Kano. A Katsina kuma, ana ganin tun shekaru ɗari shida da sittin da uku baya da suka gabata a zamanin Sarki Muhammadu Korau a shekara ta alif (1384 – 1398) lokacin da Sheikh Abdurrahman Zaite da jama'arsa suka je Katsina. Wannan makaranta a cikinta ake koyon karatu, rubutu da kuma haddace shi Al-Ƙur’anin baki ɗaya. Malaman makarantar allo su suke rubuta Al-Ƙur’ani kodai da ka, ko kuma ta hanyar mai-da-kama.... °°°°°°°° A zaune malam Idi bokezuwa yake acikin rumfar makarantar tsangayar su.. Yayinda Yara masu daukar karatu sun zagaye shi kowanne da allo yanayi. Yayinda wasu ke rubutu a alluna da tawaduu a gefe.. Shi Kuma da zabgegiyar bulala a hannun sa. Yana bin karatun da yaran suke suna hada Kai... Wata zungureriyar motace ta karaso wajen daga gefe ta faka. Mota ce data amsa sunan mota mai nishi... Malam Idi bokezuwa yayi murmushi yana duba lokaci a yar wayarsa rakani kashi.. Mutanen suka fito daga bayan mota. Maza ne baki daya ba mata .. malam Idi bokezuwa ya Mike da sauri ya nufe su. Yayinda suma suka nufo shi fuskokin su dauke da murmushi... Daga can bayan bishiya akwai tabarma dama awajen inda su malam Idi ke zama suyi karatu da sauran dattaawa idan sun daddawondaga wajajen neman abincin su... Suka zazzauna akan tabarmar suka fara gayshe gayshe... Malam Nata'ala ma ya karaso da lemuka da ruwa a hannunsa daya Sayo musu. Ya zauna suka gaysa shima Daga bisani suka dunguma cikin gida bayan an musu iso. Suka gayshe da ahalin nasu malam Idi. A ka kawo musu yaran suka daukesu suna yaba kyawun su da rashin kukan su. Domin ba irin sauran yara bane masu Kuka idan sukaji bakin hannu Daga nan suka basu abun arziki Kuma suka koma koma can waje inda suka sassauke kayayyakin da suka kakkawo musu na abunn arzuka. Suma sun babbasu kayan kauye fal.. Anan ne daya daga cikin bakin yake sheda musu da yaran sun Kara tasawa zaa kawo su su dauki karatu... Daga nan suka musu rakiya mota suka tafi suna masu jinjina kirki da mutantaka irin ta su malam Nata'ala da dan uwan sa malam Idi.. Haka zalika su malam Idi suma sunata yaba kyawun halinda dattakon bakin nasu..Wanda dama daka ga yadda suke alamura suna gaysawa kasan sun San juna suna Kuma kaunar junan su.. ****BAYAN WASU LOKUTA****** _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳✈️🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _FREE PAGE: 4_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ 4... Zaune yake akan benchin dake rumfar almajiransu... Sun Kara cika sunyi yawa sunata karatu mashaa Allahu komai ya habaka... Su zaytuna da Rumana ma suna zuwa daukan karatu Masha Allah. Daga gefe suke da sauran yara mata suma tabarmar su daban... Domin Alhamdulillahi har an samu karuwa na kannen Rumana da na zaytunahh.. "Asalin kalmar tsangaya daga Barbanci ce ne(Sangaya), wadda ke nufin “masu jiran tsammani”. Akwai bambanci tsakanin makarantun allo (Moranji) da tsangaya. Makarantun Allo su ne a mafi yawan lokuta ake samu cikin birane ko garuruwa; a inda iyaye ke kai ‘ya’yansu maza da mata don koyon karatun Alƙur’ani Mai Girma. ‘Yan makarantar allo kan zo makaranta da safe, sannan su koma gida bayan an tashi, sai kuma da yamma a dawo. "Babban bambamcin tsangaya da Makarantar Allo shi ne, almajiran tsangaya suna rayuwa dindindin a cikin makaranta, ƙarƙashin kulawar alaramma. Ɗaliban tsangaya su ne almajirai, kuma a mafi yawan lokaci, tsangaya na ƙunsar tsansar maza ne ba mata ba. "Kodayake akan samu ‘yan ƙananan yara mata da ke zama kusa da alaramma a matsayin ‘yan makarantar allo cikin tsarin tsangayaa. "Hausawa kan kira Makarantar Allo da suna “Makarantar Toka”, waɗansu lokuta kuma akan ce makarantar Muhammadiyya. "Alaƙar ƙabilun Arewacin Najeriya da Alƙur’ani alaƙa ce mai zurfi. Da yawa akan samu ƙabila Musulma na da kishin karatun Alƙur’ani Mai Girma; musamman ma idan sun daɗe da karɓar Musulunci. Sai dai irin ƙaunar da ƙabilun Kanuri da Hausawa da Fulani ke nunawa ga Alƙur’ani ta kere sauran. "Yawaitar tsangayu da adadi na dattijan malamai da samari cikin biranen da waɗannan ƙabilu ke rayuwa; wata hujja ce ga fifikon da ke akwai....Kuna ji na?" "Muna sauraron ka malam...." "Makarantar allo.... Eh makarantar allo, mai tsari sosai. Asali iyaye kan kai yara wannan makaranta kuma yaran da ake kaiwa sai sun kai shekaru shida ko bakwai wanda a wannan lokacin idan namiji ne an yi masa kaciya kenan. Idan aka kai yaro to shike nan yaro ya zama ɗanmakaranta da ake kira almajiri. Waɗannan ɗalibai kala biyu ne, akwai waɗanda ke kwana a makaranta, akwai kuma waɗanda suke zuwa daga gidajensu su yi karatu su koma (kamar dai yanzu yadda ake da tsarin makarantar kwana da kuma jeka-ka-dawo a makarantar boko, "Tsarin lokutan karatu, A makarantar allo ana karatu kusan sau biyar a kowace rana. Ana fara zama a ƙarshen dare dab da sallar Asuba (misalin karfe huɗu na asuba kenan a yanzu) har zuwa wayewar gari. Ana cikin wannan karatu ake tashi a je a yi sallar Asuba sannan a dawo a ci gaba da karatu har zuwa wayewar gari. Idan gari ya waye, sai kuma a ɗumama guntun tuwon da ya kwana a ci. Wannan tuwo shi ake ƙira gajala. Lokaci na biyu shi ne idan hantsi ya yi, sai kuma a tafi wajen gari a shiga Kisƙali (ɗaki ne da ake yinsa a wajen gari da ciyawa da kara), ko kuma a zauna a gindin bishiya. Wannan lokaci yakan zarce har zuwa tsakiyar rana. Daga nan kuma sai a tafi hutu idan rana ta zo tsakiya. A cikin wannan hutu ake neman abinci a ci, idan kuma akwai abincin a ajiye sai a ɗauka aci Lokaci na uku kuma shi ne bayan sallar Azahar. Idan aka yi sallar Azahar sai kuma a sake zama. Wannan lokaci yakan kai har zuwa kusa da faɗuwar rana. Shima wannan lokaci ana cikin karatu ake tashi a yi sallar La’asar. Sai kuma bayan sallar Magariba. Ana idar da sallar Magariba ake zama na ɗan gajeren lokaci kafin sallar Isha (Idan aka kwatanta da zamani, tsawon wannan karatu baya wuce rabin awa). Wannan shi ake kira karatun Magariba. Sai kuma bayan sallar Isha. A kan zauna wannan karatu bayan sallar Isha har zuwa ɗaya bisa ukun dare na farko. Wannan karatu shi suke kira ja-dare. Sai dai, akan samu wasu su ma zarce da karatun basa barci. Sannan kuma duk wanda barci ya rinjaya koda ba a kai lokacin tashi ba yakan tashi ya je ya yi. Uban Tsangaya: Uban tsangaya shi ne asalin wanda ya kafa wannan tsangaya. Saboda haka shi yake zamowa mai faɗa-a-ji na ƙarshe. Wato shi ne sama da kowa a wannan tsangayar. A wasu lokutan ma akan kira tsangayar da sunansa. Misali, a ce ‘Tsangayar Malam Sale’. Maidarasu: Mutum na biyu a tsarin shugabancin tsangaya shi ne Maidarasu; malamin da ke bayar da karatu ga gardawa waɗanda a cikinsu wasu ma alarammomi ne. Sai dai, ana raba wannan matsayi ne da na Uban Tsangaya idan ya zama shi Uban tsangayar ba shi da isasshen karatun da zai bayar da darasi. Amma idan Uban tsangaya ya zama yana da karatun da zai bayar da darasu, to shi ne kuma yake zamowa Maidarasu a wannan tsangaya tasa. Shugaban Gardawa: Muƙami na ƙarshe shi ne jagorancin dukkan almajiran tsangayar wanda suka haɗa da ƙolo, tittiɓiri, gardi, da kuma sauran alarammomi. Dukkan su suna ƙarƙashin shugaban gardawa. Akan zaɓi gardi maras tsoro kuma ƙaƙƙarfa a ɗora masa wannan nauyi. Shugaban gardawa shi yake da alhakin kula da zirga-zigar sauran almajirai ‘yan’uwansa. Ba kasafai ake zuwa gaban Uban tsangaya da matsala ba sai ta tsananta. Tsarin koyan karatu: Akwai matakai goma sha ɗaya zuwa sha biyu da ake ɗauka na koyon karatun Al-Ƙur’ani a makarantar allo. Idan aka kammala irin waɗannan matakai, to, daga ƙarshe akan zama gwani ko kuma gangaran kamar yadda zamu kawo su daki-daki. Gwaji: Shi ne matakin farko da ake ɗora sabon almajiri mai shekaru shida ko bakwai a kai. Ana farawa da koya masa karatu da baki. Manufar wannan mataki shi ne a gane cewa yaron zai iya yin karatun ko kuwa ba zai iya ba. A wannan mataki ana koya masa karanta Fatiha ne zuwa Alamtarakaifa da ka. Babbaƙu: Mataki na biyu shi ne matakin babbaƙu. Idan yaro ya iya kammala wancan mataki na farko, to sai kuma a kawo shi mataki na biyu, wato an gane zai iya koyon karatun kenan. A wannan mataki ana rubutawa almajiri harrufan Al-Ƙur’ani ne tun daga A’uzu billahi har zuwa Alamtarakaifa. Akan kira shi da Alu-Ambaki waw zal (ا عو ذ) . Almajirin da yake wannan mataki shi ake kira ƙolo. Farfaru: Shi ne mataki na uku. A wannan mataki ake koya wa almajiri yadda ake haɗa sautin Al-Ƙur’ani. A nan almajiri yana maimaita mataki na biyu ne amma kuma ana yiwa baƙaƙen wasali (اَ عُوْ ذُ ). Dukka wannan ƙolo ne yake yin su. Hajjatu: Shi ne mataki na huɗu. A wannan mataki ake koyawa almajiri haɗa jimla, furta kalmomin Al-Ƙur’ani da kuma yin rubutu. Shi ma dai waɗancan surori da ya yi a mataki na biyu da na uku su yake sake maimaitawa. Amma yanzu, sautin yake faɗa. Sannan kuma ana koya masa gaɓa-gaɓa ne da farko, idan ya kai Alamtarakaifa, sai a koma ana koya masa aya-aya, sannan kuma a ba shi dama ya fara rubutu. Haka zai yi ta yi har sai ya kai Sabbi; izu guda kenan. To idan ya zo wannan mataki ana sa ran zai samu abubuwa uku; iya haɗa baƙi, rubuta shi da kuma hadda. Idan ya iya wannan, to ya zama tittiɓiri kenan. Haka zai yi ta tafiya, yana rubutawa ana gyara masa, yana haddacewa har sai ya kai izu goma, amma wajen rubutun idan aka zo gajeruwar sura za a rubuta ta baki ɗaya, idan kuma doguwa ce sai a rabata biyu ko uku gwargwadon fahimtar ɗalibi. Ana tabbatar da haddarsa ne idan ya miƙa allon ga malam sannan ya kawo karatun da ka. Sare: Shi ne mataki na shida, a wannan mataki ne almajiri yake rubuta simini-simini a jikin allonsa ta hanyar saro izun da ke gaba, sannan ya iyo baya. Misali, Suratul Ahƙaf, ba zai rubuta suratul.... ba sai ya wuce suratul.... kan izu (قَلَ أَوَلَوْ جِعْتُكُمْ...) ya faro daga can ya gangaro ya haɗe da surar Ahƙaf ɗin, sannan ya sake saro izu na gaba, da haka-da-haka sai ya kai Baƙara. Idan ya gama wannan sai a ce ya yi saukar sare, sannan kuma ya zama Gardi. Ture: Shi ne mataki na shida. A wannan mataki gardi zai sake juyowa da karatu ne daga Baƙara zuwa Nasi. Wato zai turo karatun kenan zuwa ƙasa. A wannan mataki ana yin tilawa ne tare da hadda. Wannan mataki shi ke ƙara goge tilawar gardi. Gardi zai riƙa rubuta rubu ko nisfu (ɗaya bisa huɗu na izu, ko nisfu, wato rabin izu) gwargwadon basira. A wannan mataki gardi yake yin gallari (gallari shi ne haɗa alluna biyu); zai samu alluna guda biyu, ɗaya na hadda ɗaya kuma na gwaji. Wato gardi zai yi ainihin rubutun da zai riƙa zuwa ana biya masa, sannan ya haddace. Idan ya haddace kafin ya je gurin malam sai ya ɗauko wancan ɗaya allon ya rubuta da kansa ba tare da ya kalli takardu ko wani allon ba, sannan ya ɗauko allonsa na asali ya duba ya ga gurin da ya yi kuskure tun kafin ya je gaban malam. Wanda ya yi wannan sauka ta Ture, shi ake kira alaramma (amma shima alaramman a matakin farko). Satu: Mataki na bakwai kuma shi ne matakin Satu; wanda shi ne matakin da alaramma zai riƙa rubuta izu guda ko rabin izu (nisfu) da ka a jikin allonsa ba tare da ya duba takardu ba (wato zai ajiye allon gallari kenan). Sannan ya je gurin malam ya yi darasu. Idan ya je sai malam ya riƙa karantawa shi kuma yana bi, idan aka zo gurin da gyara yake sai malam ya nuna masa, shi kuma ya gyara sannan ya kiyaye. Ana maimaita wannan mataki har sau biyu ko uku, ko ma sama da haka gwargwadon fahimta (wato ana yin sauka daga Baƙara zuwa Nasi sau biyu ko sama da haka). Karya Takarda: Mataki ne da alaramma ke fara rubuta Al-Ƙur’ani dukkansa da ka, banda Fatiha ita kaɗai. A wannan mataki zai rubuta dukkan Al-Ƙur’anin a jikin takarda, sannan ya kai wa malaminsa ya rubuta masa Fatiha sannan kuma ya gyaggyara masa. Idan gyare-gyaren basu yawaita ba, sai a yi masa izinin ci gaba da rubutu. Idan kuma suka yawaita, to sai a umarce shi da ya wanke allo, sannan ya sake komawa makaranta. Shan Fari: Wannan mataki ne na tishi. A nan alaramma zai riƙa rubuta izu guda da ka, sannan ya ɗauka ya tafi wajen darasu. Idan aka biya ba gyara, to sai ya ci gaba da haka har sai ya sauka. Bayan ya gama shan fari kuma, sai shima a yi masa izinin yin darasi. Wato ya zama cikakken malami kenan da zai riƙa bayar da darasu. Gwani: Shi kuma mataki ne da ake taka shi ta hanyar iya rere karantun Al-Ƙur’ani wanda ake samu saboda yawan maimaita karatun. Ana hawa wannan mataki ba sai lallai da hadda ba. Mutumin da ya ƙware wajen rera karatun Al-Ƙur’ani; wato ya iya furta harrufan a yayin rera karatu, shi ake kira gwani. Akan samu gwani amma kuma bashi da tilawa. Gangaran: Mataki ne da sai mai hadda yake hawansa. Wanda ya samu hadda mai ƙarfin da bai cika yin kuskure ba; wato idan ana tukuri ba a cika kama shi ba koma ba a kama shi, to shi ake kira gwani. Ba lallai ne gangaran ya zama gwani ba, kamar yadda yake ba kowane gwani ne gangaran ba... Ya cigaba da zayyane musu komai ya karkare da, "Allah ya bamu ikon sauke nauyin ku dake kanmu. Allah Kuma ya Saka ku fi mu dimbin basirar da zaku yi fiye damu" "Aameen malam" "Toh ja muje.... Alu ambaki waw zal baa alu baki lallan hakuri. Ba sin mi'ara alu lallan hakuri alu lamra ha karami minjaye nu'ara alu lamra ha karami ya nu'ara. Alu lanjaye hasabe min jaye dal lallan hakuri ra baguje alu lanjaye allikafa lan jaye minjaye yaa nu'ara aya...." _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _LAST FREE PAGE 5./ SHAFI BIYAR NA KARSHEN PAGES DIN KYAUTA_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️    ***Tashin su kenan daga allo suka karasa cikin gidah…. Sun tasa ainun sosai. Kana dake inna goge akai akai take haihuwa tuni ta tara yara da dan yawa bayan Rumana wadda take ta farko, akwai Karin Alasan da Mamuda da Garzali da haruna... Yayin da gwaggo abule ke da yara uku kachal. Mata uku reras ba sirken maza mashaa Allah . .. akwai Karin Rayyanatu da Sharifa.  iyalan Malam Nata'ala suka zama su biyar Yayinda na Malam idi su uku... Dükkanın şu matan su daya daya ne dasu har yanzu basu Kara ba. Kuma Masha Allah şuna kokarin zama cikin aminci da rashin tashin hankali Sai dai wanda baa rasa ba na faccaloli, Idan kishin ya haura, amman duk da haka şuna kokarin zaman lafiya dubada gidan na şu d’aya . Naizan kuma ba agidah suke zama ba ko da Yaushe bacci ne ke kawo şu ko wani abun na musanman ko muhimmiya wanda yake dole Sai anje Gidan Yaran Malam (almajirai) ne suka fara shiga da kayayyaki aledoji da buhunhuna biyu. Yayinda dayan Almajiran dake karshe na rike da Hannun wani yaro ya kuma goya d’aya abayan da. Sai kuka yaran ke tsarawa sun shiga unguwar. Rumana da Zaytuna da shigar şu gidah Keda wuya Kamar tare suke da yaran sukayi hanzarin Juyawa. Alokacin Rumana tana nunke hijabi yayinda zaytunah ke tattare kofar dakin su. “Assalamu Alaikum wayyyyyyoooooo” karshen zancen da tafashe da wani matsanancin kuka mai firgita mutum. Ba Wai na tausayawa ba, a’a Saboda tsananin karar sa daya cika gaba da baya ga muryar tata tanada karfi yadda kasan lasifika aka kukkunna. Almjiran suka dire komai suka juya. Şuka fara kokarin gayshe ta, sukayi kanta şuna masu amsa sallamar ta cikin tsantsar tashin hankali da fargaba. “Haire kahiiii.” Dayan yaron da almajiran suka dire akasa ya fada yana riko kafar babar tasu data kifa kai tana kuka da kururuwa. Mutanen garin Sai aike suke ana tambayar lafiya? Yayinda Matan dake kusa suka shisshiga. Wasu kuma ta saman katangar su da batada tsayi suka lalleka.. Suna jiyo zantukan da ake. Şu Gwaggo Haule suka babba matan hakuri da karin cewar babu komai. Sabani ne kawai Na yau da kalau na rayuwar wani abun. Amma ba babban abu bane. Da haka duk suka tatafi. “Haire kahi" “Malafar kan uban ka tanko ,Nace kan uwar uban ka. "Ta amsa shi Cikeda fada tana shure kafafu. “Rumana maza saka hijaban ku ku kira su baban ku. Dan Allah haire Kiyi hakuri ki dena kukan nan. “Tashi muje kayi kaji? Zo ka cire wandon anan” cewar gwaggon abule l.. Yaran ya maqe kansa yana tsuke baki. “Abinci zanci” Dayan yaran ya fada yana turo baki gaba Bai gama rufe baki ba. Dayan babban daya tasa yace, “He da ya mata hegen duka tukun sannan yace mubar mihi gidan hi. Hi isaka nuka taho bayan ya hyarara nata mari duka kuncinanta” "Kuma Kuma... Ranto kudin adaman ladi tayi Mai zobo. Bayan tanabin ta murtala takwas" dayan karamin ya fada yana sosa hancinsa dake tsiyayar da ruwan majina, "Allah ya kyauta ya rufa asiri" inna goge ta fada tana tasa dayan.. Yayinda gwaggo abule ta nisa ainun kana ta jijjiga Kai cikeda madaukakin mamakin magangunan tache, "Ubangiji Allah ya shiga lamarin ya kawo dauki Amin" "Aban ruwa... Wayyo ni wayyo wayyo ni yar marainiyar Allah. Gatana ya kare Kuma" gwaggo haire ta fada cikin kururuwa tana sake zunduma ihu. Mata sai Leke ake ta Katanga ana sauraron ife ifen haire. Su gwaggo abule suka shiga bata hakuri. Aka debo mata ruwan a randa aka bata. Ta kurba tana tirje kafafu Cikin haka sai ga isowar su malam Nata'ala da malam Idi. Suna neman a musu iso su shiga. Tamkar ko da yaushe basa shiga gidan Kai tsaye sai sunyi sallama an musu ison su shiga babu Wanda ba muharrami ba tukun don gudun shiga aga abunda bai kamata ba. Na daga matan da ba nasu ba. Ko abunda zai zama kamar ziina ce ga idanun su.. Su zaytuna ne suka shiga . Daga baya Kuma su malam Nata'ala suka biyo bayan su bakunan su dauke da sallama.... Gwaggo haire na jiyo muryoyon su ta sake rafka uban ihu ta zunduma shi Mai matukar Kara, ta barke da sabon Kuka tana yi tana Kara sautin sa tamkar wata karamar yarinya... Su malam Nata'ala sukayi kanta suka mata magana hadi da bata baki. Suna rarrashinta sosai. Dakyar ta iya dena kukan tana sauke ajiyar zuciya.... "Mai ya faru haire? Iyi? Dan Allah ki dena kukan nan kinji?" "Aa Yaya. Mu shiga daga ciki sai muyi magana ko?" "Hakan yayi. Tashi haire mu shiga daga ciki." Dakyar haire ta mike tana tangadi hade da Saka kasan zaninta ta sharce hancin ta tana cigaba da kananun kuka suka shiga dakin malam Idi dake dauke da katuwar tabarma da katifa babba aciki.... Zama sukayi baki daya. Sunata jan haire da magana dai harta tsaya suka gaysa. "Menene haire? Muna sauraron ki? Kina da wasu ne bayan mu da zaki bayyanawa SIRRIN ki banda mu?" Ta girgiza kanta tana gyara zama. "Mu din dai mune yan uwan junan ki haire. Kuma kedin amana ce agare mu baki daya.. shin meke tafe dake. Menene damuwar ki? Maganar zuwan ki da rusgar kukan ki, kar bakin kasuwa. Shin menene damuwar ki eh? Sanar da mu?" Haire ta ja majina tana gyara kafafunta tache, "Tanko ya shika ni .. shika ba daya ba har uku. Tare da doriyar duka da marika a duka kuncina na.... 🎗️ _Duka dika anan na kawo karashen free pages na wannan littafi mai suna, KIRJIN MAI HANKALI (Akwatin sirrin sa)_ Kada ku bari a fara paid pages Baku mallaki naki ba, Shin kuna son littafin da zai gigita ku da abubuwan ban mamaki, soyayya, sirrika da ƙaddara? To, wannan littafin na musamman ne gare ku! Abubuwan Da Za Su Tsuma Zuciyar Ku, Zuciya Mai Sirri da Soyayyar da Ba Ta Samu Fuska: Capt. Fawaaz soja ne mai tsananin miskilanci. Duk da yana ƙaunar Dr. Nabeeha har cikin zuciya, ba zai iya gaya mata hakan ba. Ya ɓoye SIRRI sa cikin kirjin mai HANKALI, yana barin Nabeeha cikin ruɗani: "Shin miskilancinsa ƙiyayya ce, ko tsoro ne ya hana shi bayyana soyayya?" Hmm akwai, Gwagwarmayar Zaytunah da SIRRIN aurenta: Zaytunah ta fuskanci mummunan ƙaddara da gwagwarmaya a gidan mijinta, Alhaji Uzairu. Amma me ya sa ta bar gidansa da yara ƙanana har ta koma gidan da ba ta da alaƙa da su? Kuma wane SIRRI take ɓoyewa da har ita kanta Nabeeha ba ta sani ba? .. hmm waani Sirri Da Zai Canja Duk Rayuwar Su: a cikin tsananin soyayya da rudani, sirri guda ya bayyana wanda zai iya rushe dangantakar Nabeeha da Fawaaz, tare da barazanar rikitar da rayuwar su gaba ɗaya. ..Soyayya Da Tsakanin Soyayya: Fawaaz zai iya yin biyayya ga zuciyarsa, ko kuwa soyayyar Nabeeha za ta rushe kamar guguwa? Wannan tambaya ce da za ta ci gaba da tsuma zuciyar mai karatu! .Tambayoyi Da Ba Su Da Amsa: Zaytunah ta ce ba za ta iya komawa gidan tsohon mijinta ba saboda an mata asiri da aka ƙulla ta hanyar ƙiyayya. Amma me yasa wannan ƙaddara ta faru da ita? Shin akwai wani boyayyan lamarin ne? Abin Da Littafin Zai Ba Ka,KIRJIN MAI HANKALI: AKWATIN SIRRIN SA ba kawai littafin soyayya ba ne; ya haɗa da gwagwarmayar rayuwa, sirrika masu ban mamaki, da ƙaddarar da ke koyar da juriya. Wannan labari zai baka damar nutsewa cikin duniyar tunani mai zurfi da abubuwan tsoro masu ban sha’awa. Kada ka bari wannan daman ta wuce ka! --- _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ ° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _paid page 6_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ “Innalillahi wa inna ilaihi rajiun….” Malam Nata'ala da Malam idi suka yi ta nanatawa cikin rashin dadi mai dauke da damuwa marar misaltuwa… Gwaggo haire ta şaka kasan zaninta ji kake… ‘Kurrrr’ ta sharce hancin ta tana sake fashewa da wani matsanancin kukan ta miqe tsaye tana duban şu tace, “Nasan kuma kun gaji da ni ba zaku iya zama dani ba, kuma da kuke yan uwana kenan. Daman zuwa nayi na sheda muku Cewar zan shiga duniya Tunda bani da inda zan dosa kuma…… Bata karasa magana ba Malam idi ya Mike yana girgiza kai, Hakama Malam Nata'ala suka shiga rarrashinta Kowane yana fadin kalamai da zasu kwantar mata da zuciya dubada da tulin tashin hankalin da yake ciki…. “Bar fadin wadannan maganganun haire…. Do Allah Karki sake tadosu ma” “Kayi Gaskia yaya. Haire Idan bamu karb’e ki ba wa zai dube ki! Bakida wasu da suka wuce mu kaf fadin duniyar nan yanzu.. me kike so uhm?" Sake duban su tayi tana matsawa hade da mikewa daf da bango tamkar wata yar karamar yarinya tache, "Banida Madafa. Bansan inda zan dosa ba" "Kayya, dan dai wannan shine kike ta zubar da hawaye haire?" "Nan din ba gidan ku bane? Idan baki dawo nan da zama ba Ina kikeson zuwa?" "Ai kar na takura muku ne. Gashi Baku kadai ba har da yara" "Kai haire babu komai... Nan ai gidan ku ne. Ko wani kika turo bakeba ya zauna ai zaa rike shi ya zauna bare ke" "Shine ai... Magana ta gaskia.m Haire ki kwantar da hankalinki ki zauna har lokacin da Allah zai yanke miki" "Tohm shikenan... Godia nake" "Babu godia a tsakanin mu" Suka dan zazzauna suka sake tattaunawa akai. Suna Mai bata shawarwari sun raba dare ainun sallah ce kawai ke sanyawa suyi su sake dawowa su dora. Nan sukaci abinci tukun sannan suka fita tsakar gidah bayan sun kammala tattaunawa. Zaytuna da rumanah suna zaune da fitila kwai a tsakiyar su suna karatun alqurani. Yayin da sauran yaran ko Wanne da abunda yake. Inna goge tana daga kofar daki da carbi a hannun ta. Yayinda gwaggo abule ke kusurwar daki tana kaude kaude... "Ahh rumanah keda zaytuna ku bude dakin can ku gyara shu. Akwai katifa acikin dakina ku dakko ku sakaa Wa gwaggon ku aciki." "Kai Kuma habule sai ku rika kwana da kannen ka gasunan" malam Idi ya fada yana Mai nuni da yaran su Maza. Habule ya kada Kai yana gyara tsayuwar sa. Rumanah da zaytuna suka mike suka shige dakin da akace su gyara bayan sun amsa cike da girmawawa "Tohm Abba" Inna goge da gwaggo abule. Suka gyara zaman tabarma suka zazzauna akai ganin haire ta zauna.. Suna kokarin Janta da Hira tanata dan fuffuzga. Daman Hakan take, lokaci daya sai ta furgice.. Don kansu Kuma suka kyaleta suka cigaba da hirar su su biyu. Daga baya Kuma bayan su Rumana sun kammala gyaran gwaggo haire ta koma dakin tana surutai ita kadai . Suma basu wani dade ba ganin dare yaja ainun kowacce ta tafi makwancin ta. ----- To haka zaman nasu ya kasance yau dadi gobe babu, safiya ta zama rana, rana ta zama yammaci, yammafi ya zama dare lalle Allah qadirun ne aka manyashau.. Cikin ikon sa da qudirar sa, su zaytuna da rumanah suka zama yammata sosai sun tasa. Gashi sosai shekaru da suka shudr an samu cigaba sosai da nasarori a marayar bokezuwa. Akwai ilmi sosai na addini daya sake tumbatsa. Gefe daya ilimin boko ya fara wanzuwa a makotan kauyuka.. Dagacin marayar bokezuwa ma an aiko masa da takarda daga hakimi kan anason ya Saka hannu don yarjewar manyan bokezuwa akan Samar da boko. Lamarin ya fara habbaka. Don tuni sankira ya fara sanarwar mai gari yace afara Jan kunnen yaran Maza don su nutsu sosai idan an Kai su boko ayi alfahari da mutanen kauyen bokezuwa kan sun samarwa da iyalan su tarbiyya da bin nagaba sosai..... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _paid page 7_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ ***Duk wadannan shagulgula da ake na bikin fara karatun a maraya (kauyika na nesa dana kusa.) zancen daya ne kawai manyan gari sunqi bada karfi wajen bada ilimin na boko ga yaran su Maza zalla... Shi dinma da yawan su sun amince da yaran nasu Maza zasuyi karatun ne saboda wasu kudaden da gwamnatin lokacin ta kasa baki daya ta baiwa kowanne gwamna, shuyaban kasan ya rarrabawa gwamnoni kowanne ya bawa iyayen na karkarara don amincewar su ga tura yaran su makarantun na boko... Bayan tsabar kudi harda kayan abinci da Kuma tifafi Masha Allahu... Gefe daya idan Kai dattijo nema ana maka Kari da gona don fara noma... Wannan abu ba karamin yiwa mutanen marayar bokezuwa dadi yayi ba. Dake yawanci Allah ya azurta su da yara Maza mashaa Allahu. Da yawan su kuwa duk yaran nasu zasu tura baki dayan su ba wanda za a bari.. To Hakan take agidan nasu malam Nata'ala. Gwaggo haire ta kasa zaune ta kasa tsaye... Tanata murna yaranta duk maza ne dama zasu tafi Hakama malam Nata'ala ma yaran sa zasu tafi mazan. Malam Idi ne kawai Allah bai azurta da namiji ba. Don haka shi bawani nasa da zai tafi. Duk kuwa da komai malam Nata'ala yace tare zasu raba shi inshaa Allah . gwaggo haire dake cin arziki agidan, Amman tafi kowa kamo rantsuwa ta dire ba zata bawa kowa kudi ba wallahi. Kudi nata ne na yaranta data tura makarantar don kawai saboda malam Nata'ala ya mata magana yace idan an babbasu kudaden da komai su raba da dan uwan su malam Idi tunda shi Allah bai azurta shi da haihuwar Yara Maza ba. Amman haire ta dire tsallen albarka da doryar wallahi kwandala dai ba zata bayar ba. Ai tasan idan ma ta bashi matarsa zai bawa. Don haka ba zata bayar ba. Jin Hakan yasa malam Nata'ala bai sake bi takanta ba. Duk wannan abun da ake malam Idi bama shi da masanaiyar gumurzun da yan uwan nasa ke ciki... Wani zazzafan zazzabi ne ya shigo tamkar annoba. Kusan duk inda ka zaga birni da kauye shi aketayi astagfirullah. Zazzabin nan kuma ya shiga gidan su malam Nata'ala. Ya kwantar da kusan rabin yan gidan. Tun suna a tsaitsaye har dai ya kwantar da su... Yaci karfin gwaggo abule sosai.... Duk suka wartsake aka bar ta tanata fama dashi. Har birni suka shiga babban asibiti taga likita aka kwantar da ita. .. ×××ASALIN SU×××× kamar yarda Mai karatu ya sani abaya idan har bai manta ba, na gaya miku yadda marayar bokezuwa take. Da Kuma kusan abunda yake na gadon su baki daya shine yanayi zurfin karatun su na tsangaya wato sun bada himma sosai da kwazonsu ga karatun Islama muhammadiyya.. Jigon wannan labari a yanzu bai wuce sanin su wanene ahalin na su malam bokezuwa ba... Marigayi malam Mai sittin bokezuwa shine sunan mahaifin su, marigayiya malama tsahare itace sunan mahaifiyar su... Duk kanin su Allah yayi musu rasuwa, zai dai adduar Allah ya jikan su da Rahama ya kyautata namu zuwa. Kafin rasuwar su, marigayi malam Mai sittin bokezuwa sannennen malamin tsangaye ne daketa makarantun allon da akayi bincike kaf maraya babu irinsa. Lungu da sako da shi ake kwatance. Kuma idan aka kawo masa Yara daga gurare da yardar Allah sai sun shiryu sun yi kintsu sun Kuma rubuta alqurani sai sun zama wasu suma a karatun kafin tukun sannan yake yaye su. Yakance ai baa gama karatu. Duk ilimin ka akwai abunda bakada masaniya akansa. Akwai abunda ba bakada iiliminsa. Akwai abunda ya shige maka dubu kake bukatar haske. Duk ilimin ka akwai Wanda yafika ko anyi Wanda yafika. Ko za'ai Wanda yafika haka abun yake... Allah ya azurta iyalan marigayi malam Mai sittin bokezuwa da iyalai guda uku mashaa Allahu. Maza biyu mace daya, , Adamu ana ce dashi Nata'ala. Da Kuma Haire, sai Kuma idrisu suna kiran sa da Idi... Su kadai Allah ya mallaka musu,abun shaawar Kuma sun basu tarbiyya sosai. Sun Kuma dora su akan son karatun addini alhamdulillah. Don sai da yaran nasu suka sauke ma har sun fara zama gardawa sun fara tasawa sai Kuma Allah ya dauki ran iyayen su . Lokacin haire tayi tashen samari sunata zuwa suna kaunarta don son aurenta ciki harda Almajiran dake karatu a karkashin mahaifin nata..... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _paid page 8_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ 8.. Amman a lokaci haire ta qeqeshe kasa ta badawa idanunun ta kasar tirjiya tace ita lalle batasan kowa sai tanko... Tanko Kuma dan kauyen kusa da su ne. Wato marayar dan ale.m. kauye ne a kusa da su Mai suna haka. Makotan kauyika sike da sukafi kusanci da juna.. Sai dai su alokacin gaskia basuda karatun allo kamar marayar bokezuwa. Su sungi habaka ko once karkata da bangaren kasuwanci. Suma kuwa wasu suna malintakar, Amman sunfi ga fita zuwa birni don yin dako a kasuwanni, zama kwandasta wato yaran mota, ko Kuma dai wata sanaar ta daban. Hakama matan kan Kai fura da nono kasuwannin birnin da manyan manyan tituna na birnin. Duk da ba dukan su bane Amman wasun su gwanaye ne a bangaren karatun tsangaya Kuma dashi suke samun na abinci. Domin kowa da hanyar cin abincinsa. Da Kuma arzikinsa Masha Allah Tanko alokacin yaro ne matashi da akeji dashi bama a marayar dan ale ba kadai, ciki harda wasu daga cikin kauyuka. Matashi ne dakeda jini ajika. Yake Kuma samun kudadensa. Tanko yaron motane, Kuma wani lokaci yakan bi oganninsa ya musu rakiya a babbar mota idan suke Kai awaki, tumakai da shanu burnin legas sike siyar da su... Shi ya fara rike wayar hannu a kaf marayar su. Shysa mutane sunyi turereniya wajen ganewa idanun su wayar ta tanko. Kai harma dana makotan kauyuka duk sun jajje.. Mata da yawa sunyi dafifi wajen Kai kokon barar soyayyar su ga tanko. Wanda yayi mirsisi yace shi fa duk duniya ba wacce yake so sai haire .haire yar malam Mai sittin bokezuwa. Matan lokacin sun ciji yatsa. Ganin irin wulakanci da tanko yayi musu. Da har yabar matan kauyen su duk basu masa ba. Sai ta wani kauyen daban. Kauyen ma ba yar Mai gari ko hakimi ba. Aa yar gidan malam Mai sittin bokezuwa da ba wani kudin kirki ne na zo ku gani bane da su .. Hakan kuwa akayi. Iysiyen haire alokavon basu so bawa tanko yar su haire ba. Dubada ba gari daya suke ba. Sannan babban abunma halayyar sa bata Kai su kaunace shi ba har su bashi yar su aure. Amman duk da Hakan gudun surutun mutane da Kuma kawu ga tanko malamin ne Kuma amini ne na kwarai ga malam Mai sittin bokezuwa wato mahaifin su haire. Sai suka amince da aura masa haire . Tunda itama baki daya ta koe dukkanin samarin dake zuwa wajenta da Neman aurenta. Tafi kaunar tankon. Yakance tafi sauran gayu da kyau. Wannan shi ake kira da dan malak kaki halin malam. Ba yadda basuyi ba. Ganin idan suka tsaya tsayin daka suka haneta zata iya fadawa ga halaka sai suka kyaleta. Da Allah yayi duk wannan tashi fadin ma basu zaaayi. Sun yi komai na auren dai da kayan syaki da komai dai iya karfin su amatsayin iyayen. Sai Allah ya dauki ran kayan sa... Gab da bikin Allah yayi musu rasuwa. Sakamakon motar data tashi da su ta rutsa da ran su. Bayan anyi koke kokari an share makoki dai aka daura auren. Amarya haire ta tare da angon ta tanko a kauyen Dan ale. Ya yi gidah mai kyau ginin dayaji dabe alokacin. Har kallon gidan aka je dingayi... Amman dake lamarin ba wani albarkace aciki ba dubada iyayen ba wani kaunar auren sikai ba har Allah ya karbu rayukan su.. Yan uwa ba so sukayi ba. Sai auren ya zo bai wani albarka ba. Tunda akayishi ake samun rikici.. tanko ya kakkara aure bayan haire. Ya Kuma dena duk wasu abubuwan dayake abaya na tashi da dogaro da Kai. Ba shida aiki sai chacha abakin kasuwa, ko zama a teberin munafukan unguwa. Sune zunde da yaficen na mutanen dake wucewa basuda aiki sai saido. Matan sa kuwa kowacce sai dai ta ciyar da kanta. Ba abunda ya dameshi da su. Tun haire na kokawa harta dena itama zuciyarta ta kekashe. Ya mata fada ta rama suyi doke doke.. har dai Allah ya azurtata itama da nata iyalan Malam Nata'ala babban Wa agare su wato mahaifin su ramanah.yanada mata daya inna goge asalin sunanta kuwa shine sa'adatu. Itama yar marayar bokezuwace.. Allah ya azurta su da yara,Rumanah, Alasaan, Mamuda , Garzali haruna... Su biyar kenan . Malam Idi Wanda yake shine karamin su yanada mata gwaggo abule . Asalin sunanta kuwa shine zainab. Allah ya albarkace su da yara uku duk mata, Zaytunah, Rayyanatu, Sharifa, .. Sai kuma gwaggo haire matar tanko da suka rabu. Allah ya azurta su da yara uku, Habule, Babangidah da tanimu .duk Maza suma Malam Nata'ala da malam idi manyan gwanaye ne Wanda ake jida su a marayar bokezuwa. Kai harda cikin biranen ma. Sunada matukar mutunci da sanin yakamata... Gidan da suke ciki gidah ne nasu wanda suka hada kudi suka mallakeshi suka sallami haire lokacin da aka raba musu gado. Ya zama nasu ne su biyu... Nan sukayi aure rana daya saboda tsananin kaunar junan su da sukeyi. Da Allah ya azurta matan su da haihuwa ma sai ya sanya suka haihu rana daya. Aka sanyawa Yara zaytuna da rumanah Wanda suka taso tamkar yan biyu. Kaikace dakin su daya iyayen daya ne suka haife su ba zaka taba daukar yar wa da dan Kani bane.. lamarin sai godiyar Allah kawai. Don dama wasu sun rungumi zumunci da hannu dubu bama biyu ba.... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _paid page 9_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Gwaggo Haire baki daya ta hautsine gidan tana ta dube duben ko'ina lungu da saqo tana cigiya... "Anan nan fa na ajiye ache baa gani ba? Sai an biyani Kudina duk Wanda ya dauka mun. Wannan ai wulakanci ne saboda Allah da renin hankali..." "Wai menene haka ne haire?" Cewar malam Nata'ala da suka shiga gidan shi da malam Idi. Dawowar su kenan daga cikin birni asibiti su da inna goge tazo daukar musu kayan jinyar gwaggo abule ta koma. Makotan da sukaje dubiyar su aka bari wajen abule kafin inna goge ta koma. Gwaggo haire ta gyara damarar zanin jikinta tamkar wata budurwa yar talla tana nuni da kasan kwaryar dake kife tache "Kudi na aka sace mun... Jaka biyu." "Kudi Kuma? Inna lil llahi Wa inna ilaihi rajiun kudi aka sace miki Kuma Haire? To Wa zai dauka miki kudin? Inaga dai kin zubar baki sani ba. Ko anyi bakin fuska ne da baa sani ba?" Haire ta daure fuskar ta tana batarai hadi da Saka hannu ta nanawa cinyarta duka ta kundima ashariya da rantsuwa a cakude tache, "Ba bakuwar fuskar da tazo gidan nan. Yan cikin gidan nan ne kawai. Kuma ni akwai Wanda nake zargi. " "To fa Subhan'Allah.. bamu waye ki ba haire.m Ke rumanah meya faru ne?" Rumanah na daga gefe da tsintsiya a hannun ta . Zaytuna na bakin kofa tana rigar shinkafa. "Allah bansani ba. Gwaggo dai tache an sache mata kudi. " "Ke fa zaytuna?" " bansani ba nima" "Okay wato Karya nake muku zan muku kazafi kenan ko? To wannan yarinya zaytuna itace tazo nan wajen kwayar nan inda na kife kwaryar da kudina a cikin nasa. Ita take wurin dasu. Daman naga tatashi Dana fito daga dakin naga zungur ta mike ta koma can. Hankali na sam bai kawo komai ba. Ashe Ashe yarinyar nan itace ta silale ta dauka mun kudi. Inda na Kara tabbaatarwa itace sai gashi ta shiga daki Kuma ta kira yar uwarta ta basu tace suje su sayo musu biskin (biscuits) wai suci kafin ta karasa abinci. Sama da kasa na rasa kudi anan. Inata cigiya tun dazu abuunda yake dauren Kai da tsantsar mamaki na bakin munafurcin yarinyar nan sai gashi har da ita ake rantse rantsen wallahi baa ga kudi ba. Kai Allah wadaran naka ya lalace" Tunda ta fara magana malam Idi kawai dubanta yake. Sai data Kai Aya ya juya ya dubi zaytuna. Da baki daya masaukakiin mamaki ya dauketa ba ita kadai ba harda sauran mutanen wajen. Amman tabbas tafi girgiza naji dama duk tsine tsinen da gwaggon take tun dazu ita take zargin ta dauka mata kudi kenan? Wasu hawaye suka shiga kwararo mata daga fuskar ta, Ta sanya kasan dankwalin atamfar ta tana katsewa. Malam Idi ya yi gyaran murya yana zama a gegen wani dandabe yace, "Sai hakuri ....kiyi hakuri haire. A rika Kai zuciya nesa, ni ba Allahn musuru bane. Amman dai Ina tabbacin na baiwa yarana dede gwargwadon tarbiyyar da bare ma zasu yabe su bani ba. Na Kuma tabbatar ba zasu taba daukar abunda yake ba nasu ba..." "Okay bayan ta kabi kenan? Kana jinsa ko Nata'ala yana karyata ni?" "Maganar gaskia haire zaytuna ba zata dauka miki kudi ba. Babu yaran da zai dauka miki kudi agidan nan domin ba haka tarbiyyar su yake ba.." malam Nata'ala ya fada cikin tabbatarwa "Gaskia dai gwaggon su ko dai batan suna kikai? Yaran nan babu Wanda yake daukar kwandalar da ba tasu ba." Inna goge ta fada itama "Ahh lalle dole kumin Taron dangi tunda na tabo yar gwal ai... Baa taba yar gwal. Dangware shalele. Wato saboda ita din yar masu gidah ce. Ni Kuma karere ce da aka arawa matsugini take zaune. Amman dai koma menene dai agidan iyayen mu ne Kudi Kuka hada Kuka fitar Dani. Waya sani ma ko akwai sauran gado na aciki anci da rabo na.." "Haba haire, waɗannan maganganun menene haka. Ungo rike nan abar maganar kudinnan " malam Idi ya mika mata kudin daya irgo daga aljihunsa "Ba naso. Kudi na nake so, Wanda aka dauke shi nake so adawo mun dashi" Bata rufe baki ba sai ga Habule ya shiga cikin gidan dauke da sabuwar ball a hannunsa da biskit. Yana shiga duk suka juya suna duban sa. Shima ya tsaya yana kallon su sai kifi kifi yake da idanuwa, "Daga Ina kake habule?" "Daga waje nake " "Nasan daga waje kake... Waɗannan kayan a.. "Aa dakata ba zaka kalawa da na sharri ba ku kun wanke naku.. Shi da yake namiji har a tanbaye shi inda ya samu kudi?" "Ba zaa tanbaye shi ba? Shi babbanne ko akwai wani aikin da yake da yake samun kudi? Ji nake danace ya dinga zuwa gidan chiyaman yana ebo musu ruwa suna biyansa a wata ki kikay, nace miki yake ka bayar da kudin yana rage wasu abubuwan nasa da naku, kikace Allah ya kiyaye danki yayi aikatau. To Ina ya samu kudin?" "Oho dai komai menene awaje ya samu kudinsa. Kudin cikin gidah Kuma yan cikin gidan ne Wanda suke cikin gidan ne suka dauka" Zaytuna da tarasa yadda zatayI ta barke da Kuka. Malam Nata'ala yayi kanta yana rarrashinta.. "Me aka miki zaytuna menene? Kukaan menene?" "Me kwa zaayi mata shaafaffuya da mai? Ni dai nasan yar gwal dindai itace ta dau ka mun kudi" "Wallahi wallahi Abba ban dauki kudin gwaghoi haire ba. Kaji rantsuwar musulmi. Kudi dana shiga dakin mu na dauka ragowar kudin da gwaggo tabamu ne rannan kanta kwanta rashin lafiya tace mu Sayo kwakin jikawa. Shine fa sunajin yunwa su Rayyanatu nace su Sayo biskit suci kafin agama suci abinci. Sannan kudin da gwaggo haire take magana wallahi Abba habule ne ya dauka gashinan idan na masa Karya. Ina zaune awajen yazo ya daga kwarya. Nache masa meyasa zai dauki abunda banasa ba. Yace mun ce ai ba na mahafiyata bane abba, don haka babu ruwana. Jin haka yasa na tashi nabar wajen saboda ya fara zagina. Yana dauka yafice daga cikin gidan da zauri." "Innalillshi Wa inna ilaihi rajiun... Wallahi sharri ne kaji wani sharri da yarinyar nan zatayiwa habule. Kai Amma wannan yarinya duk halin uwarki kika dauka na kitsa magana da shiya zance. Lalle " "Allah gwaggo shi ya dauka miki gashinan" Habule sai kokairin rantse rantse karya yake. Malam Nata'ala ya koma kusa da shi ya riko hannunsa, "Tsakanin ka da Allah zamu mutu mu koma ga Allah. Wannan ball da kaya daka Sayo ni zan saya na bawa mahaifiyar ka kudin idan har ka tabbatar Kai ka dauka. Idan kuma ... "Yo dama ka masa wannan zancen ba dole yace shi ya dauka ba Nata'ala? " "To shikenan naji haire naji, habule ai kana zuwa makaranta kanaji ana fadan hukuncin Wanda yake daukar abunda banasa ba. Da hukuncin Mai Karya . Wannan abubuwan da kudin ka ka saya ko na cikin kwarya ka dauka?" Habule yai rau rau da idanu yana matse ball dinsa a kafada yace, "A kwarya na dauka..... Bansan bansan na haire" "Kai Amma kuwa sai naci qundugurun buhun bura uban ka habule " haire ta karasa fada tana fafarashi da takalmi har waje. Malam Nata'ala ya babbasu hakuri yace kowa yacitaba da abunn da yakeyi Gaba daya komai yinsa suke a sanyaye musanman zaytuna da take Jin wani iri ,ba laka a jikin ta saboda kazafin da gwaggon tayi mata. To haka sukaci gaba da garawa yau ba dadi gobe babu, Kuma gwaggo haire bata fasa halayen ta ba sai ma abunda ya karu... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _paid page 10_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ A kishingide yake, Dawowar su kenan daga cikin birni, jikin gwagho abule da dan sauki zaa ce. Tana Shan Karin ruwa da allurori... Yaja doguwar ajiya zuciya ya sauke... Alamun ya Kai kololuwar mizani a duniyar tunani.. ya saqaa ya ware shi kadai.. A haka dan uwan sa ya zo ya same shi. Hannun sa rike da leda baka dauke da awara manya manya Mai zafi.. "Tashi kaci.... Nasan cikin gidah tunda kaga haka basu karasa abinci ba" Malam Idi ya gyara zaman sa sosai yana duban dann uwan nasa yace, "Sannu da kokari.... Allah ya Saka da alkhairi " "Kai saikace wani kayan gabas. Ja ledar kaci ni na ci tawa acan" "Nagode kwarai" yaja ledar gaban sa yana basmala ya cinye awarar nan tas yana hamdala "Ai kwa cikina ya dauka... Masha Allah allahu" "Masha Allah ai haka akeso.... " Malam Idi yayi murmushi bai ce komai ba yana duban kasan tabarma wajen zaren zaren... "Dan uwa mene ne? " "Bakomai fa. Meka gaimi?" "Nagan kanne haka wani iri yau.... Inshaa Allahu zainabu zata wartsake. Cuta ai ba mutuwa bache" "Ayyah ko kadan ba itama nake tunawa ba... Bakuma abunda nake ja wani tunani na daban. Haka dai na tsinci Kai na " Malam Nata'ala ya sauke gauruwar ajiyar zuciya yana duban dan uwan nasa yache, "Hakane kam.... Wani zubin mutum kan tsinci kansa a irin hakan Daman. Ubangiji Allah ya shiga cikin lamuran ka yayi riko da hannayen ka. Amin" "Aameen Wa iyyakum...." "Ya kake tunanin karatun su Amiru da Uzairu fa?" "Gaskia Masha allahu... Yaran nada matukar kokari da kwazo. Amman dai uzairu ya fi Amiru. Duk da dama yatsun hannu ma wani yafi wani ai. Sai dai fatan Allah yasa suyi aiki dashi ya Kuma tsare kuruciyar su har girman su" "Allahumma Amaaen, ai ba zama ka hada ba Kam duk da shima yana kokari Kam Amma uzairu na daban ne" "Hakane. Allah yasa mu dache ysba daya. Allah ya iya mana" "Allahumma aameen, mu shiga ciki ne?" "Toh bari na taso" Mikewa yayi, yabu bayan Dan uwan nasa suka shiga cikin gidah bayan sun yi sallama an musu iso... Gwaggo haire ce taketa kururuwar fada an Mata shanya akan barkono sai tsine tsine take tana Allah ya Isa bayan gefen hijabi ne da aka shanya kadan ruwan yake diga ta daga can bayan barkonon. "Dan Allah haire ki dinga hakuri haba. Zai kakatu kike tun daga kofar gidah ake jiyo ki"malam Nata'ala yavce da ita "Su yaran naku bazaku iya musu fada ba kullum sai dai ni. Haba Dan Allah " "Kiyi hakuri haire. Yanzu me sukayi?" Cewar malam Idi.. "Su sun sani ai. Ko ince Wanda sukayi sa gaya Muku" Malam Nata'ala da takaicin kalaman ta suka Kona masa Rai sai ya Shura takalamnsa ya fuce daga gidan. Yayinda malam Idi ya shige nasa dakin yana kwalawa zaytuna kira, Ba dadewa kuwa ta karasa dakin nasa tana amsa Kiran nasa cikin ladabi, "Sannu da dawowa baba. Ya jikin gwaggon?" "Da sauki Alhamdulillah. Kinci abinci kuwa?" "Dumame ne mukaci, na rana Kuma rumanah bata karasa ba Amman bama Jin yunwa" "Masha Allah to Allah ya Kara mama mufawaqa" "Aamin baba amin" "Allah Kuma ya muku albarka " "Aamin baba..." Chan dai sukayi shiru gaba daya batace komai ba shima bai sake magana ba. Zaytuna ta kalleshi kanta a aksa tace, "Baba wani abunne?" "Girgiza Kai yayi yana sauke numfashi yace, "Babu komai....kawai Ina tunanin rayuwa ne" "Allah sarki" "Wato zaytunah. Abunda nakeson da ke shine. Duk abunda gwaggon ku zata ce kuyi Wanda tace kubari ku bari. Na tayi kiyi. Na aika kiyi. Idan tana zaune tsakar gidah ku dawo daki saboda gudun abunda zaije ya dawo ku bata girman ta kunji? duk da nasan babu mai matsala wallahi acikin ku" "Hakane kam baba. Inshaa Allah allahu" "Ki rike, Allah na farko kenan,kiyi biyayya, ki rike sallah, karki wasa da addini, ki zama Mai tausayi, Mai kirki, kada ki manta da hallaci domin zuciya Mai halacci bata manta alkhairi komai girman sharri. Sannan duk wuya duk rintsi Kada ki bari na waje yasan cikin ki ke ko na gidan ma idan har ya cancanta... Dubi nan menene?" Ya karasa fada yana nuni da KIRJIN sa, "KIRJI NE baba..." "To kisani KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA) ne .. ya zamto kina adana sirri a KIRJIN ki Wanda duniya ba zata san dashi ba. Ke ko zatasan dashi ya zamto sai da aka kada aka raya . Idan SIRRIN bai fito ba akwai matsala tukun sannan. Kinji ni ko?" "Ina sauraron ka baba. Inshaa Allah ." "Allah ya muku albarka ya raya ku yasa ku gama duniya da lafiya " "Aameen.... Baba. Allah ya Saka muku da allhairin sa dawainiyar da kuke damu ya biya muku bukatun ku duniya lahira Amin" "Aamin aameen.... Allah yabaku mazaje nagari. Wanda zasu so ku su kauna ceku har karshen rayuwar ku Amin. Allah Kuma ya baku zuriyah ta gari. Ya musu albarka. Ya sa su zama wani abu a rayuwa na alkhairi. Yasa mahaddata ne suma, Inshaa Allahu" "Aameen baba. Aameen tafiya zakuyi ne?" "Kinga inata nasihohi ko?" Ta kada Kai. Malam Idi yayi murmushi yace, "Aaah ba inda zamu. Kawai dai ji nai a jikina da yakamata na gaya miki kasancewar ki kece babba akan kannen ki..Allah ya shiga lamuran ki da su baki daya" "Aameen baba aameen tare da ku. Allah kuma yabawa gwaggo lafiya da duk sauran marasa lafiya na gidah dana asibiti" "Aameen Aameen.. Allah ya miki albarka." "Aameen baba Ameen..." Ya shiga mata nasiha Mai ratsa jiki dai, daga karshe yace ta tashi taje...Zaytuna ta mike ta futa tanata tunanin nasihohin sa musanman kalaman sa. Na KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA).... °°°°°°° *****Duk kan mai rai mamaci ne, Kuma mutuwa riga ce ajikin kowa babu mai zareta, Kowanne Rai Wala yaro Wala babba, matashi da dattajo, budurwa da tsohuwa, jariri da Wanda ya fara tafiya Kai kowa sai ya dandana dacin mutuwa... Allah ya karbu ran malam Idi a sahun sallah, A sujjadah ta tahiyar karshe. Shiru shiru bai dago ba. Can akaji tim. Bayan wani ya shige gaba ya karasa sallar ne sunyi sallama duk sukayi kansa hankulan su a tashe... Temako suka fara bashi Amma Ina. Anyi bugun an tattaba jikin sa dajijiyoyin sa tuni sun saki suma.. Rai yayi halin sa Allahu Akbar Amman duk da hakan sai da aka dangana da shi da asibiti aka tabbatar ya rasu. Gaba daya astagfirullah Allah mun tuba. Sai mutane suka rude musanman mata na cikin gidah dake karkarar bokezuwa. Malam Idi ya rasu ko dai gwaggo abule mai dakin sa? Dan itache babu lafiya sosai Rai a hannun Allah. Amman dake Allah buwayi ne gagara misali. Sai gashi mijinta da lafiyar sa kalau shi ya rasu itada batada lafiyar da ake kawowa mutuwar ma ba itan ta rasu ba... A Kuma ranar ne kafin a masa wanka a kaishi gidan sa na gaskia. Aka sallamo su gwaggo abule daga asibiti Nan Kuka ya dawo baya. Lamarin sai Wanda yake wajen kawai.... Anyi Kuka sosai na rashin malam Idi bokezuwa. Gaya muku yadda adadin alhinin da ya wanzu a bokezuwa baki daya ma alkalami karya zeyi... Sai dai muyi masa adduar Allah yasa ya cika lafiya ya kuma kyautata namu zuwan... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* _KMH (A/S)_ _The Vault Of His Secrets_ *NH✍️* _11_    Toh haka rayuwar ta cigaba da garawa, Ta malam Idi ta kare sai Kuma mu da mukai saura. Sannu ahankali abubuwa nata tafiya yadda suka kamata... Yau da dadi, gobe akasin haka. To dama duka gaba daya rayuwar duniyar ma ai hakuri akeyi. Zamane kakeyi kaman na ci rani. Idan taka mutuwar tazo ka tatttara ka tafi ka bar sauran masu jira.. Hakika marayar bokezuwa tayi babban rashin gwani, Kuma maabocin karatun alqurani Mai girma.. Kuma Alhamdulillahi tasa tayi kyau. Domin ya samu yabo daga cikin bokezuwa da wajenta dama sauran kauyuka na kusa dana nesa.. Bayan rasuwar malam Idi na dan wasu lokuya. Malam Nata'ala ya sanya akayiwa gidan da suke ciki kudi. Kan zai sayar da shi ya bawa iyalan malam Idi gadon su . Ya sanya gidan a kasuwa, Gwaggo abule sam bataso hakan ba. Don idan ya sayar Ina zashi da nasan iyalin? Ita da nata yaran marayu Ina zasuje? Iyayenta sun dade da rasuwa a hannun kanwar uwa tatashi. Kanwat uwar ma tazo ta rasu ba inda zata ce yau akwai da zata bigi kirji tace suje su zauna acan.. ×××   Ranar wata asabar da sakaliya. Anata shirye shiryen yara almajirai zaa tafi hutun sallah. Wasu zasu tafi rani noma gidah Malam Nata'ala ya fito daga cikin dakinsa yana gyara zaman hular kansa zai fita. Gwaggo abule tayi saurin durkusawa tana gayshe da shi, cikin ladabi. Ya amsa a sake yana tambayar Yaya yaran Dan uwan nasa. Ya kara da cewar, "Akwai wani abu da kike bukata ne zainabu?" Gwaggo abule kanta a sunjuye ta girgiza Kai tana matsa yatsun hannun ta tache, "Dama idan ba damuwa magana nake so muyi" Gwaggo haire ta juya tana duban su ta tabe baki. "To ba damuwa zainabu. Muje can" Ya fada yana komawa can wajen gefen juji. Yaja ya tsaya ita Kuma ta tsugunna kanta akasa tache "Malam ni dai a yar tawa shawarar da baa sayar da gidan nan ba" "Zainabu idan baa sayar da gidan na ba ya za'ai!? Gado ne na Dan uwana nan . Kuma yayan sa da ke kanki kunada hakki akai. Dole ne a sayar a futar muku..." "Toh malam kayi hakuri dai. Amman ya zamuyi da matsugunin zaman?. Ni dai mun yaf. "Ahh Dan Allah karki karasa, gadon zaki yafe? Ai karma ki soma fadin haka. Yanzu idan wasu acikin su Allah ya raya su auren su yazo . Dame zaa Kai su gidan mazajen su? Ai jari ne wannan din. Dama kadara amfaninta idan abu ya taso sai ka sayar kayi abunda zaka kayi dasu. Kuma wajen zama Allah ba zai hanemu ba. Zan samu Mai gari inshaa Allahu. Ko jinginar gona ne sai na bayar a aramana kafin Allah ya hore mu mallaki wajen zama" "Toh shikenan malam.... Allah ya zaba abunda yafi alkhairi " "Yauwa Aameen.. sai na dawo" ya fada yana hanyar fita ya juya ya dubu haire dake kurbar Koko, "Na fita haire" "Ta gama Kai tsegumin kenan ko? Banda munafurci a Fadi koma menene mana agaban kowa sai Kun koma daga baya" "Kiyi hakuri gwaggon su... Wallahi ba da wani abun na fada ba. Maganar sayarda gidan nan ne nace masa da ya dakata dai. " Cewar gwaggo abule "Banda salon munafurci kema ai so kike a sayar da gidan a baki rabon ki Dana yaran ki. Shine Dan kissisina zaki wani ce wai kar ya sayar. Uhm kwaji da shi" haire ta fada hade da mikewa tayi tafiyar ta cikin daki.. Malam Nata'ala ya girgiza kansa kawai ya fice daga gidan Kai tsaye ya wuce makarantar allon su data zama tasa a yanzu...   Yara nata kara karaina sunata hada Hadar tafiya gidah. Daman malam Nata'ala sike jira don yi masa sallama.. Yana karasawa kuwa suka fara Kai gaisuwa. Fuskar sa a sake yaketa amsa musu yana shi musu albarka... Daya bayan daya sukayita gaishe shi suna masa sallama. Wadanda ke cikin garin suka nufi gidah. Wadan da ke wasu kauyikan na kusa suka  fara tafiya suma. Sai wadanda ke kauyika na nesa da Kuma wadanda suke wasu garuruwan motocin haya ne suka zo hayis biyu ta daukar su .. Sai zuwa suke suna yi ma malam Nata'ala sallama. Shi dai sai bunsu yake da murmushi yana duban kwano rufunn da suke karatu a karkashin sa. Ba zai taba mantawa ba shi da Dan uwan sa marigayi idi sukayi shi alokacin da suka fara Almajiran ta. Har suka fara koyarwa.. "Allah ya jikan ka da Rahama idrisu, Allah ya gafarta maka, Allah ya kyauta ta namu zuwan Amin" Yana zaune, hannunsa da charbi yana ja. Su Amiru da uzairu suka karasa wajen sa. Kowanne dauke da Akwatin sa. Kana kallonsu kasan tabbas su din tsatson yayan gata ne dubada yadda sukayi shiga ta alfarma da akwatinan su na yan gata.. "Malam barka da rana" "Barkan mu dai yayan nan Allah ya muku albarka.tafiyar ta taso Ku ma?" "Eh malam inshaa Allah. Zaa zo ma a dauke mu munyi waya da su" "Masha Allahu. Allah ya kawo su lafiya. Allah yabaku ladan iliminda kuka dauka yasa kuyi amfani dashi Allah Kuma yasa mahaddata ne kudin na har abada Allah ya Kara muku dankon zumunci" "Aamin malam" Amiru ya amsa shi "Aamin aameen malam Kai ma kokarin da kukai mana da karantar damu dakukayi da sauran abubuwan hidima Allah ya biya da gidan aljanna Allah Kuma ya jikan gwani idrisu da rahama Amin" cewar uzairu "Allahumma Amin, aameen Amiru. Nagode kwarai" Cikin haka saiga wata zungureriyar mota Mai Nishin kudi ta faka a Dede inda su malam Nata'ala ke zaune dasu uzairu agabansa daga tsallake.... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _The Vault Of His Secrets_ *NH✍️* _12_    Daga cikin motar suka furfito, sanye cikin kaya na manyan mutane. Kallo daya zakai musu kasan wannan sun hau kan kudi sun zauna suna Kuma juya shi. Sai dai wani bangaren, zaka dube su zakaga su din basa cikin sahun masu da girman Kai ko dagawa. Tsantsar dattako ne da sanin darajar kimar dan adam Karasawa sukayi. Malam Nata'ala ya Mike yana murmushi. Hannu ya basu suka gaggaysa. Da alama sune wadanda sukazo daukar su uzairu. Dan su uzairun sun gayshe da su cikin ladabi da sanin yakamata. .. Direban motar ya taso yana kokarin daukar akwatinan su uzairu zai Kai mota. Su uzairu suka Hana shi ta hanyar dauka da kansu su Kai cikin motar bayan booth su ajiye.. Mutanen suka juya suna duban su suna murmushi..Murmushi ne na Jin dadin halayyar tasu uzairu Mai kyau da suka samu daga su malam Nata'ala da marigayi malam Idi.. "Baba bara mu jira ku acikin gidah kafin ku fito?" Uzairu ya fada yana kallon gefe cike da ladabi.. "Tohm shikenan ai zamu shiga mu gaysa ma idan zamu tafi" daya daga cikin su ya fada. Su uzairu suka juya suka shiga gidan malam Nata'ala bayan sunyi sallama... "Malam Nata'ala Muna godia ra, Yara sai kache sabon HANKALI aka musu? Kalli nutsuwa da kaifin basira da iya lafazi da magana. Ko Ido basa hadawa da mutum don kunya. Kai Masha Allah" Malam Nata'ala yayi murmushi yana duban kofar gidan sa dasu uzairu suka shiga yache, "Hakika su din sun bada himma kwarai da gaske wajen tsayawa tsayin daka don koyan abunda ake musu. Kuma su din sun taso daga cikin dattako da sanin yakamata. " "Duk da haka malam Nata'ala. Wannan yaran gaba daya renon kune. Allah ya Saka da alkhairi ya jikan idrisu da Rahama" "Allahumma Aameen alhaji. Ai daliban idrisu ne na hannun dama kuwa, wato bayan karatun da suke da kowa ma har ware su yake daban yana koya musu wasu abubuwan. Yakance su din na dabanne ba tasowar nan haka bache. Don haka ni kawai dorawa nayi akai... Allah ya bashi ladan Amin" "Aamin yaa Allah aameen wato munyi rashi gaskia babba. Fata dai Allah Ubangiji ya jikansa da Rahama yasa aljanna makoma ce agare shi. Allah Kuma yabamu ikon kula da iyalan sa .... " "Aameen .. Aameen" malam Nata'ala yache Ya bude baki zai sake magana. Ya hango su Deri mai dillacin gidah da filaye sun nufo su. Yayi hanzarin mikewa don saurin katse deru bayasan yayi maganar sayar da gidan agaban bakin nan. Don Deri Sam bakinsa ba linzami. Ga Kara da muryarsa keda ita kamar carar zakara, Ai kuwa kafin malam Nata'ala ya ce bakin su bashi minti biyu zeyi magana.. tuni Deri ya fara kwarara zance tun daga inda yake, "Gwani kace Alhamdulillahi. Wallahi gidah yayi daraja. Da yamman nan zaa kawo kudin sa. Since ba matsala tunda Kaine ko ciniki ba za'ai ba. Sai ku fara kwashe kayan ku. Allah ya jikan gwani idrisu. Bokezuwa zatayi rashi har biyu. Rashin gwanin idrisu daya rasu dakuma rashin ka da zamuyi idan kabar bokezuwa." Malam Nata'ala sai nuni yake wa deri dayayi shiru akwai baki.amma Ina deru yayi ta nanatawa. Har ya karasa wajen Su. Ya basu hannu suka gaysa. Ya sake nanatawaa malam Nata'ala. Malam Nata'ala da takaicin deru ya cikashi tamkar ya cakumi wiyan sa ya masa mugun duka yache, "Duk naji zan neme ka. Bakaga akwai baki ba?" "Nagansu mana bagashi mun gaysa ba. To kayi sauuri dai don kasuwar birni zasu wuce idan sun sallameka. Zan sanar musu kana ganawa da baki idan ka kammala ka same mu a wajen gangaren dakalin gidan maje " "Toh" kawai malam Nata'ala yache Ya koma ya zauna.yayinda deru ya juya ya tafi yana nanata, "Kada ka sha afa. Gangare wajen dakalin gidan maje" Malam Nata'ala ya daga masa Kai kawai ya koma ya zauna yana kakaro murmushi. Kafin yace wani abu alhaji Muhammad yace, "Ba dai gidan ka zaka sayar ba ka bar marayar nan malam..." Malam Nata'ala yayi murmushi yace "Eh to kusan hakane ....Amman zabin Allah shi muke nema. Bar deru maganar sa yake" "Sa Nata'ala babu sani rufa rufa dazakai. Wai Kai har yanzuu ba zaka dauke mu yan uwan ka ba najini? Idan kaki ai mu musualmai ne Kuma musulmai yan uwan juna ne. Mu masu zuwa mu gaya maka matsalar mu ne ka bamu shawara ko ka sharemana hawaye. Haka zalika Kai ma me iyazuwa ne ka nemi shawara ko wani abun . Dan Allah . Kaga dai Allah nace ko kuwa Na'imu?" "Zancen ka haka yake Yaya... Nata'ala Dan Allah ka sanar mana gaskiyar lamarin. Allah yafi gaban komai" Malam Nata'ala ya sauke gauruwar ajiyar zuciya. Sun hadashi da bango. Sun kaishi karshe bazai iya musantawa. Ba. Don haka ya sake nesawa yache, "Gidah ne na gado... Namu ne nida Dan uwana idrisu. Da Allah ya masa rasuwa Kuma nakeson sauke masa nauyin don sayar dagidan na baiwar iyalansa kasonsa don raba gadon su da cire tumunin takabar Mai dakinsa. Wannan shine magana. Kuma azahirin gaskia Daman ko badan haka ba. Inada niyyra sanyagidan akasuwa. Idan uzurin haka ya taso. Domin akadara muka daukeshi. Kuyi hakuri bawai ban dauke ku a matsayn yan uwa bane. Wallahi har jini na nake Jin ku Allah ne Mafi sani. Kawai dai zancen ne be Kai har na same ku na sanar da ku ba na tsaammanin karamin shiri da ba sai ka nemi shawara ba, Amman ku gafarce ni nai gamon kai na, Alhaji Muhammad da alhaji Na'imu " Yadda yakarasa maganar ne yana Kiran sunayen su a karshe yasa sukayi Dariya . Alhaji Muhammad yache, "Idan babu damuwa.... Ni zan saya gidan nan naka.... Zan Kuma cire gadon su iyalan marigayi aciki. Kai Kuma zan dawo maka da naka kason kyauta ku cigaba da zama har karshen rayuwar ku. Malam Nata'ala. Ai ko Dan wannan tsangaya ta ilimi da Kuka rike ba kwaso baron bokezuwa ba. Allah ne kadai zai iya biyan ku tagomashi. Ladan da kuke yi na wannan kyawawan aiyuka...na rike ka da girman Allah kasan dai yadda girman sa yake da kada kayi musu ko yin wata magana don Allah da zatin sa ko kuwa naimu?" "Shine dai Yaya... Malam Nata'ala ka dubi girman Allah ka amince... Kada ka kawo suka,Ko tirjiya" Malam Nata'ala yayi shiru sun daureshi da jijiyoyon hikinsa ya kasa cewa komai. Shi ba abun yaki ba sun hadashi da Allah wane shi yace aa?. Don haka ya sake nisawa kafin yace, "Allah yafu gaban komai .. wane mutum? Toh, Ubangiji Allah ya Saka maka da alkhairi Allah ya biyaku da gidan aljanna yasa ka dauka acan. Allah Kuma ya raya zuirha ya Kara arziki. Nagode nagode nagode kwarai" "Ko me mukayI Miku ai bazamu biya ku ba. Wanda ke koyar da littafin Allah waya Isa ya iya biyan sa? Kai dai Allah ya cuyar damu kawai" "Aamin" suka amsa baki daya" Suka cigaba da magana har zuwa wani Dan lokaci. Malam Nata'ala ya kawo musu fura mekyau da gyada dadafffiya. Sukaci suka kora da furar nan. Sai da zasu tafi sannan suka nufi gaysawa da mutanen cikin gidan Haakan kuwa akayi malam Nata'ala yayi sallama ya nemi iso zai shigo da baki aka basu waje. Suka shiga atare bakunan su dauke da sallama ... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _13_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ _wallahi na tsara shafi na 13 na gama editing nayi komai wallahi tallahi na goge shi by mistake 😭.. don haka zakuga shafi na 13 yazo da wani salo daban dana sauran shafukan. Na sake yin shi a takaice ne. Wani abun ma na manta shi wallahi 😭 zakuga kaman labari nake baku dai gashi nan ba man Kai😂_ --- A lokacin da suka shiga gidansu Gwaggo Abule, Alhaji Muhammad da Alhaji Amiru suka sake gaisawa da ita kan rasuwar mijinta, Malam Idrisu. Zuciyarsu cike da tausayi da kyakkyawar niyya, suka zauna cikin girmamawa suna ta’aziyya... Malam Nata'ala yayi musu nuni da gwaggo abule. Sukace ai sun sheda ta. Daga nan malam Nata'ala ya nuna iyalan marigayi wato su zaytunah. Alhaji Muhammad ya mike cikin natsuwa da kamala , sannan ya furta, “Gwaggo Abule, kada ki damu da rayuwar da ke gaba. Na dauki alhakin ciyar da ku da yaran ku gaba daya. Zan tabbatar da cewa ba zaku rasa sutura, abinci, da duk wata bukata ba.” Gwaggo Abule ta daga kai cike da mamaki da farin ciki, hawaye na zuba daga idanuwanta. “Alhaji Muhammad, Allah ya saka da alheri, ya kuma kara maka arziki. Ban san me zan ce ba.” Sai Alhaji Amiru ya kara da cewa, “Wannan ita ce rayuwa. Mu dai abu daya muke fata, Allah ya jikan Malam Idrisu da rahama. Zai yuwu daga hidimarka ne Allah zai kara maka albarka fiye da yadda kake tsammani.” Alhaji Muhammad ya ci gaba da cewa: “Zaynunah da Rumanah, na tsai da kuduri cewa zan aurar da ku da mazajen da suka dace. Ku yi shiri, in sha Allah, zan tabbatar da komai ya kasance cikin farin ciki da daraja.” Bayan an gama tattaunawa, Alhaji Muhammad ya mika wa Gwaggo Abule wata babbar kudi cikin kwali mai kyau. “Ga wannan domin duk wata bukata ta gaggawa. Kada ki ji komai, muna tare da ke.” Bayan sun yi godiya sosai, Alhaji Muhammad da Alhaji Amiru suka yi bankwana suka tafi. A gefe guda kuwa, Gwaggo Haire ta ji tsananin haushi da bakin ciki kan yadda Alhaji Muhammad ya nuna kulawa sosai ga Gwaggo Abule. Ta kalli malam Nata'ala cike da bacin rai, tana fadin, “Yanzu haka ya kamata a bar Alhaji Muhammad ya cika Gwaggo Abule da hidima kamar ita kadai ce mai bukata? Ai muna nan muna kallo, zamu gani idan haka zata ci gaba da faruwa.” Tana ta cika tana batsewa, amma ba ta da yadda za ta yi. Rayuwa ta cigaba da tafiya cikin Alhamdulillah. Gwaggo Abule da ’ya’yanta sun samu kwanciyar hankali, suna ganin soyayya da kulawa daga Alhaji Muhammad. Basu kadai ba harda zuriyar malam Nata'ala duka dai gida...Zaynunah da Rumanah kuwa suka fara fatan samun mazajen kirki da za su kasance abin alfahari, kamar yadda Alhaji Muhammad ya yi musu alkawari. _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _14_ Sannu ahankali rayuwa nata tafiya, kwanaki nata karewa. Lalle Allah buwayi ne gagara misali. Alhamdulillah.... An sauke gadon malam idrisu an ravawa iyalin sa hakkin su. Gwaggo abule tayi shawara da malam Nata'ala ya saya musu gona babba da yaranta. Tasu daban tata daban. Ita da tuminin takabatar ta saya.. Alhaji Muhammad duk abunda ya alkanwarta ya na cika shi. Kama daga aikawa da kayan masarufi da sauran kayayyakin bikata na yau da kullum.. Kuma Alhamdulillahi ba abunda suka nema suka rasa, don kowacve sallah ma idan tazo haka aka aika musu da kayayyaki fal na abinci Dana suturu da kudin dinki... Kuma alhaji Muhammad ya tsaya tsayin daka wajen ganin basu nemi komai sun rasa ba duk kuwa da malam Nata'ala na kokari shima wajen ganin ya Nemo ya kawowa ahalin nasa. Da wannan suke rufawa kansu asiri suka cigaba da rayuwa.. °°°° Ran wata lahadi da sakaliya. Ko'ina yayi Kore gaba daya, ga niimar, Allah a ko’ina . Ciyawa tayi kore gaba daya.. Alhaji Mohammed ya nufi marayar bokezuwa gidan malam Nata'ala. Bayan sun gaysa ne yake shedamasa da yanason a daura auren su Rumanah idan babu damuwa. Kuma ya dauke musu komai, kama daga kayan daki zuwa gara duk zeyi. Saboda tsananin farin ciki malam Nata'ala sai daya share hawayen farin ciki. "MuNagode kwarai da wannan kambamawa Alhaji. Allah dai ya Saka maka da alkhairi" "Aameen tare da ku baki daya... Yanzu yaushe kake ganin za'ai daurin auren da hindindmun biki?" "Ai ranka ya dade dake ma ba wani taro muke yi ba anan din. Illa dai nasan mata zasu taru su danyi yar walima haka acikin gidah. Bayaga haka gaskia ba bu wani taro na daban." "Masha allahu. To su yaran ba wani abu da suke bukatar dazasuyi iya su?" "Gaskia ranka ya dade babu. Amman zan tambaye su. Sai na sanar maka" "Idan ba damuwa sai kayi magana da su ko yanzu ne ko ba sai an lokaci ba" "To babu damuwa Hakan yayi" Malam Nata'ala ya Saka kai ya shiga cikin gidan. Ya rangada sallama tundaga waje bakin kofa Yaci saa kuwa yaran na zaune a tsakar gidah. Rumanah na kitsewa zaytunah gashi "Kitso kukeyi?" "Eh sannu da zuwa Abba" Suka hada baki wajen yi masa maraba Ya samu gefen bokitin karfe dake kusa da wata kwalla ya zauna yana duban su, "Baba kana bukatar wani abun ne?" "Aa. Magana ce kawai nakeso zamuyi da ku. A gurguje dai dama kunsan da maganar hadin auren ku ko Wanda Alhaji Muhammad yayi alkawari.” "Eh “ samshi a kunyace "Masha Allah. To yanzu haka yana waje ma Muna tare dashi yanzu na shigo gidah don magana daku akan bukatar data kawo shi. Nan bada dadewa zaa daura muku aure ma'ana zaayi bikin ku da yardar Allah. Amman kafin sannan yanason sanin ko akwai wani tsarin na wata hidima da kukeso kuyi na wani Taron? Roka yayi yanason sani kunsan baya gajiya da hidma. Nache masa ma wallahi ba komai da muke bukatar nasan dai za'ai walima kawai.. Amman yadai jaddada yana kan bakansa. " Rumanah da zaytuna sukayi shiru a kunyace. Malam Nata'ala ya sake maimaitawa yana mikewa tsaye, "Banason asaranci nace Miku tare muke dashi a waje..." "Ni dai ba abunda muke bukata. Koma menene Allah ya amfana" "Ke fa zaytuna?" "Abba kamar yadda ta fada din dai hakane?" "Kin tabbata ba wani abun?" "Babu" "To shikenan Allah ya muku albarka..." "Aamin" Malam Nata'ala ya koma waje ya samu Alhaji Muhammad sukayi magana ya sheda mssa yadda sukayi da yaran nasu. Alhaji Muhammad yayi murmushi kafin yache "Bakin ku daya dasu ko Kai ka hanesu nema"ya karasa yana dariya Malam Nata'ala yayi murmushi yana girgiza Kai, "Aa fa Alhaji" "Toh Masha Allah ba matsala duk da hakama zanyi aike inshaa Allahu da zaa basu sai su danyi yan abubuwa na hidima nasu na aure . Sannan mazajen da naketa fada zasu kawo muku gaisuwa Insha Allah. Ba wasu bane fyace yaran ka da Kuka jajje daurin nasu auren. Sune dai dama tun tuni nake musu sha’awar su nace idan suka Dan tasa sai su Kara dasu wannan zabi na ne. Wato Almajiran ka na baya. Yaran ka Amiru da uzairu" Malam Nata'ala ya bude baki yana kambamawa yace, "Masha Allahu.. Alhamdulillah Allah abun godia. Kache hadin na gidah ne, To Allah ya tabbatar da alkhairi" "Aameen Aameen.... Ya maganar taka kuwa Kai kayi?" Malam Nata'ala ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yace, "Hakika banason tashin hankali ne da zai taso daga wajen ta da haire. Idan suka tabbatar da abunda nake Shirin yi. Na gaya maka ita zainabu kanta batada masaniya akai. So nake kawai a daura din. Duk abunda zai faru sai ma ya faru din. Amman muddin na sanar musu gashi gashi sai anyi ruguntsumin da zaa fasa abunnan. Shysa nakeson yin komai ahankali. Kawai dai na sanarwazainabun cewar akwai maneman da sikeso su aureta idan ba bu damuwa tace tabada wuka da nama kowa na aura mata zata zauna har karshen rayuwar ta. Kaji yadda mukayi" Alhaji Muhammad ya kada kansa yana sauke numfashi yace, "Hakan daka fadama wata dabara ce babba. To Allah yasa hakane yafi alkhairi... " "Aameen" Daga nan sukayi sallama. Alhaji Muhammad ya shiga bayan mota direban yaja suka tafi. Yayinda malam Nata'ala ya nufi masallacin gangare dan ganawa da Liman.. [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _15_ *MASALLACIN GANGARE...* Malam Nata'ala ya karasa cikin masallacin. Dake ba lokacin sallah bane. Ba mutane aciki. Sai Liman kawai da yake zaune aciki da yar wayarsa me cocilan yana dannawa a hannuwansa. Gidan sa dake a jikin masallacin yake. Don haka kullum acikin masallacin ake samunsa. Har akewa masallacin laqabi da masallacin liman din gangare. Malam Nata'ala ya karasa cikin masallacin bakinsa dauke da sallama. Liman ya amsa ya na daga kansa ya waiwaya. Ganin Malam Nata’ala ne yasanya yayi murmushi "Ranka ya dade..." Malam Nata'ala ya karasa yana bawa Liman hannu suka gaysa. "Naam. Malam gwani namu..." "Ranka ya dade barkan mu da yammaci. Ya hakuri da mu? Allah ya biya maka dukkanin bukatun ka Amin" "Aameen Nata'ala tare da Kai... Da sauran gaba daya. Ya almajirai ? Ai yaraa nata haratu sosai. Allah ya Saka maka da alkhairin sa Amin" "Aameen... Aameen" Liman ya gyara zamansa yana duban malam Nata'ala yache, "Ina sauraron ka... Wani abun ne malam Nata'ala? Naga yanayin ka ya sauya." Malam Nata'ala ya sauke gauruwar Ajiyar zuciya.. kafin yace, "Malam akan maganar mu ne Daman...."  "Wacce maganar kenan daga ciki?" "Zancen Dana maka akan auren d .. "Oh oh oh na shina mana. Na San da zancen ai. Amman bansan matsayar da kuke ciki ba, Ya ta amince ko kuwa. Ka sanar musu zancen ita y’ar uwar taka da matar taka?" Malam Nata'ala ya sauke gauruwar ajiyar zuciya yana girgiza Kai yace,, "Na rasa yadda zan bullowa bakin zaren gashi bikin yaran nawa ma yanata karatowa shima. Dan shi bawan Allahn Dana gaya maka Wanda zai aurar da su din yau yazo shi yake cewa ai yaransa zai aurawa su yayan wajen nawa. Wasu Yara dalibai da muka koyar da su. Daliban marigayi ne ma uzairu da Amiru." "Masha Allahu .. lalle abu yayi kyau. Naji dadi kwarai da hadin zai kasance na gidah Allah ya tabbatar da alkhairin sa Amin" "Aameen" "Wato ni a nawa hangeen nesa sai nake ganin kamar samun yar uwar taka da matar shi yafi. Kayi mata magana sannan Mai dakin naka ma kamata magana. Amman ya kasance sai an daura tukun ko kuwa?" "Zancen ka haka yake ranka ya dade. Yanzu yaushe kake ganin za'ai kenan? " "Eh to Kuma kayi magana kaga gaskia kamata yayi ache a fara daura nakan kafin ayi na yaran naka. Ko da zuwa gobe ne idan Allah ya Kai mu ko kuwa? Da zafi zafi kan daki karfe. Gwara ayi a wuce wajen" "Hakan yayi ranka ya dade. To nagode Allah ya Saka da alkhairinsa Amin. Kuma zan sake samun ita zainabu da maganar idan ta amince shikenan" "To shikenan malam Allah yasa muji alkhairi" "Aameen Yaa Rabbi" Ya Dan zauna suka taba hira. Kafin daga bisani ya tashi ya koma can tsangayar almajiransa. Bayan sunyi karatu ne Kuma ya kama hanyar shiga gidah yana sake sake yadda zaiyiwa zainabu magana. Ai kuwa a kofar gidah sukayi kichibuz zata fito. Malam Nata'ala gabansa yayi dadi sosai. Ganin ta fito ba sai ya hadu da ita acikin gidah ba... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _16_ Ta koma baya da sauri, cike da girmamawa tache, "Barka da dawowa malam" Malam Nata'ala ya koma daga waje ya tsaya yana mata nuni da hannu data wuce kafin yache, "Barkan mu dai zainabu" Ta karasa fitowa ta tsaya daga can gefe tace, "Zanje dubiyar nakawuje ne da bashi da lafiya" Kunsan mutanen kauye sun Fi futa ziyara da daddare akan da safe suna tafiya da yar cocilan dinsu suna duba hanya... "Eh haka. To Allah ya bashi lfy Amin. " "Aameen malam" Ta fada tana kokarin juyawa zata tafi gidan dubiyar marar lafiyar tache, "Toh sai da safe." "Dan dakata zainabu" Gwaggo abule ta tsaya inda take tana kokarin sunkuyawa malam Nata'ala ya hanata yace, "Karki durkusa zainabu. Tumadagayya (cinnaka Mai tashi) kinsan tafi yawo da daddare anan. Tsaya yadda kike ba dadewa zamuyi ba" "To malam Allah yasa lafiya" "Aameen lafiyar ce ta kawo hakazainabu. Alkhairi ne maganar da zan miki. Duk da dai kinsan da zancen kin bani wuka da nama kince duk mijin Dana aura miki ba zaki taba Dana sani ba saboda kinsan ba zan miki zabon timin dare ba ko?" "Hakane malam. Kuma Ina kan bakana inshaa Allahu" "To maganar aure tazo.... Inshaa allahu Ina tunanin jibi ko gobe ne ma sai a saura shi" Gwaggo zainabu ta nisa kafin tache, "Malam duk yadda akayi yayi. Allah yasa hakane yafi alkhairi " "Aameen " Cewar malam Nata'ala.. yayi shiru yanata tunanin yadda zai sanar mata. Yasanya hannunsa a keyar sa ya sosa. Yana dubanta yache, "Zainabu... Ko wanene angon da aka daura miki ya kasance ba zaki yi wata husuma ba ko kice na tauye miki hakki?" Gwaggo abule tayi hanzarin girgiza Kai tana gyara tsayuwarrta tache, "Inshaa Allahu malam" Malam Nata'ala ya sauke gauruwar Ajiyar zuciya yache, "To zainabu... Ba wai haramun bane abunda zan sanar miki... Domin ba haramun bane ya halasta.... Ko da ran sa idan har rabuwa kukai ma to ba haramun bane ya halasta. Inde ya rabu dake ma'ana ya sawwake miki ya sakeki .." Gwaggo abule ta sauke gawauron numfashi tana duban kasa duk kuwa da darene akwai kunya atsakanin su da girmamawa ba zata iya duban kwayar idanunsa ba tache, "Malam ban fahince ka ba... Menene ya halasta ba haramun bane? Ko da da ransa idan har mun Rabu ya sawwakemun rabuwa ta saki ba haramun bane?" Malam Nata'ala ya sake sauke nannauyar numfashi kafin yace, "Ba cin mana bane wallahi. Ba Kuma wai dama na qudira niyya bane a'a.... Banason zuriyar mu ta sakeyin rashin wata babbar jigo ce acikin mu. Da son sake kwadaituwa da kasancewar ta mahaifiya ga ahalin ku mu uwa ga lyalin Dan uwan mu" Gwagho abule ta daga Kai tana jinjina shi ... "Ina sauraron ka malam" ta fada a sanyaye... "Ba haramun bane Wa ya auri matar kaninsa ...Ina nufin ko da kanin bai rasu ba idan ya Rabu da matar ba sauran zama. Wan zai iya aurenta. Haka zalika idan ya rasu ma. Yayan zai iya aurenta ba haramun bane. Sannan Kani zai iya auren matar yayansa idan yayan sun rabu da matar zama ya jyare. Haka zalika zai iya aurenta idan yayan ya rasu... Ba haramun bane... Wannan magana malamai da yawa sunyi waazi akanta. Sun Kuma tabbatar da cewar ba sabawa addani bane. Kawai dai ana bari ne dai saboda kunya . Wai akace ana barin halas Dan kunya...." "Haka zancen yake mala.... Sai dai bangane har yanzu Mai kake nufi ba ka sakani a duhu. " "Kiyi hakuri zainabu da Wala walan danake tayi. Harshe na ne yayi nauyi. Bakina yaketa rawa.. Amman ki yarda walahy ba Dan na cutar da ke bane. Duk abunda dan uwana yake KAUNA Ina kaunar sa sosai ko bayan ransa" "Shikenan malam. Nasan da wannan. Domin Dan uwanka ma yana yabawa da halayen ka na kwarai.... Amma ban wayeka na. Ban wayi abunda kake kokarin sanar mun ba" Malam Nata'ala ya gyara tsayuwar sa yana busar da iska Mai zafi da dimi daga bakinsa yache, "Wanda nake miki maganar daurin auren ku. Duk da tarin maneman da suke zuwa wajen ki suke Kuma bi takaina domin amincewar ki. Na yanke shawarar Wanda zan baki zana Kuma sanarmiki shi yanzu" "To malam duk yadda kayi babu matsala. Indai Dan wannan ne. Na gaya maka kowa ka aura mun nasan ba zaka cutardani ba.. " Malam Nata'ala ya gyara Kai kafin ya sake cewa, "Ba kowa bane fyace ni.... Zainabu ni nake son auren ki. Ni ne Wanda na yanke na aureki domin bansan wani bare ya zama ya shigo cikin wannan zuriyah tamu.... Amanar Dan uwana ce Kei. Don haka banason kan Yara ya Rabu.. idan har babu damuwa.... " Gwaggo abule ta daga Kai da sauri...ta sauke akansa cikin tsananin mamaki da firguci Mai tayar da HANKALI akwayar idanunta tache... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _17_ "Malam..... Bangane ba? Baka ganin wannan abun zai jawo babban ruguntsumin ko rabuwar kayiwa a tsakanin mu? Me kake tunanin zaije ya dawo? " Malam Nata'ala ya girgiza Kai yana furzar da iskar bakinsa yace, "Wannan duk ba wataa matsala ba... Domin amincewar ki ko kin yarjewar ki kawai nake bukata a yanzu.. da kawai zanje nema a daura auren sai na sanar miki daga baya.. tunda kin ban wuka da nama kin amince da duk hukuncin da na zartar Kuma naji dadi da kika bani wannan babban matsayi..Nagode Allah ya Saka da alkhairi .. a yanzu ni kunnuwana a toshe suke idanuwana sun rufe akan duk wasu maganganu ko ruguntsumin da kike tunanin zasu zo... Babban matsalar dai nasan ke awajen ki su haire da iyalan goge ko?" Gwaggo abule ta nisa kafin ta Dan danne kasan lebenta kadan tache, "Basu kadai bama mutanengari ma bansan ya zasu fuskanta ba..baka ganin ba za'ai Wa abun wani kallo na daban ba? " "Idan na fahimta kina ganin mutanen gari zasu ga munci amanar inna goge ne? Sannan bakyaso goge ta dauka ko Daman kina cin mamarta ne? Sannan nasan kina dan tsoron abunda haire zata fada ko?" Gwaggo abule ta kada Kai kawai tana girgiza Kai tache, "Gaskia basu bama ko ni abun yamun girma" "Zainabu ba auren cin amana bane. Hasalima bantaba cewa zan aure ki ba ko bayan rasuwan Dan uwana da shekaru masu yawa. Bakya tunanin kaddara ce yanzun Allah ya kawo ta ahaka? Kuma Banda abun ki abunnan ba haramun bane. Ko a marayar nan anyi aurennan yafi a kirga. Yayya ya auri matar hashimu kaninsa daya rasu. Namarudu ya auri matar yalwa yayansa daya rasu... Da su da wadanda ma bamu sani ba. Kawai abunne ake masa wani kallon ta wani siga ta daban mutane sukan dauka akan kunya ce da akan iya barinta... Amman ba haramun bane. Kisani Kuma ba zan cutar da ke ba. Amman bazan miki dole ba. Daga maganganu. Ki Hakan ya tabbatar mun da bazaki amince ba. Ba zakuma ki yarda ba. Don haka babu damuwa zainabu. Ki dau daren yau tamkar bamu yi maganar nan dake bama. Irin haka ba zata sake tasowa ba. Sannan acikin maneman ki zan bincika sosai Wanda yafu cancanta da yardar Allah sai a daura muku auren da shi.... Kinji ko?" Gwaggo abule ta sauki gwauron numfashi tanaa tunani... Acikin maneman nata ba Wanda ya kere malam Nata'ala. A ilimi da nasaba da komai na rayuwa Kai harda kyawu ma idan aka dakko wani bangaren bugu da Kari shi din Yaya ne ga mijinta daya rasu Wanda Kuma suke matukar kama tamkar an tsaga kara.... Ga Yara da Allah ya azurta su da sh itada mijinta daya rasu Wanda yake Kani agare shi. Don haka tache,Wanda tasan ko ta Allah takssance bayan ranta malam Nata'ala zai rike mata yaran nata da kyau.. don haka tache, "Babu damuwa malam.. Allah ya tabbatar mana da alkhairin sa" "Ameen zainabu..Amman baki sanar mun ba. Alkhairin me?' Gwaggo abule tayi murmushi tana Dan sunkuyar da Kai cikeda kunya. Malam Nata'ala duk da dare ne hasken farin wata ya dallare fuskar zainabu. Daman tanada farar fata Masha Allah. Ga fararan hakoran ta da sukayi haske.. "Uhm zainabu? Menene?" "Na amince malam...... " "Kin amince da me?" "Da.... Da.... Auren na....m...u" "to tot to... Allah ya miki albarka. Allah Kuma yasa Hakan alkhairi ne. Allah ya tabbatar mana. Ya bani ikon iya rike ku da aminci. Jeki Karna tsayar dake. Kiyi dubiyar ki ko? Sai da safe" "Toh malam... Sai da safe" Ya shige gidah bayan yayi sallama yana gyaran murya.. ita Kuma gwaggo abule ta nufi gidan dubiyar dazataje tanata sake saken abubuwan maganganun da sukai da malam Nata'ala.. Ko da ta dawo adaren yaranta basuyi bacci dama. Ta sanar dasu duk yadda sukayi. Da fari da sun nuna sun tsorata suma Amman da tayi musu bayani sosai yadda zasu gane. Sai suka karbi maganar da hannu biyu suka bisu da adduar Allah ya tabbatar da alkhairi °°°° Bayan an idaar da sallah... Mutane Dake wajen da waliyyan gwaggo abule. Dana malam Nata'ala. Suka sheda daurin aurin malam Nata'ala da amaryar sa gwaggo abule akan sadaki mafi daraja... Mutane suka bisu da adduar zaman lafiya....... Ana Kara yabawa da kyautatawa da malam Nata'ala yayi na auren matar kaninsa daya rasu. Lalle yayi halacci dazai riketa da yaran Dan uwan nasa.. Masha Allahu... Bayan an daura auren ne. Mutane ana tayiwa malam Nata'ala barka da Allah ya sanya alkhairi. An wawwatse. Malam Nata'ala ya nufi gidan sa sanye cikin manyan kaya sabbu dal. Yayi kyau kamar bashi ba. Ya nufi cikin gidan nasa bakinsa dauke da sallamaa.. Duk suna zazzaune a tsakar gidah kamar ko da yaushe...... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _18_ __ Karasawa yayi ya ja bokoti ya zauna yana duban su duka.. Daya bayan daya yaran nata gayshe shu... Inna goge ta mike ta ta nufi randa ta evo ruwa ta ajiye agabansa cikeda ladabi, "Malam sannu da zuwa... Ga ruwa" "Yauwa sannun mu.. Allah ya miki albarka. Nagode" Itadai gwaggo abule kanta a kasa daga gefen tabarma... Gabanta nata dukan uku uku.. "Magana nake so nayi daku duka... Duk kuwa da nasan kila labari ya riskeku kafin na karaso gidah.. " "Toh malam Allah yasa Muji alkhairi" "Alkhairi nema..." "To ai daga gani samuwa ce gashinan cikin sabbin kaya dal. " Cewar gwaggo abule.. Malam Nata'ala yayi gyaran murya yana kakaro murmushi yace, "Karuwa ce ta samu... Sai adduar Allah yasanya kwanciyar hankali kamar koda yaushe ta Kara wanzuwa a tsakaninmu" "inshaa Allah. Amma menene wannan da kake ta ja kafin ka sanar ammann? Maganar auren yarannanne ko? Kai alhaji Muhammad dai da zuriyar sa dayyiba inshaa Allah ba zasu tabe ba" "Inshaa Allah goge... Da maganar tasun ma. Yache acikin zuriyar sane zai hada auren su da su zaytuna.." "Masha Allah, Malam yayan yan uwan sa ke nan? Kai Amma wannan lamarin yayi dadi " "Su Amiru dai" "Amiru daliban ku? Yaran cikin su kenan ma? Kai hamdalah. Masha Allahu. Angode kwarai Allah ya tabbatar da alkhairi sa.. Amman naji dadi" Malam Nata'ala yayi murmushi yanata tuna yadda zai ya fado maganar "Sai Kuma me? Dan nasan babban labarin yana gaba.... Malam ko Babur suka baka ne? Su suka aikon ka da kayan jikin ka kenan ko? Mutan birnin" Malam Nata'ala ya dubu gwaggo haire datayi maganar yana girgiza Kai yacje, "Aa ko kadan. Ni na Dinka da Kai na. Amman dai sun San da zancen. Da alhaji muhammd akai komai" "Toh Allah sarki..... Muna sauraron ka" Malam Nata'ala ya sauke gauruwar ajiyar zuciya yana duban fuskar inna goge yache, "Na miki abokiyar zama ne. Yar uwa da zaku zauna atare Daman kunsan juna" Inna goge na tsgunne agabansa sai ta mike. Don ko a mafarki bata taba kawo wannan magana ba ta dube shi hannuwanta dafe da kirjinta idanuwanta sun firfito waje tache, "Kishiya? Malam aure ka Kara? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun. Aure fa kache" inna goge ta tanbaye shi cikin tsantsar tashin hankali Gwaggo haire ta taka har gabansa tana dubansa tache, "Wannan wane irin wasa nemalam?" "Wasa? Ke da tanko ya karo miki abokan zama har uku caya miki wasa yake? Muna irin wannan wasan ne dama?" "Ah magana zaka gayan kenan? Yo idan kayi auren a kaina zata zauna? Kaji ka da wata magana... " Inna goge sai ta fashe da matsananin Kuka tana Jan majina tache, "Tunda fararen sawun ka baka yo Mani kishiyar ba sai yanzu malam? Sai da yara suka girma suma kowanne zaa iya aurar da shi malam? Wai ka kalleni ka dubi tsabar idanuna ka gayamun aure ka Kara ba ko kunya. Tsofai tsofai da Kai malam da ma ache rumanah tayi auren wuri ma da tuni kananan da jikoki fal gidah. Malam idan wasa kake don Allah ka sanar mun. Bakaji yadda zuciya ta take Kuna ba." Malam Nata'ala ya girgiza Kai cikin tabbatarwar muryarsa yace "Allah ba wasa a zancena. Tunda bama yar haka dake da sauran gaba daya. Aure dagaske na Kara. Ba dadewa aka daura a masallacin gangare. Kuma wadda na aura kinsan ta duk kuwa da....... Itama bada saninta bane....... Acikin maneman ta tace tabani wuka da nama kowanne na aura mata yayi. Nikuma na dauki kaina acikin Wanda yafu cancanta. Duk kuwa da aurene ba wai nagani Ina so ba. Aure ne na mutuntaka da sanin ya kamata da... "Dakata Malam, yi shiru hakanan Dan Allah. Naji ka Kara sure. Babin ya Isa Hakan. Amman wacce munafukar ce zata aure ka? Wadda har na zaa che tabadawa idanunta kasa na rashin kunya ta aure mun Muji. Zainabu kinajin magangunan da Malam ke fada. Wai yamun kishiya. Dan Allah aganin ki acikin zawaran garinnan wacece zata auri malam? Ko a yammatane Sa'oin yayan cikin ka su Rumanah..? Ira dai gwaggo abule sai raba idanu take. Tuni suka kawo ruwa tana Shirin fashewa da Kuka, malam Nata'ala ya Mike tsaye yana gyara zaman rigar jikinsa yache. "Ba haramun bane... Hasalima ko da ace ba mutuwa idan anyi saki zama ya kare zamu iya auren juna... Don haka wannan ba sabon abu bane da aka fara akai na" "Wai wane irin magana kakeyi ne eh? Wannan shaguben da kake da kwana kwana gwara ka futo fili ka fada sunan wacece..." Malam Nata'ala ya tabe baki yana Jan dogon tsakai Hadi da murtike fuska tamkar yana gaban almajiransa da zai duka yace, "Banason kananun maganganu da tashin tashina... Gatanan agabanta itama wannan ne saninta na farko, nayi gaban Kai nane saboda na Isa... Ba kuma zan fasa ba... Zainabu itace matar dana aura..... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _19_ Inna goge, Gwaggo haire, Rumanah da sauran yaran dake wajen idan ka zare zaytunah da kannenta. Baki daya kaf kallonsu sai ya koma kan gwaggo abule daketa yarfe hannuwa tana hawaye. "A hayye... Nanaye... Tun ba yau ba. Tun ba yau ba. Ni nasan wannan yar muryar da take tana fakewa da rokon ka take akan kar ka sayar da gidannan waye waye daga gani so take ta aureka. Wannan wane irin cin amaana ne. Ai ana barin halas Dan kunya. Ke yanzun abule ko Dan kunyar yaran nan dake dubanki tamkar mahaiyfiyar data haife suu. Da inna goge data daukeki tamkar yar uwarta da suka fito ciki daya ai Kya Hana aurennan kar a daura shi... Dadin karawa Kuma wai yayan mijiinki daya rasu. Daman can kenan kaunar sa kike kenan tunda ran idrisu.. Kai Amman kinban kunya. Tir tir" gwaggo haire ta karasa magana ta tsurtar da miyau agaban gwaggo abule. Gwaggo abule takasa cewa komai. Maganganun gwaggo haire sai yawo suke mata akai. Daman tasan waɗannan abubuwan duk zasu faru. Shikenan malam Nata'ala ya rusa saurin katangar mutuncin daya rage tsakanin ta dasu inna goge... Ta fashe da matsanancin Kuka tana sanya fuskarta tsakiyar cinyoyin ta. Har kana jiyo sautin kukan ta dake futa. Rumanah ta karasa kusada zaytunah tana dubanta. Zaytuna ma Kuka take, "Zaytuna......" "Naam rumanah..." Ta amsata tana fashewa da Kuka sosai. "Ki gayamun tsakanin ki da Allah .. Daman kinsan abba zai auri gwaggo ne? Ko kema sai yanzu?" Rumanah ta tambayi zaytuna muryarta na rawa sosai.. Zaytuna ta girgiza Kai tana Jan majina ta kasa cewa komai... Bata masan Mai zatache ba.. Rumanah ta sake tanbayarta har sau uku zaytuna takasa amsa maganar sai Kuka. Daga karshe dai rumanah tace.. "Tabbas kinsani.. Wannan Shirin ya sam tambayar Dana miki. Amman kinban mamaki... Wato boyemun kema kikai saidai Muji maganar kamar saukar aradu. Ya miki kyau. Daga yauni rumanah babu ruwana da ke har a... Bata karasa ba malam Nata'ala ya shauda mata carbinsa yana karkada yatsansa akanta, "Zan mugun Saba miki rumanah. Sai kin titsuyeta dole? Bata amsa kinba. Hakan shizai tabbatar muku da bata sani ba... Wato duk maganar da nayi yanzun a karya kika dauketa kenan da har Baku yadda dasu dani dinba sai da kika sake tambayar zaytuna ki tabbatar ko? To danAllah ki dena kulatan har abada mugani. Ni dakene agidannan. Yar kan uba da Ido zuru zuru. Zaki matsa ko sai na kafta miki carbinnan a wuyan ki?" "Yi hakuri baba" rumanah ta fada tana fashewa da Kuka tacigaba da cewa, "Amman Abba na duaki zaytunah amatsayin yar uwata" "Dan ubaki yanzun ba yar uwar taki bace? Ki raba dangar takarku shikenan? Daga anyi abun arzikii ba zumunci kune zai kara fadada ba. Amman kike Neman yanke shi? Wallahi zan mugun Saba miki" "Amman abule kin ban mamaki. Ban taba zata zakuci amanata har haka ba wallahi. Dake da malam dai abunnan ya dauren mun Kai. Akan wane dalilin saboda Allah zaki auri malam? Wallahi wallahi wallahi daki kasance kishiya agareni gwara wata bare can . Saboda bandaukeki a faccala bama bare kishiya . Na daukeki na rike amtsayin yar uwata ta jini. Amman sakayyar da zamun shine na aure mun Muji Kuma uban Yaya na..Kai innalillahi Wa inna ilaihi rajiun..." Gwagho abule ta sake kara sautin kukanta. Ta mike tana nufar inna goge data goche ta matsa can gefe tana nuna mata hannu.. Gwaggo abule ta tsugunna Malam Nata'ala ya Kai hannu zai janyeta ta tirje tana matsawa gefe tache, "Kai namiji.... A hayye. Wato kamota zakai kenan karta tsugunna ta nemeta gafara? Tunda ta zama mallakinka. Ba kunya gotai gotai agaban yayan cikin ka kake kokarin tafka abun kunya Kai namiji kunyar sa a keya take" cewar gwaggo haire Hakan data fada ya sake tunzura inna goge. Ta fashe da Kuka. Gwaggo abule tache.. "Dan Allah kiyi hakuri. Dan Allah kimun gafara. Wallahi summa tallahi ban ce zan aure miki Muji ba. Magana ta Allah kenan. Malam tamkar uba na dauke shi Allah kuwa.. Ina matukar ganin girmansa da kimarsa da bazan iya masa musu akan abubuwa ba. Kuma kisani wallahi kunyar ki da darajar ki da mutantakar ki a idanun mijin ki ba su zasu ba Kuma ba zasuu taba zubewa ba. Har gaban abada.. Kuma wallahi ba zai auri wacce zai so fiye da ke ba." "Dallah yimun shiru da wannan munafuncin maganganun naki dake shiga su fita.... Macuciya, azzaluma, mayaudariya, maciya Amana,.yar .. ai inna goge bata samu damar karasawa ba malam Nata'ala ya daga hannu ji kake . TAs TAs TAs ya sharara mata marika duka kuncinanta har uku "Malam... Mari?" "Na shiga uku...Mari fa akan matar daka aura yau yanzu yanzun da ko awa daya ba'ai ba da shafa fatiha? Ka Mari matar da kukai yarinta da ita shekaru fiye da sha biyar?" Cewar gwaggo haire. "Banason munafurci haire. Dan girman Allah ki dinga Jan girman ki kefa babbace. Kuma ke Mai tsawatar musu ce bakya Jin magangaun da take fada?" "ai ka gama magana... Nima ka kirani da munafuka. Nayi shiru" ta shige dakin ta tana sauke tsaki... Inna goge tayi daki fuuu ta dakko silifas takalmi. Tana Kuka. Tayi hanyar waje malam Nata'ala ya bita . Gwagho abule ma ta mike tanata rokonta tana kokarin riko hannun inna goge ta kanye ta yafe hannun tana daka mata tsawa tace, "Ga gidannan na bar miki. Inda ai sache take batawa fita " ta fice daga gidan.. Malam Nata'ala ya bita yana Kiran sunanta. Amman taki kulashi, ga mutane tini an fara tururuwar taruwa Ya koma gidah da sauri ganin tana tafe tana Kuka gashi tanabTara masa mutane "Kai duk ku shiga daki. Kai Kuma su habule ku fita waje..kar Wanda naga kafaras awaje." Ya tsawatarwa yaran Gwaggo abule ta mike ta shige daki tana hawaye sosai. Malam Nata'ala ya shiga dakin yana kokarin bata hakuri Amman Sam abule ta ki masa magana sai jujjjuya Kai take kawai tana hawaye. Haka ya hakura, ya juya ya shiga nasa dakin ya zaro babban rigar jikinsa zama yayi kawai akan sallaaya yanata tunanin abubuwan da suke afkuwa. Lokaci zuwa lokaci yakan saki tsaki yana girgiza Kai Ya dakko wayar saa yana duban lokaci. Yanzu bazeyiwu yabu ya wuce mutane da tsakar rana ya tafi gidan su inna goge' bamm Sai dai ko bayan magriba ko ishai ainun... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _KMH(A/S)_ _20_   Zaytunahh dake daki itada itada su Rayyanatu sunyi kukan. Kowanne idanunsa yayi luhu luhu alamun sun ci Kuka sun koshi... Tashi zaytunah tayi ta futa daga dakin ta shiga na gwaggon su. Ta kifa Kai tana Kuka sai shesshsheka take tamkar wata karamar yarinya.. Zaytunah tayi sallama ta shiga... Gwaggo abule ta amsa tana cigaba da kukan da take.. "Gwaggo ...." "Uhm..." "Dan Allah ki daina Kuka...." Gwaggo abule ta daga Kai tana jujjiya shi tache, "Maganganun su sun matukar tayar mun da hankali zaytunah .. sun matukar sanyaya jikina. Nayi dana sanin ... "Karki karasa gwaggo .. keda kike gaya mana muhimmancin yarda da kaddara? Rungumar kaddara da fawwalawa Allah lamura abisa abunda ya kadarta maka. Hakika wannan abunda ya faru gwaggo ba lefinki bane. Bakida lefi ko kadan haka zalika shima Abba Allah ne yayi taku kaddarar ce haka... Kuma dole Dama inna taji ba dadi kasancewar bata saniba sai a kuren lokaci.. inaga wannan shine babban abun da yafi daga mata hankali... Dan Allah kiyi hakuri gwaggo kinji?" Gwaggo abule ta sauke numgashi tana matse idanunta tache, "Har ga Allah banason mu samu rabuwar kayiwa a tsakanin mu dasu. Ina kaunar inna goge amatsayin yar uwatata tamkar yayata ta jini... Wannan auren yazama sular rabuwar mu zaytunah... Dubi kema yarda kuke da yar uwarki rumanah .Amman ji maganganun data faffada..." "Inshaa Allahu, Allah zai shiga cikin lamuran mu gwaggo. Da yardar Allah komai zai wuce ya zama tarihi. In Allah ya yarda yan uwantakarmu sai dai ta kara shakuwa ma ba rabuwaba. Allah ya hada kawunan mu da alkhairi Amin" "Aameen Yaa Allah zaytuna... Aameen" "Kiyi hakuri gwaggon.... " Gwaggo abule tayi murmushi tana duban zaytunah tache, "Na hakura zaytunah... Kema kiyi hakuri kinji? Keda su Rayyanatu Allah yabaku hakuri. Nice silar samuwar kanku cikin damuwar data auku yau" "Kai gwaggo ki dena cewa haka... Daman Allah ya rubuta abunda zai faru kenan. Kuma ai ba wani mugun abun akai ba da za ayi ruguntsumi. Allah yasa mu dache," "Aameen Aameen zaytunah..." "Allah ya jikan Baba da Rahama ya kyautata namu zuwan. " "Aameen zaytunah Ameen" Nan suka zauna dai. Zaytunah tayi kokarin Jan mahaifiyar su gwaggo abule da hira har dai ta samu gwaggon ta saki jiki ta dena kukan datakeyj. Malam Nata'ala kuwa bai bar gidah ba sai da aka fara Kiran sallar magriba ya nufi masallacin Acan ya zauna har akayi ishai tukun sannan ya koma gidah ya tanbaya aka ce masa inna goge bata dawo ba m. Lamarin ma sai yaso bashi dariya ya murmusa kawai. Yana kanbama kokari na inna Kamar wata karamar yarinyar zatayi yaji tatafi gidan su. Abunda bata taba yin da kananun shekarutaa sai da suka girma suka manyanta. Gidan nasu ya nufa. Yayi sallama akayi masa iso ya shiga. Ya gayshe da mutanen gidah. Daman irin gidan nanne gidan yawa na dangi ko zuriyah daya dake aure suna zama waje daya . Iyayen inna sun rasu. A hannun kanin mahayfinta take, tayi aure tare acikin gidah shima yake, Awajensa taa tashi bayan rasuwar mahaifantan a dakinshi take. Don haka ko datayi yajinma dakin ta nufa bayan ta sanarwa yan gidan nasu, zaman aurenta da malam Nata'ala ya kare. Ya aure matar kaninsa daya rasu. Ta share daki ta kwanta akan yar tabarmar dake yashe a tsakiyar dakin. Ta yi matashin Kai da hijabinta tana duban tsakar gidan da matan gidan keta hada hadarsu. Masu Sana'a nayi masu wanki masu nika nayi da sauran su Malama Nata'ala ya samu waje ya zauna .bayan sun gaysa da kawunnunta Kai tsaye ya sanar musu komai bai boye ba Sunyi mamaki dama dasu kaji labarin da inna goge tabasu. Amman dake malam Nata'ala a nutae yake kan gaskiyae sa ya gaya musu komai Aka tisa inna goge daketa tirjiya ba zata koma ba. Sukayi mata Karin haske gameda maganar da malam Nata'ala ya fada musu Malam Nata'ala ma ya sake mainaitawa agabansu. Ya kyma nemi yafuyarta duk kuwa da ba wani bata matayayi ba. Ya Kuma roki gafafar data yafewa gwaggo abule domin batada hannu aciki batama saniba sai daya kammala komai.. Dakyar da sudin kwano inna goge ta hakura. Yan gidan suka tausasheta ta koma dakin ta Tana gaba malam Nata'ala yana baya ahaka suke tafiya. Sai magana yake Mata tayi shiru dashi. Har suka karasa gidah Tana shiga ta shige dakin ta. Bayan tayi sallama. Malam Nata'ala ya girgiza Kai kawai ya shige nasa Dakin To haka zaman nasu ya kasance yau da dadi gobe akasin haka Amman zama wai dai na mutunci kamar yadda akayi a baya babu shi yanzu. Tamkar dama can basu taba zaman mutinci ba. Inna goge da iyalanta basa shiga harkar gwaggo abule da nata iyalan Gaisuwa ce kawai kan hadasu. Gwaggo abule tayi tayi inna goge ta hakura su koma kaman da. Amman taki. Gwaggo haire ma kullum cikin yabawa gwaggo abule take dabakaken magana Tun lamarin na damun gwaggo abule har ya dena. Ta hakura ta rungimi zaman kaddara da Mai gidan nata malam Nata'ala. Ya hadu ya rike yana kokarin kwatanta adalci a tsakaninsu. Sannan gwaggo abule na matukar kokarin kyaitata masa itama. Duk kuwa da akwai kunya babha da takeji akansa. Amman Hakan be hana suyi zaman aure kamar kowanne maauarata ba. ××× Dare ya zama safiya, safuya ta zama yammaci, yammaci ya zama dare. Lalle Allah, Allah buwayi ne Kuma gagara misali... Ranar wata laraba. Alhaji Muhammad ya kira malam Nata'ala ya sanar masa da yaran nan su kintsa ga mazajen da yayi musu nan akan hanya zasu gaysa dasu kafin sati na sama Kuma a daura musu aure...... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _21._     Malam Nata'ala kuwa suna kammala waya da alhaji Muhammad yayi hanzarin mikewa yana gyaran zaman yar sharar dake jikinsa. Ya nufi tsakar gidah inda yake jiyo hirar wasu daga cikin mutanen gidan kaman ko da yaushe Kwana biyu shima bayajin dadi shi yaasaka ko wuri Mai nisa can baya zuwa. Makarantar allon sa ma yawanci gardawa ne kan koyar da kankanan cikin su.. "Baba Ina wuni?" "Baba ya jikin?" "Baba sannu da jiki?" Duk yaran dake wajen suka shiga tambayar yadda yake da kuma yanayin karfin jikin nasa "Da sauki Alhamdulillahi.. Allah ya muku albarka" ya amsa su gaba daya yana binsu da kallo. Ganin bai ganta bane ya sashi juyawa wajen rumanah dake tankade "Ina yar uwarki ?" "Wa?" Ta tanbaye shi "Wacece yar uwa ce ku ku? Zaytuna nake magana" "Ayyo. Bansani ba baba" "Baki sani ba?" "Kai ma dai Nata'ala da tsugudidi kake. Dole sai tasan inda take? Wannan wace iriyar tanbaya ma kakeyi ne saboda Allah? " Cewar gwaggo haire. Tana magana tana gatsine Malam Nata'ala sai yayi murmushi kawai yana girgiza Kai... Ya Saka kafa kenan zai koma daki sai ga shigar zaytuna cikin gidan suna rafka sallama itada su Rayyanatu. "Waalaykm Salam" "Ah Abba ya jikin?" "Da sauki alhamdulillahi. Allah ya muku albarka Amin" "Aameen abba. " Su zaytunah ma suka amsa shi "Ah zaytuna da rumanah ku zo nan" "Toh abba" "To gaji nan" rumanah ta fada tana mikewa tsaye Ta nufi wata yar robaa dake dauke da kofi. Hannu ta ta Saka ta ebo ruwa ta wanke hannuwanta. Sannan ta nufi wajen magahafin nata da zaytunah ke gabansa ta sunkuyar da Kai. Tanata ayyana abubuwan da zai fada..koma dai menene ba zata shirya da zaytuna ba. Don haka ta maka mata harara tana kauda fuskar ta gefe "To Masha Allah..yanzu mukai waya da alhaji Muhammad ba dadewa" "Allah sarki.." suka fada "Eh yana tambayar ku ma duka yan gidan yana Kuma cewar agayshe ku " "Muna amsawa" zaytuna ta fada Sai da rumanah ta Dan Jima kadan ta bari zaytuna ta Fadi abunda zata fada. Don batasan su sake maimaiata abu daya kamar dazu. Don ta tsanenta yanzun ba kadan ba. Don haka sai da zaytuna ta amsa mahaifin ta sannan tace, "Allah sarki. Duk kowa kalau?" "Alhamdulillah..Yake sheda mun ma anjina kadan yaran zasu iso. Wato mazajen naku da zaa aura muku" Duk sukayi shiru kowacce kanta a akasa. Daman tasan ba magana zasuyi don haka yace, "Sai ku kintsa ko? Dan Allah Kuma dukda nasan ba matsala Amman ku karbi kowanne hannu biyu..." "Toh shikenan " "Inshaa Allahu baba inshaa Allahu" "Yauwa ku tashi kuje. Allah ya muku alnatka" "Allahumma Aameen" Mikewa sukayi. Kowacce tayi dakin su. Malam Nata'ala ya nufi Dan kejinsa da yake kiwon kaji da zakaru. Ya dakko manyan zakaru dakwale guda biyu ya nufi wajen kwata da wuka a hannunsa ya yanka yana Kiran, "Inna goge" "Naam malam" ta amsashi tana fitowa daga daki. "Ga kajin nan Dan Allah. Ki yanka ki gyara su . Meyakamata ayi ne? Yaran nanne zasuzo mazan da zaa aurawa su zaytuna. Nakeson Dan Allah agyara ayi abunda ya dache. Zan je bakin kasuwa na samo fura da nono sai a dame su" Inna goge ta tsaya tana dubansa . Ta girgiza kanta tana mika masa hannu, "Sede na karbi daya itama daya matar taka ta karbi daya kowacce ta gyara ta soyawa wadda yaranta zai aura. Amman bazan iya jegon jaka ba duk ni daya" Malam Nata'ala ya girgiza cikeda takaicin maganganun ta yace, "Haba hadiza. Haba Dan Allah. Yanzu nan din masai an samu rabuwar kayiwa? Sai kace wani abun Azo agani. . Saboda Allah" "Gaskia malam kayi hakuri Amma.... Bata karasa ba gwaggo abule tafito daga daki da sauri ta tsugunna ta karbi zakarun tana cewa, "Zan gyara, soyawa za'ai ko dafawa?" Mtscee.... Inna goge taja dogon tsaki tana warce zakarun a hannun gwaggo abule tace... [ [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _22..._ "Da yake harkar dandala ce ta nama shine zakice abaki kiyi. Saboda ki hade ki zabe na zabewa ki cinye keda yaran ki ko?" Gwaggo Abule ta girgiza kai da dauri, cikin rawar jiki da murya. Saboda baki daya batasan wannan zaman da suke kullum cikin jin haushi ta da inna goge da yaranta suke yi tache, "Wallahi ko kadan ba haka bane... Gani nayi kawai ya kamata na tayaki" "Da can ayyukan saura kina tayani ne?" "Kai hadiza kiji tsoron Allah. Rannan ma aiko talgen tuwo naga tanata kikorin karba kika ki. Akan idona ma rannan inajiyo taje dakinki tana tambayar me zaki dafa zata Dora miki. Kikai bitrs da itabta gaji ta tafi. Haba Dan Allah." "Kaga Malam kayi shiru kawai... Kayi shiru Dan Allah..ni banason sai Muna magana da wannan maciya amanar ka kama kana Tare mata... " "Kayya hadiza ki dena cewa haka Allah . Daidai da sakan daya bata taba kawo lefin ki ba. Ina sane da irin da zaman da kukeyi. Amman duk da haka hadiza kin kasa karbar hukuncin Allah ki rungimi kaddarar daya hadamu da ita da hannu biyu?" Inna goge taki magana. Ga Kuma zakaru a hannunta sunata zubar da jini. Ita bata bayarba ba Kuma tayi aikinsu ba. "Tashi kije zainabu... Ke Kuma bani banaso Allah duka ku bashi." Karbar zakarun yayi a hannun inna goge ya wafce da karfun gaske.. Ya gyara zaman rigar jikinsa sa. Ya samo leda a daki ya zura zakarun yayi waje.. ransa a matukar bache.. Wajen habaru me gashin kaza da tsire yaje. Habarun dalibinsa ne da. Yana hango shi ya taso da sauri ya zube yana gayshe shi kasancewar malaminsa ne shi ya koyar da shi, Dan wani kauye ne daban ba a bokezuwa yake ba. Almajirannta ce ta kawo shi Daga almajirannta tun yana yaro karami. Har ya girma ya zama gardi suke koyarwa yaran karatu. Yakanje gidah ya dawo Sai Kuma Allah ya daga masa ya azurta shi da sanaar mahauta. Daman jikan mahauta ne. Nan da nan kuwa Allah ya sanya albarka. Da a kan kwano yakeyi yanabi layi layi ko zaa saya Akan da liyafa ta cigaba yanzu tukubar naman sa uku. Daya a kofar kudi daya a bakin kasuwa. Dayar awajen gidan hakimi. Kuma kowacce ba karamin ciniki ake masa ba Dake namansa akwai dadi da Kuma arha gashi a tsaftace. "Malam ya za'ai dasu?" Habaru ya karbi ledar da malam Nata'ala yake mika masa da hannu biyu "Baqin suna hanya ne. Kuma matan gidan sunata kintsa gidah da sauran ayyukan, nace bari dai na kawo nan kayi komai. Don basu masan na kawo nan ba. Nace bara na rage musu aikin" "Allah sarki malam. Allah ya Kara muku zaman lfy da..Allah ya raya zuriya. " "Aameen habaru. Dik yadda kayi yayi. Na baka zabi ko me zakayi da su" "Toh shikenan sai a musu gashi Mai kyau yanzun nan inshaa Allah" "Yauwa habaru. Godia nake..sai abun ladan karkace a'a Dan Allah..." "Malam Dan Allah kayi hakuri.wallahi kullumkazo wajen nan dadi nakeji. Malam ai albarka kake sakamun. Albarkar ku mike nema kawai. A garinnan kaf banida kamar ka malam ko iyaye na sunsani. Kaika bani dama ka ce na dawo kauyen nan nazauna.. Ka Kuma karfafa mun gwiwa na fara sanaar da nakeyi. Ai bazan taba iya kwantanta kwatan kwatankwacin abunda kake mana ba..sai fatan Allah ya Saka maka da duniya lahira, Allah ya biya maka bukatin ka. Allah Kuma ya jikin malam Idi" "Aameen Aameen... Kama rufe bakina ruf Banda abun fada. To Allah ya maka albarka..Allah ya mala albarka..Allah ya maka albarka" "Aameen Malam.amin" "Allah ya cigaba da riko da hannayen ka..Allah ya iya maka..Allah ya duba gabanka da bayan ka. Yacigaba da shiga dukkanin lamuran ka. Allah ya sake daga ka. Duniya tayi alfahari da Kai kaji habaru? " "Nagode da waɗannan tsadaddun adduoin malam. Aameen Aameen" "Bari naje na.. dawo kamar karfe nawa zaa kawo?" "A haba kakka damu. Zan kawo gidan da Kai na wallahi. " "Toh shikenan habaru ba zaa Saka wahala ba? Da ko Yara idan na tiro yanzu zasu karbo" "A'a malam. Ba damuwa Allah.." "To shikenan godia nake.." Habaru ya mika Wa malam Nata'ala hannu a ladabce a Kuma kunyace sukayi sallama. Malam Nata'ala bai wuce ko'ina va sai bakin yar kasuwa wajen masu nono da fura. Yasaka aka dame masa fura kwarya daya da nono da madara da kwakwa harda kankara da suke saya agidan hakimi sinawa furar damun yan gayu...... Har daga burni ana zuwa saya manyan mutane.. akance furar marayar bokezuwa batada ta biyu.... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _23..._ Furar nan Kam ta yan gayu ce sosai, Malam Nata'ala ya yaba sosai da kwazonsy na wannan damu tayi kyau Ko a ido... Ya Karba ya biya.. Inda ya nufi shago ya Sayo ruwa da lemo na kwalba ya yafi gidah bakinsa dauke da adduar Allah ya kawo bakin nan a lafiya, yasa suzo a saa. Allahumma Kuma yasa komai ya yafi dai dai. Allah Kuma ya mayar dasu gidajen su lafiya Amin... Gyaran murya yayi, Hade da daga murya sosai yayi sallama. Jin sun amsa babu Karin ana zuwa a dakata ya tabbatar Masa ba wani Bako agidan Don haka ya sake yin sallama..ya shiga hannuwansa rike da kayyayakin. Da sauri zaytuna ta tare shi tana tsaye agaban igiya tana shanya kayan wanki. "Barka da dawowa Abba. " "Barkan mu dai zaytuna. Wanki ki Kai?" "Eh kayan wanki na Dan rage. Sannu da zuwa" "Sannu da aiki. Allah yayi albarka . Ina rumanah?" "Tana daki" ta amsashi tana duban kofar dakin su Rumanah. Kamar dai nantaga ta zauna dazu Saboda gudun rigima.. Dakin ya shiga bakinsa dauke da sallama. Zaytuna tabi bayansa ta ajiye kayan hannun ta "Kin Shirya ke?" Ya tanbaya yana duban rumanah dake zaune "Wanka zanyi yanzu. " "To yi Maza ki Shirya. Zaytunah ke kin kammala ko?" "Eh nama karasa. Hijabi kawai zan Saka" "Aikin banza . Hijabi dai a zuciya yake. Atoh ba wai ka zunbula shi daga sama har kasa shi yake nufin ai kafi kowa ibada bah da tsoron Allah ba. Amman sai kaga Wanda ma baya Saka hijabin. Idan Allah ya nufa sai kaga yafi mai Saka hijabin tsoron Allah da yo masa biyayya. " Cewar inna goge tana hararo zaytunah Malam Nata'ala ya dafe kansa cikeda takaicin inna goge. Ya furzar da iska Mai zafi daga bakinsa yana duban zaytuna da jikinta sanyaye yache, "Jeki zaytuna nagode Allah Saka da alkhairi. Ki karasa shiryawa kinji ko?" "Toh Abba"'Ta amsa shi da sauri ta fice waje. Inna goge ta duben su tana tabe baki tache, "Yar cikin ka gatanann agaban ka baka shi mata albarkar ba. Hakan Kuma ba yana nufin zata tabe ba. Da yardar Allah sai ta fu daguwa ta zama wata aba a rayuwa ita Kuma waccen yar maciya amanar. Haka zasu kare bazas... "Ya isheki hadiza. Dakata Hakan. Dukkaninsu kowa Allah Zai daga shi. Dukkan su jini na ne, Kuma dukkanin su Ina musu fatan alkhairi. Allah ya daga su Baki daya da yayan alummar musulmi ya tsrae kuruciya har har girman su. Ya sa Kuma addini da alumma tayi alfahari da tsatson su. Kada ki manta 'Yaya na je suma. Yayan Kani na ne da muka fito ciki daya. Uwar mu daya uban mu daya" "Eh Amman ahakan ka aure masa mata ai da babu ran nasa.ko ince ta nane ta aure ka. Saboda ta kuntata mun" Wannan karon malam Nata'ala dogon tsaki ya saki yana girgiza Kai yache "Hadiza wallahi narasa yaushe zaki hankali. Ina kauda Kai saboda Yara. Amman kinja agabn yarinya muna irin wannan magana haka. Har gaban abadan ba zan daina sheda miki cewar zainabu wata magana ta fatar baki tadaban da bata danganci yaranta ba ko dukiyar su ko wani abun musulunci daya shige karfin saninta take Neman Karin bayani shima sai ta rasa yadda zatai. Amman magana wallahi ta fatar baki dai haka bata taba hadani da ita ba. Daga gaisuwa sai fatan alkhairi. Har Allah ya kawo wannan abu daya shiga tsakanin mu shi ma tayi iyayinta wajen dakatar da yi wuwwar hakam ni na nuna mata babu komai da yardar Allah. Ba Dan Kuma a wukakanta ta na aureta ba. Sai Dan kara dankon zumunci dake tsakanin mu. Dan Allah ki dinga sawa zuciyar ki salama. Wannan ba kyakkyawar kaddara bace. Ache yaran Kuma yan uwan juna zasu aura? Shin ba zaki alfahari da kasancewar Hakan ba? Tashi rumanah kije ki wankannki shirya kada yaran nan suzo suna jiranku." Ya karasa yana duban rumanah data bude kunnuwanta ta a sauraron komai. Inna goge ta sake yamutsa fuska. Tana gyara zamanta akan yar tabarmar da take tsakiyar dakin tache, "Waɗannan surutan babu inda zasu Kai Ka malam. Dama tashi kayi ka tafi. Kasani Karin aure, Ina magana da fatar bakin mata gaba daya, da suka San ciwon kansu, miji ya Kara aure baya nufin Kara dankon zumunci . Ta haka ake zumunci? Karkasa nayi sabo ma malam Dan Allah ka tashi ka fita a dakinnan, Yara Kuma ko sunyi aure babu fatan zumuncinnsu ya daure. Kowacce tatafi tayi harkar gabanta. Atoh" Mikewa yayi hana gyara zaman hular sa tache, "Toh Allah ya kyauta. Ga fura nan da ruwa da lemo. Yanzu idan na shiga bayi na fito. Naji yaronnan shiru bai kawo ba ko zanje na karbo kajin" "Dauki ka fita dasu can... Amai zasu sani." Ta bata Rai tana rufe hancin ta da tafun hannun ta Hadi da gwale idanu tana Harare Harare tana hura hanci.. A dole malam Nata'ala ya sunkuya ya dauki kayan ya futa dasu .Kai tsaye ya shige dakin gwaggo abule. Tana zaune akan dadduma hannunta rike da charbi tana ja. Sanye cikin hijabi.. [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _24...._ Ita kadai ce a dakin... Lungu da sako na dakin tatas yake. A share a Kuma killace. Yar katifarta an lalaiyeta da zanin gadi da yan filallika guda biyu. Wata yar Huda ce dake jikin bango an Saka turaren wutar tsinke yanataci ahankali kamshi dadi Masha Allah. Ya bude kofofin hancin sa yana shakar kamshin da dakin keyi. Gashi komai a gyare Kuma kullum Hakan take. Dakinann tas yake bai taba shiga Yaga baa gyara ba. "Walalykm Salam.... Malam" ta amsa sallamar da yayi tana ajiye ajiye carbin hannun ta "Zainabu..." Ya ambaci sunanta yana zama abakin katifar.. "Bakin naku sunzo ne malam?" Ta tanbaye shi tana duban ledojin gabanta. Don batasan ta taba tunda bai ce komai akai ba "Nasan dai sun kusa karasowa. Ai da tuni ma kila sun karaso. Amman kinsan yau kasuwar yanketsi takeci. Don haka babban titin nan ashake yake da matafiya" "Hakane kam anata saye da sayarwa matafiya nata tafiya birane to Allah ya kawo su lafiya. Ya mayar su lafiya" "Allahumma Aameen. Na kai agyara kajin a gasa. Ga furar nan ta wajen gidan hakimi" "Mai tsadae nan ?" Ta ambata tana rufe baki Malam Nata'ala yayi murmushi yana daga Kai yace, "Ita dai. Kinsan yan birni sai abun birni" Gwaggo abule tayi murmushi kawai yana janye kwaryar ta mayar gefe ta Dan zame gefen tana dubawa tache, "Malam ka kar kudi yau. To Allah ya mayar da na alkhairi ya biyaka da gidan aljanna" "Aameen zainabu. Aameen dai. Ai komai akayi ba'a fadi ba Kuma baa zaa taba faduwa ba. Tun ba yanzu ba suke kyautata mana . Sannan Wanda yace zai hada zuriya da naka ai ya gama maka komai duk ga Yaya nan a birni Amman suka zonan suma dakko namu na kauye da ake duba da duhun Kai. Ba boko" "Hakane kam to Allah ya bamu saa gaba daya. Yasanya alkairi malam. Malam ai duk Mai alkur'ani aaka ya gama samun komai. Allah dai ya sanyawa karatun albarka ya fisshemu kunya" "Toh aameen Aameen ya rabbu, bari naje na Dan shiga bayi idan ya kawo sakon to ..." "To malam sannu da kokari. Sai ka dawo" Ficewa yayi ya shige bandaki bakinsa dauke da addua.. Ya gama uzurinsa da zaiyi ya fito ya shiga dakinsa ya sake gyarawa. Ya dakko babbar tabarmar taro da suke shimfidawa idan sunyi manyan baki . Ya biya da ita can wajen bishiyar tsamiya inda inuwa take ya shimfida anan.. Mai gashin naman ya kawo naman da sauri ya bawa malam Nata'ala. Komai an kammala. Ya karba yana godia... Yanata masa godia ya koma gidah yana sake kambama mutuntaka ta daliban sa..tsoffi da sababbin.. Komawar sa gidah keda wiya ya dan zauna a daki yana fiffita da mahuci, wayar sa tafara kara ya zaro ta.. Lamba ce ba suna. Jikin sa dama ya bashi kila bakin ne... Don haka ya dauka da sauri ya saka kunnensa yana doka sallama Uzairu ne. Ya yi sallama shima ya gayshe shi cikin mutintaka da ladabi. Yake sanar masa gasunan a kofar gari zasu shigo. Malam Nata'ala ya Mike da sauri tamkar suna gsbyansa yana gyara zaman hular kansa "Toh to sai Kun karaso uzairu. "Yana katse wayar ya futa tsakar gidah yana Kiran su Rumanah "Kuyi sauri ku karasa,. Gasunan sun shigo yanzu zasu karaso gidah " "Na kammala" zaytuna ta fada tana tsaye daga bakin dakin ta sanya wata shadda maroon ta sallar bana ce da aka Dinka musu da hijabi color din shima na Idi ne. Tayi kyau sosai. Ta Saka kwalli ta goga basilin a labbanta "Yauwa sannun ku. Ina rumanah?" "Na gama Nima" rumanah ta fada tana fitowa daga daki. Cikin riga ta atamfa tayi dauri. Ta Saka mayafi baki shima tayi kyau abunta.. Malam Nata'ala ya dube su yana murmushi. Kowacce tana daga kofar dakinsu yace, "Yauwa mashaa Allahu. Toh Allah ya muku albarka. Allah ya shjga cikin lamuran ku. Allah Kuma ya kauda duk wata fitina. Kowacce Allah yahadata da nagari kunji yan albarka." "Aameen" suka amsa kasa kasa. Wayar malam Nata'ala ta sake kara ya dauka yana karawa a kunnensa. "Yauwa to shikenan eh ku zauna anan ganu nan" Bayan ya katse ya mayar da wayar aljihinsa ya dubesu, "Bara mu fara gaisawa ko? Bari naje" ya fada yana ficewa... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _25..._ Uzairu dai shiru suna zaune a mota. Uzairu ke tukawa. Yayinda Amiru ke wurin zaman banza Sautin qira'ar karatun alqurani nata tashi daga jikin motar Masha Allah... Ahankali uzairu ya sanya hannunsa ya kashe karatun ya dubi dan uwan nasa yache "Baka ce ga wadda ka zaba ba... Ina nufin zaytunah ko rumanah? Kaga karmuje Kuma kowa ya rasa a... Bai karasa ba Amiru ya Dan cije yatsan hannunsa karami yana juya kansa yache, "Kowacce tayi.... Amman tun ba yau ba babban burina na aure ta. " Gaban uzairu ya tsananta bugu yana Allah Allah kar abunda zuciyar sa take raya masa yazama gaskia . Cikin sarkewar harshe yache, "Wacce daga ciki kenan?" "Zaytuna...." Uzairu baisan Sanda maganar zuciya tafuto fili ba. Yache, "Inna lil lahi waa inna ilaihi rajiun..." "Meya faru? Rasuwa akai?" Amiru ya dube shi cikin rudani Uzairu yayi hanzarin seta kansa. Ganin baranbaramar da yayi. Ashe a fili yayi salatin ya yi saurin girgiza kansa yana kakaro murmushi yace, "Gani nayi wai Ashe zaytuna kake so? Duk wannan lokacin" "Akwai damuwa ne? Gayamun" "Aa ba komai da Dan uwa. Ina nufin kunyi matukar dacewa. Daman Ina maka shaawarta" "Ohh. Nagode kwarai. Kai ma kun dache da rumanah ai." Uzairu sai bai samu bakin magana ba. Yayi murmushi kawai yana duban mudubin motar Dai dai da fitowar malam Nata'ala daga cikin gidan sa. "Ga gwanin nan ya fito ma." Da sauri suka firfito daga motar kafin ma malam Nata'ala ya karasa. Uzairu ya zube akasa da sauri. Hakama Amiru da yabi bayansa shima Malam Nata'ala yayi sauri yana kokarin hanasu sukaki. Sunata sadda Kai kasa suna gayshe shi cikin mutintaka "Don Allah na amsa haka. Ku bar dukawa ku tashi don Allah. Kayya raraiyi ne nan wajen zai bata muku kaya. Ga tabarma nan Ashe Baku zauna ba." "Ai jira mike ka karaso tukunna" "Saboda karku zauna ku rigani Hakan ya zama rashin daraja ko me? Kaga uzairu ku kiyaye ni ko aadakko dorina ne a tuno baya" Ya karasa fada yana murmushi Suka Saka draiya baki daya. Yana kame da hannuwan su. Suka karasa wajen tabarmar suka zazzauna.. Wata sabuwar gaisuwar sukayi. Malam Nata'ala yanata tambayar su su malam muhammadu. Suka amsa duk tambayar da yayi cikin girmamawa da kunyar sa. "Bari a kawo ruwa" ya Mike da sauri "Ah malam ka bari a koshe muke" "Ai taf muke gwani. Ka zauna Dan Allah" "Kuzo bokezuwa bakusha furar bokzuewa ba? Habba dai. Aa wallahi. Kuma kunsan sai kunsha kwarya guda. Idan cikin ku a sake yake. Ai ku ba baki bane ga nan bandaki can an zuba ruwa abuta dalibai sun gyara shi ku shiga ku rage cikin ku" "To bara mu tayaka dakkowa" "A'a na hutassheku dan Allah.. yan birni" "Dariya suka sake baki daya .malam Nata'ala ya girgiza kai kawai yana murmushi ya shige gidah da sauri.. Yana shiga ba dadewa habule na biye dashi da kwayar fura daya Dora akai yana digurgire. Sai babban faranti daya rike a hannunsa dauke da kajin da gashin sai kamshi ne ke tashi Shi kuwa Malam Nata'ala yana rike da ruwa da lemukan a hannunsa suka karasa wajen su. Suka tashi da sauri suna tarbarsa suka karbi abubuwan hannuwansa Dana wajen habule Malam Nata'ala Daman ya jawa habule kunne kafin su fito bayan ya shedawa su zaytuna da su dakata bakin su dan sanya abu a bakin su tukun. Ya kuma ce da habule ya tabbatar ya gayshesu cikin ladabi idan suka karasa wajensu.. "Ina wunin ku?" Habule ya durkusa yana gayshe su Suka amsa shi suma cikin sakin fuska. Uzairu ya dakko kudi a aljihunsa yana dankawa habule Habule sai kallon idanun malam Nata'ala yake yana girgiza Kai, "Karbi mana kace Allah shi karba. Ai kyauta suka baka. Ka Kai gidah ka nunawa mahaifiyar ka ta musu addua kaji? Kai ma ka musu" malam Nata'ala ya fada ganin uzairu sai magiya yake kan habule ya karbi kudin Aikwa habule ya yi godia ya zunduna da gudu yayi cikin gidah yana kwararawa gwaggo haire kira kana jiyo muryarsa "Haire haire haire, kinga? Dan birnin nanne ya bani kudaden nan yanzu.. ] Hafsaat🧕💞: _26.._   Da sauri gwaggo Haire ta mike daga zaunen da take a dakinta. Ta fito da sauri har zaninta na kuncewa.. Taci tuntube da katon dutsen guga kayan miya saura kadan danyatsanta ya cire. Tana haki kaman numfashin ta zai fita sai kace wadda tayi gasar gudu, Tache. "Muga nawa suka baka? Waya baka acikin su" "Dayan nan daya zauna anan rannan?" "Aiyo uzairu.muga?" Habule yaja baya da sauri yana grigiza kansa da sauri yace, "Zan sayo yagwat na leda da biredi gaskia. Da kifin kasuwa" "Bani dalla. Dan ubanka duka zaka handame ba zaka bani ba?" Habule ya goche zai gudu gwaggo haire ta riko shi ta murde shi sunata kokawa, "Ungo murtalaa uku ta isheka. Dan ubanka wannan na dashi ne idan zubin ka yazo sai ka dauka. " Ta karasa fada tana cusa kudin a rigarta Habule ya fara Mita yana doddoka kafar sa yana tirjiya. "Na rantse zan lakara maka uban duka. Dan kan uba da gabjejen Kai." "Hi isaka nache bazan baki ba. Kullum haire kwace kudi kiice wani dahii. Dahin da har yau bakya bamu kudin da muka Saka" "Fita daga gidan nan kafin na kantsama maka Mari habule " tararume tabarya tabishi da ita. Ya fita da gudu Ta koma cikin gidah tana haki tana zundumawa ubansa ashariya. Akan turmi ta zauna ta zaro kudin ta lissafasu tana murmushi. "Inna goge. " "Naam gwaggo" inna goge ta amsa haire yana fitowa daga cikin daki Haire ta daga kudin ta nuna mata ta mayar cikin riga.... " Aganin ki waya bayar?" "Habule aka bawa ko?" " Uzairu ne ya bashi. " "Allah sarki" "Uzairu yaron nan dai sak halin ubansa yayi . Hannuwansu a bude. " "Ai kuwa dai Kam" inna goge ta amsa tana zama akan tabarma a kofar dakin ta. "Ina mutuniyar ne?" "Tana daka" "Ai da yardar Allah shine mijin na ta, ai na gayan ku rannan. Nace muku ita zai zaba. Yadda ya setata uwa madubi yana duban ta... A hayye . Yarinya tayi goshi" Inna goge tayi murmushi tana duban gwaggo haire tache "To Allah yasa. Amman bamu sani ba" "Yo aganin ki zai zabi wadda batakai rumanah ba? Ai ba makaho bane... Ko makahon ne idan ya shafa yasan Wanda yafu. Kema kinsan yarinyar nan rumanah ita uzairu zai zaba. Na gaba yayi gaba. Fito fito kenan na sanya miki tabarraki na miki tofi maganin mahassada da masu kambun baka dana ido. " Inna goge tayi Daria. Ta daga asaberin tana duban dakin tache, "rumanah ki zo ki gwaggon ku na Kiran ki" Rumanah tafito daga daki tana wani yatsina ita adole Tasha gayu. Kuma wadda tafi kowa agidan Gwagho abule tana jiyo su ita da zaytunah suna daki. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana duban zaytunah tace. "Kinji dai na gaya miki. Duk Wanda aka baki kiyi adduar Allah yasa shine mafaficinn alkairi kinji? Zabin Allah shine. Da uzairun da aminrun duk basuda makusa. Kowannene mijinki aciki ba zaki Dana sani ba da ikon rabbi" "Tohm gwaggo. Inshaa Allahu." "Yauwa Allah ya miki albarka. Ya muku zabi na gari dagake har ita. Mu bama bakin ciki. Karkuma ki kulata idan takakaro ki da abun fada. Kina jina ko?" "Ina jinki gwaggo. Inshaa Allah" "Yauwa. Kije da ladabi. Kinsan dai abubuwan da suka dace. Magana Mai Taushi da sauran su Allah yabada saa" "Aamin gwaggo Amin" Gwaggo abule na rufe baki kuwaa. Malam Nata'ala ya rangada sallama yana Kiran sunayen su, "Ina yaran suke? Ke zaytunah, Rumanah ku fito... _27..._ Zaytunahh da Rumanah suka futo.. Dama rumanah data fito dazu bayan gwaggo haire ta gama tofeta da addua Sai ta koma cikin dakin ba dadewa Kuma mahaifin nata ya shigo. "Ga mu Abba" "Ga ni..." Rumanah ta fada tana hararar zaytuna data ari bakinta tace gasu sai kace wani shiri suke... "Yauwa to gasu can. Kuyi da jikin Ku . Hadari yanata hadowa a gabas" "Tohm Abba" "Toh abba" Har zasu fita Kuma sai ya dakatar da su da sauri, tunawa da yayi da su uzaurun sun masa magana kafin shigowar sa. "Gwani ni nake Neman zaytunah. Shi Kuma uzairu yana Neman rumanah. Muna fatan Hakan babu wani damuwa ko?" "Babu wata damuwa, ai duk daya ne. Kuma dama yaran nan ba wacce tasan Wanda zaa daura mata auren dashi acikin ku. Toh Allah ya tabbatar da alkhairi. Ya sanya muku albarka. Allah Kuma yasanya abokan arzikan ku ne Amin..." "Aameen gwani.. Ameen" ya tuno amsa shi da Ameen din da sukayi Kuma bashida laifi. Akan kowanne ne ya auri daya daga cikin zaytunah ko rumanah. Fata dai Allah yasanya zabin kowacce zabin Allah ne ya Kuma tabbatar da alkhairin sa akan su Amin.. "Munyi magana da yaran nan... Akan kowanne wadda ya dauka acikin ku. Don zan taso nema. da fari kunyace ta rufe su basuyi maganar ba sai da nace bari na kirawo ku. Sai suke fada... " "Yauwa Nata'ala. Fadi ya akai. Menene ya faru? Wa menene ya zabi rumanaa acikin su? Uzairu ko? Allah Ubangiji ya sa shine.." gwaggo haire ta tanbaye shi harda mikewa tsaye cike da son jin sunan Wanda zai fada. DUK sukayi shiru suna sauraron sa. Malam Nata'ala ya dubu gwaggo Haire. Ji yake tamkar ya sharara mata uban Mari. Saboda takaicin maganganun ta. Sam idan tayi magana tamkar ya rufeta da duka haka yakeji sai kache wata karamar yarinya da batasan abubuwan da ya dache da zasu dinga fita daga bakinta ba. Cikeda bacin ran gwaggo haire. Ya girgiza Kai kawai ya shige dakinsa yana cewa, "Kuje kawai.. idan kunje kwaje. Allah yabada saa yasanya alkhairi Amin" Gwaggo haire ta bishi daki tanata masa nacin, "Dan Allah wannene acikin su kaji? Kaji Nata'ala. Dan Allah fadamun" Malam Nata'ala daya zauna akan sallaaya kenan ya janyo carbi zai ja. Yaga haire ta shigo dakin kamar an tunkudota tanata magiya. . "Kaji Nata'ala?" "Ni ko na tashi na bar miki gidan nanne haire?" "A'a kawai sunan dai zaka gayamun kaji haba malam " Murmushi ma tabashi maganar daa tayi da roko. Ya girgiza Kai kawai don ta kuleshi yace, "Rumanaha uzairu. Zaytunah Amiru" Ta fito daga dakin da sauri . Ta dora hannunta akan hancinta. Ta gantsare ta saki gudaaa Mai masifar razanar kara. Kai kache amarya akayi. "A hayye.... Uzairu shine na rumanah..Allah na gade maka. Inna goge kin tabbatar da magana na ko?" Inna goge dadi ya kamata itama. Ta yi murmushi tana daga hannuwa cikeda Jin dadi "Yan bakin ciki sai dai su mutu. Na gaba tuni yayi gaba. Haka Allah ya rubuta" DUK abunnan gwaggo abule tana jiyo su. Murmushi tayi itama. Zugiyarta fes ahankali tache, "Alhamdulillah da wannan zabun. Allah Ubangiji Kai kayi zabin ka. Mu dama bamuda wani zabi sai naka. DUK hukuncin daka zartar Kuma yayi. Mun rike da hannu dubu. Allah kasan ya albarka aciki. Kayi riko da hannayen su ka hada kansu. Kasanya albarka ka tabbatar da auren nan Allahumma Ameen" [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _28.._ Zaytunah da rumanah suka karasa gefen bishiyar tsakiyar inda aka Saka babbar tabarmar da su uzairu sike Rumanah ce daga gaba, yayinda zaytunah ke biye da ita a baya.. rumanah tana sauri donma kar suyi magana da zaytunah har tana tuntube tayi sauri taje ta zauna tana gayshe da su Zaytunah ma ta karasa wajen nasu. Cikin sanyayyarbmuryarta tayi musu sallama cikeda nutsuwa da ladabi ta zauna daga can gefe kanta a kasa sannan ta gayshe da su. Amiru da uzairu suka amsa su suma a mutince. Uzairu sai danne zuciyar sa yake da take masa zugi da radadi. Har ga Allah zaytunah yake burin mallaka a matsayin matarsa. Ba Kuma wai don rumanah batada halin da zaa so tabane. Ko kadan. Kawai dai ransa yafi kaunar Zaytunah tunda ya fara mallakar hankalinsa. Ya sanya sonta azuciyar sa. Amman ya zaiyi? Hukuncin da Allah ya rigada ya zartar. Bashida wani Iko da zai ce a'a. Kuma ba zai tauye ma Dan uwan sa hakkin daya nuna yana kauna ba . Don bayasan rashin amincewar ya sanya gaba ko kawowar baraka a yan uwantakar tasu. Don haka ya Mike daga inda yana zaune ya koma can daga inda rumanah take. Daga Dan nesa .ya mata sallama.. Daman Amiru sunfi kusa da gefen zaytunah don haka ya gyara zaman sa kawai yana dubanta kanta a kasa. Tana wasa da zaren tabarma ya Kira sunanta, "Zaytunah.." "Naam... Yaya Amiru" dake haka sike Kiran su da Yaya. Tunda ran malam Idi ya tsawatar ya kuma Saka doka. Uzairu da Amiru tamkar yayan cikin su suke. Kuma tunda sun dara su ashekeru ba saanun su bane. Su dinga binsu da ladabi. Kana ga karatu suna Kara musu su dinga Kiran su da Yaya Amiru da Yaya uzairu. Hakan kuwa akayi tundaga wannan shekarun suke Kiran su da haka har bayan rasuwar malam Idi. Da Kuma sanda maganar auren su ta shiga.. Gaisuwa sukayi sosai ta mutunci kowannen su. Tamkar Daman sun dade suna kaunar junan su.... Cikin hukuncin Allah da kudirar sa, suka karasa fahimtar juna na maganganun da sukayi na ranar. Hadari nata hadowa suka fara yin sallama. Tirarrikan da aka kawo naman aciki da kwaryae furar uzairu yace su dauka su tafi dasu cikin gidah Sun shanye furar tas. Naman ma sunci ba lefi. Lemo da ruwan suma sun shanye duka. "Amana iso zamu shigo mu gayshe su" uzairu ya fada musu. "Toh Yaya uzairu" rumanah ta fada Zaytunah ma ta amsa da Tom ahankali... Suka shiga gaba yayinda su Amiru suke biye dasu a baya... Suka shiga cikin gidah. Suka sheda musu da su Amiru suna so su shigo su gayshe dasu. Nan kowacce ta gyara. Gwaggo abule ta fito daga cikin dakin ta zauna akan tabarma. Duk suka hallara dai Rumanah ta koma ta sheda musu da an basu iso. Suka shigo ciki cike da kunya a kasa suka gayshe da su. Bayan sun gaggaysa Kuma sukace zasu tafi. Amma suna zuwa zasu kawo sakon su alhaji Muhammad. Mota suka koma. Kowa yayi shiru sukayi kasaqe suna Jiran suga ikon Allah Kaya ne aka shigo dasu. Da alaman na lefe ne. Harda kayan abinci da anbulan (enveleop) sukace wannan ance abawa mahaifin amare Da wata leda daban sukace wannan kayan fitar bikine. Komai dai awadace na gata Masha Allah... Sannan suka tashi zasu tafi. Malam Nata'ala ya musu rakiya har mota yana musu godiya. Har suka tafi yana daga musu hannu. Bai shiga gidah ba sai daya kira su alhaji Muhammad awaya ya musu godiya da sheda musu yadda sukayi da yaran.... Gwanin shaawa ya koma cikin gidah.Ya bude takardar kudine aciki Masha Allahu. Sannan kayan lefen kowacce an rubuta sunanta da larabci a takardar an dora akai don agane. Komai iri daya. Kala ce kawai ta bambamta. Sannan harda kudin hidimar biki na yammata kowacce an Saka mata aciki da kudin kayan dinki dai dai misali Sannan cikin kwaryar furar ma su uzairu sun Saka kudi. Tiren da aka rufe dayan turen ma an Saka kudi aciki. Da alama wannan kuma tukwicin su uzairu ne Haka dai gidan suka wuni cikin farin diki. Nan da nan aka fara gayawa Makota suzo suga kayan lefen nagani Ina so nasu zaytunah satin sama Kuma aure. Nan malam Nata'ala ya rarraba kudin nan Kai daya ya babbasu. Banda na gwaggo abule. Tayi rantsuwa ta dire tana bata rai . Malam Nata'ala ya fara bayanin ai an baiwa habule Kuma yasan ita takarba tace batasan zance ba. Haka ya kirgo ya bata itama.. Kowa bakinsa har kunne. Sai murna ake da farin diki. Kan dare gidan ya cika dankam da matan marayar anata ganin kayan harda makotan kauyuka. Sai yawo ake da maganar cewa an kawo lefen yan gayu yan birni na auren zaytunah da Rumanah Kuma satin sama ne daurin auren da biki.. [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _29_   Ranar asabar da safe, Dubban mutane na marayar bokezuwa. Dama sauran matayan Makota na kusa Dana nesa, Kai dama na wasu buranen duk sun hallara a kauyen bokezuwa. Cikin wannan mutane akwai dangin su malam Nata'ala, dama dangin su gwaggo abule da dangin inna goge, dama yan uwan yan uwan su... Da abokan arzuka da dalibai da gwanaye na kauyuka da  bangaren dangin mazajen ma baa barsu a baya ba... Marayar bokezuwa ta fikal makil tangsan da mutane. Tun daga kan kofar da zata sadaka da marayar ta tarihi zuwa cikin garin da kewayen Sa, baki daya dauke yake da babura, kekuna, Kai dama motoci bilaa adadin na mutanen yan daurin aure . Ciki harda manyan mutane kama daga yan siyasa maluman makaranta na kananun makaranta dama na jamiu, daktoci na asibitoci, lauyoyi, masu farin kaya dama yan sanda da sauran su. Waɗannan duk daga cikin mutanen dangin ango suke Alhamdulillah. Kawai zaace domin duk Wanda yazo wajen sai ya rike baki. Mutane ne da bazasu kirgi bu, Kai kace ba duka mutane bane kadai,sai kace aljanu dubada yadda wajen ya cika makil da mutane Masha Allahu. An kawo masu tsaro sosai, na yan sanda da yan hisbah dake nunawa mutanen inda ake daurin aure. Ya cika makil masallacin nan. Da farfajiyar sa da wajen sa duk mutane. Wasu ma ba wajen zama sai tsayawa sukayi .. Kowa Kuma yayi matukar kyau cikin kayansa da Allah ya hore masa, tsofaffi da sababbu kowa yayi ado. Wasu sun Sha guga wasu sun Sha karin guga na hannu. Lamarin dai sai Wanda ya gani kawai.. Waliyyan amare, Dana angweye sun halarta Kai harma da shedu da dattijawa na musanman da kowanne dangi ya kawo madadinsa. Abun gwanin ban shaawa. Babban limamin yayi sallama hadi da fara addua, Sannan ya karanto na daga abunda ya sani daga cikin d’aya daga cikin surori na alqur’ani mai girma. Hakan kuwa ba karamın bai wa mutanen wajen dadi yayi ba. Lamarin yayi tsari k’warai da gasken gaske. Don bayan ya kai aya. Daganan ya dakko maudu’i a takaice na daga cikin abunda ya halarta şu duka awajen. “Yadda ake karban aure da bayarwa acikin addinin musulunci; Menene sharuddan daura aure, kuma yaya sigar take a musulunci ?” Bayan ya kaikarshe baki daya aka dauka babbar kabbara ana yaba kwazo da dinbinn ilimi na limamin. Limamin ya sake cigaba da cewa, “Wato jadawalin abisa abunda ya kawo ku. A takaice zanyi magana akan babban muhimmai daga ciki Wato, A Samu Ma'aurata Guda 2 Na Miji Da Mace Wadanda Ya Halatta A Daura Musu Aure A Shari'ar Musulunci, Kuma Sun Amince Su Auri Juna. Kuma Alhamdulillah..amare biyu angwaye biyu ne ko? Yan uwan juna Masha Allah. Don haka Muna bukatar, Waliyyin Mace: Wanda Zai Bayar Da Auren Ta. Auren su… Sannan, Miji Ko Wakilin Miji: Miji Ya Karbi Aurenshi Ko Wakilinshi Ya Karba Mishi A Madadin Miji…. Suma Muna bukatar su a kusa, sannan aqalla Shaidu Guda 2 Wadanda Zasuyi Shaidar Auren A Tsakanin Ma'aurata… Sai babba almuhim Wato, Sadaki: Za'a lya Bayar Da Sadaki Duka, Ko Wani Abu Daga Cikin Kafin Daurin Aure, Ko Ranar Daurin Aure, Ko Kuma Bayan an Daura Aure. sigar Karba Da Bayar Da Aure… Duk sun hallara ko?” “Eh gamu nan ranka ya dade” “Mashaa Allahu.. wakilan amare?” “Ga mu” “Ah Malam maması, Malam Inusa liman ya fadi sunayen şu yana basu hannu. Kasancewar Duk san juna tare suke a yankin na bokezuwa “Ina waliyyan angwayen?” “Gamu ranka ya dade” “Mashaa Allahu" nanma ya basu hannu sukayi musabaha.. Aka shiga fara kokarin daura auren amaren da kuma angwayen... [12/2, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _30..._ Bappah na Doha wanda shine akusa da dan uwansa kuma aminin sa Domin tare suka tashi suke abota. Kuma yan Uwane Iyayen su da kakanninsu daya “Rumanah da Zaytuna sunan amaren ko?” “Eh haka yake Oga” “Kar naje na manta ne. Ina su muhammad dinne?” “Naga Suna daga can farfajiya wajen wasu mutanen basu samu waje aciki ba. Suna tare da uban amaren da wasu daga cikin dangi." “Okay Toh Masha Allah.” “An shirya ko?” Liman ya fada “Eh a shirye muke” “Toh Allah yabamu sa’a. Ina sadakin yake? Shine nan ko ba’aso ne na zura a aljihu na kama hanyar kasuwa yanzu na wuce shago na auno kayan masarufi? Yan wajen suka saka dariya. Liman shima yayi dariya.sunyi wasa da dariyar su dai kaman yadda ake awajen daurin aure Sai kuma suka fara abunda ya kawo su. “Ni Bappah ne awajen Wannan ango, Wato uzairu,Don haka Ina Wakiltan Uzairu, Wajan Nema Mishi Auren 'Yar ka Zaytunah a Wurinka. “ ya fada yana duban waliyyin Amarya. Anan Sai Waliyyin amarya yadubi Malam malamiyo. Ya sunkuya wajen kunnen sa, “Ni fa ashe banji sosai ba. Sunan ne kusan d’aya uzairu shine mai Zaytunah ba Rumanah ba ko?” “Iyyi hakanne kenan. Don kaga Ai su sukazo nema . Don haka yadda suka fada din hakan yake.” Malam Inusa ya amsa shi “An bayar ko a bayar ba waliyyin Amarya Zaytunah kana shawarar mu raba kudinne kai ma ko?” Nanma aka saka dariyar maganar liman. Malam Malamiyo ya jijjiga kai yana murmushi yace "Na Baiwa, Na halarta, Na damkawa, Na mallaka maka, Na kuma daurawa Uzairu Auren 'yar mu Zaytunah…” “Masha Allahu… Aure ya dauru ” liman ya fada bayan ya karbi sadaki. “Ni waliyyi ne ga Wannan ango kuma mahaifi ne agare shi. Domin dan dan uwana ne. Don haka ina Wakiltan Amiru, Wajan Nema Mishi Auren 'Yar ku kuma yar mu Rumanah A Wurinka” Ya fada shima yana mika sadakin Rumanah ga waliyyin ta Anan Sai Waliyyin rumanah Yace: " Nima uba ne ga Wannan amare, kuma waliyyin Amarya Rumanah, malam inusa, Na bai wa Amiru, Na halarta masa, Na damka masa, Na mallaka masa, na kuma bashi auren ‘ya ta kuma yar mu Rumanah..” "Mashaa Allahu Alhamdulillah..." "Alhamdulillah... An daura aure Kuma ya dauru An daura aure da sadaki Mafi darajaa, sadaki lakadan ba ajalan ba. Aure ya dauru An daura auren Uzairu Muhammad da amaryar sa Zaytunah Idris. Sai Kuma ango Amiru Muhammad da amaryar sa Rumanah. Alhamdulillah.... " Sarkin shela ya fada yana sake maimaita wa da karfin gaske ajikin lasifika. Alhaji muhammad da malam Nata'ala da alhaji Amiru da sauran jama’a duk sai suka juya dake suna daga waje su saboda basu samu wuri acikin masallacin ba. Sai suka tuttura wakilansu "Zaytunah da Amiru dai ko? Uzairu da rumanah Kuma ko? Banji sosai bane?" "Sarkin shela zo" Malam Nata'ala ya tsaida mai shela yana cikeda rudani "Mekace?" "Ca nayi Alhamdulillah ranka ya dade. An daura auren Uzairu da zaytunah yar gidan marigayi Kuma yar wajen ka. Sai Kuma ango Amiru da yar wajen ka rumanah" "Zaytunah da Amiru dai ko? Uzairu Kuma da Rumanah." "A'a ranka ya dade. Idan dai ba batan ji nayi ba. Kuma tun dazu kunnuwana na kasake suna sauraron komai. Tabbas haka sunayen suke. Amman asake bincikawa. Dakata ma tukun bata akayi akan sunayen aka daura kowanne da wanda ba nashi ba?" Ai malam Nata'ala bai samu ta cewa ba,yayi gaba da sauri, saura na bayan sa sukayi zuga cikin masallacin domin tuni har an fara firfitowa a nufi wajen walima da aka shirya liyafa wadda zaaje aci abinci agidan hakimi bayan an daura auren Mutane sai tarar su suke suna musu Allah yasanya alkhairi na daurin auren 'ya'yayansu da akayi Da haka suka kutsa wajen su liman da waliyyan sun mimmike tsaye. Kowane waliyyi da kudin amarya awajen sa. Malam Nata'ala ya karasa jikinsa na bari ya dube su yace, "Da Wa aka daura?Sarkin shela yanata shelanta abunda ba haka ba. Nayi dashi yace haka yaji shiyasa mukazo dai don tabbatarwa" "Zaytunah da uzairu. Sai rumanah da Amiru. " "Wannan haka yake." "Haka akayi kowani abun yace na daban?" Waliyyan da wakilan suka shiga farin ciki harda liman da yaketa murmushi yana jin dadin auren da akayi na yaran kirki masu tarin dabi'a "Innalillahi Wa inna ilaihir rajiun" malam Nata'ala ya fada ya zare hular kansa Hadi da fiffita.. "Meya faru Malam?" Liman ya tanbayeshi Duk suna tsira masa idanu suka Jiran ta bakinsa. Alhaji Muhammad ya yi murmushi yana duban su Hadi da sosa keyarsa yace, "Batan suna akayi... Zaytunah itace ta Amiru. Rumanah Kuma uzairu." "To fa Subhan'Allah..... Sai awarware kenan a sake.. Ina mazajen nasu?" Liman ya fada yana kokarin zama Alhaji Amiru ya dakatar dashi da dauri yana girgiza kansa, "'ah habaa. Yo ai duk daya ne. Daman auren gaba daya ma na hadine akayi Alhamdulillah Kuma duka yarannan ba Wanda zai ki ba wai auren soyayya bane na nagani insone. Don haka kowanne zai zauna da Wanda aka daura dashi. Wannan daurin aure da akayi. Daurin Allah ne. Haka Allah ya kadarta kowane da abokin zamansa. Karmu canza kudirar Allah. Mu barshi a Hakan. Allah yasa kowanne shine mafificin alkhairin dan uwan sa. Ni dai anawa ganin kenan" "Nima na amince... Bansani ba dai daga waliyyan amarenn ba. Amman mu dangin angwaye bamuda haufi" "Ba matsala muma ko malam?" "Babu awajena Nima. Ban San dai mahaifi agare su ba?" Malam Nata'ala yayi murmushi. Take yaji sanyi a ransa ya dubesu cike da farin ciki yace, "Wa zai ja da ikon Allah? Gashi Kuma Kun amince . Nima na amince da hannu dubu bama biyu ba. Allah Ubangiji yasa hakane yafi alkhairi. Tabbas wannan daurin Allah ne bana mutum ba. Allah ya shiga cikin lamuran su ya yi ruko da hannuwansu Ameen.......... " [ Hafsaat🧕💞: _31_ *MAWII CRESCENT* Kiraye kirayen sallar asubahi da aka fara ne yasanya ta gyara zamanta daga kishingiden da take, Bacci dai ko barawo bai saceta ba Tayi sallolin nafilfilintah Abadan ma kafin ta zauna ta fara wannan tunanin na tsawon shekarun baya da suka shu’de…. Ta sanya hannuwanta ta share Hawayen da suke kwararar mata daga idanuwanta…. Hawaye ne masu dumi sosai da zuciyarta ce kadai tasan manufar zubar na su. Sai ranta da baki d’aya ba dadi. Duniya ta mata zafi. Tabbas badan karatun alqur’ani da take ba tanada zikiri Toh da lamarin yafu haka. Kila da Tuni tunani ya dade da shidewa daga cikin kwanyar kanta. Duba da duk da Hakan ba wai tsira tayi ba. A hakanma kallon marar hankali ake mata, kallo akemata na me tabin kwakwalwa, kallo ne ake mata na masu karamin tunani.. Don kuwa har babban asibitin kwakwalwa ake kaita a haka…. Gashi ba yadda zatayi ta nuna ita din da hankalin ta,Duk wasu hanyoyi da zatabi tache ba haka ba anyi kutin kutin an toshe hanyoyin… Kai kana duban lamarin kasan ba lamari ne na lafiya Ba Ko rashin lafiya ba .aa lamari ne na Duk wani da yake da imani da kaifin basira da tunani zai san Tabbas Akwai wasu abubuwan da suke bukatar kawo wa matsalar karshe. Amman ta yaya ? Su waye zasuyi duba ga Hakan? Mikewa tayi dakyar Saboda gabobin jikin ta dake matukar sukar ta. ta nufi bandaki bakinta dauke da adduar shiga bandaki. Tsarki tayo hadi da alwala. Sannan ta shiga bandakin ta koma parlorn ta.ta dakko sallaya da hijabi da alqur’ani ta koma cikin daki. Sallah tayi. Bayan ta idar ta dade tana adduoi . Tayi karatun alqur’ani.ta sake wata adduar bayan ta idar .. Ta dau komai ta mayar dashi inda yake. Kan gado ta nufa. Ta karkade shi da a’uziyya sannan ta hau kai ta kwanta bayan tayi addu’a .. Juyi ta shiga yi akan faffadan gadon mai matukar girma. Dunbin tunani ta cigaba da yi.. Labbanta na rawa, Muryarta na kokarin dashewa ta seseta kanta. ta sanya hannu ta janyo y’ar Karamar locker dake jikin bedside drawer dinta Wani hoto ta dakko tana shafa shi. Hotunan da aka wanko su suka futa tar. An zamanan ta hoton. An dan Kara masa Haske. Kasancewar ya dan jima da daukar hoton daukar ba ta yanzu ba. Na farko dai Malam Idrisu ne mahaifin ta. Ya sanya kayansa na yadi da charbi a hannunsa yana Murmushi. An dauki hoton ne lokacin badamasi me hoto ya masa yana koyar da almajiransa ajikin langa langar makarantar allon şu kafun rasuwar sa,harda yar dorinarsa agefe. Ta Shafa kan hoton tana Hawaye sosai Kamar ranta zai fita,abunda ya zama dole ne kullum sai tayi Wannan kukan musanman Idan ta dakko hotunan tana kallonsu tana tuno shekarun baya…. “Allah ya jikan ka Baba. Allah ya rahamshe ka. Nayi kewar ka Baba na Allah yasa aljanna ce makoma agare ka Allah ya kyautata namu zuwan. Allah ya hadamu a aljanna Baba. Allah ya hadamu...... KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :32* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _32_ Ta mayar cikin locker ta janyo mabiyinsa tana dubansa. Hotona masu tattare da tarihi Gwaggo abule, da gwaggo haire, da inna goge..Da yalwaji mahaifiyar sa’anjo kawarta. Yanzu Gashi rayuwa Duk babu su Sa’anjon ma batasan a duniyar da take ba. “Subahanallahi. Allah Duk yarda ka zartar da hukuncin ka haka zamu karba muyi kaddara domin kai din mubawayi ne gagara misali. Allah wadannan bayin ka, Allah ka jikansu Allah ka gafarta musu, Allah kasa aljanna makoma ce agare su . Allah ka kyautata tamu Idan tazo. Allah kuma kasa munada rabon ganawa. Allah ka hadamu a aljannar ka Amin yaa Rabbi.” Ta sanya hannu ta mayar da d’aya cikin locker ta juyo da dayan tana duban fuskokin su mahaifin ta ne da dan uwan sa. Wato marigayi Malam Idris da marigayi Malam nataa’ala. “Iyaye nagari, Allah ya jikan ku da rahama.Baku yada qur’ani ba har rasuwar ku. Baku dena yada kalmar Allah ba har ku ka koma gare shi. Allah ya dubi tarin alkhairin da kukai Allah ya jikanku da rahamar sa ya gafarta muku. Allah yasa kuna aljannarsa madaukakiya Amin. Yan uwan juna da basu yada zumunci ba. Allah ya dubu zumuncin da kukai ya haskaka muku makwancin ku Amin.” Ta matar cikin locker ta janyo wani tana dubawa, Girgiza Kai tayi Cikeda tu’ajjabi mai tattare da dimbin alhini. Cikin rawar baki mai dauke da magana mai ban tausayi Ahankali tache, “Allah ya jikan ku da rahama…. Allah ya gafarta muku, duniya zancen banza. Allahu Akbar Yaa Allah ya gafarta muku. Yasa aljanna makoma ce agare ku. Mu kuma Allah ya kyautata namu zuwan. Ya sa muna da rabon ganawa Amin.” Ta mayar da hoton cikin locker tana sauke nannauyar ajiyar zuciya mai dauke da labarin ban tausayi. Katin hotuna suka rage saura guda biyu a hannunta.ta daga kanta sama ta sauke tana mai runtse idanunta Hawaye ne masu matukar turiri suka shiga zubar mata daga idanuwanta. ta sanya hannuwanta da sauri ta toshe bakinta Saboda yadda kuka yaci karfinta sosai,ta fashe da wani irin kuka mai kara. Hannunta na rawa ta daga hotan ta kai fuskarta. Idanuwanta suka sauka akan fuskokinsu su. Tana tsakiyar su. Gwaggo abule mahaifiyar ta na daga gefe. Sai kannenta mata biyu suma kowacce tana daga gefenta. ta saka yatsa tana Shafa fuskokin su d’aya bayan d’aya a hotan. “Gwaggon mu…rai yayi halinsa Innalillahi wa inna ilaihi rajiun. Mai rai ba’a bakin komai yake ba. Shikenan ba zaku dawo ba’ shikenan mun rabu bazan sake ganin ku ba? Wayyo Allah, Na rasa Baba na rasa ku kuma,na shiga uku Mutuwa tai mun yankan kauna. Mutuwa ta rabani da rayuwata. Domin kudin kune rayuwata. Ina cikin wani Hali gwaggo Ina cikin wani Hali wanda da kinanan sanar miki kadai zai ragemun radadin da nake ciki “Gwaggo sun mun zobe, Sun zagaye ni gwaggo,Banida wani matemaki Sai Allah gwaggo. Ina tattare da makiya da suka sha gabana suka sha bayana Gwaggo. A tsakiya nake banida wani madogari Sai Allah gwaggo. Gwaggo sa’anjo da zan gayawa itama gwaggo sunyi nesa dani bansan inda zan ganta ba. Gwaggo ba nida Kowa. Gwaggo ba wanda yake kaunata acikin gidan nan. Alhaji da nake kalla a baya nayi farin ciki gwaggo shima ya juyamin baya. Wayyo Allah na! Da yan uwana suna nan suma da na sanar dasu. Amma kaico mutuwa ta rabamu. Allah ya jikan ku da rahama ya gafarta muku. Allah ya shayar da ku ruwan alkausara. Allah yasa aljanna makoma ce agareku gwaggo da dukkan musulmi baki d’aya . Allah ya hadamu a aljanna. Allah kuma ya kyautata namu zuwan.... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [12/2/2024, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _33.._ Ta Mayar da hotan locker tana goge Hawayen dake diga a wuyanta hannunta ya rage saura kati d’aya na hoto. Wannan hotan hadashi akayi aka jona. Mahaifin şu marigayi Malam idris ne da mahaifiyar şu gwaggo abule Wato zainab,Hotan sune a kati d’aya da aka hada. Ta lumshe idanuwanta ta bude tana futar da numfashi mai zafi. Gabanta Sai tsananta bugawa yake Tamkar wadda tayi gasar gudu. ta saka hannu a hankali tana goge hotan ta Kara shi a fuskarta sosai… “Na yi rashin iyaye nagari? Na yi rashin bango na, Nayi rashin fefe na nayi rashin masu sharemun hawaye na, nayi rashin farin ciki na,da sanin komai na na rayuwa. Kudin jigone a rayuwata. Da bazar ku na ke rawa. Allah ya jikan ku da rahama, Allah ya gafarta muku. Allah ya gafarta muku. Allah ya gafarta muku….” Tayi shiru na yan wasu mintina tana duban hotan kawai, Ta sanya hannu ta janyo locker ta dakko hotan dazu wanda take itada su gwaggo da kannenta. ta hada hotunan guda biyu a hannuwanta, ta rungume su tsam a kirjinta. Ta saka hannuwa ta dage yadda ta rungume kai Kache dan mutum ta rungume “Shikenan bani da kowa, Banida komai? na rasa farin ciki na alokacin da nafi bukatar su,Allah shikadai yasan dalilin haka, Ya Allah ka gafarta wa wannan dangi Nawa, Ka suturtasu da rahamar ka, ka gafarta musu da gafarar ka, Allah dan ludufin ka da bu wayarka da isarka kai din mubawayi ne gagara misali Allah Allah Allah kasa aljannatul firdausi makoma ce agare su. Allah kasa mu nada rabon ganawa, Allah ka kyautata namu zuwan kasa mu cika da kyau da imani Allah ka sassauta mun,ka shiga cikin lamarina ka kawo mun mafuta Ka yafemun? Ka bani ikon cin wannan jarabawowi da nake ciki Allahumma Amin. KIRJI na tattare yake da dimbin damuwa ya Allah. Hankali na a tashe yake yaa Allah. Ina cikin mawuyacin hali da kai kadai kasan hakurin da nake. Yaa Allah ka dubemu ka Shiga lamarın. Don tsarkakakkun sunayen ka cassain da tara. Domin kai din sarki ne da babu wani Kamar sa. Allah ka iya mun dan babu mai iyawa sai kai. Ga Baiwar ka zainabu Allah ka dubeta da idanun rahama ka iya mata Amin” ta mayar da hotunan locker cikin bedside drawer ta rufe,ta koma ta gyara kwanciyar ta akan gado. ta sake lulawa duniyar tunanin shekarun baya da suka shude .. *KAUYEN BOKEZUWA* [12/2/2024, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _34_ *GIDAN MALAM NATA’ALA*    Anata hada hadar yinin Amare. an zazzauna yan yini da abincin kala kala agaban su. Alala, waina,Shinkafa, kunu,zobo da tuwo lamarin sai wanda ya gani kawai. Amaren kowacce da nata kawayen a gefe. Rumanah ta hana kawayenta kula Zaytunah Kasancewar Duk kawayen nasu d’aya ne. Don haka Zaytunah ita nata tsirari ne su uku kadai ne basu ke waye sun koma wajen Rumanah ba. Su sa’anjo ne kawai kawayen Zaytunah na amana. Sunyi kwalliya cikin lesika kayan da aka kawo musu na futar biki. Kowacce kalar nata daban. Sun sha mayafi sun rike jaka Kamar dai amaren gata yan shekarun baya. Fuskar nan yab’e yabe da hoda da Jambaki da kwalli. TubarkAllah sunyi kyawunsu. Dai dai misali don har daga kauyuka da suke makota anzo Kallon su Zaytunah amare. Don sunyi kyau sosai,kayan irin na yan birni bikin ma na yan burni Gashi zasu auri yan gata kuma a birni zasu zauna… Su rumanah Sai feleke ake Za’a tafi birni. Duk inda tayi kawayenta na Binta riii. Sai yauk’i take ita ga Amaryar uzairu… Iyayen nasu mashaa Allah sun sha kayan fitar biki shar da su. Gwaggo abule tasaka shadda kalar hoda ammata aiki mekyau. Inna goge tayi shiga cikin Riga da zani na atamfa. Sai gwaggo haire datayi cikin cikin Sai da aka bata lesi na kayan lefen Zaytunah ana Rumanah kuma aka bata shadda. Don haka lesin ta dinka Sai hura hanci take itafa yayan yan uwanta ana aure zasu tafi birni. Har kauyen mijinta tanko inda tayi aure se da taje ta gayyato mutane Kan suzo suga yayan yan uwanta Rumanah da Zaytunah. Da aka aura musu yayan masu kudi yan Birni suma masu kudi mazajen. Gashi birni Za’a Kai su. Mutane sukayi cincirundo da wanda aka gayyata da wanda baa gayyata ba Duk sukayi dafifi. Wasu tun asubar fari suna kofar gidan sun zazzauna. Matan kauyen kuwa agidan suka tare. Kowacce an zuba abinci a samiru ankai gidanta. Sune suke girki. Daman matan bokezuwa Akwai karamci da sanin yakamata,daga su har Mazan su ba na yar wa.   Habule ne ya shigo da gudu wandon sa a hannu da hular sa tashi ka fiya naci yasha sabon kayansa na daurin aure yadi kalar madara..   “Haire… kutusun ubancan kai. Haire an daura aure ba dai dai ba…." Gwaggo haire dake hada Hadar biki tanata handama abinci . Ta jiyo kalar barin zancen da bakin habule yake ratattakawa. Ta durkusa ta rarami takalmi ta nufeshi itama tana kuzuzuwa. Dama ai barewa baza tayi gudu danta yayi rarrafe ba Don haka ta cakumi hannunsa cikeda takaicin ta dubi zariyar wandon sa ta gasa masa uwar harara. Kafin ta daga hannu ta duma masa dundu a gadon bayansa jikake. "Dumm dummm" har sau biyu. "Dan haka kaza ta uba baiwar ka ko? Don ubanka. Da Yaya na Saka zariyar nan. Amman saboda baka da kunya baka da mutunci kaje ka zareta? " Ta karasa fada tana sakar masa wani rankwashi a tsakiyar kansa daya Sha aski jikake 'kwass' Habule ya rasa da Wanne ma zaiji? Dundun da ta zuba masa a tsakiyar gadon bayansa har biyu? Bayan sa tamkar zai Burma saboda azabar radadi. Ko kuwa uban rankwashin data sakar masa a kwanyar kansa ji yake kan kamar an zaizaye masa naman wajen. "Wayyo Allah na wayyo" "Tukunna ma kafin na maka dan banzan duka. Zo ka cire kayan Dan uban uban ka" "Kai haire" "Haba haire meye haka? Yaro yayi wankansa yaci kawalliya ana biki agidan su cike ya cire kayan daya Saka?" Wata mata dake jefa alala abaki tana korawa sa zobo ta fada Gwaggo haire ta juya ta mata uwar harara. Ta shige daki da hannun habule. Matan dake tsakiyar dakin sai binta suke da kallon Karin bayani. Ganin zaa cinye ta da magana sai da sukaje can kuryar daki tukun sannan tache, "Akan wane dalilin zaka zare zariyar wandon ka?" Habule ya fara tuttujewa zai gudu haire ta matse shi gam. Da zafi ya ishe shi da sauri yace "Ana raba murtala ne nan awajen daurin aure garin kokawa ne nan aka zareta. " "Dan kan uba. An daura ai tini ko" "E Amman anyi musanya Yasin" "Agidan uwar ka? Ka taba. Ganin inda akayi haka?" "Haire Yasin an daura auren zaytunah da uzairu Amiru Kuma da Rumanah... [12/2/2024, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _35....._ Gwaggo haire taja dogon tsaki, 'Mtcwwww Habule ni me yasa makaryarci ne Kai? Banda karya ta yaya za’ayi haka ka rasa karyar dazaka hado ka fada ma sai wannan?" "Yasin haire da gaske nake, Yasin ba karya nake ba." Gwaggo haire ta rarumo abu akan yamfadin da aka nannade. Bama mayafi bane bakuma dankwali ba.Bujen wandon habule ne. Amman saboda tsabar tashin hankali batasan ma shi ta dauka ba. Sai kache mota... Tiiii tafita waje. Maza yan daurin auren nata daddawowa. Kowa fuskar sa a washe yaci dafau ya koshi.. Gwaggo haire ta Sha gaban wani saurayi. Da ya riko leda fara gare garai kana hango kaza aciki. Da shinkafa . Dayan hannun lemo ne a hannunsa ragowar na walimar daurin aure ce ya kullo zai tafi gidah. "Yushau ne dan larai me fanke ko?" "Eh ni ne gwaggo... An wuni lafiya?" "Ba kalau ba" "To gwaggo wani abunne ya faru?" Ya fada yana duban kanta data daure da gajeren wandon habule. Ta sake cewa, "Tabbas wani abunne ya faru. " "Subhan'Allah menene gwaggo? Naga kila baki masan da abunda kika fito ba" ya karasa fada yana nuna wandon data yafa a kafada Ta dubi wandon tana girgiza Kai tache "Banma sani ba. Ina cikin tashin hankali ne. Duk da dai hankalina bai gama tashi ba a haka. Yaro ne nake tunanin yayi shirme ya buga karya Karna masa duka. Amman naga dai sai nanatawa yake cikin tabbatarwa. " "Toh gwaggo Allah yasa na San menene. Wani abun kikeso? Wani abun zaa miki? Ah inata magana ma ban miki Allah yasanya alkhairi ba. Daga wajen daurin auren nake ai.an daura har munyi walima. Wallahi an ci an Sha. Kinga ragowa ma zan kai gidah" "Allah sarki to sannu da kokari. " "Yauwa gwaggo. Ina sauraron ki. Meya faru? Me za'ai miki?" "Ba abunda zaa mun yushau. So nake na tabbatar ne. Cikin ikon Allah Kuma ka halarci daurin auren " "Eh daga can nake ga sheda?" Ya daga ledar abincinsa da lemo "Nagani ai. Dan Allah da Wa da Wa aka daura auren nan?" "Rumanah da zaytunah da mazajen su yan birni" "A'a ba abunda nakeson sani ba kenan. Ina nufin zaytunah Wa aka aura mata. Rumanah ma Wa? Sunayen kowanne" Yushau yayi shiru can ya daga Kai yana jujjiya shi cikin son tunowa. Gwaggo abule ta ja dogon tsaki ''mtcwww" Tana wulla masa harara. Cikeda bacin Rai tache, "Matsa dallacan . sakarai sullutu da fanke ya cika masa Kai..yanzu yanzu kaje daurin auren Amma kamanta da wadanne aka daura..sunayen su kawai. Fanke duk ya cika masa tunani kawai" Yushau ya bude baki zaiyi magana. Gwaggo haire ta bangaje shi ta wuce tana mita, "Ba abunda Kuka sani sai hadama. Kaje ka kwaso.abinci harda lemo saboda mayatar yunwa. " Shi dai yushau yayi gaba yana waiwayonta cike da mamakin maganganunta Ko meye abun gaggasa masa magana haka? Tabari ma ya tuna ya sanar mata Amma tabige da bakaken magana . Ya tabe baki kawai ya hau sauri ya wuce gidah Gwaggo abule ta sake tare wani matashin dake tafe yana daddakar lemo Ta dubeshi tana kakaro murmushi, "Ah lalle anci an koshi ana korawa da lemo” "Wallahi kuwa gwaggo... Ina wuni?" "Lafiya kalau zailani. Daga wajen daurin auren kake da alama ko?" "Eh gwaggo ga lemo na nan Ina korawa. Munyi kokawa da kaji Yasin. Gaskia akwai abinci Allah ya sanya alkhairi" "Toh Amin zailani. Dan Allah tambaya nake yaro ne yazo yake mana shirme. Wai da Wa aka daura auren nanne. Sunayen su nake nufi. Rumanah da zaytunah da Wa sunan mazajen kowacce? Allah sa baka manta ha. Yanzu na tambayi yushau Dan larai me fanke ya manta sullutun wofi” Zailani ya kada Kai yana murmushi yace, "Dake da wuri naje har cikin masallacin na samu wuri mutum biyu na fara samu agabana na sai waliyyai biyar sai Liman, na zaytunah aka fara daurawa .sannan rumanah" "Yauwa Toh sunayen mazajen kowacce," "Eh zaytunah da uzairu. Rumanah da Amiru.... Masha Allahu sada... Ai bai karasa magana ba, gwaggo Haire ta juya ta koma gida fuuuuuuu ta kumbura kamar zata fashe. Ta shiga dakin gwaggo abule. Dake zaune da mutanenta .....   [12/2/2024, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _36..._ Ganin yadda mutanen dakin gaba daya suka tsaya suna duban ta. Hakan yasanya ta kutsa ta shiga dakin... Kai tsaye ta nufi wajen gwaggo abule. Ba'ai aune ba sai gani akayi ta cakumi wuyan rigarta tun tana zaune sai data mikar da ita tsaye... Mutane sukayi kanta suna kokarin raba su. Gwaggo haire ta sake rarumar gwaggo abule tamau. Dakyar gwaggo abule take numfashi, "Me tayi miki haka?" "Meye haka baiwar Allah?" "Jama’a kuzo kuyi rabiyar fada. Haire ta cakumi abule gasu nan abule na kakarin mutuwa." Mutane suka shiga dakin. Har wajen dakin da tsakar gidan saitin dakin ana kallon su. Yayinda wasunsu suka shiga raba su. "Ku rabu da mu.ku kyaleni nayi kasa kasa da ita na chasa ta. Kunsan metayi da zaku shiga tsakani. Ina ruwanku?" "Haba baiwar Allah. Koma metayi miki sai ki hakura. Ki bari idan aka kammala aka share biki kowa ya watse sai ku yi abunda zakuyi. Amman ga shi biki kuke fa Rana ce ta farin ciki saboda Allah danme zaki kokarin mayar da ranar haka?" "Ina ruwan ki? Ji Dan Allah wannan waya gayyato ta? Adama me daddawa Ni banason shisshigi Amman tunda so kike kisan meya faru Tabbas ranar yau ta rikide ta zama ta bakin ciki. Saboda me? Saboda munafurci da algugumanci . Da hassada da bakin ciki. Da tsantsar tsibbu don ko tsibbu ne. Tasanya aka musanya mijin rumanah aka aurawa diyarta zaytunah. Daman Shidin suke harinshi suke so saboda yanada kudi. Bayan rumanah yace yanaso. " Yan gidah sai suka fara salati. Wasu sunata leken tsegumi. Zaytunah dake wajen tanata turmutsutsu dakyar tasamu ta shiga dakin. Saboda tsananin bakin ciki cakumar wuyan rigar mahaifiyar ta da gwaggon nasu haire tayi. Gwaggo abule dakyar take numfashi Gashi kwana biyu Daman ciwonta ya sakota agaba tanata fama. Kuma gwaggo tasan da haka Amman take kokarin kasheta Don kuwa kokarin kisa take. Saboda gwaggon dakyar take numfashi idanuwanta sun firfito... Dama gashi gwaggo haire basamudiyar lukutace akwai karfi. Bata taba shiga tsakanin su ba saboda gudun magana. Amman yau zaytunah gwaggo su haire ta kaita karshe. Takasa hakuri. Da har sai data sanya hannuwanta tana kokarin janye na gwaggo haire "Dan Allah gwaggo haire meye haka?Cikata meye haka kike kokarin yi wai?" "Kai ke ni zakiwa rashin kunya? Ko da yake kinsaba ai. Idanuwan ki sun bude mahaifiyar ki ta koya miki annamimanci ta. Ta bude miki idanuwa , kamar yadda tayiwa Nata'ala. Ta hanyar tsibbu ya aureta. Shine tayi akan ki kema kika aure uzairu ko? To wallahi bazata sabu ba. Sai dai akai wata bake ba " "Narantse da kadaitar ubangiji da babu wani sai shi. Gwaggo bata taba fitarda kwandala tace ayiwa wani wani abun ba. To Ina take zuwa ma? Bayan kowa yasan halinta? Gwaggo haire Ina baki girman ki dan Allah ki cika mana gwaggo mu,Sarai kinsan ba lafiya ce da itaba kiketa makureta haka .batin auren Uzairu Kuma yadda baki sani ba wabillahi bamuda masaniya. Ina ruwana da uzairu? Meye darangami na dashi da zaa hadamu aure bayan ga Wanda yace yana kaunata.?" "Ke ni kike gayawa waɗannan maganganu. Bara kigani" gwaggo haire ta buga tsalle. Ta kwakwaso rantsuwa ta dire tacire dankwali ta daura a kugu. Mata nata kokarin hanata ta zille. Ta rarimi zaytunah tabuga sama ta tikata da kasa cikake tim... "Kara mata gwaggo haire. Makira ce algunguma.Zaytunah Allah ya Isa tsakani na dake. Ki sani ni da ke har abada"rumanah ta fada tana Kuka sosai Gwaggo Abule ma hawayen take tana jujjiya Kai tana duban gwaggo haire. Da takasa cewa komai saboda tsananin mamakin abubuwan da suke faruwa kamar mafarki yanzunnan fa kowa yaketa hada Hadar sa na farin ciki yanzu kuma ya rikide ya zama na akasin haka.... Tama kasa tabuka komai... Tana ganin sanda gwaggo haire ta daga zaytunah sama ta jijjigata. Dai dai sanda malam Nata'ala ya shiga gidan da sauri don tuni an Kai masa tsegumi. Ya hango haire ta daga zaytunah sama ta yi juyi da ita. Yana kokarin turmutsawa don shiga dakin. Mata sun zaizaye dakin don haka ya daga murya, "Haire meye haka? Haire karki soma" "Wannan shine na biyu ma dan tayi dazu ta bugata da kasa" cewar sa’anjo kawar zaytunah tanata hawaye. Gwaggo haire ta buga zaytunah da kasa ji kake timm...... [12/2/2024, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: 37... Malam Nata'ala ya doka tsawa, "Kai mu gangara can" Matan suka dare suka bashi wuri. Ya ke tare ya wuce cikin dakin na ciki kuma suka futo waje. Bai wata wata ba ya sanya hannu ya dauke fuskar gwaggo haire da mari tas Zatayi magana Ya sake daga hannu ya dauketa da wani marin. "Nata'ala...k Ai bata karasa ba ya sake zuba mata wasu gigitattu har uku... Yana ajiye hannunsa yalwaji tace, "Kuma malam kar na katse ka sai yanzun ta saki wuyan rigar abule. Dakyar ta ringa kakarin mutuwa saboda numfashinta baya fita. Haire ba karamin riko ta mata ba. Saboda yarinyar nan zaytunah tazo tana rokon ta sakar mata mahaifiya bayan batada lafiya. Shine ta keta dirkata da kasa. Karo na biyu kenan" Malam Nata'ala ya girgiza kansa cikeda takaici Ya dubi gwaggo haire daketa faman huci kaman zakanya yana karkada hannu yace "Metayi miki? Me sukayi miki? Me suka tsare miki? Tunda halinki ne kin Saba. Saboda Allah ba zaki iya dannewa koma menene ba ki bari na karaso gidah idan da wani abunne babba! A bainar jamaa. Ranar da ake farin ciki ana wasa da dariya kika rikida ranar ta koma ta bakin ciki ta zubar da hawaye. Saboda Allah akan abunda bai Kai ya kawo ba? Akan wane dalilin zaki dau mataki da hannun ki? Ina ruwanki ki?" "Saboda na Isa ne na dauka ko kana nufin ban Isa ba. Ko zaka nunamun isata ne ai ba yau ka fara ba sullutun kawai Daga hannu yayi ya sanya yatsan sa saitin fuskarta yana karkadawa na kashedi, "Kinga haire kinga ki ji tsoron duniya. Ki kuka da kan ki. Kuma naji na amince abunda kike son na fada zan fada ni tunda naga ke kin cire rigar mutinci data zumunci kin ajiye agefe, matan nan duk ba bare bane. Domin duk Wanda aka gayyata an san su. Kai Wanda ma bai sani ba gara ya sani din. Waɗannan Yara kamar yadda kikace din na Isa dasu ne, na Isa,,’yaya na ne daya yar ciki nace rumanah daya yar kanina ce itama yata ce....ba yayan ki bane. Ki rubuta ki ajiye. DUK abunda kike son sani zaki sani, aure ne an daura babu fasawa, sai kibi limamin da waliyyan da sukayi kuskuren ki dakesu" "Yo ai ba yin Kansu bane, asiri ne. Na subutar baki. Ai ba yau suka fara daura aure ba ehe" "Dadi na dake kwakwalwar kifi ce dake wallahi. Allah wadaran naka ya lalace wallahi Sam albasa batai halin ruwa ba. Tir da halayen ki munana haire. Bantaba Dana sanin kasancewar ki yar uwataba irin yau wallahil azim" "Ba lefinka bane An wanke an baka kasha ne Kai ma shiyasa kake fadar haka. " "Mtcwww Shashasha sakarai, wadda addini bai isheta ba Kije ki cigaba da bin sakararru kina kin yarda da hukuncin da Allah ya zartar. Wannan aure Allah ne ya hada ya Kuma aura ba mutum ba. Daga samun auren har maganar auren ya zuwa kawo kayan auren da daurin auren. Kai tundaga kawo yaran ma sukayi karatu daga birni zuwa nan marayar bokezuwa aure ne dai ba zaa warware shi ba. Ince dai yar da akai auren da kike wannan hura hancin kike fiffika kamar tantafara ince yata ce bataki ba?" Gwaggo haire tayi shiru tana wulwulga idanuwa, malam Nata'ala ya daka mata tsawa, "Yata ce ko yarki ce?" "Yar kace" "Toh alhamdulillahi tunda yata ce. Don da ban bada auren ba ma ba zaa daura ba. Idan nace ni yau naji na amince ma rumanah ba zatai aure ba wallahi ta zauna. Don mahaifinta ne ni. Ko ince ga Wanda naga damar aura mata wallahi ta zauna kenan babu Wanda ya Isa ya canza Tunda nine mahaifinta nine dolenta, Baki Isa ki tsayar da abunda zai wakana ba. Bare ke Karan kada miya da har zaki kokarin ja da ikon Allah, Tirr da halin ki aure ne dai babu fashi an daura kenan Kuma ya dauru Kafin ma na amince mahaifin shi yaron daya auri zaytunah din shi ya fara cewa abari hakanan ai duk aure ne yaji ya amince dansa ya zauna da wadda aka aura masa wato rumanah... Kafin ma mahaifin shi uzairu ya amince. Sannan waliyyai sukace suma sun amince kana ni ma na amince. Don haka aure ya dauru da iznin Allah Kuma mutuwa ce zata rabasu . Rumanah sun daura auren ta da Amiru da yardar Allah mutuwa ce zata raba su. Haka zaytunah an daura aurenta uzairu mutuwa ce zata raba su da yardar Allah............. [12/2/2024, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _38..._ Gwaggo haire ta fashe da kuka tana nuna kanta da yatsanta "Nata'ala ni kake Wa gori ko? Ni kakewa gori a bainar jamaa? kake fadawa maganganu haka akan zaytunah?" "Kina bani mamaki haire wallahi, gori ? Fadar maganganu a bainar jamaa? Sannan akan zaytunah wato zaytunah ba wata aba ba ko? Ni bansan rashin basira ne ko rashin tunani da sanin yakamata ne yake damun ki ba. Na kasa ganewa, Amma ya kamata ace waɗannan abubuwan duk kin wuce su,Idan ma magana zaki gayawa mutum ya kasance wadda take Mai hankali Wanda idan wani yaji ma zaiyi duba na tsanaki sannan. Da fari kince wai nayi miki gori.wanene ya janyo akayi masa gorin. Sannan gorin me nayi miki?Yadda kike nuna banbanci da son zartar da hukunci a hannun kine ya wuce mizanin hankali,abu na biyu..a bainar jamaar ke kika jawo fadan nan. Da ace baki kawo shiba Da duk haka bata faru ba,Tun awajen gangare ake tarata ana gayamun abunda yake wakana agidannan,Tun daga hayin rigau ake jiyo kurarin maganganun ki kefa macece Sam bakida SIRRI bakuma ki iya magana ba,Mata da aka sansu da tausasa harshe da iya magana Amman ke haka kawai baki tambayi ba’asi ba baki nemi Karin bayani ba kin dau hukunci kin yanke da hannun ki kawai saboda Neman bala’i irin naki. Zaytunah Kuma idan mantawa kike bari na tuna miki, da rumanah da zaytunah duk Yaya ne awajen ki,Yadda rumanah take awajen ki haka zaytunah take awajen ki Babu Wanda yafi wani acikin su awurin ki sai wata kaida ta daban da kika dauka kika aza abirnin zuciyar ki. Mahaifin yarinyar nan uwar ku daya uban ku daya dukan mu tsatso daya ne ya samo su. Da ni da ke da shi mu uku Allah ya albarkaci iyayen mu da su. Amman kike nuna ba haka ba..kike kyamatar iyalan sa. Sannan wace irin musiba ce? Dan Allah ku temaka mun akama yarinyar nan akaita asibiti. " Ya karasa fada yana duban zaytunah da yalwaji ta rikota tana rungumar tah. "Cigaba da mun gori... Saboda bani da 'ya mace. Ai Allah ne ya kadarta Hakan" "To kaji wata magana ta daban. Waye yake miki gori saboda baki haifi ya mace ba? Ba Allah ne me bayarwa ba? Da matan da mazan ai duk daya ne. A wannan zamanin ma anfi kaunar samun albarkar mazan ma. Don haka wannan zance naki Neman magana ne kawai." "Malam akwai abun Hawa ne?"cewar yalwaji "Eh akwai mutane waje saboda Halliru ma naga hayis dinsa a kofar gidan nan. Sai muje duka Ku dakkota Ubangiji Allah yasa bataji wani raunin ba na daban aciki Kai ko jikin ma bashi da dadi. Allah ya kiyaye ya tsare gaba." "Aameen " matan wajen suka hada baki wajen amsa addu‘oinsa "Kuyi hakuri fa,dan Allah hankali na ne a tashe wallahi. Inata zantuka, kuyi hakuri. Mungode fa Allah ya Saka da alkhairi ga duk wadanda suka halarci wannan Taron biki, Allah ya mayar daku gidajen ku, unguwannin ku, garin ku lafiya. Allah Kuma ya kawo na yan gaba Su Kuma Allah ya saka musu alkhairi a auren su. Wadanda suka fito Allah ya basu nagari. Na ciki Allah ya zaunar dasu agidan su lafiya Komai ya wuce Dan Allah. Acigaba da hidimar biki kamar yadda aka fara. Akwai sauran abinci da dangin ango suka kawo na walimar daurin aure. Yayi ragowa,Zaa aiko dashi sai ku rarraba ko gidah ne kwa tafi dashi. Allah yasakawa kowa da alkhairi. Yadda kuke kokari da tsayin daka akan hidindimu dakan taso na wanna maraya tamu Allah ya biyaku da aljanna ya biya bukatu " "Aameen .. Yaa Rabb. Mungode malam "Matan suka hada baki wajen amsa shi. Aka dauki zaytunah aka kaita cikin mota, sai wayyo Allah na takeyi Suka shiga mota suka tafi...Yan biki sai tu'ajjabi akeyi kowa jikinsa a sanyaye….. [12/2/2024, 1:32 PM] Hafsaat🧕💞: _39..._ _MAWII AVENUE..._ Hajia zaytunah tanata tunanin shekarun baya da suka shude.. Ta juya nan ta juya can.Tashiga salati tanayi tanayi dakyar Bacci ya dauke ta kanta na mata azabar ciwo tamkar zai fadi kasa... Tana cikin baccin ta da Allah ya temaka ya dauketa dakyar. Sai shaaaa kamar a mafarki Irin ana zuba maka ruwan nan ta farka gigice tana salati. Tsaye suke akanta. Wannan da bokiti na roba waccan da katuwar buta kowacce cike da ruwa Sai da suka juye shi tas a kanta. "Innalillahi Wa inna ilaihir rajiun..." ta fada tana kokarin mikewa tsaye. "Eh zaki abunda ya fi salati ma. Wato saboda tsananin iskanci da tsantsar wulakanci sarai kinsan Yara ga lokacin da suke zuwa makaranta ba sai an gaya miki ba Ki tashi ki shirya su ki dafa musu abunda zasu Saka a lunch boxes dinsu Amma baki tashi ba,Saboda tsabar renin hankali zaki zauna kina bacci mtcww" cewar hajiya Ladii kishiyar ta.. "Rabu da malalaciya, Yar renin hankali kawai. Kasa uwar bacci.." Da sauri hajiya zaytunah ta mike jikinta sai rawa yake. Ga sanyin gari ga jikon da kayanta sukayi lunqum da ruwa.. "Kuyi hakuri.... Dan Allah" "Kiji fa Yaya wai muyi hakuri" "Zaki wuce kije ki karasa aiyukan da baki ba ko Sai ranki ya baci?" "Zanje... Zanje Ina zuwa gani nan" "Minti biyar idan kika Dara haka zaki Sha mamaki" "Sai kache mayya Mtcwww" Fita sukayi daga dakin bayan sun gama gasa Mata maganganu. Jikinta na bari ta sanya bayan hannunta tana katse hawayen da ke sharara daga fuskar ta. Har wani rawar dari take saboda tsananin sanyin dake dukanta. Ta yaye zanin gadon da suka jikata dashi,Ta futa tsakar gidah ta shanya shi Ta koma daki ta dauki katifar dakyar ta futar da ita can wajen corridor inda akwai winduna da iska ke shiga sosai ta jingina ta awajen saboda ta bushe. Ta koma ta dakko mopper ta goge ruwan wajen ta tsane sannan ta shanya ta. Bandaki ta shige da sauri ta dauraye bakinta tayi brush Ta zame kayanta ta cire. Ta dauki wata riga ta Saka ta daura dankwali ta zura hijabi tanata sauri karta gota lokacin da aka bata ta fita.. Kanta a kasa ta nufi babban parlour gidan inda Mai gidan nasu yake zama safe da daddaren Kuma yakara parlor a sashen sa daban. Amma wannan anan yake zama yayi Karin kumallo,Ko ya zauna da iyalansa su gaysa. "Barka da safiya... An tashi lafiya?" Kanta a kasa ta durkusa ta gayshe da Mai gidan nasu "Alhamdulillah..... Meya hadaki da su Ladi? Kinga zaytunah banason waɗannan hakayen naki Shekara da shekaru kin kasa denawa ya ilahi kullum abu daya ? Ke kenan kowa yayi Kuka da ke saboda wani kuduri na daban da kika sanya a zuciyar ki? Wanne irin banzan hali ne dake?" Sadda kanta tayi a kasa. Yau Kuma wane tuggun suka hada mata? ta runtse idanunta Hawaye na zuba daga idanunta Batace komai ba tayi shiru. Hajiya ladi na gefensa dake kujera ce Me cin mutum uku wato three seater ce ta kada Kai tana duban Mai gidan nasu tache, "Abinci gashi nan kana gani.... Foodflask har biyu ana buga dakinta ana Kai mata taki budewa bare tayi magana a Saka ran zata ci? Duk abunda zamuyi mata agidan nan bama burgeta,Yanzu ma ni da aunty karama sai da mukaje dakin nata muga ko lafiya saboda bamuga ta tashi ba tin dazun ta dan Saka abu acikin ta..... " "Yaya... Yaya zaytunah. Kici abincin kinji?"cewar hajia karama cikin kissa da makirci Hajiya zaytunah ji take inama ta rufe idanu ta bude taga komai mafarki ne kawai. Ace tana bokezuwa duk waɗannan abubuwan basu faru ba,Tunda take bata taba ganin masu tuggu da munafurci irin abokan zamanta ba da suka hade mata Kai suke cin xarafinta suna hadata da mijinta da yan uwan sa da danginsa Ba inda ta tsira. "Suna magana kinyi shiru. Saboda kawai renin hankali zaytunah? Shikenan tunda wannan halayen naki marasa kyau ba zaki dena su ba,likita zai zo anjima zai miki ragowar allurori da magunguna ... Matsa na wuce" Alhaji uzairu ya fada Wa hajiya zaytunah data zauna a gefen kujerar sa dayake a zaune daga kasa "A.... Alha....alhaji.." ta kira sunansa dakyar a rarrabe kamar Mai koyan magana. "Ya akai?" Ya tambayeta Hadi da juyawa yana dubanta. Batace komai ba sai ma mayar da kanta tayi kasa. Yaja dogon tsaki yana duban hajia ladi yache, "Maganar ma‘aikata masu girki. Har yanzu ba‘a samu ba ta yarda..ku kukeyi?" "Mu mukeyi. Nayi da safe da rana, aunty karama tayi da daddare tayi abincin ka.sai zaytunah Da asubah Kuma muna tashi ni da ita muyiwa Yara abun kumallo. " "Har yanzu zaytunah bata Saka hannu a taykn aikin gidah kafin asamu yar aikin Bata tayaku komai har yanzu?" "Batayi Ba abunda take daga bacci sai kallo“ Hajia zaytunah ta daga Kai tana duban hajia ladi dake sakar mata karya gashi ta rasa ma yadda zata bude bakinta ta sanar masa komai.... _40..._ *MX* Alhaji Mohammed ya dubi hajiya zaytunah. Ya girgiza Kai kawai yana sauke numfashi yace, "Kuma har yanzu taki amincewar a dakko masu aikin ko?" "Eh gatanann dai ai tana jinka. Taki harda bataso. " 'zaytunah kalle ni nan." Hajia zaytunah ta sadda kanta kasa. Juyin duniya yayi yayi ta kalle shi.. Tana jiyo ladi da karama sunata tuntsiririn dariya..   Tana kallo ya sanya kafar sa ya fice daga gidan. Hajia ladi da hajia karama suka rakashi har wajen mota driver ya ja shi suka fita daga gidan... Cikin gidah suka koma sunata tuntsiririn dariya... "Wai baki kama aiyukan ba ? Inada baki yau Dan haka kiyi girki da yawa Wanda zai ishi kowa yaci. Kajin banason suyi yaji irin na rannan. Gashi zaki ma su dadi. " Hajia ladi tace da hajiya zaytunah "Toh..." "Idan kin gama ni Kuma doya nakeson ci. Soyayyyiya Mai sauce din hanta. Amma kinsan ni maabociyar yaji ce don haka ki Saka mun isasshhen yaji da tafarnuwa" "Toh" "Yaya ladi bari na koma na kwantar sai zuwa anjiima" "Toh aunty karama. Nima kwanciyar zanyi. Kinga idan kin gama ki kankwasa mun kofa nazo nagani. Amma ki bari ki dan Kara minti ishirin da gamawa haka. Zanyi bacci Nima" "Toh" hajiya zaytunah tace kanta a kasa. Hawaye na Diga daga fuskar ta. Kowanne yakewayeta ya ketare ya shige sashensa. Hajiya zaytunah ta mike jikintava sanyaye ta nufi kitchen. Kacha kacha kitchen din yake. Duk sun bata komai na kwanukan. Kamar ko da yaushe din Kuma idan tsautsayi yasa su sukayi girki da safe to ko karfe nawa zatakai idan ma bata gidan data dawo za ace mata to aiyukan gidan suna jiranta. Ko da kuwa daga asibiti ta dawo Dan babu inda take zuwa. Batada Wanda zataje wajensa. Ita kadai ce bata da kowa. Wanke wanken ta dauraye. Nan da nan ta hada ruwan kumfa Dana daurayata soma wanke su. Tanayi tana runtse idanunta, hawaye masu matukar dumi na zuba daga idanun ta "Ya Rabbi ka kawomun dauki ... Rabbi ka kawomun sauki... Rabbi ka yafemun idan wani laifin na maka. Allah ni baiwar ka ce Mai rauni.. Mara karfi kuma. Allah Dan ikon ka da qudirar ka Allah ka iya munka cece ni Yaa Allah. Na fada hannuwan Wadanda suke sun su hallaka ni..." Tana Kuka tana kaiwa Allah halin da take ciki. A haka ta karasa wanke wanken. Nan da nan Kuma ta shiga kokarin sarrafa girkunan da suka sakata. Kujera ta janyo ta zauna acikin kitchen din. Ta daga kanta sama tanata tunane tunane.. Haka kawai gidah da maaikata masu girki ma akwai kuku har uku. Banda masu shara da masu wanki da masu dawainiya da harkar shuka na gidan ciki da wajen sa. Amma saboda tsabar tsana da akayi mata. Kishiyoyon ta biyu suka hada baki wajen korar maaikatan dake girki da sauran su. I take musu girki ko da kuwa yayi kadan. Sai ta sake Dora tukunya ta girka wani. Su da yaran su. Dake it'a bama me cimar abinci bace. Kadan takeci shima sai likita ya tsawatar yace lalle ta riqa cin abinci. Mikewa tayi ta nufi sashenta ta dakko yar rediyon ta da take jin Shirin yau da kullum. Rediyon ta na debi mata kewa ainun. Saboda ba inda take zuwa inde ba asibiti ba. Shima kaita ake a dakkota. Wani lokacin Kuma likitan ne kan zo gidah yayi mata abunda ya kamata Karfi da yaji an rabata da mutane., an hanata ziyartar mutane. Ta fiya waje ma Tasha iskar duniya an Hana. Ance idan taga mutane bata sukuni. Bata da samun nutsuwa. Hankalin a tashe.. Tanaji tana gaji aka Dora mata lalurar kin mutane da kin kasancewa acikin su. Bayan mutum Rahama ne. Rediyon da take sauraro kadai tana Jin muryoyon masu shirye shiryen sake gudanarwa, suna debe mata kewa sosai Don haka ta rage rediyon ta katse Dede sauraron kunnenta. Ta saka tana Jin Shirin da sukeyi... Ta dau tsawon lokaci a kitchen din. Don sai data koma daki tayi sallar shabiyu da rabi da ake kira ta azahar. Sannan ta koma kitchen din da sauri sauri ganin Yara sun kusa dawowa daga makaranta. Sai data jara minti ashhirin yana duban agogon dake sakale ajikin bangon kitchen din sannan ta nufi dakin ladi. Kamar yadda ta umarceta idan ta kammala ta kwankwasa mata kofa. Ta nufi dakin ta, gabanta nata harvawa, Sam batason tashin hankaki. Ta Saka hannu, "Ya akai?" "n gama..." "Ok ki debi naki. Ki Saka fika fiki daya... " "Na koshi da naman" "Wannan matsalar ki ce.. Bar mun bakin kofa" Hajia zaytunah ta koma kitchen ta samu plate ta debi Dan kadan. Ta zauna a kitchen din taci ta Sha ruwa ta dauraye plate din ta kife ta koma bangaren ta. Tana zuwa ta rufe kofa, ta jingina da kofar ta sauke katuwar bahaguwar ajiyar zuciya Mai dauke da dimbin damuwar da take ciki marar misaltuwa .. [1/13, 8:59 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :41* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _41..._ Komawa tayi kan kujerar parlorn ta ta zauna. Tayi shiru ba abokon Hira. Sai kullawa da sakawa takeyi ita kadai.. Ta Saka ta ware ita kadai, Ta sauke ajiyar zuciya, tayi tsaki, can ta koma zikiri idan ta karasa ta cigaba da tunani haka taketayi... Kanta har wani zugi yake mata saboda tsabar abubuwan tuququn bacin Rai dake dankare acikin KIRJIN ta yana Kuma sanya gabobin jikinta jin wani iri. Gaba ki daya batada wata nutsuwa Banda ta ibadah. Itama Dan Allah ya amince tana kokarin yin karatun alqurani ne da tuni lamarin yafi haka tsanani.. Tana jiyo sanda masu gadi suka bude tankamemen gate don gidan.... school bus dake dakko yara daga makarahta takaisu ce ta dawo ta shiga cikin gidan Maganganun su ta fara jiyowa suna ife ife. Kamar ko da yaushe. Ta yaye labulen window tana leken yaran. Tayi murmushi, ganin su kadai ko da yaushe ya kan sata cikin farin ciki marar misaltuwa.. Bata dena lekensu tana hangosu ba har sai da suka kule suka shiga sashen iyayen su... Ta sauke ajiyar zuciya.ta koma kan gado ta kwanta tanata juyi... "Allah da ni da yan uwana mata da basu taba haihuwa ba, da wadanda ke son su kara haihuwa. Allah ka azurtamu da arzikin Yara masu albarka. Allah kasa jinkirin alkhairi ne Allahumma Aameen...." Tana addua hawaye na futa daga manyan idanuwanta tubarkallah. Ta runtse idanun hawayen nata zuba. Kwakwalwarta ta tariyo mata sanda aka kaita babban asibiti kudi na bokezuwa ranar da aka daura aurenta da alhaji uzairu... *KAUYEN BOKEZUWA* Babban asibiti marayar aka kaita, inda wani dan asibitun kauyen Wanda iyayensa nema yan bokezuwa shi abirnin aka haife shi. Ya girma yayi karatu ya zama babban likita yazo marayar sa wato usulinsa yazo yayi musu babban asibiti yake Kuma zuwa shida manyan likitici duba marasa lafiya su rubuta musu magangunan. Wani abun shaawar ma.. Maganganun ma idan an rubuta akwai wajen sayarwa aciki. Kowane magani akwai. Idan babu anan sai aje cikin birni a saya. Amman anama samun magungunan . Komai dai a tsare... Ranga ranga aka shiga da zaytunah emergency unit..Wato dakin gaggawa na marasa lafiyar dake cikin wani hali. Batare da wani bata lokaci ba likitoci suka hau bata temakon gaggawa. Cikin awanni da basu debi masu yawa ba. Tini har sun gama mata dik wasu bincike bincike Kuma Alhamdulillah tsaf babu wata matsala da aka samu babba ko ta samun bulewar jini aciki wato internal bleeding. Ko wani raunika daban aciki..Hakama kanta anmanta su CT scan. Harda injin nan na mri duk seda aka sanyata Amma angano babu komai. Don haka dai saboda jigatar da tayi. Da rashin karfin na jikin ta da yan rauni na kunburi data bugu da inda ta kakkarce, Aka sanya mata Karin ruwa. Da allurori sai Kuma magunguna suma da zata Sha na sati daya.. Uzairu ne yayi komai da aljihunsa. Malam Nata'ala zai biya uzairu ya haneshi. Da sauri ya biya komai. Hankalinsa duk ya tashi.fatansa kawai zaytunah ta samu lafiya ta wartsake.... Hakan ce kuwa ta faru. Cikin ikon sa da qudirar sa. Ruwan da ake karawa zaytunah ya kare. Aka mata allurori har ta samu taci abinci. Ta dai wartsake mashaa Allah. Likita ya bada maganguna. Ya Kuma ce ya sallame su.. Suka rangada gabaki daya suka koma gidah. Yan biki wasu duk sun fara tafiya ma saboda yamma tayi ainun. Ganin zaytunah ta dawo kalau Kuma sai akayita murna.. Wadanda suka tattafi gidah ma wasu sai suka dawo.. Kowa yana ta farin ciki da annushusar samun saukin tah. Idan ka zare mutanen uku. Gwaghoy haire da inna goge da kuma rumanah. Dan rumanah bori tayita yi dakyar aka shawo kanta ta dena kukan. Tanata Kuka tana aibatar zaytunah datayi silar rabuwar ta da masoyin ta datakeso ta aura. Gwaggo haire kuwa kaf zuriyar su gwaghyo abule ba Wanda bata zage ba taciwa mutinci bayan duk sun rarrasu sai dangin nesa... Hakama inna goge da gaba daya sai wata tsana mai zafi ta gwaggo abule da zaytunah suka Kara shigarta. Ta sake tabbatarwar Wa kanta da tabbas lalle adole. Makiyan sune su. Ba Kuma sa son cigabansu.... Don haka malam Nata'ala dai ya ce agaggyara dangin angwaye ma sunzo da masu hoto na zamanin da zasuyi hotuna na tarihi na biki. Ahaka yayi musu dole aka hadu aka daddauki hotunan. Alhaji Muhammad wato mahaifin uzairu yacewa malam Nata'ala ya kawo hotunan su da suka dauka. Da Wanda akayi da ran malam Idi. Malam Nata'ala ya dakko ya bashi. Alhaji Muhammd yace zaa hade su a wanko akawo katinan hotunan harda na bikin da aka daddauka kowacce zaa kawo mata nata ta rike iysyyen da yaran.. Ya Kuma Kara da cewaf manyan sa wato bappaninsu da akazo dasu wadanda sukayi waliccin angweye since akarawa amaren sati daya sai akai su gidajen su. Dubada daurin auren yazo da abunda baa tsammata ba. Gashi amarya daya ma ba lafiya har asibiti ta kwanta, don haka abari ta gyagije itama. Sati na sama sai a kawo mota ta dauke su. Su kuna sake hakuri da dangana a zukatan su da mazajen da suka zama sune nasu kowacce an daura mata aure da Wanda bashine asali ba.. Sukayi musu sallama. Sannan suka dauki hanyar komawa birni. Motoci bila adadin na wadanda suka tattafi Taron daurin auren ne suka duaki hanyar komawa gidajen su. Wasu garuruwan su wasunsu baa kasar suke ba. War ahaka, har marayar bokezuwa ta koma sai yan gari kawai da mata wadanda sukazo daga wasu kayukan su sai washe gari zasu koma. Wadanda sike kauyen Kuma duk sun koma gidajen su. Sukayiwa amare Allah yasanya alkhairi yasa gidajen zaman sune... Allah Kuma ya Kade fitnah... Gidah ya koma sai tsirarrun baki sai Kuma yan cikin gidan. A haka har dare yaja. Kowanne yayi makwancin sa... Banda wadanda bacci ya kauracewa idanuwan su kamar gwaggo abule da zaytunah dake zaune a daki tanata mata nasiha tana ja mata kunne... Yayinda gwaggo haire, da Inna goge da rumanah suma suna daki daya. Sunata famfa kunnuwan rumaanah. Gwaggo haire nata bawa rumanah wasikar jaki.... [1/13, 9:00 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :42* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _42..._ Washegari... Malam Nata'ala da asubah ya fuce daga gidan bai koma gidah ba sai da aka sanar masa duk Baki sun tafi. Dan ko abinci ma da akayi Kai masa makarantar allon sa akayi acan yaci. Ya Mike ya shiga gidan nasa bakinsa dauke da sallama... Ya sanya Rayyanatu taje tace Wa kowa ya fito tsakar gidah. Daganan ya shiga dakinsa ya danyi abunda zeyi. Ya fito ya zauna a benchin kofar dakin sa yana gyaran murya. Duk suka hallara a tsakar gidah, suka zazzauna. Gyaran murya yayi yana kwankwadar ruwan dake gabansa daya eba a randa... Adduoi ya fara yi... Bayan ya gama yayi sallama irin ta addinin musulunci. Ya Kuma fara yi musu nasiha, Nasiha ce Mai ratsa jiki..ya karkare da, "Dan haka dan Allah, Dan Allah Dan Allah... Kuyi hakuri ku mayar da komai ba komai ba. Duniyar ma nawa take? Gaba daya fa duk mutuwa zamuyi. Kuna gani Muna tare da yan uwanmu Muna rayuwa Mai cike da annushuwa da zumunci mai karfi. Mutuwa mai yankan kauna tazo ta Raha mu dashi. Tunda Idris ya rasu farin cikin gidan nan ya ragu, Duk kokari mukeyi myjw rayuwa ne kawai saboda duniyar gaba daya haka Allah ya hallatto, rayuwa kaean zuwa wani lokaci daya kadarta mana mu koma agare shi... Dan haka dan Allah muyi hakuri gaba daya. Hakuri babban jigo me awannan rayuwar gaba daya.... Idan bamu sanyawa zukatan mu hakuri ba abubuwa da yawa ne zasuyita faruwa Wanda Hakan wani zai janyowa kansa babbar illa idan har baiyi hakurin ba. Don haka ayi hakuri, acigaba da hakuri hakuri. Mu koma ga Allah.. mu jure, muyi kawaici,sai Allah ya dubemu da idanun Rahama ya saukaka mana.... "Sannan shi kowanne Dan adam da Allah yayi da irin rasa kaddarar, Wala kyakkyawa Wala mummuna. Fatan dai Kuma adduar mu dai baki daya itace. Allah ya rabamu da mummunar kaddara. DUK kaddarar da Allah ya kadarta maka. Sai ka rungumeta da hannu biyu kacigaba da biyayya. Sai Allah ya kawo maka sauki cikin lamuran ka. Kowane bawa da irin tasa kaddarar. Ko ta sameka. Ko zata sameka nan gaba. Illa dai ka rungimi kaddarar ka ka fawwalawa Allah lamuran ka. Domin Shidin mubawayine gagarwamisali. Wata Kaddara jarabawace da Allah kan dorawa kowa, idan yayi hakuri ya karbi kaddarar sa sai Allah ya iya masa yayi riko da hannuwansa. Idan Kuma yaki amsar kaddarar sa yabi kururwar shedan to lalle bawa ya Kuka da kansa... "Sai addua... Addua babbar makarin muminine. Idan mutum ya rike addua toh wallahi ya rike babbar takobi. Domin addua tsaron duk wani Dan Adam ce. Karewa akwai adduar da batada hijabi ga Allah. Kanayi Allah zai amsa wannan addua itace ta wadda aka zalunta. Duk adduar Wanda aka zalunta batada hijabi ga Allah. Don Allah mu kiyaye mu rike kanmu. Mu zama tsintsiya madaurin ki daya. Shekarun mu karewa sukeyi. Ga yaranmu na dada tasowa. Me zamu bar musu? Sai mu bar musu ilimin mu Ina nufi tarbiyya. Sai mununa musu muhimmancin hakuri da juriy da kawaici da yarda da kaddara da fawwalawa Allah lamura. Da karfin ikon addua. Duk muminin da zai rike waɗannan abubuwan to ba karamin takatsantsan yayiwa duniya ba. Domin ita duniya budurwar Wawa ce binta ake a sannu... "Abunda yasa kukaga Ina waɗannan maganganu saboda abunda ya faru ne jiya... Da wadanda suka faru kafin Jiyan ma. Dan Allah muyi hakuri duka mu manta komai ku kimanta hakuri Dan Allah. Sannan Taran nan mu. Idan kukayi duba tsanaki. Gaba daya lamarin nan Allah ne ya rigada ya rubuta komai... Tun daga neman auren nasu, da bada su ya zuwa daurin auren su... Da tuni zaytunah yushau Mai kifi zata aura.. ke Kuma rumanah da tsayyabu Mai Bulo ne.. Amma sai Allah cikin ikon sa da qudirar sa. Sai ya rubuta kudin ba matayen su bane. Sai ya Baku da mafificin alkhairi. Yaran nan bsywai ganin ku sukayi sunaso na. Haka Kuma yaka wajen ku. Rana daya aka hadaku aure. Bayan wani lokaci sukazo suka ganku. Gani na uku shine aka daura maku sure. Dum kuwa da sun koya muku karatu Kuma Kun dauke su be amatsayin yayyin ku Maza. Haka suma sun daukeku suna muku kallon kannen su mata. "Sai Allah yayi zaku zauna a inuwar aure daya. To anje daurin aure wannan abu ya faru. Dangin angwaye duk sun amince da kada a warware auren a barshi haka. Sai ni, toh saboda Allah ni zance ban amince bane? Auren nan dama Allah ne ya hadashi Kuma yayi ikon sa akan juya auren. Dan Allah... Duk Allah ku rungimi kaddarar ku haka. Da ni dake haire , da zainabu da hadiza dukkan ku ba damu zaa zauna da mazajen nan ba. Rumanah da zaytunah ne zasu zauna da su. Don haka me zamuyi musu? A matsayin mu na iyayen su sai mu tayasu da addua mu basu shawara mu kuma Kara nuna musu muhimmancin hakuri da yarda da kaddarar da Allah ya rubuta musu. Idan suka rike waɗannan abubuwan to tabbas zasu mori wannan rayuwar su Kuma kasance masu imani da lahira... [1/13, 9:01 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :43* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _43..._   DUK sukayi shiru suna jinsa. Munsaman zaytunah da hawaye suka fara diga daga fuskarta Shikenan ta gama rayuwa da mahaifar su ta bakezuwa,? Shikenan ta gama zama a gidan su? Shikenan sun Rabu da gwaggon su abule mahaifiyar su? Shikenan itada yan jannenta ba zasu kara kwanciya a daki daya ba? Rayuwar gaba daya ta wuce... Malam Nata'ala yayi shiru kansa a kasa. Ashe hawaye ne ke zuba daga idanun sa. Ya sanya hannunsa ya goge da sauri... "Abba kukan me kake?" Rumanah ta fada tana dubansa "Rumanah ba Kuka nake ba, Wani abune ya fadamun idanuna" "Sannu Abba..." "Yauwa sannu zaytunah" Duk kowa Kuma sai yayi kasake..kowa ya shiga wani yanayi lokaci daya. Can ya kakaro murmushi yana duban su yache, "Bafa wani abu bane. Kawai wani tunani ne ya fadomon haka a yanzu da muke tare da ku dinnan nan gaba daya, Da daya da daya duk zamu rabu mu zama babu kowa. Irin wannan zaman Kuma da mukai ba lalle asakeyin irinsa ba. To na menene zaku zauna Muna kullatan juna? Muna Saka tsanar junanmu a zukatanmu? Dubi karfin zumunci yadda yake a musulunci Amman Kuna kokarin ku tattara zumuncin kuyi fatali dashi. Saboda me? Zumunta fa tace duk Wanda ya yanke ta to Allah zai yanke shi daga rahamar sa. Na meye kuke kokarin tsame kanku daga rahamar sa. Wallahi da ace kunsan yadda zumunci yake da tsananin kyau a musulunci wallahi da bakuyi abunda kuke yanzu ba. Dan haka lokaci bai kure ba ma yanzu. Dan Allah ku rungimi juna. Ku hade kawunan ku. Komai ya wuce. A Maida komai ba komai ba. Dan Allah... Wallahi ba zamu sake maimaita shekarun da mukayi Tare ba. Saboda rayuwar mu wucewa take. Kwanakin mu nata karewa. Munata lefuka bamusan me Hakan yake kara mana da laifi ba. Dan Allah mu sake wannan rayuwar da muka dauka. Daku da ni gaba daya. Allah yasa mu dache. Ku Kuma da aka daura muku aure. Ubangiji Allah ya sanya albarka, ya kare ku da mazajen ku duka. Allah ya sa kudin abokan arzikin juna ne. Rabbi ya azurta ku da yara masu tarin albarka Amin. Allah ya kade fitna ya kauda dukkanin wani sharri da sharrin masu sharrin, da sharrin abun ki, da sharrin da bama gani, Dana miyagu gaba daya. Allah ya yiwa kowa albarka dukkanin mu. Ya Kara mana dankon zumunci. Ya yafe mana kurakuren da mukayi masa. Aameen" "Aameen" suka amsa baki daya... Malam Nata'ala ya sanya kowanne yayiwa dan uwan sa magana. Yace komai ya wuce sannan ya Mike ya futa zuwa makarantar allon sa. Kamar jiea suke ya futa, yana Saka kafa yana fita. Gwaggo haire ta buga tsaki hade da mikewa tsaye tana Harare Harare hade da hura hanci, "Wallahi ba zata sabu ba. Ba wani zumuncin da zanyi da gayyar munafukai da ke tutiya da tsibbace tsibbacen bokanci.. Kuma Allah ya Isa wannan aure da kikasa akayi musaya. Wallahi ba zan taba yafewa ba. Aikin akwai" ta karasa magana Hadi da daga hannu ta nana a cinyarta tana kwararo rantsuwa tana direwa. Inna goge ma ta mike tana tsaki hade da juyawa ta wullawa su gwaggo abule harara. Rumanah ma ta tashi tana kunkuni Hadi da mangaje kafar zaytunah ta wuce. Haka dai rayuwar ta cigaba da garawa.. Har Allah yasa akayi kwanaki bakwai. Yan daukan amare sukazo suka dauki amaren tare da wasu daga cikin yan uwa da mata abokan arziki yan marayar bokezuwa. Rumanah aka fara kaiwa gidanta Masha Allah. Itada kishiyarta gidan su daya kowacce Amma bangarenta daban Yayinda zaytunah gidan ta daban unguwa daban da kishiyarta kowacce gidanta daban. Masha Allahu Dama Mai karatu idan baki/ka mantaba munyi magana a sama cewar uzairu da Amiru kowanne an aura masa wata matar kafin biyowar wasu Shekaru kadan sai Kuma aka aura musu su zaytunah.... °°°° Tana daga kwance akan gado ta sake jiyo karar shigowar mota..... KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :44* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _44..._ Bayan mota ta shigo tajiyo horn din wata a bayanta itama tana shigowa. Kamar ba zata mike ba sai dai ta tashi daga kwancen da take. Dake windown dakinta yana kallon gate. Tana hango masu shige da ficewa. Dan dayan windown ma har farfajiyar wajen faka motocin gidan tana hangowa. Karar horn din motar nan ba zata taba mantawa dashi ba. Yanayinsa ba zai gushe mata ba daga cikin kwakwalwar ta. Tana lekawa kuwa ta hango shi yana gyara zaman jakar sa daya rataya da Kuma wata leda a hannunsa fara kana hango kwalayen magani aciki Ta jiyo da muryoyin su dagawaje. Tayi azamar rufe windown ta koma parlorn ta ta zauna tana harde hannuwan ta.. Tana jiyo sanda sike gayshe gayshe... Sune manyan bakin kenan da aka sa tayiwa girki? Ko da yake ai ba yau ta fara ba. Ko da yaushe ita keyi.. Tayi kasake tana duban kofar da zata sadaka da cikin sashen nata. Jira take kawai a kwankwasa taje ta bude. Ai kuwa ta jiyo yana gaysawa da su . Suna zaune a ababban parlorn gidan sunata gayshe gayshe. "Lafiya kalau Dr. Bk.. ka shiga tana ciki ai. Kamar ko da yaushe. Daddawar daka" Haj zaytunah ta jiyo muryar Haj ladi kishiyar ta tana cewa da likitan Dr bk. "Nace ku kaita asibitin mahaukata can ta dinga garin likitan su. Ta koma can ta zama. Amma ya zaku zauna da tababbiya a gidah? Allah wataran sai ta illata wani" Muryar hajiya rumanah ta doki kunnuwan zaytunah dake jiyo su tar tar. Hawayen data tabbatar na bakin ciki ne suka shiga kwaranya da ga fuskar ta. Ta sanya kasan dankwalin ta ta na gogewa, "Ai tana samun lafiya... Kuma ba wai batada hankali bane. Dan Allah ku rika sanin irin maganganun da zaku dinga fada. Shi marar lafiya irin wannan ahar kullum jansa ake a jiki ana tattalashi..gasa maganganu ko nesanta da shi na Kara mas abubuwan wannan ciwon ya Kai kololuwa a tsanani.... "Dr bk ya ce da su yana mikewa tsaye daga zaman da yayi suna gaysawa. Kai tsaye ya wuce bangaren na hajiya zaytunah. Ya sanya hannunsa a kofar yana kwankwasawa. Haj zaytunah ta gyara zaman hijabin jikinta ta nufi kofar ta bude.. Shiga yayi cikin parlofn bakinsa dauke da sallama. Ta amsa masa tana zama akan kujera. "Bismillah" tace dashi tana nuni da kujera Zama yayi shima a kujetar dake fuskantar tata. Ya zaro wani file da takardu aciki hade da biro ya danyi rubutun sa sai Kuma ya daga Kai yana kallon ta yace, "Ina wuni hajia?" "Alhamdulillah Dr.ya aiki?" "Alhamdulillah. Ya jikin na ki?" "Alhamdulillah dr. Kaman dai ko da yaushe amsar kenan. Alhamdulillah ni babu abunda ke damu na" Likitan yayi mumrushi yana ajiye biron hannunsa akan file din yace da ita, "Kowa yana da damuwa.... Kowanne Dan Adam da akwai irin damuwar da yake duake da ita..ko tasa ko ta waninsa. ko Yaya ne dai. " Hajia zaytunah tayi shiru tana wasa da yatsun hannun ta tache, "Sai dai ko damuwar rashin iyayen a..... ni fa na gaya Miku banida wani ciwo" Dr bk. Ya kada kansa yana cigaba da rubuta acikin file din yace, "Wannan ma damuwa ce. Sai dai ke musulma ce. Kuma kinsan ko wane Rai sai ya dandana dacin mutuwa.kuma iyayen nan sun dan Jima da rasuwa. Ko Yaya ne ko wani kason na damuwar ki ya Dan ragu akan sanda akayi rasuwar. Rashin iyaye masifa ne. Munsaman ga Yara kanana da basuga tasowar su ba. Amma ke Kam bakida wannan matsalar Alhamdulillah kin mallaki hankalin kan ki. Har ma kinyi Aure, Aure Kuma bswai na yanzu ba. Auren shekarun baya. Alhamdulillah kina cikin gidan Mai gidan ki . Mai Kula da ke. ... Mai kaunar ki... Ga yan uwan ki a parlor.. yadda daya tayi magana ma da tabbacin suna kewar rashin ki acikin su." Hajiya zaytunah tayi shiru... Murmushin da yafi Kuka ciwo ya kufce mata. Dr. Bk na hankalce da ita "Menene hajia? Me ya saki murmushi..? Ko na fada wani abun da ba haka bane? " Hajiya zaytunah ta girgiza kanta alamar a'ah... Kawai maganganunsa ne suka sanya ta murmushin takaicin. Wai Mai gidan ta dake son ta. Da Kuma wadanda ke parlor abokan zamanta da yar uwarta da suke ta juna yar Wa da Dan Kani. Sunayi da ita suna aibatata suna kiran matar hankaki. Ya Kuma ji yana wajen. Haka zalika yana duban yadda alhaji uzairu yake mu'amala da ita kamar wata kanwarsa Sam ba dangantarakar zamankewar aure. Amma ahakam Dr bk yake kokarin ya dedeta tsakaninsu ta hanyar fadan kalamai da zasu sata farin ciki. Bayan sarai shi kansa yasan Karya ne. Hada zancen sa yayi "Hajia kinyi shiru... Tun ba yau ba. Na Sha gaya miki ki daukeni a matsayin mutum mutumi. Ko wani babban jigo da zaki manta kina fafawa damuwat ki. Hajia wannan ciwon da yake damun ki babban ciwo ne wallahi. Wanda mutane da yawa zasu dauke shi a... masu.... Masu... Kamar... Ina nufin.. "Kamar masu tabin hankalin ko?" Hajiya zaytunah ta karasa gaya Masa tana kada Kai. Dr bk. Yayi hanzarin jijjiga kansa da sauri yace, "No ba wai Ina nufin haka ba. Mutane ne zasu duaka Hakan. Amman ke nasan bashine matsalar ki ba.. Dan Allah hajiya ki sanar mun abubuwan da ke damun ki. Sai yaushe ne zaki fito fili, Dr yau gashi gashi abubuwan da ake mun banason. Ko abunda ke damuna ko gashi kaza kaza sai yaushe? Lokacin nan karasa wucewa yakeyi..kwanakin mu nata gudu ... Idan bamu nemi lafiyar mu ba sai yaushe zaa nema? Eh hajiya?' "Magunguna ne yanzu ko allurori inason na sani dr" "Ba zaki fada damuwar take ba kenan ko hajiya? Well fine, allurori ne da yanzu zaa gama su. Sai magunguna na sati uku. Idan ya kare ko kafin su kare, ko akwai wani yanayin na daban to Akira waya a fada ko a garzayo asibiti" "Toh shikenan.." Ya zaro allurorin da kwaleyn su da sirinji nanda nan ya hada kowanne har kala uku. "A hannu zaai" "Toh" ta fada tana yaye hijabinta daya rufe hannun ruf Dr bk ya Mike ya karasa kusada ita ya fara mata allurorin. Har ya gama kowanne sannan ya nannade a leda idan zai fita ya tafi dasu.. "Ga magangunan, wannan a Sha da safe da rana da daddare bayan anci abinci, wannan kafin kici abinci da safe, wannan da safe da yamma. Wannan Kuma duka zaki shanye yanzu. Wannan Kuma kisha yau. Bazaki kara Shan Saba sai wani satin rana i ta yau. Sai ki dora. Allah ya sawwake ya kara lafiya amin. Idan Kuma anji wani sabon ciwon ya bullo na daban to a hanzarta a sanar da mu. Akwai wani abun ko na je?" "Ba komai doctor... Nagode sosai sosai Allah ya Saka da alkhairi" "Aamin hajia. Allah ya Kara miki lafiya mai dorewa kema amin..." "Aameen nagode" Mikewa yayi ya hada komai nasa ya bude mota yana sake mata sallama, "Toh sai yadda ta yiwu.. " "Nagode Allah kara lafiya" Ta fada tana mayar da kanta jikin kujera ta kwantar da shi. Siraran hawaye na zuba daga fuskarta. Ji tayi kawai sn bankada kofar an shigo. Hajiya rumanah ce ta bude tana tauna cimgom tana kas kas dashi... Hajiya zaytunah ta daga Kai ta dubeta. Sai Kuma ta kasa dashi tana cewa "Rumanah" "Ke kul..na gaya miki suna na ya futa daga wannan munafikin bakin naki da baya taba furta alkhairi sai sharri. Zuwa nayi, nayi na Kara miki tuni da kowane hali kika shiga ke kika jawowa kanki da mugun halin ki. Da ace tun fari kin auri Amiru da duk wannan abun bata faru ba. Yanzu gashinan inda kikai silar raba soyayya kika shigo. Daidai da rana daya baki taba jindadin zaman gidan ba. Shysa aka dankaro miki kishiya gatanan. Sun Kuma fiki gata agidan. Ko batan wata baki taba yi ba. A haka zaki kare" Hajia zaytunah tayi shiru ta kice mata komai, Hakan Kuma da tayi ba karamin bakantawa hajiya rumanah Rai yayi ba.. KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :45* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _45....._ Hajia rumanah ta Kara takawa gaban hajiya zaytunah. Ta tsaya kerere akanta kaman poll wire. "A haka zaki kare, cikin bakin ciki. Cikin mummunan hali, cikin halin 'kakani Kani. Cikin halin nadama. Ke da farin ciki sai dai kiga anayi a nesa. Ba zaki taba mallakar abunda zai sanya zuciyar ki samun nutsuwa ba. Na tsaneki zaytunah. Na tsani Wanda yake kaunar ki zaytunah. Ina kaunar makiyin ki zaytunah. Ina kaunar Wanda yake kaunar makiyin ki. Duk wani Mai kaunar ki bana tare dashi. Haka zalika duk wani Mai kin ki nawa ne. Abubuwan da kikayi a baya na tsibbu keda mahaifiyar ki. Shine yake bibiyar ki yanzu kike girbar sa... Wannan kadan nema. Nan gaba mummunar rayuwar da zaki shiga sai tafi haka..shysa ga ki nan jiya iya yau... Da ko yar da zaki kalla ma kiji farin ciki baki da su. Saboda mugun halin ki. Kadan kika gani....mts" sai kuma ta fashe da dariya tana karkadawa hajia zaytunah yatsa tache, "Shi yasa gaki nan kin zama tababbiya, mara hankali, ke aganin ki rayuwar da kike ciki a baya komai na tafiya daidai haka zaki dauwaama? To ahir dinki. Tun yanzu gashinan kin fara girbar abunda kika shuka... Oh ni rumanah na zauna inata gayawa tababbiya maganar da batasan ma me nake fada ba... " Ta barkawa zaytunah harara tana matsawa daf da kunnen ta tache, "Samun zuri'ah dai ta Yara... Sai dai kigani awajen kiishiyoyin ki. Ko amakwabta . Ba zaki taba mallakar ko samun arzikin Yaya ba tsatson uzairu. Ba dai kin rabamu ba. To ki gaya mun ke da kika aure shi yanzu wacce ribar kika samu banda bakaken abubuwa na bakin ciki dake dabaibaye dake? Tukunna ma ... Akwai sauran kallo agaban ki... Ni rumanah sai nayi sanadiyyar babban abunda ba zaku taba mantawa ba dashi na bakin ciki. Zaki zan kin shiga gonata... Ba Abba ba gwaggo abule da zasu tare miki. Ba su Rayyanatu bare kice . Bakida kowa.... Ke kadai kike rayuwar ki cikin kunci da yayi miki dabaibayi... Na bar ki cikin bakar rayuwa da kuncin zama... Sai wani lokacin" Ta fice daga sashen tana buga kofar. Haj. Zaytunah tabu kofar da Haj rumanah ta buga da karfi da kallo. Kukan data rike karya zubo mata ne ta fashe dashi tana girgiza kanta cikin tsananin tashin hankali da dimbin nadama. "Allah kana gani. Allah kana gani. Allah kana gani. Allah ka shiga tsakanin nagari da mugu. Allah ka kawo mun karshen wannan bakar rayuwar da nake ciki. Allah ga baiwar ka zaytunah nasan ni Mai lefi ce ya Allah. Allah ka yafemun dukkanin lefukan da nayi maka. Rabbi ka yafemun. Yaa Allah ka yayemun damuwoyin dake damuna. Rabbi ka iyamun. Rabbi kayi riko da hannayena. Allah Dan kyawaywan tsarkaakkun sunayen ka guda cassain da tara. Rabbi ka zabamun abunda yafi alkhairi acikin wannan rayuwa tawa. Yaa Allah idan har nayiwa wani lefi ne batare da sani na ba. Allah ka yafemun. Rabbi na kawo kukana wajen ka. Rabbi kasan makiyana da basu so na. Da suke kaunar ganin bayana. Rabbi ka kawo mun dauki. Rabbi ka dubeni ka kawo mun dauki. Allah ka budemun kofofin alkhairin ka. Allah ka datar Dani. Allah ka datar Dani. Allah ka kawo karshen duk wani da yake da hannu acikin shigata wannan yanayin da nake ciki. Rabbu ka sakamun. Tun anan dorin duniya. Rabba ka sakamun. Allah Aameen " Ta karasa adduar tana sakin wani kukan Mai tsuna zuciyar duk Wanda ya saurara. Ta dau magungunan da likitan ya kawo mata. Ta babbali na ranar ta nufi bandaki bakinta dauke da addua. Ta zuba amasai tayi flushing... Ta sake komawa parlor ta zauna... Tana tunanin rayuwar ta ta baya. Bayan an daura musu aure, ita da alhaji uzairu Muhammad da kuma yar uwarta Rumanah da aka daura da alhaji Amiru... [1/22, 8:56 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :46* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _46..._ Bayan haj zaytunah ta tare agidan ta. Masha Allah. Komai na tafiya dai dai kamar yadda yaa kamata Alhaji uzairu na matukar kwantanta halacci tsakanin uwargidan sa ladi da amaryarsa zaytunah Duk da dai ladi ta dara zaytunah a shekaru ainun..dubada ita tayi boko ladi..ita Kuma zaytunah batai ba. Ta daiyi allo harta sauke mashaa Allah. Suna zaman su. Kowacce tana gidan ta. Kwana bi biyu yake musu. Gidan ladi biyu gidan zaytunah biyu Kuma yana kokarin sauke duk wasu hakkokin su na kansa. Zaytunah na matukar Jin kunyar uzairu. Sai da uzairu yayi dagaske kafin ta rage kunyar da takeyi masa. Dakyar ta samu dai take iya zama suyi hira har yana kokarin iya biyan bukatarsa ta auratayya. Lokaci zuwa lokaci zaytunah kan zubar da hawayen rashin su gwaggon ta akusa da ita.. Duk sanda uzairu yake gidanta yana Kiran waya ya hadasu su gaysa. Tayita rokon yaushe zasu zo?. Gwaggo tace sai an kwana biyu Dakyar dai uzairu yayi ta rokonsu. Alokacin da suka cika wata biyar da aure. Shima dakyar suka amince zasu zo din. Mota hayis sukayi shata. Dukkanin su. Harda yalwaji kawar gwaggo abule da saanjo aminiyar zaytunah Ranar zaytunah tayita murna lokacin da sukazo. Gwaggo haire nata murtuke fuska tana sakin tsaki. Dan dole ma malam Nata'ala yayi musu sannan suka amince zasy je gidan zaytunah. Don sai dayayi Jan Ido yace duk wacce bazataje gidan yar daya ba to su hakura da zuwan. Don gudun idan sukaki zai hanasu zuwa gidan Rumanah dinne sai suka hakura sukaje gidan zaytunahh. Zaytunah tayi musu abinci Mai Rai da lafiya da ruwa da lemo. Tana ta nannan da su. Ita dai gwaggo abule sai kunya takeji tazo gidan yarta ta fari. Dama kunsan Fulani akwai kunya bugu da kari Kuma Fulanin kauye. Don haka abinci ma dakyar ta iya ci tanaci tana rufe fuskarta. Ai kuwa yalwaji sai tsokanar ta takeyi... Sunci sun gyatse Alhaji uzairu dama bayan sunzo fita yayi. Daga baya ya dawo shi niki Niki da leda da kayan tsaraba. Sabulai da Omo da kayan marmari fal dasu biskit yace a kaiwa Yara mazan da baa zo da su ba... Sai da sukayi sallah sannan sukayi harama.... Zaytunah harda kukanta bataso su tafi. Dakyar dai aka banbare ta ajikin gwaggo abule. Ta makale su Rayyanatu ma. Tace sai an bar mata su sun mata hutu. Gwaggo abule tace aa. Sai dai idan sunyi hutu a allo akawo su. Idan ta dada dadewa. Amman ba yanzu ba... Tacetoh tunda saanjo gidan yan uwanta zata a birni abar mata ita Dan Allah tayi mata kwana biyu. Gashi yanzu zai bar gidan aranar. Saanjon ma anso a Hana. Amman uzairu ya Saka baki. Aka bar mata saanjo zatayi mata kwanaki biyu. Da haka suka samu zaytunah ta saki jikinta ta dena kukan. Sukayi sallama tana daga musu hannu suka shiga mota... Suka nufi gidan rumanah. Itama Masha Allah... Tanata feleke. Tayi girki itama Masha Allah. Ta zuba musu. Gwaggo haire sai fankama ake ana budawa dake gidan rumanah ne itace tayi ruwa tayi tsaki sai data fara zubawa inna goge da nama fal ta zubawa malam Nata'ala. Sannan ta zubawa kanta ta hadawa su gwaggo abule da yalwaji. Malam Nata'ala yaso yayi mata magana ya tsawatar mata. Gwaggo abule ta girgiza masa Kai. Amman dik da haka sai da ya tsame naman kan abincinsa wasu daga cikin ya dora akan abincin su gwaggo abule.. Haka dai suka zauna sukayi yar hirar su duk da dai hirar ba su gwaggo abule aciki. Idan tasaka baki sai suyi shiru. Yalwaji cema idan tayi magana sukan Dan amsata Daga nan bayan sunyi sallar laasar suka yi shiri zasu tafi.. Amiru dama baya gidan daya dawo yasan dai da zuwan su. Don haka ya ciro kudi ya bawa rumanah yace tabasu.. Rumanaa ta danka wa malam nataala tace gashi inji Amiru. Yaki karba sai da amirun ya roke shi tukun ya amsa. A take awajen kuwa bayan Amiru ya fita. Ya raba kudin ya bawa kowannen su Rumanah tayi musu rakiya har bakin mota itama. Hawaye suka gangaro a fuskar ta Suna daga mata hannu tana daga musu kamar yadda sukayi da zaytunah. Direban yaja mota suka dauki hanyar komawa kauyen su na bokezuwa.. gab da zasu shiga kauyen ne.. lokaci yayi suka hadu da wani hatsari. Inda garin kaucewa gingimari motar. Shi Mai hayis din nasu ya gangara ya daki wata bishiya ta fado akan motar. Babu Wanda ya shura. Take dukansu rai yayi halin sa..... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts abundantly. [1/22, 8:56 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :47* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _47...._    Bayan sun koma cikin gidah itada saanjo... Sabuwar Hira ce ta barke a tsakanin zaytunah da saanjo. Sunata hirar yaushe gamo. Saanjo nata bata labari kala kala. Zaytunah sai dariya takeyi suna tafawa.. "Hmm. Ina gaya miki ba sai akayi auren Sabura ba. Kai munci uwar sabada akidan kwarya" "Kai dan girman Allah dai? Bani na sha. Ai ba wanda zai sanar mun munyi nisa. Ai banso ban halarci bikin nan ba. Allah ya sani" "Eh Amma ai kin tura mata da gudunmawa. Kefa kofunan da kika bata dasu take futar baki. Har makota ara sukeyi idan zasuyi bakin kunya " "Kai banason sharri" "Allah kuwa. Ke ai kin kyauta. Danma kauyen namu an fara bakin ciki yanzu dubi Wanda zan aura dinnan don anga a birni yake shima. Allah bakiga gidan su alawiyya ba, da har dena magana suka mun. Ke aka kusan korar mun shi ma.Ke dai dai Allah yayi da rabo na. Yanzu ba gashi ba biki saura satittika.... Kamar yau ne" "Hakane kam wallahi. Amma fa abunnan yaban mamaki. Yaushe yan bokezuwa suka fara haka? Saboda Allah" "Yo ai dama layinku ba saa ido kaman namu. Mutane layin mu ne haka suke dama gasunan gasunan ne. Toh lamarin ya Kara tsamari" "Ta Amma kuwa Allah ya kyauta musu wallahi. Banji dadi ba.. Amma dai sabira na zamanta kalau ko?" "To kalau zaace kefa mijin nan ya dankara mata shika biyu saura shika daya." "Subhan'Allah daga bikin garin ya ya?" "Yo dama Allah na tuba idanuwan sune suka rufe da wannan kayan kwalan din dayake aiko mata kafin ya aureta, Naman bakin kasuwa. Ragadada, hanjin gidan asabe. Taliyar gidan masu firij. Lemon kantin dan lami. Biskin, kayayyaki dai. To wallahi dai aure ba inda yaje har an fara shika saura igiya daya.Kinsan dama yanada mata ai itace ta uku. Yace zai kara ta hudu bayan aurenta da kwana goma tafara bori tana kokarin hanashi. Shine fa ya wanke ta da mari ya mata dukan kawo wuka ya korata gidah.. Dakyar aka dawo da itada tace bazata koma bama. Yan gidan su da mu kawaye mukaita tausasarta ,mukace Wa zai aureki yanzu saboda Allah agarin nan duk samarin kin kore su sai shi? Sunyi fushi Sai da kikaje kikayi auren ya shika ki labari ya koma gari zakice zaki koma wa wani ai suma ba zasu yarda ba." "Kwarai gaskia. Kai Amma dai banji dadi ba wallahi... Yanzu suna tare da matan da amaryar tasa kenan?" "Suna nan gidah daya. Daki daya ne, da ai dakuna biyu ne da ita ba sauran matan, yana gigin amarci.Bakiga ba an mata kaya Yasin. Da Zai Kara aure Kuma ya tarkata ya mayar mata dayan dakin. Daga karshe dai sayar da wasu tayi. Suna nan yanzu, Lantana itace ta fari, sai gaji mabiyarta ta biyu kenan sai sabira ta uku. Sai harira. Yar gidan umman gidan tudu. Ai kinsan tama" "Nasanta farin sani ma kuwa.. Kai Amma dai bai kyauta ba" "Wallahi kuwa. Suna nan gidah. Daki na kallon daki. Kullum Kuma cikin fada.Ke sabira ce dai Bora. Ya dau Karan tsana ya dora mata. Ga tsawa da tsiwa. Ai ni dama Zaytunah tun sanda muka tsaya siyan bakin ta jikina yayi sanyi.. washegari ma haka da muka koma. Komai talaucin ka bare shi mai dan abun hannu ko dama na Karya ne oho. Amman ni tun ranar farko ko ince satin farko na tsinke da lamarin zaman auren sabira." "To fa Meya faru?" "Hmm. Ke fa awara ce da dankalin Hausa basu fi na murtala biyar ba duka. Dasu yazo sayan baki amatsayin kajin amarya bai kawo ko tsinken nama ba awara ce da dankalin Hausa. " Zaytunah ta kasa danne dariyar data taho mata... “Me kikace?" "Awara da dankalin Hausa. Awarar zatai guda goma. Dankalin zeyi yanka Sha biyu shima. Kefa sai hakura mukayi mukace taci. Allah kasaci tayi. Sai dariya da murmushi kawai take kakarowa. Jikinn mu a sanyaye muka mike zamu tafi ta fara Kuka muka bata baki dai , mukace munsan zai kawo mata wani abun.Kinsan a haka ta kwana? Tace ko ruwa bai kawo ba. Banda ruwan leda guda uku daya kawo tun Muna nan. Kudin sayan baki kuwa haka ya tattare rigar sa ya bar mu. hasalima sai ya fara tambayar Iyayen mu Maza wato ya nuna mana shi saan iyayen mu ne" Suka tuntsire da Dariya gaba daya suna tafawa...Haka dai sukayi ta hira.. gwanin ban shaawa. Saanjo nata bawa Zaytunah shawarwari kan ta rungumi mijinta su zauna kalau, aure dik hakuri akeyi. Bare ita datayi dace gidan ita kadai aljannar duniya dai. Ga yadda mijinta yake rawar kafa da ita gaban idanun kowa ... Yana kaunarta Basu kaiga karasa hirar bama. Aka fara bugo gate. Mai gadi ya hude. Uzairu ne ya shigo hankalinsa tashe Ya shigo yana duban su yace su tashi su shirya zasu masa rakiya. Kuma bazasu dawo yau ba. Saanjo ma ta hado kayan ta su tafi... Jikin su yayi sanyi. Zaytunah ta fara tambayar uzairu yace babu komai. Idan suka karasa dai zasuga koma menene... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts abundantly. [1/22, 9:28 PM [1/22, 9:28 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :48* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _48_ Zaytunah gabanta ya Fadi lokacin dataga sun dau titin bokezuwa. Uzairu ne yake tukawa. Sai zaytunah agaba saanjo na baya. Zaytunah ta juya baya ta na duban saanjo da itama jikinta yayi sanyin.. Uzairu dai sai tuki yakeyi bakinsa na motsi yana hailala.. "Yaya meyake faruwa ne... Naga mun dau hanyar gidah" Agogon hannunsa ya kalla. Ya girgiza kansa Kai yana sauke numfashi yace, "Kwantar da hankalin ki..... Koma menene idan mukaje zamu gani. Amman kafin sannan duk ma abunda idanuwan mu suka gane mana to lalle Allah ne ya kaddara hakan. Allah yabamu ikon cinye duk wasu jarabawoyi namu" "Bangane ba Yaya.. ka sani a duhu. Me kake nufi da waɗannan maganganun naka? Wani abun na lefi na maka ko kuwa?" Uzairu ya girgiza kansa yana dubanta. Ya kakaro murmushin yake yache, "Idan nace ga lefin da kikayi mun faruwar dauren auren mu zuwa yanzu nayi Karya, Sai dai ma kila nine na maki lefi ..kiyi.hakuri" "Ba lefun da kake mun Yaya... To dan Allah menene?. Nasan dai wannan lokacin haka kawai ba zumu taho bokezuwa ba fache wani babban abunne ya faru. Jikina yayi wani iri. Tundazu nake jina haka haka.. gabana nata faduwa wallahi" "Nima haka zaytunah. Gaba daya gabana bakiji yadda yake mun ba." Saanjo ta fada tana tabe habarta Uzairu dai yayi shiru yanata jinsu kawai. Zaytunah ta sake cewa dashi, "Yaya wani ne ya rasu agidah? Dan Allah wanene?" Da sauri uzairu ya dubeta. Baki daya Kuma sai tausayin ta ya kamashi. Ya mayarda kansa kan sitiyari yana tukawa. Wa zai cemata yarasu? Bayan dukkanin yan gidanne suka rasu. Banda mazan yayan inna goge manyan sune aka bari.. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Ka sanar dani Wanda ya rasu Yaya. Dan girman Allah " Uzairu yayi shiru. Gashi ta hadashi da Allah ballantana yayi canjin zance... "Kuyi hakuri.... Kowanne rai dama sai ya dandana zakin mutuwa. Babu Wanda za a bari Jiran duniya.. kowa na haka ne. Hakuri dai ne zamu cigaba da yi. Muyiwa wadanda suka rasu adduar Allah yasa aljanna ce mkoma agare su. Muma idan tamu tazo Allah yasa mu cika da imani Amin" "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Yaya waye ya rasu eh? Koma waneneya rasu na kusa ne sosai .. Hasbunallahu Wa niimal wakil." "Zaytunah Dan Allah kuyi hakuri. Kiyi shiru har mu karasa Dan Allah." "Toh Yaya" ta fada tana rufe fuskarta da hijabi.. Kuka ne take yinsa Ahankali sautin sa yake fita . Saanjo ma ta samu kanta dayin kukan. Suka shiga rerasa atare Uzairu ya dube su ya cigaba da tuka motar. Kasan zuciyar sa yana kamo salati yana tausayawa su zaytunah da saanjo da iyayen su suka rasu. Tashi daya duk su duka. Rana daya. Allahu Akbar... Lalle Allah qadirun ne ala manyasha’u . Wa alimun Wa hayyan. Sannu Ahankali suka shiga cikin garin na bokezuwa. Wayar uzairu ta fara kara. Ya dauka ya Kara a kunnensa. "Eh mun Isa.. okay kun rigamu karasawa kenan. Aamin Aameen. " Ya katse wayar ya mayar cikin aljihu.. Zaytunah ta daga zata tanbaye shi waye sai kuma tayi shiru saboda dazu yace mata dan Allah tayi shiru har su karasa. Dan haka uzairu ya gane. Ya Kuma ji dadin yadda take da bin dukkanin maganar sa bata taba musu ko ta nuna bata Yarda ba. "Amiru ne... Sun Isa su ba jimawa" "Okay" zaytunah ta fada tana katse hawayen da ke zuba mata. Baki daya tunani ne dankare acikin k’irjin ta to waya rasu? Duk ma Wanda ya rasu na jiki ne. Tun daga kofar gidan hakimi mutane suke dandazo wasu a mota wasu a mashin wasu a Keke wasu a kafa. Sai koke koke akeyi..jikin su zaytunah ya Kara sanyi.. Sai dube dube zaytunah take ganin sunzo kofar gidah bata hango malam Nata'ala ba. Jikinta ya soma kyarma. Gabanta ya tsananta bugawa... Uzairu na karasa parking motar. Suka fita da sauri daga ciki itada saanjo. Cikin gidah sukayi. Matan karkarar ne aciki yan uwa da makota. Kowanne bangarensa na wajen. Bangaren gwaggo abule. Bangaren gwaggo haire da dan uwanta malam Nata'ala. Da Kuma inna goge dama bangaren yalwaji. Ga gawawwakin nan akan tabarma an nannade da wani kyalle. Baki daya sun Kone baka gane mutum ne ko kuwa. Saboda tsananin yadda suka dagargaje... Zubewa Zaytunah tai awajen tana kwallara kara. Har sai da uzairu ya jiyo ta, tausayinta ya sake kamashi. Ya sunkuyar da kansa kasa . Idanuwansa sun kada sunyi cajir kukan zugi yake. Tabbas Surikansa mutanene na kwarai. Dukkanin mutanen gidan. Dubada sanda aka kawo su karatu shi da dan uwansa. sun karbe su da hannu biyu kamar yaran da suka haifa. Ai kuwa haka mutane nata zuwa cikin tu’ajjabi. Maza sun taru suna jira a kintsa mamatan... Don su sallace su akai su makwancin su. Surikan su Alhaji Muhammd duk sun kakkaraso. Dangi na kusa ma sun karaso. Aka Kara awa daya saboda na nesa. Kafin sannan duk suka zazzo. . Wadanda basu samu zuwa ba Kuma ba zasu samu janaiza ba. Haka aka wanke su tsaf aka shirya kowanne . Gidah sai kuka ake... Zaytunah kuwa sumanta biyu ana zuba mata ruwa tana farfado wa. Rumanah ma da sauran kannenta nata bori, gefe daya saanjo ma nata shure shure ... Aka kira su kowanne yayiwa iyayensa ganin karshe da yan uwansa. Sukayi musu addua Aka sanya su a makarori aka shigar dasu wata mota ta gawa babba. Aka nufi dasu makabarta baki daya kauyen bokezuwa na alihinin wannan babban rashi da suka yi. . ••••• Haka rayuwar ta cigaba da garawa, Har akayi kwanaki bakwai. Mutane suka tattafi gidajen su. Saanjo ma tana nasu gidan suna karbar makoki.. Sai da su zaytunah sukayi sati biyu a bokezuwa tukun sannan mazajen su suka dauke su suka koma birni.. Hakika zaytunah mutuwar nan tataba ta, Don sai tayi ta Kuka. Hakan yasanya uzairu ya gyara dayan sashen da matarsa ke ciki ya mayar da ita gidah daya da uwargidansa wato matarsa ta farko.. A haka suka cigaba da rayuwa....komawarta gidah da kishiyarta ya bullo da wasu sabbin matsaloli. Wanda ba wai lefin zaytunah bane na kishiryar ne. Tayita abubuwa tana cewa Zaytunah ce, zaytunah Kuma batada bakin musawa. Tun uzairu baya daukan abubuwan da ladi ke fada masa har ya fara dauka. Matsala ta fara shiga tsakanin sa da zaytunah. Don ladi ba makirci kadai ta tatsaya bama har tsibbu tanayi duk akan uzairu ya tsani zaytunah... Wannan ne nafarin kunnowar matsala a tsakanin su. Harta kaiga ya fara fushi ga wasu abubuwan. Gashi shi mutum ne mai son tara iyali, gashi duka matan nasa ba wacce tataba haihuwa . Don haka ya rarumo aure. Ya nemo aure ya karo itama ya kawo ta cikin gidan. Shikenan matarsa take fari ta hada Kai da amaryar suka dora a inda ta tsaya. Suna gasawa zaytunah azabah. Zaytunah tayita rokon Allah ya yanke mata zama agidan nan, Amma dai suna zaune Allah bai kawo karshe ba Allah da ikon sa bayan wata tara kuwa ladi ta haihu. Baa dade da wani watannin dayawa ba amaryar itama ta haihu. Wannan haihuwar da akai itama ta kara bude shafin yiwa Zaytunah habaici bata haihuwa juya ce. Sannan Kuma rumanah itama ta hada Kai da matan uzairu suna yowa zaytunah abubuwa marasa dadi. Har suka ci galaba suka hadata da uzairu mai gidanta da dangin mijin duk kuwa da uwar mijin nasu tana wani garin. Amman yan uwansa sun tsane ta Duniya tayiwa zaytunah zafi. Gashi har su ladi sun Tara Yara uku uku. Rumanah Kuma tanada Yara hudu. Ita kuwa bata taba haihuwa ba. Amman Hakan baya damunta ainun. Domin kowa da irin kaddarar da Allah ya tsara masa wala kyakkyawa ko akasin haka.... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 9:28 PM] Hafsaat🧕💞: KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :49* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _49...._ Hajiya zaytunahh ta share hawayen ta lokacin data karasa tuno rayuwar baya data shu’de Sanda iyayenta suke nan da bayan rasuwar su.. Ta daga kanta ta sauke akan wani hoto da akai babba aka sakala a bango. Itada Alhaji uzairu ne lokacin daya biya musu hajji suka tafi kasa Mai tsarki Saudi Arabia.. Ta lunshe idanunta ta sauke nannauyar ajiyar zuciya Mai dauke da tarin abubuwa dankare a kirjinta.. Mikewa tayi ta shige bandaki. Jin ana kiraye kirayen sallar magriba. Ta dauro alwala ta fito. Bayan ta idar da sallah bata mike ba tacigaba da zama akan sallaaya tanata adduointa har aka kira sallar ishai. Ta tashi tayi sannan ta karasa adduointa.. Bandaki ta koma ta hada ruwan dimi. Tayi wanka sosai ta gasa jikinta. Sannan ta fito ta sanya kayan bacci ta haye kan gado tayi azkhar na bacci ta kwanta.... Tanata sallah.. dama allurorin da akayi mata. Idanuwanta har lunshe wa sike.. Bacci Mai nauyi ya dauketa. Cikin ikon Allah bata Farka ba sai da aka fara Kiran assalatu. Ta tashi da sauri ta shiga bandaki. Bayan ta yi sallah ta karasa komai. Ta fice daga sashenta zuwa kitchen. Kayan wanke wanken fal da baki suka ci. Ko su Rumanah suntafi? Ta tambayi zuciyarta tana girgiza Kai kawai. Lamarin nan yana bata mamaki. Kiri Kiri yar uwarta ta jini ta tsaneta duk tarin kiyayyar da take mata tun na shekarun baya har yanzu suna nan sai ma daduwa da sukayi… Bayan ta karasa wanke wanken. Ta goge kitchen din. Ta daura ruwan shayi yana tafasa ta juye a flasks. Don haka batayi wani abu ba. Tunda akwai bread. Kawai ta daure saboda yaran ta feraye dankali. Sannan ta koma daki. Lokaci na cika ta koma ta soya dankalin ta kara musu da daffafen kwai. Tayi toasting bread ta Saka musu ta debi nata ta koma daki... Kwanciya ta sakeyi. Saboda gaba daya allurorin sunki sakinta bacci ne fal a idanunta.. Ba ita ta Farka ba sai can lokaci yaja. Don haske ya fito sosai. Ta Mike ta tsaya tana salati. Ta dubi agogo Sha daya saura kwata. Da sauri ta mike ta shiga bandaki. Nan da nan tayi wanka tayi brush ta Saka kayanta ta dakko hijabi ta zura.. Tana fita sukayi kiichibus da Alhaji uzairu dake kokarin fita daga babban parlorn. Ya zuba mata idanunsa yana kallon ta. Ko kadan bai taba Jin kiyayyar zaytunah azuciyar sa ba. Amma ya rasa meyasa idan ya ganta sai ya dinga jin gwara yayi sauri yabar wajen bayasan ya sake tsayawa a inda take... "Barka da safiya" tace da shi kanta a kasa bayan ta tsugunna Sai ya samu kansa da son tsayawa... Gashi dama duk matan basanan kowacce sunyi sallama ta koma Daki.. "Zaytunah.. Alhamdulillah........" Ya kira sunanta yana ja.. Ta daga Kai da sauri tana dubansa... Yau uzairu ne ya kira sunanta har ya amsa gaisuwar ta ta bada fada ba? Ta yi shiru ko dai mafarki take ne? Alhaji uzairu yayi murmushi yana duban agogonsa yace, "Zo nan ki dan mun wani aiki a bangaren na" ya samu kansa da ce mata haka. Haka kawai yake Jin wani annushuwa na gauraye shi. Tamkar an zare masa wani abu a lakar jikin sa.. Mikewa tayi da sauri batace masa komai ba tabu bayansa. Harshenta ya mata nauyi ma. Tama rasa me zata ce to. Ita duk a ganunta kawai mafarki ne ko gizo abubuwan suke mata... Alhamdulillah taji dai jikin ta dadi a ranar tamkar an zare mata wani tokararren curi daya tsaya mata a makogaranta... "Bakya magana ne.....? Zaytunahh" "Naam " ta amshi tana biye dashi har sukaje bangarensa dake bayan garden "Shiga Bismillah" ya fada yana mata nuni da ciki Tayi ciki da sauri tabu bayan sa, shima kuma ya tsaya yana rufe kofar bangaren. Dakinsa ya shige. Tabi bayansa tana waige waige. An sake kawata bangare. Yaushe Gamo? Ta dade rabon ta da bangaren sa.. Zama yayi akan gadonsa yana Mai mata nuni kusa da shi "Zo ki zauna..." Ta karasa adarare ta zauna can nesa dashi.. ya matsa daf da ita yana kamo hannuwanta ya rike cikin nasa yana duban cikin idanuwanta "Zaytunah...." "Naam..." "Naam Wa?. Banida suna?." "Alhaji ..." "A'a sunan mu na baya nakeso" "Yaya... Uz... Uzai.... Uzairu" "Mashaa Allah... Zaytunah bansan dai me zan ce miki ba gaba daya. Saboda wallahi bakina ya mun nauyi. Amman kisani na samu kaina ahalin son kasancewa tare dake. Nayi kewarki. Zaytunah Ina kaunar ki har yanzu dai dai da kwayar zarra kaunar ki bata taba gusheewa a zuciyata ba..... Kalamai sunyi kadan. Bara dai na nuna miki... Bai bari Zaytunah tace komai ba. Ya rikota sosai ya rufe window... Ya lula dasu duniyar maaurata... A ranar zaytunah ta sake tabbatarwa kanta tabbas alhaji uzairu yana kaunarta bai kuma tsaneta ba yarda take tunani.. Tasha Kuka sosai.Kuka ne na dadi Kukaa ne na Ashe uzairunta bai tsanenta ba. Lalle addua babban makari Ce..Kuma mace Mai addua kakkarfar garkuwa ce …. _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* KIRJIN MAI HANKALI* _(AKWATIN SIRRIN SA)_ 🧳➿💞 *PG :50* *AREWABOOKS VVIP:👇* https://www.arewabooks.com/book?id=670bd07e35879b101764c0eb Ayi following yerwa incense and more TikTok account: https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 Instagram account:: https://www.instagram.com/yerwaincense_and_more?igsh=MTJ5bW5jdmlveXplNA== HGL CHARITY FOUNDATION da kuke tallafawa na ciyarwa da azumi ga sites dinsu nanma suna a Instagram: https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk Gana TikTok..: https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! _50..._ Hajiya zaytunah ta shiga bude idanunta ahankali. Don har bacci ya dauketa.... Tana tashi taga babu alhaji uzairu ya tafi... Ta Mike da sauri ta shiga bandaki. Tayi shara ta shiga gyara masa gado.. Wata waya tagani a gefen inda take kwance dazun ta dauke kenan zata mayar kan bedside drawer taga kira ya shigo cikin wayar. Kamar ba zata dauke ba sai Kuma ta dauka ganin ta katse an sake kira, "Zaytunah..." Ta jiyo Alhaji uzairu ta cikin wayar Ta dan zare wayar daga kunnenta tana duban screen din wayar sosai sai Kuma ta Kara a kunnenta.. "Na...am” ta amsa a rarrabe.. "Da farko dai Ina Mai sake Miko duban dimbin godiya agare ki. Ranar yau ta tunamun da ranakun farko na auren mu.Allah ya Saka miki da alkhairi zaytunah..." Haj zaytunah ita dai ji take kamar mafarki takeyi... "Kina jina...?" "Ina sauraron ka" "Yauwa... Wayar nan ki riketa a hannun ki. Na bar miki. Ba Kuma nasan kice aa ko wani abu" "To shikenan nagode Allah ya Saka da alkhairi " "Aameen. Afuwan na fita bakisani ba. Banason tashin ki a bacci. Kinsan munata shirye shiryen dawowar hajiya. Yanzu ma Ina gidan Amiru ne. So idan na gama zan wuce site. Daga can zan dawo gidah" "To..." Zaytunah ta amsa shi kawai. Don batasan ma me zatace dashi ba. Ji take wallahi gaba daya kamar wani labari ba wai agaske yake faruwa ba. 'Allah idan mafarki nake.. Allah yasa Karna tashi daga wannan daddadan mafarkin' ta fadaa kasan zuciyar ta. "Zaytunahh kina jina kuwa?" "Ina sauraron ka......" "Tohm kinji duk abunda nace ko?" "Eh... Sai ka dawo. Zan sanarawar su Yaya ladi ne?" "No ai sunsan na fita tun dazu. Kawai dai naga dacewar gaya mikinne... Idan na dawo ma zan hadaku duka muyi magana" "Toh Allah ya dawo da Kai lafiya" "Aameen. Ki kula mun da kan ki... Sai na dawo." Kit ya katse kiran Ta janye wayar daga kunnenta tana duban screen din wayar. Ta sanya yatsan hannunta daya karami acikin hudar kunnenta. Ji take tamkar gizo muryarsa takeyi mata. Idan har ba wai gizo bane. Tabbas kunnuwanta sun jiyo mata maganar da tsakaninta da uzairu yagayamata su anyi shekaru.. "Ki kulamin da kan ki sai na dawo" ta maimaita abunda ya fada. Hawayen da taketa kokarin makalewa ne suka bijere suka fara zuba mata.. Amma wannan ba wai hawayen damuwa bane. Hawaye ne na farin diki. Hawaye ne da suka bude kullallun kofofin da aka rufeta akan uzairu. Hawaye ne na dadi. Hawaye ne Wanda tsananin yadda take ciki na farin ciki gangar jikinta da ranta da zuciyar ta take . Gaba daya,Tama rasa me zatayi... Ta sake fashewa da wani sabon kukan. Amman wannan karon ba wai kukan bakin ciki bane Kuka ne Wanda takeyinsa na ganin sannu Ahankali gashi datayi hakuri uzairun da shi kadai ya rage mata a matsayin farin cikin rayuwar tah ya dawo .. "Alhamdulillah... Allah Kaine abun godiya. Yaa Allah idan ma mafarki ne wannan ka dawwamar Dani acikin sa.. Alhamdulillah Alhamdulillah. Allah na gode maka Allah na gode maka", Mikewa tayi ta fuce daga cikin sashen... Ta nufi bangarenta. Kishiyoyin kowacce tana daka tana bacci tunda Yara sun tafi makaranta don haka itama nata dakin ta wuce ta kwanta da basmala. Murmushi ya sake kufce mata daga fuskar tah... Ta samu kanta da kwanciya akan gadon ta. Tana tuno yanayin data tsinci kanta dazu itada uzairu mijinta.. ta runtse idanu murmushinta na dada fadaduwa.. a haka bacci ya dauketa. Wanda da abaya ne. Lokacin tunanin tane yanzu haka zatayi kashi kashi.... Yanzu kuwa bacci ne Mai dadi ya kwashe ta Mai cike da Mafarkai barkatai na Alhaji uzairu. Da Kuma yanayin da suka kasance dazu... *ENGINEER AMIRU MUHAMMAD RESIDENCE* Alhaji Amiru da hajiya rumanah suka tsaya suna duban Alhaji uzairu da yake waya yana wani murmushi. Babban abun mamakin ma da zaytunah "Taji sauki ne uzairu?" Amiru ya tanbaye shi cikin farin ciki Rumanah na gefen sa tana dubansa cike da tsantsar mamaki. "Ai dama Dr yace ba wani matsala . Kawai dai trauma ne. At first Nima ban yada ba. Amma bansan meya sameni ba haka kawai yau na samu kaina da tabbatarwa da tasamu lafiya. Bari na biya office gidah nakeson zuwa “ "Ya batin zuwan hajian Kuma?" "Kamae yadda muka tsara din... Nanda 8months ko" "To Masha Allah. Allah ya Kai mu" "Madame sai wani lokacin" Rumanah tayi kasa da Kai tana murmushin yake.. "Sai wani lokacin" Alhaji uzairu na tafiya. Hajiya Rumanah ta Mike tsaye.. _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 10:13 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _51_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Ta daga Kai ta sauke akan alhaji Amiru Mai gidanta da ke ta murmushi yana daddana wayar hannun sa... Taja dogon tsaki... Hade da yin kwafa tana karkada kafafuwan ta. Alhaji Amiru ya lura da yanayin ta don haka yayi shiru bai ce da ita komai ba.. "Iska na wahalar da me kayan kara." Ajiye wayar sa yayi ya dubeta tana wani tattabe baki "Da akayi me kenan?ke wai Dan Allah bakyason zaman lafiya ne? Yanzu meya faru Kuma?" Tamkar dama jira take ya tofa albarkacin bakinsa ta Mike tsaye tana hayayyako masa, "Saboda Allah. Shekaru nawa yanzu? Ace kakasa cire ta acikin ranka? " "Bangane me kike fada ba rumanah. Kinga ko na haneki irin waɗannan maganganun naki marasa Kai. Yanzu wacece aka kasa cirewa arai meya faru anan?" "Alhaji ka dena wani boye boye. Kowa ya sani inaga harta yayan cikin kaa ma sunsan akwai abunda yake kunshe acikin ranka ka kasa mantawa dashi. Wannan abu inaga da shi zaka mutu. Koma menene dai ai sai ka dinga sayawa. Tunda Nima dai dolen nan akai mun ba wai naga ni inaso bane" Alhaji Amiru sai ya Mike tsaye. Ya daga yatsantsa yana Mai nuni da ita. Ta kaishi karshe don haka ya fara fada sosai, "Me kike nufi rumanah? Me kike nufi? Fito ki Kalli tsabar idanuna ki gayamun abunda kike nufi" "Yo ai Kai ma kasani. Amma bara na sake maimaitawa don ka sake tabbatarwa da kunnuwan ka. Ina sane da Kai Ina hankalce da lamuran ka. Alhaji har yanzu kakasa cire zaytunah a ranka. Har yanzu kana kaunar zaytunah . Ji kake dama da yarda zakayj zaytunah ta zama itace mata ag.... Ai bata karasa ba alhaji Amiru ya dauke ta da wani gigitattan marika har kala biyu... Duka kuncinanta... Zatayi magana ya sake sauke ta da wani akaro na uku. Ta rike kuncinta tana duban sa baki bude. Agigice tace, "Ni ka mara Amiru?" "An dakeki rumanah. Ko zaki ramane? An dake ki. Ni kike kallon tsabar idanuna kike gayawa waɗannan maganganun haka? Lalle yau na sake tabbatarwar bakida HANKALI bakisan me kikeyi ba. Matar kanin nawa kike cewa inajin dama ita ta kasance mata agareni bake ba? Shekarun ma nawa dake? Duk a baya baki fada haka ba sai yanzu? Meya ke damun ki ne ehye?" Rumanah da hawaye ke zuba a fuskarta ta daga kanta tana dubansa tache, "Ko da dan uwanka yazo. Baka nuna alamun farin ciki ba sai da ya nuna maka ai zaytunah ta samu lafiyaa. Baka taba shiga cikin nutsuwa da kwnaciyar hankali ba irin yadda kake a yanzu. Haba Amiru ba yanzu na Saba rayuwa dakai ba. Shekarun mu nawa atare? " "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun.. lalle rumanah ban Kara gasgata lamuranki ba wallahi sai yanzu. Wallahi ban Kara tabbatarwa da ke din kwakwalwar kifi ce dake ba sai yau. Na Kuma tabbatar kinada karancin ilimin addini. Wanda ke dinnan zaki iya aikata komai. Ki shirya zance ki tabbatar cewa anyi shi bayan baayi dinba wannan wannan baki dakko halayen mahaifan ki ba Allah ya kyauta" "Ya kyauta abunda yafi haka Amiru. Idan ma zaka musa ne kayita musawa daganan har tatar sara. Amma wallahi baka dena kaunar zaytunah ba kana sonta har yanzu" "Dama zan dena kaunar zaytunah ne? Ai kauna daga Allah take. Sai dai kinyi kuskure a irin kaunar dake kwakwalwar ki da idanuwan ki suke duba Muki. yayinda akwakwalwar ki take shirya miki... Ina kaunar zaytunah Kam Amma kaunar da nake mata bata aure ba. Saboda babu aure atsakanina da ita. Bazan taba iya auren zaytunah ba. Ina dubanta amatsayin yar uwata Kuma kanwata. Saboda ko da aure bai hadamu dake ba, gaba daya ba. Ku kannena ne . Saboda mahaifan ku sun rike mu tamkar yaran da suka haifa daga cikin su. Abu na biyu zaytuna matar Dan uwana na ce. Ko babu kusanta dake. Zaytunah matar Kani Kuma Dan uwa nace. Mun rigada mun hada zuriya. Dole munada alaka. Ko aina na shiga a doron duniya zan nunata nace yar uwata ce. Abu na uku koma wanene ko da baisan zaytuna bah ba Kuma ba su da wata alaka kwata kwata. Ace ya ganta asibiti ko abashi labarin ta koyasan Wanda yasanta.. tabbas idan aka sanar masa ta samu lafiya yanzu. Kowannene dole yayi farin ciki. Dole yayi murna dole ne ya tayata murna Kuma shima yayi murna.. "Kuma wannan murnar da nayi. Da farin ciki Dana shiga. Da fara'ar data wanzu a fuskata. Kamata yayi ke kika rigani yi. Kamata yayi ace naki farin cikin da faraar ya wanzu fiye dani. Saboda kuwa ke kunfi kusantaka Dani. Ko ba komai yar uwar kice tare Kuka tashi, tsatson ku daya, garin ku daya , gidan ku daya, karewarta iyayen ku tsatso daya suka fito. First cousin dinki ce. Bakida wani daya fita. Sannan yanzu bakuda wasu yan uwa da zaku nunawa juna a manya dai irin kowannen ku. Kannen ki Maza ne. Kowa Kuma ya kama gabansa. Dama namiji ba a sanshi da zama ba. Na menene zaki dau wata al'ada ta daban ki aza abirnin zuciyar ki? Ko an gaya miki bana lura da ke bana fahimtar ki tun shekarun baya zuwa yanzu? Ai ko na karya ne sai ki kwakwalo farin ciki ki nuna agaban mijinta na ganin kinyi farin ciki da farfadowar yar uwarki daga lalurar data tsinci kanta aciki. Haba rumanah kina wani abu kamar wadda batada imani. Don haka ni nabar maganar. Ruwan kine ki dau duk abunda na fada ki ajiye shi a mizanin basirar ki ,ki auna shi da hankali, ruwannki ne kiyi fatali da maganganun da nayi. Ruwan kine duk abubuwan Dana fada ki sauya su zuwa taki fahimtar da sigar tunda naga ke duk abunda aka nuna miki kallonsa kike awani mahangar. Don haka ba abunda zan sake gaya miki duk abunda kikaga damar yarda ki yarda dashi...yar uwarki ce. Ku duniya zata zaga bani ba. Don haka ni babu abunda ya dameni. Zumunci Kuma da zaytunah ba ke kika hada mu ba. Don haka baki isa ki rabamu ba. Ba Kuma zan yanke zumuncin mu saboda wasu dalilai naki ba. Bakuma zan tirsasa ki ba akan kudirar ta akan ki. Ai ba yarinya bace ke kinada yara kin mallaki hankalin kanki kinsan dai dai kinsan abunda yake na daga bai dai ba. Toh duk abunda kika ga dama kiyi. Ni na fita" Ya Saka hannu ya dauki mukullin motaa akan center table ya fice daga gidan baki daya. Yana juyawa tana jera tsaki. Girgiza kansa yayi. Ya shiga mota ya tayar yabar gidan gaba daya... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 10:23 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _52_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Hajia rumanah ta jera tsaki yafi a kirga. Ta zauna akan kujera cikin fushi da takaicin maganganun Alhaji Amiru Mai gidanta, "Na tsani zaytunah... Duk abubuwan da zaytunah tamun Amman ita takecin galaba akai na? Har yan zu itace a samana? Har yanzu ita tauraruwar ta ke haskawa? Magana ta gaskiya hakuri na ya Kuma Kai karshe. Zan nunawa mutane gaskiar kalata. Zan nuna musu zaytunah ita ke zalunta ta. Itace azzalamu..Kuma annnamimiya. Munafuka Kuma wadda ba Allah a ranta" Mikewa yayi fuuuuu tamkar jirgin da zai tashi sama. Daki ta shiga ta dakko wayarta ta zauna a bakin gado. Ta danna sunayen su hajiya ladi da kishiyarta ta hadasu conference call. Sai huci take tamkar bajimar zakanyar data kamo abun farauta.. "Assalamu alaikum.... " "Ah waalykm Salam hajjaju" "Hajiya tahh. Yau kin kwace zumuncin" Suka amsa sallamarta kowacce tana tsokanar ta. Hajia rumanah ta danyi murmushin yake tana furzar da iskar bakin ta tache, "Da zuwa zanma... Toh Kuma yara zasu dawo daga makaranta. Ba Kuma zan iya jure har Su dawo ban sanar daku ba" "Toh fa meke faruwa?" "Wani abunne?" Ta sake sauke nannauyar ajiyar zuciya tana jera kwafa har uku... "Banason ma aji zancen nan a baki na ne. Zance ne na makirci da annamimanci." "To fa meyafaru?" "Ke da waye hajjaju?" "Ni da abokiyar zaman ku... Kunsan kuwa abunda ya faru? Kaca kacha mu Kai da abban su yanzu yabar gidan nan bayan ya jeramun marika sama da biyu. Bamu rabu ta dadi ba ya gaggasa mun maganganu marasa dadi" "Toh fa Subhan'Allah. Wai meya faru ne Dan Allah ki sanar damu" "Ai shine ki gaya mana abunda yake faruwa. Koma menene babban abune. " "Wannan abun ya wuce duk yadda kuke tunani. Wato makiyinka ba zai dena bibiyar ka ba. Wannan fadan da mukayi sai bayan Mai gidan ku yazo ya tafi mukaiyi shi. Duk da shima daya fada maganr kanzil bance ba wallahi. Sai shi ne ya yi mun ma sallama da zai tafi. Dan takaici wallahi ko na amsa shima oho. Ai ko yana fita fada muka fara yi da abban yaran na. Ta inda nake shiga batanan nake futa ba. Wallahi abu ta kaiga dai sai daya mareni ya gaggasa mun maganar da har na mutu banajin ni rumanah zan taba mancewa da su. Sannan abun yamun ciwo. Wannan abu ya dameni. Wallahi ku na fara kira yanzu na gayawa. Dan yanzun nan yaja motarsa ya tafi" "To ai rumanah. Ni gaba daya kin lullube mu. Na kasa gane inda zancen ki ya dosa. Kina nufin kice waccen ragowar hankalin itace ta hadaku rigimar ko kwa Yaya? Ko kuwa shi baban yaran nan nan shine ya hadaku? Eh dan Allah ki sanar mana" "Ragowar hankali kikace? "Naga dai tayi wanke wanke fita ta dana yi dazu. Ta gama komai. So nasan tana daki tana haukanta mana" Hajia rumanah ta barke da dariya tana tafa hannuwa. Dariyar ma irin mai ciwo dinnan datafi zubar da hawaye. "Kai ba lafiya ba. Menene rumanah?" "Yo ai gani nai kina kokarin ki manna mata wani haukan bayan akan rashin haukan nata aka faffaskamun Mari ba daya ba. " "To fa.... Me Hakan ke nufi. ?" "Da farko dai tun kafin ma na sanar da komai. Shin kunsan zaytunah nada waya a hannu?" "Waya Kuma? Wayar hannu?" "Kai zaytunah batada wata. To da Wa zatayi waya? Ai ko likitan ta sai dai ya kirani ko yakira aunty karama ko baban su." "Toh tanada waya. Dan agaban mu shi Yaya uzairu ya kira zaytunah a waya. Har yana wani cemata tayi hakuri bayasan ya tashe ta a bacci ne yaga tana bacci shiysa...." Ladi da hajia karama dake zaune a parlor dik sai suka tashi a tsaye a tare. Bakinsu a bude .. "Zaytunah fa. A waya?" "Shine ai. Zaytunah tayi waya da baban yaran nan?" "Kwarai kuwa. Waya sosai tamkar dai shekarun baya da Kuka sani. Suna magana cikin annushuwa da farin ciki da kwanciyar hankali marar yankewa. Kai na dade banga Yaya uzairu acikin wannan farin cikin da nutsuwa ba irin na yau. Fuskar sa kadai zata tabbatar muku da adadin murnar da yake ciki. Har da ce mata sai ya dawo yana nan dawowa gidah.. hmm" ta karasa magana ta na kwafa.. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" "To munafuntar mu suke ko kuwa gaba daya tunani nama ya dauke" "Dayan biyu. Inma dama can zaytunah lafiyar ta kalau. Ko Kuma malamun da aka Saka aiki karya suke basuyi aiki akanta ba. Inma Kuma dai lafiyar tasamu yanzu. Don maganar gaskia sai mun tashi tsaye. Don Baku kadai lamarin nan ya shafa ba Nima harda ni. Don wannan lafiya data samu ta jefani cikin musiba. Amiru fita yayi daga gidan nan da fushi na. Kuma bakuga yadda yake farin cikin samuwar lafiyar taba. Shima na dade banganshi a wannan sukunin ba. Don Ina mataarsa na bude baki nayi maganar rashin dacewar hakan nayi lefi?" "Baki lefi ba wallahi" "Gaskia dai babu lefi a maganar da kikai. Amma kai sunbani mamaki ko da yake.. ke da kawun Yara ba wani abu bane babba kamar na mu." "Wane irin ba babba bane. Mijinta ne shi!? Kada ku manta na sanar muku abubuwan da duka faru a shekarun baya lokacin aurena da shi. "Rumanah ta katse hajia ladi tana huci "Eh kuma Hakane gaskia" "Gaskia ne. Baki lefi ba. Kuma ya cancanta kiji haushi" hajia karama ta fada "To ni dai anawa bangaren kunga har sabani na samu da maigidana. Da nawa bacin ran Amma Kuma ai tayaku kishi ne ya jan yo Hakan" "Hakane gaskia. Ai ke ta musamman ce" "Samun ki sai an tona wallahi. Yanzu ya ake ciki" "Ni dai anawa bangaren zan cigaba da Mai yiwuwa, ragi Kuma ya zaka namu. Sai ku tashi tsaye Kuma marar hankali zata rabaku da Mai gidan ku wallahi. Munyi wasarere ganin hankalinta ya gushe to gashinan ta samo wani salon. Nima anawa bangaren ban dena ba. Zanyi da baki na da jikina zan Kumayi da kudina. Bazan zauna haka ba. Kuma Kuma sai ku duba" "Ai yanzu kuwa yar uwa.. zama bai ganmu ba. Zata gane shayi ruwa ne." "Maganar ki kusa. Yanzu da muka zauna ba munga zama ba? Ai tashi zamuyi tsaye. Sai inda ruwanmu ya tsaya. Duk abunda zai faru sai dai ya faru" "Yauwa yan gari. Mu taru mu hada karfi da karfe mu nemar wa kawunamu yanci. Shi ne magana kawai" "Inshaa Allah" "Wannan ya zama dole" "To bari na barku haka. Abunda ya rage ya zama a hannuwanku. Idan mun sake haduwa sai mu zanta wasu abubuwan da suka dache.. kunji Kuma wai hajiya zata dawo ko?" "Haba? wata lukutar masifar Kuma" "Ai yau dai batayi dadi ba wallahi" "Hmm Ashe ku gwara Dana kira ku. Wallahi dai abubuwan da suka faru kenan. Hajiya ma zata dawo nanda wani lokaci kankani. Sai musan abubuwan yi. Sai anjina dai kar na cika ku da surutai" "Mungode da sanarwa. Sai kin jimu" "Mungode hajjianmu... " Hajia rumanah ta katse Kiran tana sakin munafukin murmushi . Ta wancakalar da wayar Hadi da mikewa ta futa daga cikin dakin.... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 10:29 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _53_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Hajia zaytunah bayan ta kammala kintsa bangaren alhaji uzairu ta rufe sashen da mukulli. Tarike mullulin tana duban mukullin da kallo. Yaushe rabon ta shiga sashen bare har ta kullo ya bar mata spare key din. Ta saki murmishi tana damtse mukullin a tafun hannunta tamkar zaa kwace mata shi.. Kai tsaye ta nufi kitchen..ta fara tanadar abunda zata Dora na rana. Tana tsaye tanata tunanin abunda zata Dora sai ga shigowar su hajia ladi kitchen din. "Yauwa.... Dama... Daman " "Daman me bakar munafuka? Me raba aure Mai shiga tsakanin aure. Ke dai Allah wadaran waɗannan halayen naki wallahi. " Hajia ladi ta fada tana huci "Ai wallahi badan tsagwarar makircin taba wallahi zama zanyi akanta na mata Dan banzan dukan da zata kasa tashi. Idan kina Neman algunguma bakar makira datayi matashin Kai da asiri kika samu wannan matar kin gama" hajia karama ta fada tana dingurewa zaytunah Kai Zaytunah ta bude baki tana duban su. A iya sanin ta batasan abunda tayi ba. Sai idan Kiran da alhaji uzairu yayi mata ne take wajensa har suka raya Sunnah. Sai dai idan shi suke dauka a wata mahangar ta daban..... "Bangane ba" "Ai dama ba zaki gane ba...... Tunda ke ba Allah a ran ki. To ki sani wannan karon ba zakici galaba akan mu ba wallahi" "Subhan'Allah.. ni wallahi waɗannan maganganun da kike fada na kasa gane inda suka dosa... " "Ahap zance ya tabbata.har kinyi hankalin da kike iya mayar wa magana dukkanin abubuwan da muke fada? Wato wiyan ki ya Isa yanka. Kina ganin kanki daya damu ko?" Hajia zaytunah ta sauke ajiyar zuciya tana girgiza Kai tache, "Ni dai bansan meyake faruwa ba. Amma koma menene naji na dauki lefin na dorawa Kai na. Allah yabaku hakuri..." "Munafukar banza munafukar wofi. Duk munafucin da kike motsawa yana dawowa bayan kunnenmu. Koma atafin hannuwan mu yake. Mun san komai sarai. Kuma kinsani mun Saka kafar wando daya dake." Hajiya zaytunah da gaba daya sun sake dulmiyata acikin duniyar tunani tache, "Banda masaniya akan dukkanin abubuwan da kike ikirarin nasani. Yanzu ma abincin rana nazo na dora. Ina tunanin abunda zan dafa sai ga shigowar ku. Na safe Kuma zaku gani tunda asubah na kammala zuwa futowar rana na karasa komai" "Dallacan yi mana shiru. Ai duk takun Saka ne gudun karmu San abunda kike aikatawa. To kisani wallahi kinyi kadan kice zakiyi gogayya damu. Karyarki Tasha karya. Har alhaji ya futa daga gidan har ya kiraki yana wani baki hakuri bai tasheki a bacci ba. Ya baki waya. Har hajiya zata zo duk bamuda masaniya anata shirye shirye. Sannu bakar munafuka" Hajia zaytunah tayi murmushi takaicin maganganun su. Daman akan wadansnn abubuwan suke aibatata. Saboda mijinsu na Sunnah ya nemeta ya Kuma yi mata magana bayan shekarun da suka dauka basa tare. Zuwan hajia Kuma itada batada masaniya? "Gashi tayi shiru... Wallahi komai da sanayyarta akeyi." Hajia karama ta juya tana sanarwa hajia ladi da taketa cewa.. "Nagani.. ai kinsan marar gaskiya ko a ruwa gumi yakeyi... " Zaytunah ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana dubansu cikin karshen gaskiya ta tache, "Bansan me zance ba... Yaya uzairu zai fita yamun magana. Mukaje na gyara sashensa. Har bacci ya daukeni ma. Ya bar wayarsa a ajiye guda daya. Daya kira na amsa yake fadan abunda yasa bai tashe ni ba yaga Ina bacci ne. Shikenan kawai, batin hajiya Kuma wallahi banida masaniya. Bansan komai akai ba. Meya faru da hajiyan?" Mtssssss suka ja tsaki atare. Hajia karama ta daga hannun ta tana bugawa acinyarta tana kwarara rantsuwa ta karashe da, "Karyar banza... Wannan zancen naki ai kowa yasan bana kamawa bane" "Maganar ki dutse aunty karama. Dama can sun Saba haduwa a sashensa tana sace jikinta tana zuwa." Hajia zaytunah ta kasa. Kyale amsar zancen da suke gaggasa mata tache "Na fada na kara fada har rantsuwa na Muku, kunki ku yadda, idan Ina satar hanya Ina zuwa wajen sa ai zakufi kowa sani. Saboda yau da gobe. Kuma ma nii Banga lefi ba. Idan ma ance satar hanya nake Ina zuwa wajensa. Miji na ne na Sunnah... Ba wai zaman haramci ne muke dashi ba. Duk igiyar aure ce ta hadamu ni da ku agare shi baki daya..." "Ah lalle.tunda har kika fara mayarda magana kinsan me kika tanada." "Nima lamarin ya daure mun Kai." Hajiya zaytunah ta yi shiru tana juyawa wajen gas. "Me zaa Dora?" "Ah ai kece da gidan. Sai abunda kika ga damar ci. Shi zaki dafa" "Gaskia kuwa.. Tunda kina ikirrari da tutiya kema matar gidan ce sai ki dafa San ranki." "Toh shikenan babu damuwa." Ta amsa su gaba daya.. Hajia ladi ta rufe baki da hannunta tana duban hajia karama da itama kallon nata take.. Suka shiga kallon kallo Mai duake da mamakin kalaman hajia zaytunah. Hajia ladi ta yafito hajia karama suka fita daga kitchen din sukayi can parlor. Ai basu tsaya komai ba sai Kiran wayar hajia rumanah suka sheda mata komai. Ta Kara famfa su ta zuga su sosai, "Idan baso kuke ku tashi rana daya Kuga ya sallameku daga gidan ba gwara kusan abunyi tun yanzu. Kuna ganin rana tsaka maganganun dake futa daga fatar bakin ta. Don haka kusamar wa kanku Mafita. Ku kwatawa kanku yanci da hakki" Haka dai hajia rumanah tayuta famfa su. Suka cika sukayi fal kamar zasu fashe... Hajia zaytunah kuwa tana tsaye a kitchen ta yanke shawarar yin fried rice da sauce din hanta da gashin kaji. Ai kuwa nan da nan ta fara komai cikin kwarewa dama ba baya ba wajen iya girki Mai dandano da armashi.. gashi dama lafiya ta samu hankalin ta Kuma akwance. Don haka girkin ma sai ya Kara dandano. Ta karasa hada komai ta zuba shi a inda ya dache. Sannan ta nufi parlorn inda tasan suke. "Ga abincin can an gama" Ta debi nata a kwano tashiga cikin daki. Kanzil basu Ce mata ba. Saboda sun rigada sun shrya dukkanin abubuwan muguntar dazasuyi mata. Tana shiga daki ta kara kintsa ko'ina, ta daura alwala tayi sallar nafila ta zauna tanata adduointa tana Mai Kara godewa Allah daya kawo mata sauki acikin rayuwarta da dukkama lamuranta. Ta Kuma sake rokon Allah daya cigaba da riko da hannuwanta ya Kuma shiga cikin lamuran ta. Ya tsareta da tsarewarsa ya kuma rabata da sharrin masu sharri. Da abun ki. Da sharrin miyagu Dana tsibbu Dana kanbun baka Dana ido da dukkanin komai da zai zama na abun ki da sauran su....... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 10:35 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _54_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ . Mikewa tayi ta nufi wajen drawer ta janyo ta. Ganyen magarya busassu data ajiye a leda ta dakko da dutsen wuta. Ta dakko bokitin da take amfani dashi tana yi aciki ko da yaushe. Ta zauna ta daddaka ganyan magarya guda bakwai da dutsen .Ta zuba ruwa aciki. Ta zauna tayi ayutul sihr da shifa.. Wato ayoyin warakar sihiri da na rashin lafiya. Duk ta karanta aciki ta tofa.. Ta daga Kai ta Sha da Bismillah..sannan ta dakko tabarmar da take wankan akan ka. Ta shimfidah ta zare kayanta tayi wankan ta mayar da su. Ta rufe bokitin da murfinsa ta ajiye acan kuryar corridor. Dama duk sati takeyinsa. Bayan ta kammala. Ta sake debo wani ruwan a kofi tanata tofa adduoi. Data kammala nanma ta shanye. Dan kwanciya tayi akan gado. Tana duban kwanon abincin ta. Tamkar ta bude taci . Kuma dai ba wani yunwa takeji ainun ba... Don haka tayi shiru abunts kanta a sama. Tana kallon p.op. abubuwa nata dawo mata cikin kanta..munsaman ranar yau da bazata taba mantawa da ita ba.bata taba zaton akwai ranar da zatazo haka ba. Wanda ta samu kanta acikin halin da take ciki na annushuwa da farin ciki ta dau tsawon lokaci... Ta sauke numfashi farin ciki da yalwa tana runtse idanun ta.. Lalle Allah buwayi ne gagari misali. Kuma ko da yaushe idan har ka fawwalawa Allah lamuran ka kayi hakuri ka cigaba da addua da dogari dashi. To tabbas kowane tsanani yana tare da sauki. Gashi datayu hakuri tacigaba da Kai kukanta ga Allah. Komai yazo ya wuce. "Yaa Allah ka dawwamar damu cikin farin cikin nan. Allah ban nufi kowa da sharri ha, Allah na kawo kukana gareka. Allah ka dubeni ka dubi maraicina. Allah ka iya mun. Nayi tawassali da kyawawan sunayen ka cassain da tara. Allah ka amsa mun ka karba mun ya Allah.... " Ta fada adduar a bayyane tana sake sauke zuciya.        Shigar hajiya zaytunah sashenta kenan. Hajia ladi ta fito ta shiga kitchen. Hajia karama na biye da ita Suka bubbuda abincin suna ganin komai. "Mu ci namu... Tukunna" Suka diddiba suka zauna a kitchen din suna aibata zaytunah suka cinye abincin tas "Ina gishirin nan?" "Kamar shine nan ko?" "Shine. Ke zuba yaji a sauce din yayi yawa." "Tohm" Hakan kuwa akayi..hajia ladi ta dakko gishirin nan ta dinga auna shi..Ta juya kusan rabin sa acikin food flask din Mai gidan su alhaji uzairu. Saanan itama hajia karama. Ta dakko yaji dakan ballagaza. Ta zuba shi acikin sauce dinnan. Su kansu tsabar yajin nada zafi har Tari ya Saka su.. Ta Tuttule yajin nan aciki ta juya ta sosai. Sannan Kuma suka fice daga cikin kitchen din. Bayan sunyi kallon kallo suna tuntsirririn dariya..   :::::::: A tare school bus din Yara ta shiga cikin gidan da motar alhaji uzairu. Bayan direban ya bude tankamemen gate din jijjigagge mai Nishi. Yaran suka dawo aguje suka shiga cikin gidah sunata ife ife. Hajia zaytunah na makale ta window tana duban su.. Alhaji uzairu ma ya fito daga cikin motar sa ya nufi cikin gidan. Wayar sa ya dauka ya kira number daya barwa hajia zaytunah. Bata dauka ba yanata kira. Ya katse ya mayar cikin aljihu... Ya shiga parlorn sa bakinsa dauke da sallama.yaran nata masa sannu da zuwa. Hakama hajia ladi da hajia karama da suka kintsa wani sabon makirci suka bullo da wata biyaiya ta daban.. Shi kansa yasha jinin jikinsa Amman ya basar. Ganin kila gani suke gwara su Kara kaimi wajen kyautata masa tunda shi miji ne agare su..... " A kawo maka abinci?" "... Ina zaytunah ne?" Ya tanbayi hajia ladi data mike tana tambayarsa. Ta juya ta dubibhajia karama. Kafin tache "Inaga tana daki" "Bangane ba. Ba ita tayi abinci ba, Ba ita takeyi ba ko yaushe?" Ya samu kansa da fadar haka. Hajia ladi da karama suka Kalli juna. Lalle sihirin da sukayi ya fara karyewa kenan? "Eh..." Ta amsa shi gabanta na duka.. "To kawo abincin.. ke Yasmin jeki kira auntyn ku" Yasmin ta noke tana rau rau da idanu. Hajia karama ta dube shi tache "Kasan yaran nan tsoronta suke ... Tunda ba h.. "Karki karasa... Basshi zan kirata" mikewa yayi bayan ya Fadi haka Ya nufi kofar dakin da yake matsayin na bangaren hajia zaytunah ya shiga doddokawa... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _55_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Hajiya zaytunah na kwance ta mike da sauri tana zura hijabi. Ta bude kofar tana ja baya . Alhaji uzairu ya shiga bangaren yana waige waige. Saboda tsabar ya dade bai shiga ba har ya kusan manta yadda nata sashen yake. Ya sauke ajiyar zuciya yana duban cikin idanunta.. "Ina wayar dana baki.?. inata kira bakya dauka" Hajia zaytunah ta Dan waiga ta tuno ai ta bar masa can. Kanta a akasa tache, "Na barta acan.. dana gyara dakin na ajiye maka akan bed side drawer." "Ai ba baki nayi ba don ki ajiye mun itacan ba, Baki nayi kyauta saboda mu dinga magana taciki. Ko bakyaso?" Ta grigiza Kai da sauri tana sadda kanta kasa tache, "Nangode sosai. Ina so. Allah yakara budi Amin" "Aameen... Zaytunah " ya amsata murmushi ya kufce masa saboda tsananin Jin dadin Kallon datayi da lafuzzan da adduar da tayi masa. Wanda tayi maganar cikin ban hakuri da Kuma kyautatawa... "Muje parlorn" "Da.. ma.. da..." "Banason musu. Wuce muje. Abincin kine wancen?"ya fada yana duban kwanon "Eh abinci zanci" "Taho da abincin kizo parlor... Yanzu" "Toh" tace masa tabu bayansa da sauri bayan ta dakko abincin Ai kuwaa tasha uwar harara awajen su hajia ladi da hajiya karama. Yaran kuwa duk suka dare suka bar parporn. Hajia ladi ta tsuntsire da dariya tana rufe bakinta ganin irin kallon warning din da alhaji uzairu ya jefa mata.. "Zuba mun abincin...." Ya fada yana duban zaytunah. Kanta a kasa. Ta matsa wajen food flask din. Tayi serving dinsa awani tray mekyau tasaka cokali ta ajiye agabansa . Ya dauki plate din da sauri saboda yunwar dake addabar cikinsa. Ya Saka cokali daya abakinsa.. Shiru yayi... Zaytunah ta dubeshi tana mayarda kanta kan flask din. Jiyayi gishiri ya cika masa baki. Gashi miyar tayi masifar yaji. Bai taba Jin haka daga girkin taba sai aranar. Don haka ya daure ya hadiye yana kakaro murmushi.. "Menene alhaji?" Hajia ladi ta tanbaye shi. "Bangane ba me kika gani?" Ya amsata yana sake Kai wani cokalin bakinsa. "Yanayin fuskar ka naga ya sauya  bari dai naci Nima. Yunwa nakeji" Ta Saka cokali ta debi nasa ta yi cokali daya. Da sauri ta mike ta futa tana tari. Ta dawo bayan ta dauraaye fuskarta. "Menene?" Hajia karama ta tanbaya ta tana duban abincin plate dinda ta ci.. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun..." Ta fada itama tana kakarin amai. Hajia zaytunah ta rude. Ta bude abincin ta tayi loma daya. Bataji komai ba. Ta daga kai ta dube su, "Wani abunne?" "Tanbaya kike? Bakiji me dame kika Saka ciki ba?" Hajia zaytunah ta girgiza Kai. Ta Saka cokalin ta debi na alhaji uzairu dashi dai baice komai ba yanata loda abinci. Gumtse bakinta tayi tana girgiza Kai, "Subhan'Allah. Gaskia bansan ya akai haka ta faru ba. Ci wannan kaji dai" ta mikawa alhaji uzairu kasonta Baiyi musu ba ya karba yayi loma har biyu yana lunshe idanu. "Ya akai haka?" Ya tanbayeta yana kallonsu duka "Wallahi bansani ba. Amma kalau na gama abinci na. Ko Dana gama ma sai dance musu na kammala. Sannan na debi nawa na Kai daki. Kuma tun dazu na kammala. Banciba sai Dana karasa gyaran bangarena . Ina Shirin ci Kuma sai ka kirawo ni. Amma ga abinci na nan. Kaci loma daya . Wallahi tare nayi aciki na diba. Gashi Kuma gishiri ko yaji basuyi yawa anawa ba. Sannan muga miyaar nan kaga sauce dinnan ban Saka yaji ba. Amman ga dakan ballagaza nan yaji aciki ga idanuwan barkono nan. Magana ta gaskia kenan. Allah ne sheda ta. Ba haka nayi girkin ba" "Me kike nufi kenan zaytunah?" "Wato karairakan ki basu tsaya ba har yanzu kina yinsu. ? Wani sharrin zaki dora mana ko kuwa?" "Ga Yaya uzairu nan dai. Allah ne sheda shima kuma sheda ne. Agabansa akai komai ban kamo sunan kuba ba wacce nace gashi gashi. Saboda bansan gaibu ba. Abunda na sani ne dai shine. Abinci kalau nayi komai. Ban cika gishiri ba. Ban Kuma zuba yaji ba. Allah ne sheda. " Dum sukayi shiru. Hajia ladi ta bude baki zatai musu alhaji uzairu ya dakatar da ita, "Ya Isa Hakanan. Haka bata taba faruwa ba idan ma kece kika cika gishirin da yajin. Da Kuma naki ya zama bambam da namu. Haka bata taba faruwa ba. Don haka adau hakan amatsayin akasi Wanda kan iya faruwa akan kowa. Abu na biyu. Idan ma wani ne daban yaje ya kara gishirin da yajin acikin abincin da miyar Allah Ubangiji ya shirye shi. Allah ya kyauta. Allah Kuma yakara mana zaman lafiya da kwanciyar hankali. Dama Kiran da nayiwa zaytunah don muyi magana ne daku gaba dayan ku. Zaytunah ta samu lafiya Alhamdulillahi Allah ne abun godia. Sannan dikma abunda yafaru Ina rokon zaytunah Wanda mukai akan sani da Wanda bamu sani ba. Ina rokon ki yafe mana. Personally ni. Ki yafemun saboda nayi abubuwa da basu kamata ba. Dan Allah kiyi hakuri" "Ni ban rike ku ba. Ban rike kaba Yaya uzairu. Allah ya yafe mana gaba daya" "Aameen Yaa Rabbi. Abu na biyu yadda gidan nan yake abaya zai zama haka a yanzu. Yanayin kwanakin da nake da kowaccen ku. Da Kuma girki idan na ranar kowacce tazo. Zaytunah ai yanzu kina bukatar maaikatan da zasuyi ko?" Hajia zaytunah tayi murmushi, a baya ma makirici ne da tsibbu yasa suka bi takansa akace batason maaikatan.. Amman dake yanzu komai yabar kansa aje ahaka. Don haka tanuna komai ba komai ba tache, "Banida damuwa. Idan har hakan ya aminta awajen ka" " A dakko kenan? A dakko ko?" "Eh" ta amsa shi kanta a kasa. Su hajia ladi da hajia karama tamkar suyi bindiga su tarwatse Wajen.. "Toh inshaa Allahu.. gobe zan Saka Mai bawa fulawa ruwa dama shi ya kawo wadancan yan uwansa ne. Zansa akawo guda biyu kamar na baya. Zasu cigaba da girki da wanke wanke. Kowacce duk ranar da nake dakinta ya zamto itace atsaye akan girkin. Zan dinga yiwa kowacce kwana ki bibbiyu Inshaa Allahu..saanan ke ladi da Kuma karama zaku dauki ragamar girki da wanke wanke har ya zuwa sanda zaa samu masu aikin. " "Alhaji.. " "Banason magana. Banason musu. Nagama magana. Ita datakeyi tun adaa fa daga an dau mata hutun ta huta gobe jibi zuwa sanda maaikatan zasu zo sai Kuma ya zama baa kyauta ba? Ku dinga yiwa juna adalaci mana." Magana yake tamkar dama can yasan abubuwan dake faruwa. Lalle sihiri ya wargaje. Rana dubu ta barawo. Rana daya tal ta mai kaya .. Duk sukayi shiru gaba dayan su. Ya ja dogon tsaki. Kafin yace, "Wannan abincin abada shi. Bari ayi order abinci. Ba Kuma nasan musu." Ya katse su karma wata tayi magana Ya dau wayarsa ya kira number. Ya Saka order akawo abinci da zaai Kai su har dare. "Ga shi .." ya mikawa zaytunah abincin ta "Na koshi.. ka cinye Yaya" "Ai Naci. Banason musu karbu kici" Karba tayi ta dan juya gefe. Tayi Bismillah taci ta mike ta Kai kitchen. Ta dauraye sauran abubuwan da aka bata . Ta koma parlorn ta zauna. Sunata zaune Mai order ya kawo order abinci. Alhaji uzairu da kansa. Ya kira yaran yabawa kowanne nasa.matan ma yabawa kowacce nata. Sannan ya Mike yana gyara zama rigarsa yace, "Yau da gobe..  kwanakin zaytunah ne. Jibi da gata Kuma naki ne karama. Haka sauran kwanakin naki ne ladi. Haka zaa dingayi. Allah yasa mu dache. Muje zaytunah" Hajia zaytunah ta mike. Jikinta sai kyarma yake. Jinta take awata duniya sabuwa. Ta nufi sashenta ta gyara komai. Ta kulle da mukulli bayan ta dakko kayan bacci ta zura a hijabi. Tabu bayansa suka fita daga babban parlorn zuwa bangarensa. Ranar ladi da karama basu suka dena mita ba suna saukewa zaytunah kwandunan ashar da mugun aibatawa har sai lokacin da dare yaja ainun. Shima basu iya bacci ba sai da bacci barawo ya sace su. Kowacce kwanan bakin ciki tayi... Suka Kuma kira waya suka sanarwa hajia rumanah.. _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 10:58 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _56_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Haka kwanakin suka cigaba da shudewa, kwanaki su zama satinnai, satinnai su zama watanni. Allah Allah mubawayi ne gagara misali.. Dukkanin wata baraka da zata kunno Kai. Adalilin zaytunah Allah ya shafe ta, Babu abunda yake samunta sai ma dada shakuwa da sukeyi itada alhaji uzairu.. Gashi an kawo maaiktan su suke girki suke wanke wanken. .. duk wani bin ta dasu ladi da karama suke da makirci da tsibbu komai tarwatsewa yakeyi. Gashi Alhamdulillah Allah cikin ikonsa da kudirar sa.. Allah ya azurta hajia zaytunah da juna biyu.. cikin ikon Allah tafara laulayin cikin tana renonsa. Har Allah ya amince ya shiga watan haihiwar sa..a Kuma watanne hajia zainab mahaifiyar su alhaji uzairu ta dawo gidan alhaji uzairu da zama gaba daya saboda an kammala sashen da zata zauna tuni.. A ranar da ta diro garin. Asibiti ta wuce inda aka kwantar da hajia zaytunah zata haihu. Allah cikin ikonsa da kudirar sa Allah ya azurta hajia zaytunah da samun yarinya mace sankaceciya tamkar yar larabawa. Ta dakko kyawun mahaifinta da mahaifiyarta. Sumar gashin kanta tamkar ta budurwar balarabiya. Kyakkyawaa mashaa Allahu. Tubarkallah Allah yayi halitta. A Kuma lokacin alhaji uzairu ya dauketa yayi mata huduba. Ya sanya mata sunan mahaifiyar sa zainab. Yarinyar taci suna biyu. Sunan marigayiya gwaggo abule. Da sunan mahaifiyar sa zainab. .. Kwanan su uku likita ya tarkataa ya sallamesu. Hajia zaytunah ta koma gidah dajego ga uwar mijinta dake sonta ga mijinta da yan uwansa da shima abun ya Karye suna kaunar yarinyar baby zainab nan nan yakeyi da ita. Kowa sonta yake yana Kuma San ya dauketa.... A haka har ta cika shekara daya da wata shida. Dake tana surutu tana Kuma tafuya tayi gudu. Hakan yasa hajia zainab mahaifiyar alhaji uzairu ta dauketa ta kaita wajenta ta Kuma yaye ta mashaa Allahu...  Ashe rabon wani cikin ne baa dade da yaye baby zainab ba hajia zaytunah ta sake haihuwa, wannan karon da namiji aka samu. Suka sanya mishi Muhammad wato sunan marigayi alhaji muhammad mahaifin su alhaji uzairu... A haka hajia zaytunah tacigaba da kula da baby zainab da Kuma baby Muhammd cikin koshin lafiya, lumana da kuma kaunar juna... ×ZURI'AR ALHAJI MUHAMMAD+   marigayi alhaji muhammd. shine asalin sunan mahaifin su alhaji uzairu. Mahaifiyar su Kuma hajia zainab. Allah ya azurta marigayi alhaji Muhammad da hajia zainab da albarkar yara gudu hudu... Mata biyu Maza biyu.. Alhaji uzairu. Da alhaji Amiru da hajia habiba da Kuma hajia Layla.. dukkaninsu kowanne yayi aure Alhamdulillah Kafin rasuwar alhaji muhammd. Sanaar sa itace kasuwanci. Yana da katafaren kudi, yanada kamfani kala kala . Yana Kuma sanaar safarar Kai dabbobi zuwa kudu. Baanan kadai ya tsaya ba. Yanada manyan shauguna a manyan kasuwanni na kasa baki daya. Inda ake sayar da kayan sawa na atamfofi, leshika da sauran su. Ya na Kuma da asibitoci na kudi nasa na kansa. Yana Kuma da kamfani babba da share holders Wanda matarsa hajia zainab itama babbar shareholder ce wato tanada babban hannun jari a kamfanin bayaga yayansa yana da dukiya sosai don har gidajen Mai yake dasu. Da gonaki na kiwo Dana nomada sauran tarin dukiya Masha Allah. Sannan wannan dukiyar tashi bata sakashi dagawa ba ko kyamatar talakawa. Haka zalika bai manta da talakawa ba yayinawa talakawa sosai da makotansa. Bayaga yan uwa da abokan arzuka. Sannan yanada ilimin addini sosai. Shi yasanya. Sai da yaransa suka kammala allo sukayi suaka. Sannan ya kai su boko sukayi boko gar suka Kai matakin da suke ayanzu... Alhaji Amiru yanada mata biyu hajia Bilkisu. Tanada yara hudu. Hadiyya, Hattuna, Ilham, da Kuma rabia.. sai daya matarsa hajia rumanah tanada yara uku. Rumaisa, Hadiza, da kuma Hammad.. Alhaji uzairu yanada mata uku.. hajia ladi tanada yara hudu Yasmin, tasnim, eeman da Kuma Aysha. Sai hajia karama tanada yara uku. Haifa, Saleema, sadiya. Sai Kuma hajiya zaytunah tanada yara biyu. Zainab da Kuma Muhammd... Sai kanwar su hajia habiba tanada Yara biyu. Umar da Ayaan. Sai Kuma hajia Layla bata taba haihuwa ba... Alhamdulillah duka wannan zuriyah. Zuriyar alhaji Muhammad ne marigayi mahaifin su alhaji uzairu. Gashi suma har sun hayayyafa sunyi zuriyah... ×××××× To haka zaman ya kasance...hajia zaytunah ta zama tamkar KIBIYAR AJALIn datake tarwatsa duk wasu sharrin masu sharri da mugayen halayen su... ...... Rannan...bayan ta gama yiwa baby Muhammd wanka. Ta samu kantada shirya shi. Ta Saba shi a baya. Ta shirya baby Zainab. Ta diba musu kaya a yar jakar su . Ta ajiye wayar da alhaji uzairu ya saya Mata sabuwa kwanaki. Ta zare mukullin sashen da take ta ta ajiye akan gado tare da wayar.. Ta rike hannun Zainab. Ta zura hijabinta ta fice daga gidan, ba kowa a babban tsakar gidan. Sai Mai aikin da tace mata "Hajia fita zaki?" "Eh" "Sai kin dawo" Ina bata samu damar amsa Mai aikin bama. Ta fuce da sauri. Tayita nausawa. Ta samu kanta da zuwa tasha. Ina zataje oho? Ta manta ma inda zataje .. Anata lodin mota itama ta shiga. Allah yaso da da yan kudi a hannun ta. Tashiga mota ta zauna..motar ta gama lodi, suka dau hanya... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 11:05 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _57_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Kwandastan ya gyara zamansa akan maneji yana kirga yan cannin hannunsa yana hadasu. Ya daga muryarsa ya kwarara kara yace, "Na baya ku harhado naku.. ku hado kudaden ku"cewar kwandastan motar.. "Baba dan Allah nawane kudin motar Ina Kuma zamu?"hajia zaytunah ta tanbayi wata yar tsohuwa dake kusa da ita tanata cin goro.. Tsohuwar ta dubeta sosai ta mayar da kanta kan goran da take ci kafin tache, "Bakisan inda zaki je ba kika hau mota baiwar Allah?" "Wallahi bansani ba" hajia zaytunah ta amsa ta cikin karshen gaskiyar ta. Tsohuwar ta dubeta sosai. Sai Kuma tace "Burnin Noka...kudin mota Kuma dubu uku ne " "Ku kawo naku nan..." Kwandastan ya zura hannunsa saitin su hajia Zaytunah "Ni sai munje Tasha... Zaazo abaka" tsohuwar ta fada tana mayarda kanta kan window Kwandastan yaja mugun tsaki yana buga jikin motar, "Karki renamana hankali mana iya. Ya za'ai kice wani sai anje zaa bada kudin Mota. Aina aka taba haka? Kawai zaki shafemu ne ki arwace.. " "Allah ba shirya zance nake ba. Yaro kasan wacece ni?" "Waceece kuwa ke Banda tsohuwar data shigo mota batada kudin motar. Tsaya na nan mu sauke gyatumar nan" ya fada yana tabo kafadar direban Direban ya bude baki zaiyi magana. Zaytunah ta Miko dubu shida da sauri, "Gashi ni da ita" Duk yan motar suka juya duna dubanta . Tsohuwar ma ta dubeta sosai tace, "Kinsanni ne kika biyamun kudin mota yar nan?" "Baba ai kowa zai iya tsintar kansa ahalin da kika shiga. Fata dai Allah ya saukemu alfiya" "Aameen Yaa rabbu nagode miki idan Allah ya yarda bazaki taba Dana sanin wannan abun alkhairi dakikai mun ba... Daga Ina kike baiwar Allah? Wacece Kuma ke? Ya kuma sunan waɗannan jikokin nawa?" Hajia zaytunah tayii shiru. Dan hawayen da take rikewa ta zubo dashi tache, "Bansan inda zani ba iya .. ahalin yanzu Kuma bansan wacece ni bama. Ga SIRRINa a dankare a KIRJI na Amma na Gaza furta komai." Tsohuwar tayi shiru can ta nisa kafin tache "Kinyi gaskia .. KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA ne) waɗannan SIRRIKA naki ki bar su a KIRJIN ki. Idan da Rai da rabo. Allah zai bayyana gaskia. Domin komai nisan dare gari zai waye. Allah zai bayyana gaskiar komai ya ta....Rike SIRRI yana da matukar muhimmanci a Musulunci, domin yana daga cikin halayen kirki da aka kwadaitar da su. Addinin Musulunci ya bayar da muhimmanci sosai wajen rike SIRRIN mutum da na wasu, saboda yana da alaka da gaskiya, amana, da kare mutunci, Rike Sirri Alama ce ta amana da Mutunci "Manzon Allah (SAW) ya ce: "idan mutum ya fada maka magana kuma ya kalle ka, to wannan magana amana ce." (Abu Dawud) Wannan yana nuna cewa rike SIRRIN wani yana daga cikin abubuwan da ke nuna amana, domin amana tana daga cikin siffofin mumini nagari.Rike sirri yana kare mutuncin wanda ya fada maka sirrin., yana tabbatar da cewa kai mutum ne mai amana wanda ake iya dogaro da shi....yake baiwar Allah, musulunci ya yi hani da tonon asirin wani ko bayyana SIRRIN mutane da zai iya bata musu suna ko jawo musu kunya. Allah ya ce: "Kada ku yi leken asiri, kuma kada ku bata wa juna suna." (Suratul Hujurat: 12). Karki ji komai, Wanda ya rike sirrin wani zai sami kariya daga Allah a lokacin da yake bukatar taimako. Don haka karki damu da komai, Bayyana SIRRIN ba tare da izini ba na iya haifar da matsaloli, fitina, ko keta hakkoki. Musulunci ya yi hani da abin da zai kawo barna tsakanin mutane. Don haka, Allah Ya ba mu ikon zama masu rike amana da SIRRI acikin hikima da tausayi. Allah ya miki albarka ya raya miki zuriah .. ni nasan inda zanje. Idan Kuma har kin aminta dani zan je dake inda nake ki zauna Dani har sanda Allah zai yanke komai kinji?" "Inshaa Allah.... Nagode kwarai Allah ya Saka miki da alkhairi...zamu iya kiran yarinyar nan da NABEEHA.. yaron Kuma sunan sa Hammad" "Mashaa Allahu. Allah ya raya mana NABEEHA da Hammad. Irin sunanki irin kyawun ki tubarkallah NABEEHA... Take naji kaunar ki tashiga Raina..itada Dan kannin nata Hammad." Hajia zaytunah tayi murmushi. Tanaji Wata nutsuwa ta dabaibayeta, ta wannan tsohuwar har takejinta tamkar ta santa.. "Sunana Hafsatu zaki iya kirana da gwaggo... Gidan dazamuje gidan 'da na ne. Sannan banason ki nuna musu kedin babu sanayyaa a tsakanin mu kinji? " "Toh gwaggo inshaa Allah. Nagode da kyautata warki gareni Allah yasaka miki da alkhairi " "Toh aameen ya rabbii....godia ma tana gaba.. ban miki komai ba yanzu. Toh Wanne suna zan kiraki dashi yanzu Wanne zan dinga kiran ki?" Hajia zaytunah ta sakeyin shiru. Can ta nisa tace, "Sunana zaytunah... Sunana zaytunah.. Amman zaki iya kirana da kowane suna kike so gwaggo." "Masha Allah sunan ki kenan na yanka? Shi kin tuna?" "Eh" "Mashaa Allahu zaytunah.. Allah ya sauke mu lafiya" "Aameen" Haka dai suka cigaba dazama. Hajia hafsat ta dauki baby Zainab wadda ta zama NABEEHA a yanzu ta Dora akan cinyarta ta riketa. Yayinda hajia zaytunaa kuma ta rike baby Muhammad. A haka har Allah ya saukesu a burnin Noka.. *FEDERAL CAPITAL TERRITORY* MAJOR GENERAL DAWUD MAFIA RESIDENCE: _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/22, 11:15 PM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _58_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Babban gidah ne Wanda ya amsa sunan gidah. Gidah ne Wanda kallo daya zakayi masa kasan gidane na masu farcinnan suna. Wato attajirai da suka shaki iskar kudi suka Kuma Tada Kai da ita. Gida ne Wanda duk yanda alkalami zai bayyana muku adadin kyawunsa. To tabbas bakomai zai zayyana ba. Don kalamai sunyi kadan wajen bayyana muku tsaruwar sa. Haka baki yayi kadan wajen furta muku irin tasa kalar. Idanu ba yadda zasu fasalta muku gidan ku tabbatar Gidah ne aljannar duniya. Kunsan Kuma dik abunda zaace dashi aljannar duniya. To yakai matukar kololuwa a kyau da ya wuce duk wani tunanin Mai tunani.. Gidah ne Wanda tun daga farkon titin layin sunan gidan yake arubace a wani tafkeken signboard an rubuta. Major general dawud mafia avenue.. Saanan tun daga farkon layin katangar gidan ta fara, dauke da wayar wuta Mai shocking... An zubawa katangar wayar shocking ta wuta. Data karfe. Gashi katangar doguwaa ce Mai matukar tsayi tamkar ta prison. Ga shuke shuke nan tun daga wajen gidan zuwa cikin sa... Katotan mamakeken gate ne daya gaji da haduwa. Jijjigagge Wanda masubudewa sai sun hada da Nishi. Amman dakee na masu arziki ne. Gate din da remote yake amfani. Daka doso inde motar gidah ce zai bude da kansa. Idan Kuma bata gidan bace zai fara horn da kansa kamar mota. Sai a danna permit button sai ya bude da kansa. Cameras ne samfurin cctv duk tundaga katangar farko zuwa karshe ta gidan. Ga wasu manyan street lights da suka haskake layin gaba daya sai kache a turai. Layin kansa gidaje uku ne kawaii. Kuma gidan major general dawud ne na farko dayacinye kusan rabi da kwatan layin sai wasu manyan gidah suma guda biyu. Ko baa gaya maka ba kasan na masu kudine suma.. Ba abunda kakeji a layin sai kukan kanaru. Sai Kuma karar gen babba irin mikano achan achan dai lamarin baa magana. Masu gadin gidajen suna waje akan wata babbar tabarma gabansu kuwa dauke yake da mangal na wuta. Sun Dora katuwar butar shayi akai irin ta buzayen nan sai kofuna yan kanana a gefe. Jira suke ruwan ya tafasa su sauke shi.. Mai karatu kofar jikin gidan an rubuta masa wasu manyan rubutu na larabci.. na tsari adduoi ne da akayi su da wasu irin design Masha Allah na kariya.. Ga Kuma tankakemen wani signboard din an Saka kifiya wato arrow tana nuni da gidan.. an rubuta.. *MAJOR GENERAL DAWUD MAFIA RESIDENCE* Kana shiga zaka tarar da wani katon kewayen gidan. Dake dauke da wawakeken wajen faka motoci. Idan kayi gaba Kuma wani katon wani wajen ne na volley ball wato ball din da ake cillawa a Raga.. kana gaba kadan Kuma wurine sosai an Saka grass carpet dauke da raga guda biyu wurin yin football ne wato kwallon kafa. Daga can gefe Kuma wani wajen ne katoto. An rubuta gymnasium wurin motsa jiki ne. Babu irin injinan motsa jikin da babu. Cike yake da kayan aiki.. Can daga gefe Kuma wata kofa ce.. garden ne katoton waje ne. Bayan wajen akwai fulawoyi sosai mashaa Allah awajen da suka Kara kawata gidan sosai. Can gaba kadan aciki Kuma akwai swimming pools har kashi biyu daya babba daya karami. Kana gaba kadan daya na Yara ne dayan Kuma na manya ne. Daga can ciki Kuma wata kofa ce daban an kewaye wajen da tsaunuka na waya. Kiwo ne awajen. Sanyiyoyi,raguna zomaye, akuyoyi, tunkiyoyi da kaji fal.. Sai Kuma wani bangaren daban babba shima. Islamiya ce da kayan karatu an zuba na ibadah... Akwai Kuma wawakeken masallaci shima da kofunan sa biyu daya awajen gidah daya ta ciki. . Sai kuma wasu dakuna jere... Su Kuma na maaikatan gidan ne Maza. Daga can baya idan ka shiga babbar kofar itama wani sashen ne babba Masha Allahu... Boy squatter ne.. Shima na baki ne gashinan a gyarre a Kuma tsare shima. Da ka Dan matso gaba Kuma wani gidan me sosai sama da kasa. Na mazan gidan ne samari akayi musu shi. Duk kuwa da basu wani Kai girman da zasu ware waje ba. Kasancewar basu girma ba, Yara ne. Dubada inda iyayen sukema babban waje ne da ya isheshi su har yaran ya Kuma ma musu yawa. Amman duk da Hakan anwa yaran Maza bangaren su idan sun Kara tasa sosai..lamarin sai Wanda ya kalla kawai.. Sai Kuma main kofar babba da akayi kaman wani mini gate. Babbar kofa ce da zata sadaka da katafaren ainihin idan major general dawud yake da iyalansa. Gidah ne Wanda sai ka masa kallo sau nawa kana sumbatu saboda tsananin tsaruwar su.. Daga can gefe Kuma shima wnai flat ne gidah.. bungalow marar bene. Shi Kuma sashen masu aikine matan awadace Kuma a mutince. Don wani gidan zakaga maaikata mata baa dauke su da muhimmanci ba. Sai a basu daki a wajen gidan. Ko akai su kusada na na maaikatan Maza. Ko Kuma su zama dakunan sune afarko ainihin gidan yana ciki. Amman waɗannan saboda Kara. Flat dinsu acikin bangaren su major gegenal yake daga farko. Sai kuna sashen babba wato main house. Main the main kenan... Gidah ne 6d. Wato hawa uku... Ya hadu karshen haduwa. Tsayawa bayyanawa bata lokaci ne. Amman duk inda haduwa takai to wannan karshe ne. Kamar irin tsanukan hotels dinnan na burj arab dake daular larabawa ta Dubai. Saboda tsananin haduwar sa. Mai karatu harda lift agidan Dakuna da faluka da bandakuna kacha kacha. Ma'ana akwai wadatar su sosai. Kitchen ma kala uku ne a sashen da stores biyu. Sannan abayan bangaren maaikatan matan ma akwai babban kitchen da ake girki. mashaa Allahu kawai zaace domin babu ce kawai babu agidan tubarkallah.. Major general dawud mafia.. babban maaikacine na khaki. Tsohon soja ne sosai. Kafin ma ya zama soja. Tare yake da iyayensa akasar waje suna united state of america. Acan ya girma sai daga bayan suka dawo kasar su. Ainda yayi aure yake Kuma zaune a babbar birnin dake kasar.. Babban soja ne dayakai matakin major general. Bayaga haka haka ya rike ministan tsaro na kasa, yayi jakada babba, sannan babban dan kasuwa ne Mai kudi sosai. Wanda yanada arziki dama tun kafin ya zama general na soja. Dubada tsananin tulin dukiyar da yake dashi.. shi yasa ake masa lakabi da "Mafia". Don shi kudaden salary na da da ake biya baya karba ca yayu atemakawa talakawa. Asibiti Kuma file dinsa yace aga talakawa. Maaikatan sa duk can suke zuwa. Ba karamin Mai kudi bane sosai... Allah ya masa arzikin da yana cikin jerin masu kudi na fadin nahiyar afirka Kai harda ketare... Yanada mata daya da yara guda hudu mashaa Allah... Fawaaz ne na farko, Sai Hashim, Raudah da Kuma auta Humayrah. Masha Allahu, dukkanin yaran ba wasu manya bane can. Dan babban dannasa yana matakin furamari ne Wanda shine babba yana primary 5 zai shiga jjs. Yayinda Hashim yake primary 3. Sai Raudah tana primary one. Sai auta humayrah bata shiga makaranta ba an dai kusa sakata... ×××××× Wata zungureriyar mota ce a parke a tashar tana tsaye. Baka sidin tinted glasses. Sai Nishi take. Hadaddiyar mota ce da zaka dauka wani gwamnan ne aciki ko shugaban kasa... Gwaggo Hafsat ta fito daga cikin bus da hannun NABEEHA rike a cikin nata..yayinda hajia zaytunah ke dauke da baby muhammad.. "Yauwa. Yazo da wuri kenan direban......' gwaggo ta fada Ai kafin hajia zaytunah ta fada wani abun. Direban ya fito mota da sauri yana dunkule hannunsa yana dagawa gwaggo irin jinjina gareki dinnan yayi hanzarin karbar kayan hannunsu ya Saka a booth. Ya bude bayan motar ya durkusa. Cikeda ladabi da girmamawa yace, "Barka da rana gwaggo.. kinzo kalau? Barka da rana ranki ya dade. Yar baby ya sunan ki?".... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/23, 12:44 AM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _59_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Hajia zaytunah ta saki baki kafin tayi saurin rufewa. Don gaba daya sai ta nemi rudewa, ita dai tunda take bata taba ganin irin wannan motar ba. Tasan tabbas itama ta zauna agidan masu hannu da shuni. Tunda Mai gidanta yanada kudi. Kuma yan uwansa duk sunada hali suma. Kaf dangin su mijin maa ba fatarrarre sai dai na nesa. "Alhamdulillah.... Harisu. Munzo kalau.. sunanta NABEEHA... Itama jikata ce" Muryar gwaggo hafsat data amsa gaysuwar direban ce ta dawowa da hajia zaytunah tunanin data tafi tayi saurin amsa shi itama "Alhamdulillah..." "Ahh mashaa Allahu. Ai kuwaa ta debo kamanni dasu junior.. " "Ai fawaz? Kai tafi shi kyau tubarkallah. Duk tafi su kyau harisu." "Tohm Jine ne Kam. Amma ga kama nan" Sukayi murmushi gaba daya. Harda hajia zaytunah da ta kara yaba kyautatawa da mutuncin irin na gwaggo hafsat... Suka shiga motar atare. Gwaggo hafsat ta shiga owners corner . Sai hajia zaytunah data zagaya tashiga daya barin da harisu direba ya bude mata.. Malam harisu ya tashi motar yana karo sanyin ac. "Hajia akara ko sanyin yayi haka?" "Barshi haka. Ai saboda Yara ko?" "Tohm.hajia" Suka dau hanyar babbann titi. Hajia zaytunah sai kalle kallen titin takeyi tunda take bata taba zuwa nan haka ba. Bata ma taba tafiya Mai nisa ba inde ba kasar waje da sukaje kasa Mai tsarki ba... Amma futa tabar gari bata tabayi ba. Amman yanzu tasamu kanta da barin gidah ko waiwayen shii har abadah bataso.. "Harisu..." Gwaggo Hafsatu ta kira sunan direban "Naam hajia?" "Bakade sanar musu zanzo ba ko?" "Ban fadaba hajia..." "Yauwa saboda banason su sani... Sai dai su ganmu kwatsam" Harisu yayi dariya yana murmushi yace, "Toh Kuma hajia. Dan abinci da abubuwan motsa baki haka da baabu?" "Kakka damu. Idan naje sayi. Kuma nasan ba zaa rasa abubuwa ba. Sannan banki basu tashi ba ko?" "Basu tashi ba hajia. Sun dai kusa" "Yauwa to akwai biro nan a hannun ka? " "Yauwa nayi saa. Gashi kuwa" Ya zaro biro a cikin Dan gidan motan nan na gaba ya mika mata... Gwaggo hafsat ta zura hannunta cikin riga. Tanada dan tofi aciki, wanda manya kan Saka goro ko kudi. Dan karamin littafi ta dakko. Da tanbarin giwa na bank ajiki.. Tayi rubuce rubucen da zatayi ta mikawa harisu. Ya karba yana zurawa a aljihunsa "Check ne ko hajia?" "Eh mana harisu... Tunda kasan ba yawo nake da kudi ba. Kudin da na rubuta idan suka baka. Yankan zaka dauka ka Sayo mana kaji gasassu. Ka yo order abinci na hotel dinnan. Sai ka hado da gasasshen kifi. Ka sayowa yarannan kayan wasa Dan Allah..." "Ah gwaggo harda wahala?" "Wahala? Dan nawa,Yaya da jikokina hidima shine wahala? Idan ma wahalar ce ataki hausar Wanda ni atawa hidima ce. Ai ke kika fara mun zaytunah. Allah dai ya miki albarka" "Aameen... " suka amsa baki daya harda malam harisu. Dake lekensu ta mudubin gaba... "Hajia na sawo yanzu ne ko sai dawo?" "A'a harisu. Yadda mika gajin nan.... Ai mun gaji. Idan ka saukemu agidah sai kaje. Kakka dau lokaci Kuma dan Allah" "Inshaa Allah hajjaju"" "Aamin. Ka dauki biyar Kai ma" "Kai hajia. Wallahi wadanda kika bani wancen ma basu kare ba Allah kuwa" "Ai badan sun kare na baka ba. " "Nasani hajia. Wallahi hidimar yayi yawa. Baki gajiwa. Gidan marayun nanma wallahi bakiga godiyar da suke ba hajia. Sunata Allah ya shi miki albarka sunason su ga kyakkyawar fuskar dake dawaniya dasu. Hakama kauyen nan da akayiwa borehole da rijiyoyi da Kuma cikin gari da kika yiwa masallaci. Sunata godia. Hajia ki bari dan Allah suga fuskar ki" Gwaggo Hafsatu tayi murmushi tana girgiza Kai tache, "Allah ne ya azurta wasu suci ajikinn mu. Kuma ita dukiya ta Allah ce. Sannan duk Wanda yake kyauta don San asani batada maraba da riya ko riba. .. ka bada kyautada damanka hagunka bata sani ba haka ake fada. Ni nayi ne dan Allah. Badan su sanni ko Dan suga fuskata ba. Allah ya hadamu a ladan duka. Ya Kuma horewa kowa Amin" "Aameen" Hajia zaytunah ta fada. baki daya mamaki ma ya cikata ya gaurayeta. To ita wannan tsohuwar wacece ita? Gata da kyauta ? Amman yanda tayi kama a motar hayan nan Kai kache batada ko kwandala. Sannan inda kudi yayi batasan hanyar bama bare ilimi. Sai gashi tiryan tiryan harda rubutu na check din kudi. Lalle tsohuwace Mai ran karfe Mai kyautatawa da Kamala da Kuma dattako da mutintaka. Yanzu dubi batasanta ba Amma ta dauketa zata kaita gidan iyalanta. Suka karasa unguwar suka shiga cikin layin, tun daga farkon layin zaytunah take leken window. Ji take tamkar kasar waje. Wani katon gidah da azatonta ma hotel ne Ashe shine inda suka dosa . Gate din ya wangale da kansa. Motar ta kutsa Kai suka shiga. Zaytunah ta sake wangale baki tana duban ko'ina. Har sanda malam harisu ya karasa parking din motar awajen adana motoci.. _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/23, 12:46 AM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _60_ Malam harisu ya fito da sauri ya bubbude musu kofar. Ya koma booth ya fito da kayan ciki... Ai da sauri maaikatan gidan suka tattaso a sikwane. Suka daddauki kayan sunata zuba mata gaisuwa da kirari. Sai Kuma su juya su dubi zaytunah suna gaysheta itama tana gayshe da su.. Suka shiga damfareren gidan ta wata kofa da nakeda tabbacin babban sashe ne shima daban sama da kasa babu abunda babu kusan girma daya yake dana su major general dawud mafia. Malam harisu ya Saka mukulli ya bude maaikatan suka shiga da kayan Matan suka shiga dakuna Dan fara gyaggyarawa. Da gani sun San aikin su "A gyare koina.. sama da kasa" gwaggo hafsatu ta fada "To ranki ya dadi" cewar wata maaikaciya. Duk sun Saka uniform da hula.. "A kira su hajia ne ?" Malam harisu ya tanbayi gwaggo hafsat "No .. zamuje. Zaytunah zo muje ku gaysa da su ko" "Tohm gwaggo" Futa sukayi. Gwaggo hafsatu na gaba. Hajia zaytunah na biye da ita a baya. Ta wata kofar suka shiga cikin gidan. Malam harisu ya Saka hannu yana knocking harda da danna door bell yana murmushi, "Ko suna sama baaji" "Kila" gwaggo hafsatu ta fada tana kamewa.. Ba jimawa kuwa wata maaikaciya tazo ta bude kofar. Tayi baya da sauri tana zubewa a kasa. Malam harisu yayi musu sallama kan ya tafi yaje aiken ya dawo.. "Sannu da zuwa hajia. Barka da rana kinzo lafiya?" "Alhamdulillah karime...." "Granny.... Granny" yaran suka taho da gudu su uku suka rungumeta.. Gwaggo hafsat ta rungume su itama tana shafa kansu daya bayan daya.. "Hmm.. Ina miskilin nan yana Ina Dan nema yanzu haka yana daki ko?" "Tun dazu ya shiga daki yace kar Wanda ya tashe shi" "Kai wannan yaro. Allah ya kawo ranar da Zai koyi zama cikin mutane. Kankaninsa dashi sai miskilanci. " Tana rufe bakinta. Hajia Hawwah ta sakko daga kafar bene sanye cikin doguwar riga ta leshi tasha stones . Ta durkusa har kasa tana kama hannun Kujera, "Gwaggo sannu da zuwa. Barka da rana... " "Yauwa barkan mu. Zagayo ki zauna mana zaytunah. Zo nan NABEEHA. " Gwaggo hafsat ta fada tana riko NABEEHA ta zaunar daita akan cinyarta. Haka kawai Allah ya dora mata San yarinyar sosai... "Ina wuni hajia?" Hajia zaytunah ta gayshe da hajia hawwah dake binta da kallon rashin sani "Lafiya Alhamdulillah. Kai Dan samari kana hannu?" Hajia Hauwa ta amsa tana tsokanar baby Muhammad dake hannun hajia zaytunah "Hammad.... Tundai dazu da yayi dan kukansa. Bashida rigima Maijidda. wannan sunanta hajia zaytunah... Ya take awajen na. Waɗannan Kuma jikoki nane na wurinta. NABEEHA da hammad. " "Allah sarki... Sai dai bansan su ba" hajia hawwah ta karasa fada tana mutstsika hannuwa. Gwaggo Hafsatu ta mike kafafu tana kallon hajia hawwa tache, "Ya tace kamar yadda na fada da Hausa. Waɗannan jikokin nawane. Na gaya miki sunayen suma duka. Sannan zasu zauna nan waje na. Har lokacin da zamu kammala abubuwan da muke yi da ita. Ta iya yiwuwa nan kusa ko nan da wasu shekaru ko illa Masha Allah ma. Daga yau banason a dauketa a matsayin bakuwa. Ko wata daban. Yar gidah ce kaman kowa itama. Sannan maaikatan nan tanada hakki akan kowanne. Zata sashi aiki da sauran su" Hajia hauwa ta kada Kai. To me zatace sirikarta, uwar masu gidan ta Kara maimaita kusantakar matar awajen ta da muhimmancin su. .Duk yadda akayi babbar bakuwa ce ma'ana yan uwan juna ne na kusa. Gashi ba alamar yar kauye ce. Don kayan jikinta kadai zai sanar maka tafuto daga babban gidah itama. Don haka hajia hauwa tayi hanzarin cewa, "Inshaa Allah ba matsala gwaggo. Sai dai baa Fadi zuwan ku ba baai muku wani abun na munsamman ba ... Sai dai yanzu a Dora idan akwai abunda kikeso. Already dai akwai abinci sai Kuma pepper soup na kaji... " "Ba damuwa harisu na aikeshi ya kawo. Amma kafin ya dawo azubowa zaytunah da NABEEHA... " "Toh shikenan gwaggo.. " "Ki kira mun sarkin sarakan miskilanci. Nan ko ki Kai masa gaisuwata kice nache ransa ya dade" Hajia Hauwa tayi murmushi tana rufe baki, "Ah kunfi kusa hajia da dan gidan naki. Shine fa na gaban goshin ki.. bari na kira shi ai baaji kanku ba. Baisan kinzo ba. Yana daki" "Ai wannan koyasan nazo ba zuwa zaiyi ba.. tunda shi halayansa daban dana sauran.. zo nan Hashim ga kanwa namu ku. Kai da Raudah da Kuma humayrah ita kaman zasuyi sa'anni ma ko".. "Eh zasuyi Kam Masha Allah . NABEEHA ga kawa na miki humayrah. Humayrah zo ga Kawa" Yaran din suka nufi wajen NABEEHA. Dake tanason Yara ta mike da sauri daga cinyar gwaggo Hafsatu ta nufi wajen su humayrahh suka fara wasa.. Nan da nan saiga maaikatan sunata ajiye kulolin abinci da tray dauke da ruwa da kofuna da lemuka, Can sai ga saukar wani yaro ya dara suaran yaran da alama shine babban su . Yana tafe tamkar wani matashin saurayi. Yanada tsayi . Ya Tara gashi. Hannuwansa acikin aljihu. Kaikache wani saurayi ne.. Ganin mutanen da yawa, zai juya da sauri. Gwaggo Hafsatu ta kira sunansa da karfi, "Zo nan fawaz" Ba shiri ya juya yana sosa keyarsaa. Ya karasa kusa da gwaggon kansa akasa ya durkusa tamkar wani babba, "Gwaggo sannu Da zuwa. Barka da rana! Ya hanya?" "Alhamdulillah...." "Barka da rana.. Ina wuni?" Ya juya yana gayshe da hajia zaytunah "Lafiya kalau Alhamdulillahi" hajia zaytunah ta amsa shi "Alhamdulillah sarkin miskilai sai danasa aka kirawo ka zaka sakko kenan ko? To ranka ya dade ga irin taku" Tayi masa jinjina da hannu tana murmushi "Tuba nake gwaggo wane mutum" "Ga Babar ku zaytunah. Ga kannen kunan. Hammad, Sai macen Kuma NABEEHA " "NABEEHA..." Ya maimaita kasan zuciyarsa yana duban yarinyar yana dauke kansa da sauri "Okay. Masha Allah" ya fada yana lankwasa hannuwansa . "Eh samu wuri ka zauna" Ya shafa keyarsa yana kallon bene yace "Ina assignment ne gwaggo" "Hakafa, Tashi ka tafi. Dan sarkin rashin son surutu..." Bai ce komai ba yayi shiru yana mayar da kansa kan tv. Dama tasan ba magana zaiyi ba. Da aka samu ma yayi yar doguwar hira bai yi shirun nasa ya bata kunya agaban mutanen ba.. "Je ka" Mikewa yayi ya haye sama da sauri..gwaggo Hafsatu ta girgiza Kai kawai . Ba dadewa bayan gwaggo hafsat ta Saka maaikatan sunyi serving nasu abinci. Sai ga malama harisu ya dawo ya Sayo komai.. Gwaggo tasaka ya shigo dasu . Aka zuzzubawa zaytunah komai da sauran yaran suna dan cin abincin gwaggo sai Janta take da hira. Zaytunah tana kokarin biye mata.. Suna nan zaune har suka kammala sukayi sallah. Sai kuma suka dunguma suka koma sashen gwaggo hafsatun... Ba dadewa Kuma bayan magriba. Sai ga dawowar major general dawud. Aka sanar masa zuwan gwaggon sa. Wajenta ya wuce ya kwashi gaisuwa. Take sheda masa ga zaytunah yar uwarsu. Bazai iya ja da zancen gwaggo ba don kilan yar uwace dake wani garin ko Dan haka shima ya saki jiki suka gaysa da hajia zaytunah tamkar sun San juna, Ya jima wajensu. Don Anan yaci abinci. Yaje yayi ishai anan masallacin dake cikin gidan daganan ya koma suka cigaba da gwaggo bashi yabar sashen gwaggo ba Saida yaga tana hamma zatayi bacci... Gwaggo tace Wa hajia zaytunah taje sama ta biyu su zauna ko na ukun din Wanda ta zaba. Dakuna uku ne da parluna biyu kowanne kuma an saka masa kaya. Gwaggon tana kasa saboda ciwon kafa. Lamarin dai gwanin ban shaawa wallahi.. DUK yarda hajia zaytunah taso ta sanarwa gwaggo hafsatu wani abun daga labarunta. Gwaggon tache mata ta dakata ba yanzu ba tukun. Zata tanbayeta tane lokacin da ita taga ya dace awajenta ita gwaggon. ××× Sannu ahankali haka rayuwar ta cigaba da garawa mashaa Allah.. aka sanya NABEEHA a makarantar su Raudah itada humayrah. Yayinda fawaz ya kare primary Kuma. Mahaifinshi ya duake shi bisaga yarjewar gwaggo hafsatu. Aka kaishi army school dake united state of America tunda citizen ne shi na can... Gidan ya zama sai su gwaggo sai su Raudah da Hashim da su NABEEHA da baby hammad. Suna zaune cikin lumana da kaunar juna da kwanciyar hankali....... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/23, 12:47 AM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:61_* 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ *ALH UZAIRU MUHAMMD RES..* Duka zazzaune suke a parlor. Alhaji uzairu har wani rama yayi tamkar Wanda yayi shekaru a kwance.. ya rame ya jemee tamkar an canza masa hallitta . Yayi kamar bashi ba. Mahaifiyar su hajia zainab tana zaune itama akan doguwar kujera Mai cin mutane uku daga gefenta a kasa alhaji Amiru ne a zaune ya zabga tagumin shima.. Sai hajia rumanah dake gefe a zaune itada hajia ladi da hajia karama da hajia bilkisu.. "Kuma ko'ina an sake bincikawa ko? Oh hukumullahi min zalika. Wannan abu da daure Kai yake" hajia zainab tafada tana sauke ajiyar zuciya.. Alhaji Amiru ya nisa shima kafin yace "Ko'ina gwaggo. Dik wasu kakafe na sadarwa na zumunta. Da gidajen talabijin Dana rediyo da newspapers duk an faffada. Kuma lokaci sai Kara ja yake amman ba wata magana mai kyau." "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun..gwaggo ya zanyi da raina? Zaytunah Amana ce agareni gwaggo, batada kowa. Ga yaran nan gwaggo. Duka duka nawa suke? Abu tamkar almara. Gwaggo zaytunah tamun nisa. Na rasa zaytunah gwaggo. Na shiga uku" Hajia zainab tayi shiru can ta sauke ajiyar zuciya. Cikin muryar ban lallashi tache "Kayi hakuri uzairu. Inshaa Allahu za agan su cikin koshin lafiya" "Toh gwaggo yaushe? Gashi kwanaki suna ta tafiya?" "Inshaa Allah nan kusa. Da yardar Allah duk ainda suke fatana sun fada hannun nagari. Cikin koshin lafiya . Allah yasa arike su da aminci Allahumma Ameenn ALLAH Kuma yasa munada rabon ganawa..Rabbu ya bayyana su. Rabbi ya bayyana su. Rabbi ya bayyana su" "Allahumma Aameen" suka hada baki. Banda su hajia rumanah da sukayi amin din kasan makoshi Kuma bata Kai zuciya ba.. "A cigaba da cigitawar Amiru kar a yi shiru. Acigaba sannu ahankali sai kaga Allah ya nufa" "Inshaa Allah Rabbi. Kaf garin nan dai astagfirullah lungu da sako ko'ina an dudduba. Har cikin dajika masu farin kaya sun cigita mana" "Toh inshaa Allah khair. Allah ya amince mana yasa adace. Kuma dai ba hannun miyagun nan bane da tuni sun kira waya suna neman wani abu. Sannan Kuma ba wai cikin gidah akazo aka dauke su ba. Wai futa tayi. Kai innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" "Wallahi shine abunda yafi dagamun hankali gwaggo. Rashin masaniyar ahalin da suke ciki. Suna Raye a'a suna mace ba Wanda ya sani gwaggo. Idan ma basa Raye gwara asanar mun na sani. Amman Shirun nan gwaggo Shirun nan yana bani tsoro" "Inshaa Allahu sun fada hannun nagari. Da yardar Allah Kuma suna cikin koshin lafiya. Inshaa Allah Kuma zasu waiwayi gidah" DUK sukayi shiru,Tamkar ruwa ya cinye su. Gidan Baki daya kullum da kaje kamar anyi mutuwa.. ba wasa ba dariya ba wata walwala musanman awajen alhaji uzairu. Sam ya rasa kuzari da nutsuwar sa. Shi dai yana rayuwa ne kawai gashinan ... "Inaso nayi magana ma da major general. Amman samun sane baayi sosai. Yana ma amurka ance. " "Wa kenan dawud mafia?" "Eh shi.. kasan manyan mutanen nan" "Kai rabu dashi. Shi dama rayuwar sa rabi awaje yayita. So yanzun ma Ina tunanin so yake ya tattara ya tafi. " "Eh Amma idan ya Saka baki a maganar nan Ina tunanin zaa iya dacewa. Nasa na kusa dashi ya sanar nun Sanda yake gari zanje na sameshi acan capital territory. Ko idan yazo gidan sa na nan garin" "Toh Allah yasa mu dache. Kafin ma ayi masa maganar" "Aameen Yaa Rabbi" Haka dai suka cigaba da zama. Sai da zaa kakkawo abinci nema. Matan suka futa harda hajia rumanah dataketa hawayen karya ita alallai ta rasa yar uwar ta da yayan yar uwarta . Suna futa suka koma sashen su hajia karama. Hajia rumanah ta saki Dariya tana kecewa harda rike ciki. Su hajia ladi suka biye mata sunata babbaka daria.. "Ai dama na gaya muku. Ance aikinsa kamar yankan wuka yake."Hajia rumanah ta fada tana yabaawa malamin su da yayi asirin da zaytunah tabar gidan... "Gaskia na yarda. Ai kamar yarda yayi rubutu a kasar nan ya Saka hannu ya shafe ta, yace haka ya shafe son waiwayen gidah a zuciyar zaytunah. " "Bama wannan ba. Kinga Muna sakin kurciyar nan tana tashi fa zaytunah naga ta fita da sauri..." "Shegiyar ba. Ai yarda kurciyar nan ta tashi ta lula sama batasan inda zata ba. Hana zalika zaytunah ma ba zata waiwayi gidah ba. Haka zatayita tafiya. Sai idan wani ya mata magana ko wani abun. Danma mun mata mutuntaka.. bamu rabata da yaran ba. Tatafi da su" "Ai kuwa dai. To wa zai zauna da gayyar dangin muguwa. Gwara data tafi dasu can su karata. A hayye. Duniya sabuwa" "Sama lintin yayi yayi ladi" rumanah ta fada tana mikawa hajia ladi hannu suka tafa suna shewa... Haka suka karasa jera abincin suka daddauka suka nufi sashen hajia zainab mahaifiyar su alhaji uzairu. Saboda tsabar kissa da tuggun su na makirci. Kai kache suna cikin jimami, yarda suka wani lanjre sukayi rau rau da idanu tamkar suna cikin madaukakiyar damuwa Mai wuyar fassawara.. To haka dai rayuwaa ta kasance agidan alhaji uzairu dama dangin baki daya. Kullum ne ba ranar da zata fito ta koma ga mahalliccinta baai zancen zaytunah da yaranta ba. Gashi babu wani labarin ganin su. Ba wata dacewa da akai. Lamarin dai yana nan jiya I yau. Har ta kai ga alhaji uzairu ya kwanta ciwo sosai ya rufe shi. Abun sai ya sake tunzura ilahirun dangin gaba daya... Anata adduoi ana rokon Allah daya kawo karshen wannan annoba data kunno musu. Ya Kuma bawa alhaji uzairu lafiya ingacacciya... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/23, 12:49 AM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _PAGE: 62_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ *MAJOR GENERAL DAWUD MAFIA RESIDENCE:* Daga sama NABEEHA ta sakko da sauri tana dauke da wasu litattafai masu matukar girma da yawa.. Ta sakko kasan ta shiga dakin mahaifiyar su hajia zaytunah. Tana kwance hannunta rike da charbi. NABEEHA tayi sallama ta shiga tana murmushi "Ammi .." "Naam NABEEHA" "Zanje wajen su ya raudah zata koya mana homework ni da Humayrah" "To sai kin dawo" Ta futa daga dakin ta sauka kasa ta karshe inda gwaggo Hafsatu take.. gwaggon na zaune a parlor ta kurawa tv kallo tana kallon Shirin news da akeyi... "Granny..." "Naam... Diyar albarka" NABEEHA ta tafi ta rungume gwaggo hafsatu tana murmushi. Gwaggon ma ta riketa tsam ajikinta tana duban ta, "Ina zuwa yarinyar kirki?" "Ya Raudah zata koya mana homework ni da Humayrah" "Toh sai kin dawo .Allah yabada saa...." "Tohm granny" Ficewa tayi da sauri ta nufi sashen su humayrah. Tana zuwa ta tarar da Raudah da humayrah suna fitowa harda Hashim. Ya sakarwa humayrah da NABEEHA rankwashi, "Ouch Yaya...." Suka hada baki suna sosa wajen rankwashin daya musu "Gerrout... Olodos. Sai dai ayita koya muku homework ba ku iya ba. Zan saka Mr Daniel nace masa tunda dakikai neku ayi muku repeating class" "A'a fa munada kokari" "Kai Yaya" "Toh inde ba zaku dinga homework da kanku ba Allah zan gaya masa" "Inshaa Allah. Yaya zamuyi " Ficewa yayi ya nufi wajen masu gadi inda suke zama dasu suyi hirah, yayinda Raudah taja hannun su suka nufi garden anan suka zauna take koya musu homework din da aka basu.. ×××× A haka rayuwar tacigaba da garawa. safiya ta zama rana, rana ta zama yammaci yammaci ya zama dare, lalle Allah qadirun ne ala manyashau.. 🎗️🎗️🎗️ FAWAAZ ya dawo kasar mu ta gado. Inda ya nufi can makarantar sojoji yayi specialization a courses da yawa. Ya zamaa cikakken captain Mai star uku. Masha Allah da karancin shekarunsa basu ja ba .. Ya yinda Alhamdulillahi NABEEHA da humayrah sun kare sakandire suna karatun fannin lafiya na likita wato medicine/ mbbs a jami'a...Sai Hashim daya tafi turkey ya zama babban pilot na Turkish airline. Raudah kuma babbar lawyer ce dakeda chamber ma.. Fawaaz na zuba kambun mulki da ikonsa akan su Raudah. Ba shiga harkar su yake ba ma. Amman kowannen su shakkar sa yake. Gashi baya magana. Miskili ne na karshen zance. Haka kawai ya Saka hukuncin kar wadda ta kara kawo masa gardi kofar gidan su da sunan yazo zance... Sannan ba magana yake musu ba. Amman kullum shi zaije ya dakko humayrah da NABEEHA a med school. Gaisuwa ce kadai ke hadashi da nabeeha. Shima sai yaga damar amsawa idan ta gayshe shi. Zai amsa a kasan makoshi. Har dai ta gama tsayarwa ranta da zuciyar ta wannan yaya fawaaz din ya tsaneta kawai. Kuma inshaa Allah ko dan shi sai wataran Ammin su tabata labarin usulin su... CAPTAIN FAWAAZ DAWUD MAFIA, Fuskarsa tana da zubin kyau na musamman, mai daukar hankali. Idanunsa suna da zurfin gani, kamar suna boye SIRRIKA masu yawa, suna da launi mai duhu, ko kuma kore mai haske. Fuskar Fawaz tana da kyau, mai siffar gaske, da kyallen haƙoran da ke sanya murmushinsa zama abin burgewa. Gashinsa mai kauri, baƙin zinariya, yana kintse cikin tsarin soja na tsafta da kula, Saboda kasancewarsa soja, yana da jiki mai ƙarfi da tsari, yana nuna ƙoshin lafiya da kuzari. Yanada tsayi, yana kara masa karsashi. Fawaaz dawud, Ko da yake yana da kyau, yana da ɗan kyuwar hali na SIRRI da nesa. Muryarsa tana da taushi mai kwantar da HANKALI, amma yakan yi magana ne kawai idan ya dace. Yana da nutsuwa amma idan ya kalli mutum, zaka ji kamar yana karanta zuciyarka. CAPTAIN FAWAAZ DAWUD yanada wani boyayyen SIRRI. Wannan SIRRIN kuma ba komai bane fache, boyayyar Kaunarsa ga NABEEHA, Fawaz yana soyayya mai tsanani da Nabeeha amma ya kasa gaya mata saboda wani babban dalili da ya shafi rayuwarsa ko aikinsa. Duk da haka, yana nuna tsantsar ƙiyayya gareta kamar yana son ya koreta daga rayuwarsa, musamman a bainar jama’a. Amma idan akwai matsala, shi ne na farko da zai tsaya mata da ZUCIYA daya. Yakan kalli NABEEHA ta hanya mai cike da raɗaɗin kauna, amma idan ta lura, sai ya kawar da kai cikin gaggawa. Yana ɗaukar matakai don ya kare ta daga nesa, ba tare da ta gane cewa shi ne yake taimakonta ba.A takaice, FAWAAZ mutum ne mai kyau na waje da ciki, mai tsananin so amma kuma mai sanya kansa cikin wahala saboda tsananin SIRRI da ya sanya a zuciyarsa... Amma yana kaunar NABEEHA yana mata wani irin so fiye da yadda alkalami zai bayyana.. Dr. NABEEHA UZAIR MUHAMMAD..Nabeeha ita ce mace mai kyau na zahiri da na zuciya, wadda ke da halaye masu daukar hankali.Fuskarta tana da haske kamar alfijir, mai kyau da sanyin kallo. Idanuwanta suna da zurfi da annuri, suna nuna hikima da tausayi. Idanuwan suna da wani haske na dabi’a, kamar suna bayyana zuciyarta mai kyau.Gashinta mai laushi da tsawo yana da launin baki. yana da tsari mai kyau, yakan zube kan kafadunta cikin kwanciyar hankali.Hmm. NABEEHA Jikinta yana da matsakaicin tsayi, mai kyau da kuma daidaito, wanda yake bayyana ta a matsayin mace mai tsafta da kula da kanta.Muryarta tana da taushi da sanyin zuciya, tana jan hankali da kwantar da hankali idan ta yi magana. Nabeeha tana da nutsuwa da hikima, halaye da suka dace da ta kasance dalibar karatun likita. Tana da tausayi sosai, musamman ga marasa galihu ko kuma waɗanda ke cikin wahala. Ita mai gaskiya ce, kuma tana da kyakkyawar zuciya wadda ba ta son ganin wani cikin bacin rai.Ko da yake tana da kyau sosai, tana da kawaici da kunya. Tana kiyaye mutuncinta, ba ta yarda da duk wata dabi’a mara kyau ba.Kyawunta da kyan halayyarta sun janyo mata hankalin samari da yawa, amma tana kula da koyon karatunta fiye da komai. Daga cikin samarin da suka damu da ita, wasu suna zuwa gidansu suna neman ganawa da ita, wasu kuwa suna nuna soyayyarsu kai tsaye. Wannan yana ciwo sosai a zuciyar FAWAAZ, duk da cewa yana boye son da yake mata.Saboda tsananin kishinsa, FAWAAZ ya saka doka mai tsauri a gidan.. yana gargadi cewa kar wanda ya kara zuwa kofarsu don neman ganawa da ita NABEEHA ko humayrah.Duk lokacin da ya ga wani saurayi ya nufo ta, zai nuna masa fushi ko ya kira shi a gefe, ya yi masa barazana kai tsaye. Amma duk wannan Nabeeha tana daukarsa a matsayin tsantsar ƙiyayya gareta, ba ta san cewa yana ƙoƙarin kare soyayyarsa bane, Nabeeha ita ce cikakkiyar misalin mace mai kyau da kyan hali, wadda ke da daraja a wajen mutane da yawa, har ma da FAWAAZ da yake ƙaunarta cikin SIRRIn da ya barwa zuciyar sa ajiya.... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/23, 12:50 AM] Hafsaat🧕💞: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _PAGE: 63_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️🎗️🎗️ A haka suka cigaba da rayuwa. Ranar nan dai ranar wata asabar da sakaliya.. gwaggo hafsat ta kira hajia zaytunah suka zauna su kadai a parlor suka taba hira, Anan ne gwaggon ta tanbayeta game da labarinta Hajia zaytunah tayi murmushi, Alhamdulillah duk tsawon wannan shekarun hajia Hafsatu bata taba tanbayarta ba sai yanzu dama tace mata sai lokacin dataga dacewar hakan. Ai kuwa tache, "Gwaggo a iya abunda zan iya furta wa, Sunana zaytunah. sunan mahaifiyata gwaggo abule sunanta na gaskiya zainabu. Mahaifina sunan sa malam idrisu. An haifeni na Kuma tashi a kauyen bokezuwa tare da yanuwana. Da kanne na Rayyanatuu da Sharifa. Amma dukan su Allah yayi musu rasuwa. "Kafin rasuwar mahaaifiyata da kannena. Aka daura mun aure. Daman tuni mahaifin mu ya ruga rasuwa. Aka aura mun wani dalibin mahaifin mu amman yan birni ne. Aka aura mun shi aka kawo ni birni. Iyaye na da kannena da yayan mahaifina. Da kishiyar mahaifiyata da Babar kawata. Allah ya musu rasuwa sukayi hatsari. Na cigaba da zama da Mai gidana da matan sa biyu. Allah bai azurta ni da samun haihuwa ba sai daga baya.. rana daya Kuma naji bana kaunar zama acikin gidan ko cikin garin. Bansan inda zani ba. Naje tasha nahau mota muka hadu dake anan gwaggo. Wannan shine takaitaccen labari ne. Sai dai kila akwai wasu SIRRI kan da zuciya ta gaza bayyana su. Amman dai Ina rokon da ki sake mun hakuri. Har yanzu banajin shaawar son waywayawa gidan mijina. Zamana anan nafu samun nutsuwa. Banason na sake zaman aure dashi. " Gwaggo hafsat tayi shiru... Tana tattauna maganganun hajia zaytunahh a zuciyar ta .can ta nisa tache "Allah ya jikan su da rahama..Allah ya gafarta musu ya Kuma kyautata namu zuwan zaytunah idan zan iya cewaa dan Allah ki zauna dani har abadah wallahi shi yafi komai dadi awajena. Ina kaunar ki tamkar yar Dana haifa acikina wallahi haka nake jinki. Don haka ki daina bani wani hakuri ni nake kaunar na zauna dake zaytunah domin duk tarin shekarun nan naki ban nemi sanin labarin ki ba sai yanzu.saboda banason na rabu da ku ne, Ina Kuma son ki sake samun nutsuwa sosai, Na Kuma saurara na fahimta. Kishiyoyin nan naki atare dasu kike? "Eh gwaggo" "Kece ta fari?" "A'a akwai wata sai ni sai ta karshe" "Allah sarki. To babu damuwa zaytunah. Nan gidah ne kin zama yar gidaa ai kinji? Kin dade da zama yar gidah har gaban abada. Kuma ki sani yadda kika duakeni tamkar mahafiyar data kawo ki duniya. Inason kisan bazan kaiki inda zaa cutar dake ba. Bakuma zance ki koma matsugunin auren ku ba har sai na kammala bincike na na kuma tabbatar ya dace ki koma din... Allah yasa mu dache Amin" "Aameen gwaggo Ameen..." "Yanzu yayan ki (major general dawud) ai ya kirawo ni. Da zaiyi tafiya gobe ya fasa. Saboda yanada appointment da wani abokin kasuwancinnsu.. yasan shi a bayaa. Anyi zaman mutinci. Mahaifiyar suma kusan mun zauna a asibiti daya lokacin da zaa mun aikin kafa. Daga garin da muka dakko ki kenan" "Eh" zaytunah ta amsa "Suma yan garin ne. Yace wai suma suna cigiya ne suna so ya tsaya musu. Zuriyar muhammadu. Gidan su uzairu" "Uzairu....?" Hajia zaytunah ta tanbayeta idanuwanta awaje "Eh ko shine Mai gidan naki?" Gwaggo ta tanbaya cikin rudewa "Sunansa uzairu Muhammad shima" "Toh shine. Wanda zai zo nan din dan uwa ne ga uzairu. Alhaji Amiru" "Sune gwaggo. Zasu tafi dani... shikenan bakiji KIRJI na ba gwaggo, HANKALI na ya tashi. Shikenan SIRRI na ya bayyana.."zaytunah ta fada tana fashewa da kuka sosai "Bar zubar da hawaye zaytunah. Ba Wanda zai karbeki awajena. Bazama susan munsan da batanki ba bare sanayyarki . Don tuntuni rabanmu dasu an dau shekaru wallahi .. yanzu zance ne ya kawo zancen. Yasan yamun sallama yatafi. Sai Kuma ya kira yana shedamun..ki sani zaytunah na San muhimmancin SIRRIn ki. KIRJIN MAI HANKALI AKWATIN SIRRIN SA..Duk wani mutum mai hankali da wayo ba ya bayyana sirrinsa ga kowa, sai dai ya boye su a zuciyarsa. Wannan karin magana na nuni da muhimmancin kiyaye sirri da kuma yin taka-tsantsan wajen yin magana. Zaytunah duk mutum mai hankali yana da iya sarrafa bakinsa don kada ya tona abin da bai kamata ba... Bazan bayyana SIRRIN ki ba, zuciyar ko kwakwalwar mutum mai hikima, wanda ya san yadda zai rike sirrinsa da muhimman bayanai. Zaytunah mutum mai hankali yakan kasance kamar AKWATIN SIRRIN, yana rike abubuwa da ba kowa zai sani ba, kuma ba ya watsa maganganu barkatai. Wannan ya Kara nuna kima da darajar HANKALIn ki wajen kiyaye SIRRI da nuna nutsuwa.Amman karki damu zan kira shi yanzu yazo muyi magana tashi ki hau sama" Hajia zaytunah ta mike da sauri ta haye sama. Kuka take sosai. Haka kawai taki jinin komawarta gidan alhaji uzairu. Shi kanshi batason akawo zancensa. Sunann sama batasan taji... Wutar tsabar tsagawaran asirin da aka mata na dada ruruwa a zuciya da gangar jikin ta... Hakan kuwa akayi. Tafiyar zaytunah sama ba dadewa, major general dawud ya shiga wajen mahaifiyar tasa yana gaysheta .. sai da suka dakko zancen su Amiru yanata tanbayarta yana gaya nata abubuwan yadda sukayi . Bayan sun gama ta masa magana ta hankali ta Kuma ce dashi, "Wannan dai yar uwata ce. Don haka aure ne ya hadasu. Kuma bata kaunar ta sake kasancewa awajensu ayanzu dai." "Gwaggo to ya za'ai kenan sun damu da son ganin ta wallahi. Ni kinga banma saniba. Amma yadda yaketa kokorin haduwa Dani an dau tsawon shekaru gwaggo. Bai hakura ba Kuma suna ganin akwai hope . " "Toh sai kasan dai abubuwan da zaka sanar masa.ai dama maganar batan ta zai maka ba sai sunada masaniyar inda take ba. Bayan kaima bakada sanayyar Hakan sai yanzu da nake gaya maka wacece itan.. sai ka tattaushe shi ka gaya mishi wani abun daban. Mu sake bata lokaci mugani Kuma dubada maganganun da tamun yadda na lura harda sa hannu gaskia. Rabata akayi da gidan aka Kuma sanya mata kiyayyar mijinta awajen ta..don haka da sannu komai zai warware Nima zan bada temako sosai ta wajena. Zan kira kauye ayiyyi sauka atayata da addua. Muma Kuma zamu cigaba dayi. Wannan maganar da nayi da Kai ta zama SIRRI dan Allah. Banason zancen nan ya futa. Don itama SIRRIN ta tagayamun.. don ya zama ance abin nufi cewa kana da SIRRI wanda ba kowa zaka fadawa ba.. to wannan SIRRIN zaytunah ne .. "Domin Sayyiduna Umar bn khattab yake cewa duk KIRJIN daya gaza riqe SIRRIN SA idan yaji maganar a wajen wani to kada ya kuka da kowa ya kuka da kansa. Don haka AKWATIN SIRRIN duk wani MAI HANKALI ne ...." "Hakane kam gwaggo kinyi gaskia ... KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA...)." Yana rufe baki gate din gidan ya wangale bayan yayi horn alamar bakin sun iso, wato Alhaji Amiru dan uwa ga Alhaji uzairu ya iso gidan don ganawa da major general dawud mafia akan binciken da za'ai musu don gano masaniyar inda Hajia zaytunah da iyalan ta suke a raye ko a mache? .......... _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* [1/23, 9:07 PM] MY AIRTEL: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:64_* *** A tare suka daga kai tamkar gate din yana gaban su. Major general ya ceda mahaifiyar tasa cikin ladabi. Bayan sun kammala tattaunawa da mahaifiyarsa a cikin parlorn nata, "Inaga gashi nan ya iso ma.... Bari naje naji yadda zamu kaya da shi Gwaggo. In shaa Allah ba zaa samu matsala ba" "Toh shikenan. Allah ya maka albarka Amin" "Aameen gwaggo, Allah ya Kara miki lafiya da nisan kwana mai albarka Amin" Major General Dawud ya tashi daga kasan kujerar da yake, yana mai mayar da hankali kan abinda ke gabada shi. Gidan yana cike da yanayi mai kyau, amma zuciyarsa tana ciwo saboda SIRRIN da yake dauke da shi. Yana sanin cewa komai ya fara zama mai wuya fiye da yadda ya zata... Waya ya kira tuni maaikatan sashen suka kai kayan motsa baki babban parlorn nasa. Inda bakon nasa yake... A cikin babban parlor na gidan, Alhaji Amiru ya zauna cikin dakiya, daurewa kawai yakeyi. Bayan sun gaysa shi da major general. Alhaji Amiru harda dansa yazo... Bayan sun gaysa. Major general ya matsa musu kan lalle su dan ci wani abun na daga abubuwan da aka ajiye agabansu. Suka dan tsattsakuna suka ci.. Daga nan alhaji Amiru yayi gyaran murya ya shiga sanarwa major general abubuwan da ke tafe da shi..Ya karasa fada yayi shiru yana jiran jin ra'ayin Major General kan bukatarsa. Shahararren soja mai babban mukami Wanda ke da kwarjini a boye da fili. Jin Shirun da major yayi. Hakan ya sake tabbatarwar lalle lamarin zaytunah yayi tsamari tunda ga manyan kasar ma lamarin ya sashi dimuwa. Lalle al'amura sun fara rikitarwa. Alhaji Amiru ya kalli major general Dawud cikin girmamawa. "Ranka ya dade," "Naam!!! Na tausaya ne matuka. Kuma inshaa Allah komai zai daidaita alhaji Amiru" Alhaji Amiru ya kara da cewa, "Ina jin dadin tattaunawar mu, kuma na gode da cewa ka yarda ka taimake mu. Amma fa, wannan lamarin yana da wuya. Muna neman Zaytunah, kuma ba mu san ko tana raye ko ta rasu ba. Munyi yi duk abin da ya kamata, amma ba mu sami nasara ba... Itada yaranta biyu kanana. Daya ma shayar dashi take" Major General ya danyi shiru, yana kallon Alhaji Amiru da idanuwansa cike da tunani. "Na fahimci damuwarka," ya ce da sanyi. "Amma ba zai yiwu mu dauki matakin da kake bukata ba cikin hanzari. Wannan binciken yana bukatar lokaci da kuma tsare-tsare na musamman." Major general dawud ya fada yana tuno mahaifiyarsa da ta dinga rokon sa da gaske. SIRRIN Zaytunah yana rike a matsayin al'amari mai matukar muhimmanci ga iyalinsu. "Zai dauki lokaci," ya cigaba da cewa. "Na fahimci abin da ka ke nufi, amma dole mu bi hanya mai kyau da hankali." Alhaji Amiru ya amince da wannan, yana fitar da ajiyar zuciya, yana kallon Major General da girmamawa. "Na gode, Major General. Allah ya saka da alheri." "Aameen Yaa Rabb. Allah yabamu saa. Sai ka sake rubatamun address dinku, da numbers da za'ai reaching dinku. With valid emails haka... " "Toh ranka ya dade. Allah ya Saka da alkhairi yabamu saa" "Aameen Yaa Rabbi... Inshaa Allah akwai nasara agaba. Amma addua itace gaban komai" "Anayi wallahi. Sai dai a sake zage damtse. " "Toh Allah ya datar da mu. " "Aameen... Aameen. Bari na baka card dina . Ina yaron nan yaje dasu shi na bawa su na ce ya ajiye. Kasan tafiya zanyi. Maganar da zanyi da Kai ne tadawo Dani" "Allah sarki ranka ya dade. Allah ya kara girma da daukaka." "Aameen jam'an inshaa Allah" Wayarsa ya janyo ya kira . Saidaya kira sau uku baa dauka ba. Tukun sannan ya kira daga baya. "Ahap. Zo toh" Fawaaz ya katse Kiran ya zura wayar a aljihunsa. Ya nufi cikin gidah sashen mahaifin su bakinsa dauke da sallama. Ji yayi tamkar ya juya ganin mutane aciki. Yadda ya sauya zubinsa lokaci daya Kai kasan miskilancinsa ne ya motsa ganin bakin fuskokin daya gani. Ya karasa a dadare yana musu sallama. Sallamar ma a gayance a Kuma cikin mulki. Suka amsa gaba daya Ya gayshe da mahaifin nasu ya gayshe da alhaji Amiru ya Kuma mikawa dan gidan Alhaji Amiru hannu suka gaysa.. "Ka sheda shi kuwa? Ko da yake shekarun da yawa..." Alhaji Amiru ya daga Kai yana duban fawaaz. Hannunsa rike akan bakinsa yace, "Ba dai yaron wajen ka bane. Ya girma haka?" Fawaz ya dubi alhaji Amiru dake kiransa yaro. Ya danyi murmushi kansa a kasa. "Shine fawaaz... Captain fawaaz kenan. Soja ne ai" "Mashaa Allah kyan da ya gaji ubansa. Wai akace gado girman da" "Ga Muhammad ma.. shima ya zama pilot" "Mashaa Allahu. Kaga Yara da kokari Ubangiji Allah ya yi riko da hannayen su Amin" "Aameen Yaa Rabbi" "Fawaaz Ina cards dinnan? bani guda biyu pls." Fawaaz ya zaro cards din a aljihunsa ya mikawa mahaifin nasa yana sosa keyarsa.. "Tashi kaje... Sarkin miskilai na duniya" "Ah ai naga alama yana shigowa" "Haka yake tun yarintar sa. Nayi nayi nayi har na hakura da halinsa" "Ai ba wani abu bane mara kyau. Miskilanci Allah na tuba yanzu ai miskilai sunfi kamewa...Allah dai ya raya su Amin" "Aameen Aameen... Ga cards din" Alhaji Amiru ya sanya hannu biyu ya karba yana duba katin yana karantawa... Shima ya zaro nashi ya bawa major general dawud. Daga nan sukayi masa sallama suka fito daga ciki suka shiga mota suka dau hanya suka tafi .. --- Hajiya zaytunah ko da ta koma cikin dakin ta, zama tayi, tana jin cewa lokaci ya yi da za ta yi magana game da asalin su ga Nabeeha da Hammad. Saboda haka, ta nemi dasuu zauna tare. Wannan dama ta kasance mai muhimmanci domin bayyanawa Nabeeha yadda rayuwa take a matsayin su, da kuma bayyana wasu abubuwan da take boye musu. "Nabeeha," Hajiya Zaytunah ta fara cikin laushi, "Na san cewa akwai abubuwa da dama da basu bayyana miki ba, amma lokaci ya yi da za mu yi magana. Zai iya zama mai wahala, amma na san za ku fahimta." Hajiya Zaytunah ta dauki lokaci kafin ta cigaba, tana ba da labari mai taƙaitacce game da rayuwarta da takaitaccen usulinta. "Duk da cewa ni da ku Muna cikin wannan gidah, Kuma gwaggo Hafsatu itace tamkar mahaifiya agare ni, muna cikin wannan gidan, ba za ku iya fahimtar duk abin da muka fuskanta ba. Kodayake na kasance cikin kariya, wannan sirrin yana rufe wani bangare na rayuwarmu wanda bai kamata ku sani ba. Amma akwai bukatar ku fahimci cewa ba wanda zai iya fahimtar wannan ba sai mu." Nabeeha ta kalli Haj zaytunah da idanuwanta, tana jin cewa akwai abubuwa masu yawa da ta rasa. Ta fahimci cewa mahaifiyar su haj Zaytunah tana cikin damuwa, kuma wannan abu ya sa ta zama mai sirri "Na fahimta Ammi. Ko da yake ba zan iya fahimtar cikakken labarinki ba damu kanmu gaba daya, zan yi duk mai yiwuwa don taimaka mana gaba daya." Zaytunah ta yi murmushi, tana jin nauyin zuciyarta yana saukewa. A ranar anan ta iya dakatawa. Saboda Kiran intercom da gwaggo hafsat tayi kan hajiya zaytunah taje tana nemanta.. --- A bangaren Hajiya Hauwa mahaifiyar su fawaaz kuwa ta fara kallon yanayin zaman su Zaytunah a gidan. Wannan ya sanya ta fara shakku, tana jin cewa akwai wasu abubuwa da ba a bayyana mata ba. Wataƙila akwai abubuwa na asiri da za su iya canza yanayin zaman ta a gidan. Zuciyarta na jin cewa akwai wani abu mai zurfi wanda ba a bayyana ba, kuma hakan yana kawo rarrabuwar kai a tsakaninta da sirikarta aganin ta dama yayan ta... ___ Fawaaz yana cikin dakin sa, yana kallon Nabeeha ta balcony din sama daga nesa ta windown dakinsa dake facing bangaren su nabeeha. Wanda windown dakinta irin manya manyan nanne fawaaz na hango komai. Munsaman idan ta fito yar barandar dakin nata... Wannan yana kara jaddada halin da zai yi amfani da shi wajen kula da ita, yana tunanin yadda zai tabbatar da cewa tana cikin kwanciyar hankali, ko da yake bai bayyana mata ba..Baya ga gaisuwa, yana jin cewa akwai abubuwa da suka faru a cikin rayuwarta da ya kamata ya kulla tunani mai kyau wajen kula da ita. Wannan zai kasance sabon lokaci ga Fawaaz, wanda zai yi kokari wajen samar da mafita ga Nabeeha, ko da yake bai taɓa jin wata damuwa ba.... ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! [1/23, 9:17 PM] MY AIRTEL: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:65_* Bayan tafiyar Alhaji Amiru da dansa, Major General Dawud ya zauna a kujerarsa yana nazarin duk abinda ya faru. Sirrin Zaytunah yana ci gaba da nauyaya a kansa. Wannan batu na neman rushe tunaninsa, amma ya san cewa dole ya cika alƙawarin da ya dauka wa Gwaggo Hafsatu. Ya mike tsaye da sauri, ya nufi dakin mahaifiyarsa. Lokacin da ya shiga, Gwaggo Hafsat na zaune tana lazimi. Ta daga kai tana kallonsa, cikin kulawa ta ce, "Dawuda, na ga damuwa a fuskarka. Kayi hakuri, amma kada ka bari wannan al’amarin ya bata maka tunani." Major General ya zauna kusa da ita, yana murmushi mai rauni. "Gwaggo, lamarin ya fi yadda nake zato. Amma zan yi duk mai yiwuwa don ganin wannan sirrin bai taba zaman lafiyarmu ba." Gwaggo Hafsatu ta dora hannunta kan nasa. "Allah yana tare da mai hakuri, Dawuda. Ka ci gaba da addu’a. Na tabbata zai zo da mafita." "Inshaa Allah gwaggo .. bari na koma na fan karasa abubuwan da nakeyi. Tunda na daga tafiyar sai zuwa jibi ko gata" "Toh Ubangiji Allah yasa hakane yafi alkhairi. Allah Kuma yayi riko da hannayen ka ya dora akan makiyan ka. Allah ya cigaba da temakon ka ya sanya albarka a dukkanin lamuran ka Amin" "Aameen gwaggo .. aameen.a huta lafiya" ya fada yana sake durkusawa yayi mata sallama cike da ladabi.. ... A cikin babban parlorn gidan, Major General Dawud ya zauna yana nazarin wasu takardu. A duk lokacin da ya fuskanci wata matsala mai girma, koyaushe yakan nemi mafita a cikin shiru da tunani. Sai dai, yau ma tunaninsa ya tafi kan wata matsala daban wato ta hajiya Zaytunah. Cikin nutsuwa, Hajiya Hauwa ta shigo parlorn. Ko da yake kullum tana shiga cikin sauri da alfarma, wannan karon ta shigo da sannu, alamar akwai abu mai muhimmanci a zuciyarta. "Ranka ya dade .," ta ce cikin ladabi, tana zaunawa a kujerar da ke kallonsa kai tsaye. "Na’am, Hauwa. Lafiya lau?" ya tambaya cikin kulawa, duk da cewa yana ganin damuwa a fuskarta. Hajiya Hauwa ta yi ajiyar zuciya, sannan ta fara magana, "Dawud, na dade ina tunanin maganar nan, amma har yanzu ban samu damar yi maka ba. Abin da ke damuna shi ne Zaytunah." Major General ya dago kai, yana kallonta da idanuwansa masu karfin hali, amma bai ce komai ba. "Na lura da zaman ta a nan, amma gaskiya, ban fahimci komai ba game da ita. Su waye Zaytunah? Me ya sa take nan har yanzu, ba tare da wani bayani ba? Ga yaranta har sun girma kowanne ya mallaki hankalin kansa? Ina jin tamkar akwai wani abu da ake boyewa." Major General ya yi shiru na wasu yan dakiku, yana nazarin yadda zai mayar mata da amsa. Sai ya tuna da hudubar da mahaifiyarsa, Gwaggo Hafsatu, ta yi masa kwanakin baya, "Dawuda, ka rike sirrin nan amana. Ba kowa ne ya kamata ya san labarin ba. Yin hakan zai iya kawo matsala mai girma. Sai lokacin da ya dace ka bayyana gaskiya." Wannan tunanin ya sa zuciyarsa ta dan yi nauyi. Sai ya dan yi murmushi mai rauni, ya sauke takardun hannunsa, sannan ya kalli Hajiya Hauwa. "Hauwa, na fahimci damuwarki," ya kara da nutsuwa. "Amma ina so ki yi hakuri da ni. Wannan batu yana da alaka da wasu al'amuran iyali ne da kuma amana da aka dora min. Ba komai, Haj Zaytunah yar uwace agare mu. Kuma mafi soyuwa a zuciyar gwaggo, musanman da batada kowa sai gwaggon, Zaytunah tana cikin kulawa, kuma komai zai daidaita a lokaci mafi dacewa." Hajiya Hauwa ta hade girarta, tana kallon sa da tambayar rashin gamsuwa. "Amma Dawud, ka san ba na jin dadin rashin fahimtar abin da ke faruwa. Wannan sirri yana sa ni jin tamkar ba mu cikin gida daya. Me ya sa ba za ka iya fada min gaskiya ba?" Major General ya dan yi shiru, yana kallonta da idanuwansa masu nuna girmamawa... "Hauwa, ba wai ba na yarda da ke ba ne," ya ce cikin rarrashi. "Sai dai wannan batu yana da wuyar bayyanawa yanzu. Ki yi hakuri da ni, zan fada miki idan lokaci ya yi. Amma abunda duk kike tunani bashi bane..." Hajiya Hauwa ta mike tsaye da dan fusata. "Dawud, ka san ni matar ka ce. Ina da hakkin sanin duk abin da ya shafi wannan gida. Amma tunda haka kake gani, zan jira. Amma ka sani, ba zan daina neman gaskiya ba." Ta juya ta fita daga parlorn, tana jin zuciyarta cike da damuwa. Sai dai Major General ya zauna a wurin, yana kallon bayanta tare da jin nauyin sirrin da ke hannunsa. Duk da haka, ya san cewa ya dauki matakin da ya dace domin kare amanar mahaifiyarsa da kuma Zaytunah. "Allah ka kawo mana mafita," ya furta a hankali, yana rufe idanunsa cikin addu’a.... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts abundantly. [1/23, 9:43 PM] MY AIRTEL: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:66_* *Daman* yana dauke da timetable dinsu. Wato jadawalin tsarin karatun da sukeyi na makarantar koyan harkar lafiya. Wato humayrah da nabeeha. Don haka wani lokacin da yake less busy. Kafin driver yaje ya dakkosu. Yakanje da kansa da wuri ya dakko su. Domin Hakan na karaa sashi yanajin kusantakar sa na kara matsuwa da nabeeha. Don dakko su kawai da yake wasu lokutan yana sanya shi cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.. Yayin da Fawaaz ya iso makarantar don daukar Humayrah da Nabeeha, sai ya lura cewa su biyu suna tsaye a kusa da gate din makarantar, suna jiran zuwan mai daukarr su. Duk da haka, hankalinsa ya fi karkata ga wani saurayi da ke tsaye tare da Nabeeha. Saurayin ya rike littafi a hannunsa, yana magana da ita da murmushi. ita ma tana amsawa cikin nutsuwa, tana murmushi kadan. Wannan ya sa zuciyar Fawaaz ta buga kamar an buga gangar rawa. Me wannan yake yi tare da ita? ya tambayi kansa a zuciya, amma bai sami amsar da ya gamsar da shi ba. Yana jin kamar zuciyarsa tana kuna zata fado, amma ya kasa motsawa ko cewa komai. A hankali ya taka ya karaso kusa da su, fuska dauke da miskilanci, yana kallon saurayin nan cikin kallon da ba zai iya fassarawa ba. Bai ce uffan ba, sai dai ya jingina da motarsa yana jiran su su shigo. "Nabeeha, ga motar mu can, yau Yaya ne" Humayrah ta ce, tana jan hannun Nabeeha daga wurin saurayin. "To, nagode sosai," Nabeeha ta ce wa saurayin, tana yi masa sallama cikin girmamawa kafin ta juya. Saurayin ya yi murmushi, sannan ya juya ya tafi. Fawaaz ya bude musu kofa ba tare da ya kalli ko daya daga cikinsu ba. Wato ya zare lock daga ciki. Sai dai a zuciyarsa, abin da ya gani yana ta kara masa jin zafi da tsanani. Waye wannan? Kuma me ya ke nufi da ita? Bayan sun shiga mota, Humayrah ce ta fara magana. "Yaya Fawaaz, yau kam mun samu sabuwar malama a makaranta. Ta dinga mana bayani sosai akan wani fannin..." Humayrah ta cigaba da magana tana fadin labarai, amma Fawaaz bai ce uffan ba. Sai dai kawai yana tukinsa cikin shiru, idanunsa suna kallon hanya, amma tunaninsa yana can wurin Nabeeha da wannan saurayin. "Yaya, ba zaka ce komai ba ne?" Humayrah ta tambaya, tana kallonsa daga gefe. "Kiyi shiru, Humayrah," ya ce cikin daci, ba tare da ya kalleta ba. Nabeeha kuwa, tana jin nauyin wannan shiru, ta yanke shawarar yin magana don karya wannan yanayi mai nauyi. Duk kuwa da tasan ba lalle ya amsa din ba. "Sannu da zuwa," ta ce a hankali, tana kallonsa daga baya. Fawaaz bai juyo ba. Sai ya yi kamar bai ji ta ba. Bayan wasu seconds, ya amsa gaisuwar Humayrah kawai, "Humayrah, ya zancen jarabawar ku?" "Eh, Alhamdulillah, za mu fara nan da sati biyu," ta ce tana dariya, tana jin dadin yadda ya amsa mata... Nabeeha ta zauna shiru, tana jin wani yanayi mai nauyi ya lullube ta. Ita kanta ta lura cewa Fawaaz yana jin haushin ta ko kuma yana kokarin nisanta kansa da ita. Amma me yasa? A bangaren Fawaaz kuwa, zuciyarsa tana tafarfasa. Yana jin tamkar zai ce wani abu amma ya kasa. Soyayyar da yake mata tana cin zuciyarsa, amma miskilancinsa da tsananin rashin iya bayyanar da zuciyarsa ya hana shi bayyana komai. Me ya kawo wannan saurayin wurinta? Kuma me ya ke nufi da ita? Ya tambayi kansa a zuciya, yana jin kamar ransa zai fashe. Amma duk da haka, ya kasa yi mata magana. A lokacin da suka isa gida, sai kawai ya tsaya ya bude kofa musu ba tare da ya kalli ko daya daga cikinsu ba. Humayrah ta fita tana fadin, "Mungode, Yaya!" Nabeeha kuwa ta tsaya, tana kokarin sake cewa wani abu, amma ya dauke kansa gaba daya. Yayin da ta fita daga motar, sai kawai ta furta cikin zuciyarta, "Shin me nayi ne haka? Me ya sa yake haka da ni?" Shi kuwa Fawaaz, bayan sun bar motar, ya jingina da kujerar motar yana kallon saman gidan. Wata zuciyarsa tana fada masa ya manta da ita, amma wata zuciyar tana tuna masa cewa soyayyar da yake mata ba abu ne mai sauki da zai iya boyewa ba. "Ya Allah, me yasa hakan yake da wahala haka?" Ya furta a hankali, yana jin cewa wannan damuwar tana shirin samun gaba a kansa. Bayan kowa ya shiga gida, Fawaaz ya zauna a cikin motar yana kallon dashboard, yana jin zuciyarsa tana yi masa raɗaɗi. Ya ji yana buƙatar samun natsuwa, amma tunanin Nabeeha da wannan saurayin yana dawowa kansa kamar ruwa. "Me yasa nake jin haka? Kuma me yasa ba zan iya magana da ita ba kamar sauran mutane?" ya tambayi kansa, yana jin cewa soyayyar da yake wa Nabeeha tana girmama kowace irin motsin zuciya da ya taba yi a baya. Amma wannan soyayyar ta zo da matsaloli. Miskilancinsa da tsananin natsuwarsa sun hana shi bayyana komai. Da kyar ya samu ya fita daga motar, ya nufi sashensa kai tsaye, yana kokarin kaucewa kowa. Duk da haka, yana shiga daki sai ya tsaya a gaban tagar da ke fuskantar sashen su Nabeeha. Ya hango ta daga nesa tana tsaye a baranda, tana magana da Humayrah. Hasken rana yana haskaka fuskarta, yana kara bayyana kyawunta. Wannan gani ya sake rudar da zuciyarsa. Me yasa yake jin damuwa da ganin saurayin da ke tare da ita? Humayrah da Nabeeha a sashen su nabeehan.. Humayrah tana lura da yadda Nabeeha take cikin yanayi mai tsanani tun daga lokacin da suka dawo gida. "Nabeeha, lafiya? Me ke damunki?" Nabeeha ta yi murmushi kadan, amma murmushin bai kai zuciyarta ba. "Ba komai, Humayrah. Ina jinki da kyau." "Ki daina boye min abu, kin san dai zan gane. Me ya faru?" Nabeeha ta dan yi shiru kafin ta ce, "Na lura Yaya Fawaaz yana nisanta kansa da ni. Bana fahimtar dalili." Humayrah ta yi dariya kadan. "Oh, kada ki damu da Yaya Fawaaz. Shi mutum ne mai miskilanci, ba ya son yin magana da mutane, musamman wadanda ba su saba sosai ba. Amma nasan cewa yana kula da mu, ko da ba ya nuna haka." Nabeeha ta yi murmushi, tana jin kadan daga damuwarta tana raguwa. Amma me yasa yake shiru idan na yi masa magana? Wannan tambaya tana ci gaba da yawo a zuciyarta. A bangaren Fawaaz kuwa, zuciyarsa tana tafasa, yana jin kamar yana da wani babban abu a zuciyarsa da ba zai iya fitarwa ba. Nabeeha tana da wani abu na musamman da yake jin tsoro ya rasa. "Me yasa wannan saurayin ya dame ni haka?" ya furta a hankali. Sai ya juya daga tagar, ya dauki wayarsa yana duba agogo. A lokacin ne ya tuna cewa akwai wasu ayyuka da ya kamata ya gudanar da su a ofis dinsa. Amma tunanin Nabeeha ya hana shi natsuwa. "Ko zan je in yi magana da ita?" Ya tambayi kansa, amma zuciyarsa ta ki yarda. Ya san cewa ba zai iya tunkararta ba saboda miskilancinsa da yadda yake jin tsoron furta abubuwan da zuciyarsa ke ji. Sai ya zauna, yana tunanin abin da zai yi gaba. Wannan hali ya sa shi kara fahimtar cewa soyayyar da yake wa Nabeeha tana da girma sosai, fiye da yadda ya taba zato. "Karki wani dinga damuwa da yanayin Yaya fawaz. Ni a duniya bantaba ganin irinsa ba har yau." Nabeeha tayi murmushi kasan zuciyar ta tana cewa, Dama damuwar da nakeyi ai dan saboda agidan ku nake ne. Gidan su ne shi fawaaz din ba namu ba. Ni na matsu ma Ammi ta karasa gaya mana usulin mu. Yakamata mu san tushen mu.. "Ba damuwa dearest sis... " Nabeeha ta bayyanawa humayrah haka a fili ma'ana ta amsata ta furtawa da baki... Duk da haka, wannan lamarin ya sa ta yi niyyar kasancewa da hakuri, har zuwa lokacin da zata fahimci ainihin abin da ke zuciyarsa. Duk da cewa yana da miskilanci, tana jin cewa akwai wani abu a cikin zuciyarsa wanda zai iya bayyana idan lokaci ya yi. Zazzafar kiyayya ce wadda take da tabbacin harda kasan cewar su agidan su .. Fawaaz ya saki labulayen windown da yake leken su.. ya fito daga sashen sa ya koma parlor ya zauna a kan kujerarsa yana tunanin yadda zai yi don tunkarar damuwarsa game da Nabeeha. Duk da cewa zuciyarsa tana cike da soyayya gare ta, miskilancinsa ya hana shi magana. Amma duk da haka, ya san cewa zai yi iya kokarinsa don tabbatar da cewa tana cikin kwanciyar hankali. "Na kasa magana, amma ba zan iya bari ta rasa farin ciki ba." Ya furta cikin zuciyarsa, yana jin cewa wannan soyayyar tana neman kayar da shi. lokaci ne kawai zai warware wannan al’amari... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts abundantly. [1/23, 10:47 PM] MY AIRTEL: *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:67_* Kai tsaye suka wuce garin nasu cikin ikon Allah ya sauke su a birnin su.. Suka kutsa mota cikin gidan sukayi parking.... Bayan Alhaji Amiru ya shiga gidan Alhaji Uzairu, ya samu gidan cikin shiru kamar yadda ya saba ganin shi tun bayan da Hajiya Zaytunah ta bar gidan. Matan Alhaji Uzairu suna cikin bangarorinsu, kowacce tana jin itace da gidah.. kuma babu hayaniya ko wata walwala. Tunaninsa ya dawo kan kaninsa, Alhaji Uzairu, wanda yake cikin damuwa tun bayan abin da ya faru da matarsa, Hajiya Zaytunah. Da sallama ya shiga babban falon gidan, inda ya samu Alhaji Uzairu yana zaune kan kujera, yana kallon sama cikin tunani mai zurfi. Tuni jikinsa ya nuna alamun rashin kwanciyar hankali, yana nuni da irin tasirin da rashin Zaytunah ya yi masa. Ya sake zabgewa ya “Uzairu, ya kake ji?” Alhaji Amiru ya tambaya cikin kulawa. Alhaji Uzairu ya gyara zamansa kadan sannan ya dubi dan uwansa. "Ina lafiya, Amiru, sai dai... zuciyata ba ta huta ba tun bayan abinda ya faru da Zaytunah,” ya fada cikin muryar damuwa. “Wannan ne dalilin zuwana nan yau,” Alhaji Amiru ya fara magana. "Uzairu, ba don komai ba, na zo ne don jin yadda kake ji da kuma tattauna abin da ya dace mu yi kan wannan matsalar.” Alhaji Uzairu ya yi shiru na dan lokaci, sannan ya ce , “Na yi iya kokarina don ganin Zaytunah ta dawo gida, amma na kasa gane me yasa ta ki dawowa. Na yi kuskure a wasu abubuwa, Amiru, amma ban san me yasa abubuwa suka kai haka ba.... Meyasa zaytunah tabar gidan nan? Haka kawai ta hada kan yaranta tatafi dasu .. ?" Alhaji Amiru ya gyara zama sannan ya kalli kaninsa kai tsaye. "Uzairu, akwai wasu bayanai da suka kai ni ga ganin dole ne in nemi Major General Dawud domin tattauna al’amarin. Na yi haka ne ba don in shiga harkokinka ba, amma saboda ina ganin Zaytunah ta shiga wani hali mai tsanani da ya fi karfin ta. Ina so in tabbatar da cewa za mu iya magance wannan matsalar cikin hikima.” Uzairu ya kalli dan uwansa cikin mamaki. “Ka je wajen Major General Dawud? Me ya fada maka game da Zaytunah?” “Ba ya son fadada matsalar, yadda na lura, saboda kasan yanayin yanzun sai a hankali kan harkar tsaron” Amiru ya amsa. Ya cigaba dacewa, "Amma yana ganin akwai abubuwan da suka wuce tunaninmu. Akwai alaka mai tsanani tsakanin halin da take ciki da wasu abubuwa da suka faru a gidan nan.” Uzairu ya yi ajiyar zuciya mai nauyi. “Amiru, na rasa abin da zan yi. Na rasa yadda zan gyara wannan lamarin. Mahaifiyarmu, Gwaggo Zainabu, tana son ganin mun magance wannan matsalar, amma ban san inda zan fara ba.” “Shi ya sa nake ganin lokaci ya yi da za mu zauna da ita mu tattauna. Dole ne mu ji abin da take tunani da irin shawararta.” Bayan sun gama tattaunawa a tsakaninsu, Alhaji Amiru ya nufi sashen Gwaggo Zainabu. Ya same ta a dakin karatu, tana lazimi da karatun Al-Qur’ani. Lokacin da ta ganshi, ta yi murmushi sannan ta yi masa iso. “Amiru, sannu da zuwa. Na ji ka zo wajen Uzairu. Ya jikinsa?” ta tambaya tana kallon dan nata da kulawa. “Alhamdulillah, Gwaggo. Yana samun sauki. Amma maganar da ta kawo ni yau itace ta Zaytunah,” ya fada yana gyara zama. Gwaggo Zainabu ta yi shiru tana sauraron sa. Bayan ya bayyana mata duk abubuwan da suka faru, har da tafiyarsa wajen Major General Dawud, sai ta numfasa sannan ta ce, “Amiru, maganar Zaytunah da Uzairu babban al’amari ne da yake bukatar hikima. Ina so ka sani, matsalar nan ta fi karfinmu, sai kun koma ga Allah. Amma dole ne ku fahimci cewa gyaran lamarin zai bukaci gaskiya da sanin hakikanin abin da ya faru tsakanin su.” “Gwaggo, akwai wani abu da ya dame ni,” Amiru ya kara. “Me yasa Zaytunah ta ki dawowa duk wannan shekarun, duk da tsaurin matakan da Uzairu ya dauka na ganin ya hada tsakanin su” Gwaggo Zainabu ta dan yi shiru, tana nazari. “Zaytunah tana da labarinta, kuma ban ga dalilin da zai sa ta bar gidan ba sai wani abu mai tsanani ya faru. Ku dage da addu’a. Na tabbata idan lokacin ya yi, gaskiya za ta bayyana.” Amiru ya amsa da “Ameen,” sannan ya yi alkawarin ci gaba da kokarin gano gaskiyar lamarin tare da tabbatar da an magance matsalar tsakanin uzairu da Zaytuna. idan ma wani abun akai na daban don a raba su ,Duk da haka, zuciyarsa ta kasa hutawa, yana jin cewa akwai wani SIRRI da Zaytunah ke boyewa ko wasu daban a gefe ke kokarin kin bayyanawa... ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:68_* Duk da cewa soyayya abu ne mai dadi, ga Fawaaz tana da wahala fiye da yadda ya saba tsammani. Miskilancin da ya saba yi tun yana yaro ya hana shi yin magana game da abin da zuciyarsa ke ji. Amma a wannan lokacin, zuciyarsa tana yi masa wani irin nauyi wanda ba zai iya sharewa ba. A ranar, bayan kowa ya kwanta, Fawaaz ya kasa bacci. Ya tashi daga gadonsa, ya zauna kusa da taga yana kallon farin wata da yake haskaka unguwar. Yana jin tamkar akwai wata zuciya biyu a tare da a shi daya tana umartar sa ya manta da komai, daya kuwa tana ce masa kada ya bari soyayyar Nabeeha ta wuce shi. Ya saki dan siririn tsaki yana mikewa tsaye. Zagaye dakin nasa ya shiga yi yana kai kawo da maganganu fal a kirjinsa. Daga karshe ya yanke shawarar yin tahajjud kawai. Don dama Koda wane dare yanayi. Yau Kuma tunma kafin lokaci daya seta ya dingayi ya cika. Ya dauro tsaki ya shiga yin sallah yana Kai kukansa ga Ubangiji mahalicci daya shiga cikin dukkanin lamuran sa, munsaman wannan lamarin na sa da gimbiyar da zuciyar sa ke bege wato nabeeha.... Bayan ya idar da sallolin ne ya dade yana kwarara adduoi. Yana ambatar sunayen Allah kyawawan mafi girma da Allah yafi so. Ya nufi gadonsa ya kwanta bayan ya karkade da basmala. Bakinsa dauke da adduar bacci wato azkhar na kwanciya. Ya kwanta yana lunshe idanunsa. Idanuwansa na nuna masa hotunan fuskar nabeeha inda take murmushi yayinda kyawawan hakoranta dake jere reras a bakinta suka bayyana a tsadadden murmushinta Mai matukar sanyaya zuciya. Ya samu kansa da sakin murmushin shima tamkar itan yake gani a gaske. Kasan makoshinsa. Bakinsa ya furta, "Yaa Allah ka mallakamin NABEEHA...." Da wannan bacci mai dadi cikeda mafarkan nabeeha ya kwashe shi... ××××× Dake kasancewar weekends ne. Kuma duk ranakun karshen mako a sashen kakarsu gwaggo Hafsatu suke wuni..shine ma baya zama da sun gaysa zai tashi. Saboda kowa yasan halinsa. Shiyasa baabi ta kansa. Don da zamansa da kin zamansa awaje duk daya ne. Har gwara ma ya bar wajen dan zamansa awajen, wadanda kan iya bude baki suyi magana saboda zamansa awajen yasasu shiga karsashi na kwarjininsa. Su kasa magana.. Bandaki ya shiga yayi wanka. Ya shirya cikin kananun kaya da suka amshi kirar zatin halittar jikinsa. Da sukayi matukar masa kyau. Ya dakko brush ya taje tsaftacciyar sumar kansa. Bata cika yawa ba dai. A kwance take luf a Kuma gyare. Yanada saje((side burns) daya lullube gefe da gefen fuskar sa. Ga gashin baki shima duk kuwa da ya aske shi. Amman akwai kadan . Sai gemun sa shima da bai cika yawa ba ya zauna gam awajen. Turarukan ya dauka ya feffesa ajikinsa ya dauki na kaya ma ya bi lungu da Sako ya fesa sosai. Ya dauki wayarsa da mukullin mota ya fita daga bangaren.. Kai tsaye ya nufi sashen da su gwaggo Hafsatu suke. Ya kwankwasa babbar kofar sashen kafin bakinsa dauke da sallama ya tura kofar ya shiga... Duk suna zaune... Gwaggo hafsatu akan doguwar kujera hannunta dauke da charbi tana ja. Sai hajia zaytunah dake kasa kusa da gwaggon tana matsa mata kafafuwa. Sai Raudah tana kujera mai cin mutum daya daga gefe tana danna ipad din hannunta. Can daga gefen kujerar da take Kai itama Mai cin mutum daya humayrah ce akai tana danna wayarta. Sai mahaifiyar su hajia hauwa maijiddah tana zaune akan kujera Mai cin mutum biyu ita kadai.. Yayinda makekiyar tv dake parlorn tanata futar da sautin karar maganar labaran da ake yadawa na tashar aljazeerah.. Duk suka juya suna amsa sallamar tasa. Ya samu kansa da rashin samun nutsuwa ganin tagaban zuciyar tasa batanan wato nabeeha. Don haka ya karasa shiga cikin tsakar parlorn ya zube.. "Granny barka da rana..... An tashi kalau?" "Kalau Alhamdulillah ranka ya dade! Ga irin ta ka" gwaggo hafsat ta daga hannu tana masa jinjina. Dan murmushi yayi yana sosa keyarsa cikin sauri yace, "Tuba nake granny. Wane mutum?" Sai Kuma ya juya ya fuskanci mahaifiyar sa, "Barka da safiya Maa... Aunty barka da safiya" ya Kuma juya bangaren hajia zaytunah yana gayshe da ita.. "Alhamdulillah fawaaz." "Alhamdulillahi. Sannu da kokari" cewar hajia zaytunah Nan da nan daya bayan daya su Raudah suka shiga gayshe da shi. Ya shiga amsa musu kasan makoshi. Basu damu ba don kowa yasan halin miskilancinsa. Don haka kowacce ta cigaba da sabgarta.. "Ka zauna mana ranka ya dade. Yau anyi mutumin naka fa. A zubo? " So yake yacewa gwaggo Hafsatu a'ah. Amman Kuma zuciyarsa da gangar jikinsa dama idanuwansa suna son kasancewa da Nabeeha. Don haka ya dan murmusa yana daga kansa sama.. "Yauwa ko kai fa... "Gwaggo hafsat ta fada tana kokarin mikewa tsaye "Bara a debo masa gwaggo" "Aa na hutassheki zaytunah. Tun dazu kike aikin matsa kafafun nan ba gajiyawa inata ki huta, baki huta ba. Bari na Dan shiga kitchen din Nima na motsa kafafun nawa. Sannu da kokari nagode miki Allah ya Saka da alkhairi Amin" "Aameen gwaggo" hajia zaytunah ta amsa. Hajia hauwa Maijidda ta dube su ta gefen idanu tana tabe Baki. Gabanta nata wutar ruruwa na takaicin haushin zaytunah da ahalin ta datakeji . Haka kawai sunzo sun kankame musu agidah. Kayi magana yanzu karamar magana tazama babba. Gwaggo ta mike ta shiga kitchen.nan da nan ta fito da kofi Mai matukar kyau da cokali. Dauke da kunun gyada sai kamshin kayan kamshi yakeyi da gyada mashaa Allah. Ta karasa kusada fawaaz tana mika masa. Ya karba cike da girmamawa ya koma ya zauna yana juya kunun da cokali... Ya lunshe idanunsa yana bude kofofin hancin sa hadi da shakar niimataccen kamshin da kunun yakeyi.. "Sha kar ya huche..." Gwaggo tacedashi tana murmushi.. Kada Kai yayi. Ya Kai cikolin bakinsa yana kurba. Ya dubu gwaggo yana murmushi, "Da dadi ko?" Ya sake kada kansa alamar eh... Gwaggo Hafsatu tayi murmushi tana girgiza kai Kai tache, "Kasan waye yayi? Chanki?" Fawaaz ya daga Kai tamkar Mai tunani can ya sauke yana murmushi. Ya sanya yatsansa daya yana nuni da mahaifiyar sa hajia hauwa maijiddah. Gwaggo hafsatu ta girgiza masa Kai tana cewa, "Ba ita bace..... Sake chanka dai" Ya nuna hajia zaytunah. Nanma gwaggo Hafsatu ta girgiza masa Kai alamar aa. "Duk basu bane...." Ya daga kafadarsa irin bai gane kowaye yayi ba toh. Ya kurbe duka ya a jiye kofin akan center table... "Ka bani gari na amsa ka?" Ya sake kada kansa sama eh. Gwaggo Hafsatu ta kyalkyale da dariya kafin ta girgizia Kai tache, "Kafin na amsa dai. Ina rokon Allah ya bude maka wannan bakin naka ka dinga magana sosai kamar kowanne Mai baki a doron duniya. Wannan miskilanci naka sai Kai.. ace mutum dan adam ba zai dinga bude baki yana hria kamar kowane mutum ba. Sai kache mutum mutumi? Sai ka dinga amsawa da kai kana kadawa kamar wani kadangare?. " Yan parlorn suka Saka dariya baki daya. Gwaggo Hafsatu ta girgizaa Kai tana murmushi tana duban fawaz da shima murmushin yake, bayan ya juya ya zabgawa su humayrah harara, yana kokarin mikewa tsaye tache, "Nabeeha dai kanwar ka ita tayi... " Ai fawaaz bai San sanda ya koma ba ya zauna... Gabansa ya tsananta bugawa. Lokacin daya jiyo sautin takun takalmanta tana dakkowa daga sama. Ya samu kansa da satar kallon kafar benen yana binta da kallo. Sanye take cikin doguwar riga ta abaya baka ta ya ne kanta da mayafin abayar. Hannunta rike da wayarta. Tana Isowa parlorn ya Mike tsaye yana karasa zura takalmansa.. "Ba dai tafiya ba?" Gwaggo Hafsatu tace da shi ganin yana kokarin gita. "Eh zan dan futa ne..." "Ba zaka tsaya kaci abincin rana ba? An kusa saukewa" Ya girgiza kansa yana duban screen din wayar sa.. "Ina kwana ya fawaaz?" Muryar Nabeeha ta doki kofofin kunnuwan sa. Fawaaz ya samu kansa da kin amsawa. Bakuma wai shareta yayi ba. Aa labbansa ne suka yi masa nauyi saboda sanyin jiki da muryar Nabeeha ta saukawar dukkanin gabobin jikinsa.. gashi muryar tata tamkar ana busa sarewa don dadi ... "Ana gayshe ka fa. Sarkin sarakan miskilai na nahiyar afirka da ketare. Ka amsa dai tunda gaysheka akayi ko?" Gwaggo Hafsatu ta ceda shi cikin fada... "Lafiya" ya amsa murya kasa kasa yana satar kallon ta ta gefen idanun sa. Yayi hanzarin ficewa yana Kara waya a kunnensa. Nabeeha jikinta a sanyaye ta nemi gefen humayrah ta zauna. Ita kuwa hajia hauwa Maijidda dadin Hakan taji. Don batasan wannan Shirin da yaranta suke dasu Nabeeha. Shi yasa fawaaz yafi burgeta rashin jituwar da basayi da yaran zaytunah. Musanman Nabeeha. Don aganinta kusantakar shirin yaran nasu tayi yawa. Har tana kokarin ta koma wani shakuwar ta wuce ta mizanin hankali. Mikewa itama tayi bayan ta dan sunkuya saitin sirikarta gwaggo Hafsatu, "Gwaggo bara naje akwai wani abu da kike bukata na daban a dafa idan zan dawo?" "Aa Maijidda. Sannu da kokari kinji?" "Tohm gwaggo a huta lafiya" ta mike "A huta lafiya hajia" hajia zaytunah taceda ita. "Yauwa.. sai na dawo" hajia maijiddah ta amsa ta. Ta fice daga parlorn bayan ta zubawa su Raudah uwar harara. Ba shiri suka mike suma suka bi bayanta bayan sunyiwa yan parlorn sai anjima... Tun a hanya kafun ta karasa sashenta take jera tsaki a jere ba kakkautawa. Ta shiga bangarenta tana buga kofar ji kake garammmm Yaran suka shiga suma bakunansu dauke da sallama. Ta dube su ta tabe baki tana wurga musu wani kallo. "Sai kache marasa zuciya. Tun safe kuke can a zaune. Ko waiwayo gidah bakwayi, sakarkaru kawai. " "Yi hakuri maa" suka hada baki wajen amsa ta. Ta sake dubansu tana hararar su tamkar idanuwanta zasu fado saboda fada tache, "Har ita wadda kuke bi tamkar itace asaman ku tashi taje tayo wankan ta sauya kaya Kuna zaune kamar an dasaku" "Kiyi hakuri maa" Raudah ta fada kanta a kasa. "Kiyi hakuri" humayrah ta amsa ta. Hajia maijiddah ta mike ta bar parlorn tana sauke wani tsakin a karo na ba adadi... Kai tsaye ta nufi parlorn Mai gidan nata. Tunda yayi tafiya bata shiga ba sai ranar. Ta zauna akan kujera tana Mai sauke katuwar ajiyar zuciya. Can ta sanya hannu ta janyo drawer dake jikin center table. Takardu ne fal. Ta sanya hannu tana kokarin mayarda locker din data janyo ta hango wata yar farar takarda janyota tayi tamkar ba zata duba ba sai Kuma ta fara karanta abunda ke jikin ta... . *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts abundantly. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _*BOOK ONE/LITTAFI NA DAYA:*_ *_PAGE:69_* "Alhaji Amiru Muhammad. Dan uwa ga Alhaji uzairu Muhammad. Iyalan Hajia zainabu. Mawii crescent... suna neman yar uwarsu data bata da yara biyu..." Jujjiya takardar tayi tamkar me kokarin gano wani abun na cikin ta. Musanman sunayen data ga kamar ta San su. Names din sounds familiar. sai Kuma ta mayar drawer cikin inda ta dauka ta mike ta fice daga parlorn.... Gaba daya ranta a dagule yake. Zuciyarta na mata Kuna da raɗaɗi. Baki daya akan kasancewar zaytunah da iyalanta ne.... Tana tafe tana kokarin tuno lissafin mutanen data karanta a takardar dake a rubuce da sunayen su .. "Itama zaytunah ai yaranta biyu dasu tazo ko?" Ta tanbayi kanta tana sauke ajiyar zuciya da tsaki ta sake cewa "Ai ita ba bata tayi ba. Sannan yar uwar su gwaggo surukar tane. Data jajujo bosu daga wani waje gashinan sun zaman musu karfen kafa... Mikewa tayi tana sake hararar parlorn ita kadai Kai kache mutum ne awajen take Jin haushin sa.. Tanata kwafa tana jera tsakin takaici. Sai data huta sosai ta yo wanka harda bacci tukun sannan ta sauya kaya zuwa doguwar riga mai mayafin babba. Samfarin Dubai "Raudah.... Humayrah " ta kira sunayen su. Shirun dataji ne ya tabbatar mata da sunyi wanka sun sake koma can bangaren. Cikeda kifulewa da kololuwar takaici marar iyaka tace, " Ba zata sabu ba wallahi. Zaytunah ba zaki rabani da uwar mijina ba. Kina kuma kokarin raba ni da mijin ma gaba daya, abu kadan yace kanwar sa zaytunah waye waye. . Sannan Kuma ace yayan cikin nawa ma sun tare awajen ki? Wannan wacce iriyar lukutar masifar kaddara ce haka? Allah idan wani lefin na maka kake hukunta ni da haka rabbi Dan tsarkakkun kyawawan sunayen ka casssain da tara.. Allah ka yafemun, wannan mata Allah Kai qasa qasa da ita sharrin da take tafe dashi yasa ya kare haka yanzu.m wannan wace iriyar musiba ce? Kowa zaytunah. Lamarin harda masu aiki jikinsu na rawa idan zasu bangaren hajia zaytunah... Gaskia da sake. Don na Kai kololuwar karshe " tana magana tana karasa rufe kofar sashenta da mukulli . Ta nufi sashen hajia.. Ta kofar parlor kujerar da Raudah take akai suka hade idanu ta zunduma musu hararar irin Kun kyauta da baku jirani ba "Maa sannu da dawowa" Nabeeha ta gayshe da ita Sai data dau mintina kafin tana yatsina tace.. "Yauwa" Yaran nata ma suka shiga yi mata sannu da zuwa.. Ta amsa su suma a kufule saboda tanajin haushin su... Wajen gwaggo zainabu ta nufa. Ta durkusa ta sake gayshe da ita. Suka gaysa da hajia zaytunah ma sannan ta nemi waje ta zauna. Parlorn sai karar TV suna kallon wani Turkish drama early birds.. 🎀🎀. 🎀🎀. 🎀🎀. Shi ko Fawaaz yana futa motar sa ya shiga ya fice daga gidan gaba daya ya nufi headquarter dinsu. Office dinsa ya shiga juniors dinsa nata kamewa suna kwasar gaisuwa. "Morning sir .. " Hadi da saluting/Sara masa.. Kada Kai kawai yayi musu ya bude ofishin ya shiga ya zauna akan kujera tana dafe kansa . Wani junior dinsa ya kwankwasa sannan ya shiga, "Sir akwai wani abu da kakeso ayi?" Cikin harshen turanci.. Nanma ya girgiza masa Kai alamar a'ah... Junior din ya fice da sauri yana sake saluting nasa. Yana futa, fawaaz ya sauke katuwar ajiyar zuciya Mai tattare da dimbin damuwar da yake ciki.... "The girl named Nabeeha....... My mystery girl. Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mun dauki .. Yaa Allah ka bude mun bakina ka kawo ranar da zan bayyanawa yarinyar nan irin tarin kaunar da nake mata. Godd I love nabeeha madly.. Kai na shiga uku." Ya karasa fada yana jera tsaki Hadi da Saka hannu ya dafe kansa.. Wayar sace tayi kara ya sauke zuciya, kafin ya zura hannu ya ciro ta agaban aljihunsa.. mahaifin sane mai kiran sa don haka da sauri ya dauka, "Morning sir" ya fada cikin girmamawa. Tukun sannan ya Kara da, "Barka da rana Babaa... Da fatan kana cikin koshin lafiya?" "Captain fawaaz" "Yes sir" "Allahumma Barik" "Wa iyyakum Babaa" "Mashaa Allah. Komai kalau, da fatan kowa da komai na gidah yana lafiya ba damuwa?" "Alhamdulillah Babaa.. Ba komai" ya karasa fadin bakomai din a sanyaye. Cuz shi deep down he's totally gone. Asin he's insanely in love. A kama kamar me HANKALI da nutsuwa. Amma ina KIRJIN sa tattare yake da SIRRI. SIRRIN ma na kauna... Kaunar ma ta wadda bazai taba iya samu ya gayawa ba. Shi kansa yakan yi mamakin kansa. Izza da miskilancinsa sunyi yawa. Gashi yayi kokari ya dena amma Ina. It's in him. Like nature ne haka Allah yayi masa tasa halittar. Zai ga kamar yayi kasa ne idan ya nuna son wata ya mace. Bare shi da mata ke binsa. Bayabi takansu. Sai gashi haka kawai ya tashi da renon kaunar Nabeeha. Yarinyar daya fara Jin yana kaunarta a ransa. Tun ranar daya fara tozali da ita shekarun baya da suka dawo gidan su da zama... "You sounds down.... Son! Kanada damuwa ne? Ko akwai wani mai damuwa acikin gidah? Look karka boyemun komai. You dare not. Ka sanar dani." "Ba komai Allah ... Everything is going on smoothly .komai yana tafiya yadda ake so. Alhamdulillah!" "Toh mashaa Allah. Dama zance maka ne jibi idan Allah ya kai mu kazo ka dakko ni a airport as early as 7 inshaa Allah. Saboda banason direbobin nan suzo sunada iyali tashin sassafe ba dadi." "Toh shikenan Babaa Allah ya dawo da Kai lafiya amin" "Aameen Yaa Allah Captain. Ina da wani conference ne later... Oh wait wait. Hello baka kashe ba ko?" "Eh inaji baba. I'm all ears..Babaa. Allah ya temaka ya Kara riko da hannuwanka Amin" "Aameen Aameen, Yarinyar nan kanwar ka kace mata zatayi bako anjima ta shirya." "Raudah ko Humayrah?" Ya tanbaya gabansa nata faduwa. "Banason sakarci. Su kadai ne kannen ka?" "Tuba nake Babaa." "Nabeeha nake nufi... Later" kit ya katse Kiran Fawaaz ya zare wayar daga kunnensa yana duban screen din. Bakinsa abude. Hannunsa a sage da wayar a hannun sa ta sulale ta Fadi kasa. Ya Mike tsaye har yana tuntube ya take screen din wayar tasa ya wuche ta kanta. Bai ko Kalli wayar ba. Ya sanya hannu a bakinsa yana furzar da iska Mai zafi... "Bako? Wane irin bako? Dan uwa ko saurayi? Wait. Inaga dai Dan uwan su ne can?" Ya girgiza kansa yana mai dunkule hannunsa ya nausawa bango Hadi da cije kasan leben sa cikin zafin rai... "No no no these can't be happening. Nabeeha tah? No no no. Allah dan Allah..." Ya durkusa akasa tamkar Wanda zai sujjada. "Ko Baba zan kira naji waye?" Ya daga kansa yana tanbayar kansa kamar zaucacce. "No ai kuma yace zai shiga taro. Kuma ma Ina nake da guts din tambayar shi wane bakon ne? Tunda har yabi ta kaina saurayi ne. Tunda na hanaso zance.. God.... I'm done! La'ilaha Illa Anta Subhanaka Inniy Kuntu Minazzalimin... I'm in pains I'm in pains I'm in pains.... Yaa Rabbi" ya karasa fada yana rike saitin zuciyar sa . Mikewa yayi ya dauki mukullin motarsa. Har yaje kofa ya tuna da wayar sa dake culle a kasa ya dauka ya zura a aljihunsa. "Morning sir" junior cardets dinsa suka shiga Sara masa Ya daga musu hannu kawai ya nufi motar sa ya shiga. Allah ne kadai ya tsare shi ya mayar da shi gidah. Don zuba gudu kawai yake a titi baya tsayawa. Yana karasa shiga gidah ko gama parking baiyi ba ya shige sashen sa. Wanka ya shiga yayi. Ya dauro alwala yayi sallar nafila. Ya dauki Qurani ya karanta. Saboda haka yakeyi a duk lokacin da tunanin nabeeha ya hanashi sukuni musanman yanzun da yake cikin tsantsar tashin hankalin da bai taba shiga ba .. Sai daya samu nutsuwa sosai ya Kai aya sannan ya ajiye Quranin hannunsa. Wayarsa ya dauka sai alokacin ya lura screen din Yama fashe. Yaja tsaki ya janyo daya wayar dake kan gadon sa. Ya lalubo number Humayrah kanwarsa da yayi saving da Humayrah Dawud Mafia. Har zai mata message sai Kuma ya fasa ya danna mata kira . Duk suna azaune a parlor gaba daya wayar humayrah ta fara ringing. Tana zaune sai ta mike tana rufe baki cikin dimbin mamaki. Don baya kiranta a waya. Ko ta Whatsapp tamasa magana baya kulata. Sai tayita naci kafin ya tura mata emoji. Kudine dai kafin su tanbaya zai basu dukansu har Hammad kanin Nabeeha... "Menene ke kuma haka?" Hajia Hauwa Maijidda mahaifiyar su ta tanbaye ta. Duk Yan parlorn sai suka juya suna dubanta. Kowa yana sauraron ta "Yaya ne..." Ta fada tana amsa Kiran ta zauna tana zare idanu, "Hello Yaya... Ina wuni?" "Lafiya..." Ya danyi shiru kuma. "Hello Yaya. Abinci zaa kawo? Ka dawo ne?" "No no need.... Tell Maa and granny and Aunty and others dai duka. baba ya kira waya yana tanbayan kowa yana gayshe da kowa. Jibi zai dawo inshaa Allah" "Tohm Yaya zan gaya musu inshaa Allah. Allah ya dawo da shi lafiya amin." "Amin... And then...." "Inaji Yaya. Sai me? And then what?" "Tell that girl... Baba yace zatayi bako " "Which girl Kuma?" Duk suka zuba mata idanu dake suna jiyo muryar fawaaz dinma. Ya yamutse a Kuma yangance tamkar Wanda aka tursasa yayi maganar yace.. "The girl named Nabeelaa ne ko me...." "Ohkay Nabeeha. Tam inshaa Allah" Kit ya katse Kiran. Yana jiyo sanda suke cewa menene. Ya Kuma San sunajin maganar da yayi. Fisabilillahi menene haka? Yadda ya fadi maganar nabeeha ko sunan nata ma yaki ya fada Dede bayan ya sani... "Yaa Allahu ka bani Nabeeha..." Ya fada yana rufe idanunsa.... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts abundantly. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_LITTAFI NA DAYA*_ _PAGE: 70_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ ***Humayrah ta ajiye wayar hannunta akan kujera tana duban Nabeeha cike da farin ciki tache, "Zaki bako wai.... Tashi ki shirya dear sis" Ta karasa fada cikin rawar jiki. Duk yan parlorn suka tsaya suna duban humayrah cike da madaukakin mamaki marar misaltuwa. Kowanne da abunda yake kissimawa cike da mamaki.. Bayan suna dan jiyo sautin muryar fawaaz din. Amman gaba daya basu tsammaci abunda yace daga karshe ba kenan. "Fito ki fadi abunda ya gaya miki. Wanene wannan dinne ku ke wayar? Wanne bako kuma?" Cewar hajia maijiddah. "Tamkar kin shiga zuciyata maijiddah. Sai dai ni na tuna da yayan su fawaaz take magana ai. Amman bakon da za'ai ne. Da kuma manufarsa ta wajen zuwa wajen nabeehan bugu da kari daga Ina yake wanene shi. ? Waya Aiko shi ke kira fawaaz dinnan mana. Kice nace yazo" gwaggo zainabu ta fada tana murmushi .Kirjinta fal da farin ciki. Na nabeeha kilan wani saurayin ne na kwarai yazo da aurenta Kuma fawaz din ya aminta dashi tunda har gashi yace acewa nabeehan zatayi bako. Don a baya duk samarin su cayake kar wadda wani kato ya sake zuwa kofar gidan su zance da sunan saurayinsu ne wai. Hajia zaytunah dai batace komai ba. Haka zalika nabeeha da gabanta ya tsananta bugu. Suka hada idanu da mahaifiyar ta hajia zaytunah. Hajia zaytunah ta sakar mata tattausan murmushin daya sanyata nutsuwa hankalinta Kuma ya kwanta... Ta sauke gwauron numfashi tana mutstsika yatsukan hannunta tayi shiru batace komai ba itadai .. "Kema Humayrah anata miki magana. Me Yaya fawaaz din yace ne? Wane bako? Kiyi elaborating mana. Kinyi magana a gajarce . Sai kache wata yar kauye?" Cewar Raudah yayar su "Kai Yaya" humayrah ta fada tana dariya. Sannan tache, "Kinsan Yaya da yanayin maganganun sa in brief. Cafa yayi baba zai dawo jibi idan Allah ya Kai mu. Sannan agayawa nabeeha zatayi bako inji baba" "Okay toh Alhamdulillah Allah ya dawo dashi lafiya amin. " Hajia maijiddah ta fada tana Maida kanta tv "Ameen Yaa rabbi. Toh Wanne bako ne zaizo wajen nabeeha? Meke tafe dashi? Wanene shi? Kuma yaushe zai zo? "Cewar gwaggo zainabu. "Sai a kirashi gwaggo. Kamar yadda kikace din. Wallahi bansan wanene ba. Kawai yace na gaya mata haka inji baba" "Mashaa Allah. Allah ya dawo dashi lafiya" hajia zaytunah ta fada "Allah ya dawo da baba lafiya cikin aminci Amin" nabeeha ma tayi addua kanta a kasa Duk suka amsa da Ameen ... Humayrah ta dauki wayarta ta lalubo number fawaz ta kira shi. Bai dauka ba. Tasan hali dama. Don haka ta masa message da, "Yaya kazo inji granny yanzu" ta tura masa message tana duban gwaggo, "Na masa message granny, da bai dauki wayar ba." "Toh bari mu saurare shi Allah ya sa Muji alkhairi Amin" Halin da Fawaaz ya Shiga na Tashin Hankali ne matika... Fawaaz yana zaune a cikin dakin sa, ya jingina da kujera, amma zuciyarsa ba ta da natsuwa. Tunanin da ke yawo cikin ransa ya mayar da shi wani hali na tashin hankali da ya kasa fita daga ciki. Idanunsa sun lumshe, amma a cikin zuciyarsa, hoton fuskar Nabeeha yana fitowa a hankali kamar ana zana shi da farin kwali a kan duhun dare. Ya sake bude idanunsa, yana jin zuciyarsa tana bugawa fiye da yadda ta saba. Ya dade yana kokarin boye son da yake yi wa Nabeeha, yana daurewa da miskilancin sa, amma yau ga shi yana ji kamar zuciyarsa za ta fado daga kirjinsa. Dalili kuwa shine, An ce wani saurayi zai zo wajen Nabeeha. "Saurayi… Bako?"ya ambata kasan zuciyarsa tamkar zaiyi kuka.. Wane ne ke tunanin ya mallaki zuciyar da har ni Fawaaz ban samu zarafin furta soyayyata a gare ta ba? Ya girgiza kansa da sauri, yana jin bugun zuciyarsa yana karuwa. Bai san yaushe ya fara jin tsoro ba, amma ya tabbata cewa yanzu yana jin wannan tsoron matuka. Shi da bai taɓa tsoron komai ba, sai dai abunda yafi karfinsa bayan na mahaliccinsa, iyayensa, manyansa, Dan halal wato a musulunci, shi da ko a makaranta kowa ke kallonsa da mutunci saboda miskilancinsa da rashin sakewa, yau ga shi yana jin wani irin shakkar abu wanda bai taba jin irinsa ba a rayuwarsa. Sai dai me zai yi? Idan ya fita waje ya ci karo da ita, zai iya cewa mata wani abu kuwa? Ko da ma ba za ta fahimci zurfin son da yake mata ba, zai iya fahimtar cewa yana da ikon ajiye girman kan sa don ya gaya mata gaskiyar zuciyarsa? A hankali ya mike tsaye, yana jin tamkar kafafunsa sun yi nauyi. Wani abu yana daga masa zuciya, wani tunani da ya kasa kawarwa daga ransa. Idan bai gaya mata ba, idan ya ci gaba da boye soyayyarsa, wata rana za ta wuce ta bar shi da bakin ciki. Sai dai kuma, me zai ce? Shin yana da kalmomin da za su iya bayyana tarin soyayyar da ke ransa? Ya dafe goshinsa da hannunsa, yana jin tamkar wani yana murza zuciyarsa da hannaye. Zuciyarsa tana tafasa, tana masa gagarumar dariya. "Kai Fawaaz, ka farka daga wannan mafarki! Ai tun farko baka da shi a kan ta. Kayi tsammanin zata iya fahimtar shiru da miskilanci? Kana tsammani zata fahimci SIRRIN dake tattare acikin KIRJIN ka? Ko kuwa har yanzu kana tunanin HANKALIN zai isa ga AKWATIN dake dauke da kaunar ta da ka ke?" Wani yanki a cikin zuciyarsa yana yi masa dariya, yana yi masa kashedi. Idan har yana son ta, me zai hana ya gaya mata? Idan kuwa bai gaya ba, me zai hana ya hakura da ita gaba daya? Ya zauna a bakin gado, yana runtse idanu kamar wanda ke kokarin tuno mafarki mai dadi. Ya tuna da yadda take dariya, atattare da yan gidan idan suna hirar su yana sauraron su, yadda take sakewa da kawayenta idan yaje yana labe med school dinsu., amma idan yana kusa, sai ta sunkuyar da kai kamar mai jin kunya. Ko Mai tsananin Jin haushin sa. Gaba daya dai zuciyarta da KIRJIN ta da HANKALIn ta basa nutsuwa idan har ta ganshi. Saboda tsananin tsanar sa da takeyi... Ya yi tunani sosai. Idan har wani saurayi ya zo wajen ta, zai iya jurewa kuwa? Idan ta fara kulawa da wani, shin shi kansa zai iya ci gaba da rayuwa da zuciya mai cike da nadama? Bai sani ba. Sai dai abu daya ya tabbata, yana cikin tashin HANKALI fiye da wanda ya taba shiga a rayuwarsa... Karar shigowar Sako message ne ya sanya ya sauke zuciya Mai tattare da damuwa ya dubi screen din wayar yana karantawa. Sako ne Humayrah ta turo masa na yaje Inji kakar su gwaggo zainabu yanzu. Dakyar ya iya mikewa yana tangadi da layi tamkar Wanda yasha yayi tatul yana dafe bango dakyar ya iya wuce wa. Ya nufi sashen gwaggon bakinsa dauke da istigfari. Dakyar ya samu nutsuwa ya iya sallama ya tura kofar sashen ya shiga. Yadda ya wani gyara kansa ya seseta yana wani Shan Kai kaikace ba wani abunda ke damun sa. Lalle fawaaz namijin gaske ne Mai wuyar sha'ani. Kuma miskilancinsa ya Kai ya zarce fiye da koma……. *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts.. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_               _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:71_*     Cikin muryar sa mai karsashi da yanayin sa dake nuna shi din jajirtaccen namiji ne mai cikeda kamala da zatin haiba. "Wa'alaikumus salamu wa rahamatullahi Wa barakatuh." Suka amsa baki daya.. "Ga irin ta ku" gwaggo zainabu tayi masa jinjina tana murmushi.. Fawaaz ya karasa wajenta ya zube gwiwoyinsa har kasa ya tsugunna yana sakin tattausan murmushin sa shima. Wanda kakaro shi kawai yakeyi. Zuciyar sa na bugawa cikin tsananin tashin hankalin da yake ciki. Amman dake mazantakar sa ta hau har ta ketare ba zaka taba ganewa ba... Ya sanya hannunsa yana sosa keyarsa.  Cikin girmamawa yace, "Tuba nake ranki ya dade, wane mutum? Barka da rana granny .. fatan Kuna cikin koshin lafiya? Barkan ku da rana Maa.  Aunty" ya Dan juya yana gayshe da mahaifiyar sa da hajia zaytunah bayan yayiwa gwaggon. "Alhamdulillah Allah yayi maka albarka. A zubo abincin? Tukunna dai samu waje ka zauna ka huta. "Gwaggo zainabu tace dashi tana murmushi "Alhamdulillah... Kace wai babanku jibii zai dawo ko?" Cewar hajia maijiddah mahaifiyar su "Barkan mu dai fawaaz. Sannu da kokari. Allah ya temaka "hajia zaytunah ta amsa shi "Aamin Aameen. Ehh Maa haka yace mun." Fawaaz ya gyara zamansa sosai a kusada gwaggo daga kasa. Ya sanya hannuwansa biyu yana matsa mata kafafuwanta. Baki daya parlorn ya gauraye da daddadan kamshin turaren sa daya gauraye baki dayan parlorn. Mai sanyaya rai da sanya nutsuwa Mai matukar musulmin kamshi Mai ratsa magudanar jini da tsoka... Nabeeha ta bude hanci tana shakar kanshimsa dake mata dadi . Don da kamshin sa kadai takan iya gane yaje waje. Ko yabar wajen. Ko yana waje. Ta bude idanu ta lunshe tana sauke nunfashi ahankali. Kanta a kasa ita dai. Hannuwanta tanata mutsikasu. Batason ma ta daga Kai su hada idanu ya harareta.. " A zubo abinci ko?" Gwaggo tace dashi tana daga kafadar sa. "Aa granny... " "Indo(humyrah) tace Ina Neman kanko?" .yan parlorn suka Saka Daria. Don idan yar tsokanr sukazo kan gwaggo haka take tsokanar kowa da sunaye. Takan cewa humayrah Indo ko a'ishalle... Tacewa Raudah. Mai idanu zuru zuru. Ko ta raudaka. Tacewa Nabeeha. Nabeehalle tacewa Hashim dan shimi. Ta kira Hammad da gaye tacewa fawaaz sarkin sarakan miskilai na nahiyar afirka da ketare... "Kai granny" cewar humayrah tana turo baki gaba "Danma bance a'ishalle ba..." Cewar hajia zainabu Suka fashe da dariya baki daya. Banda fawaaz da shi dai baiga abun dariya ba. Gaba daya ma lissafin kasafin dake zuciyarsa ma baya tare da su. "Ko?" Cewar granny ta sake tanbayarsa. Fawaaz ya daga Kai da sauri yana cewa, "Eh... Gani granny" "Yauwa mu bamu gane kan abunda take cewa kace ta fada ba. Da fari dai dawuda zai dawo jibi ko idan Allah ya kaimu da Rai da lafiya. ?" "Inshaa Allah " "Yauwa to mungane wannan. Allah ya dawo dashi lafiya amin" "Aameen granny" "Sai Kuma baki da kace kanwarku zatayi ko?" Fawaaz yayi shiru tamkar Mai tunani sai daya nisa can yace, "Haka baba yace afada mata" "Wai ne ko ko?" "Haka yace" "Wanene bakon? Daga Ina yake? Meke tafe dashi? Yaushe zai zo? " Fawaaz ya daga Kai da sauri ya dubi gwaggo sai Kuma ya mayar da kansa kasa yana girgiza Kai yace, "Sai dai akira baban. Kawai yace agayamata zatayi bako yau" "Yau? Yau Kuma?" Gwaggo tabude baki cikeda mamaki "Haka yace" "Kira mun shi awaya" Har fawaz zai ce ai mahaifin nasu yace zai shiga conference sai Kuma yayi shiru. Sawun giwa ai ya 'badda na rakumi. Wai akace gaba da gabanta. Mahaifiyar mahaifin su ce. Don haka doke ya kirawo mata danta. "Tohm" yace yana zaro wayar sa aljihunsa. Ya lalubo number mahaifinsa ya kira. Bugu uku kuwa major general ya dauki wayar yana sallama. Fawaaz ya gayshe da shi sannan yace dashi, "Ga granny zakuyi magana" "Tohm tohm. Bata yi sauri. ", Fawaaz ya dauki wayar ya mikawa gwaggo zainabu kakar su. Ta karba tana murmushi tamkar dan nata yana gabanta. "Waalyim Salam dawuda .. Naam lafiya kalau Alhamdulillah. Kuna nan kalau? Alhamdulillah. Alhamdulillah kowa da komai kalau dawuda. Aa kalau nake dawuda. Aa babu damuwa dawuda. Nasan zaka kira ai, to ya aikin? Allah yabada Lada yayi riko da hannuwanka ya yi maka ludufi. Yacigaba da shiga lamuran ka , ya Kara tsare ka da tsarewar sa. Amin dawuda. Amin. Nagode Allah yayi maka albarka. Ehh yanzu nace ya rikawo ka saboda bamu gane ba. Dan wajen Wa? Okay eh eh. Toh Allah ya temaka eh Hakan yayi. Toh babu damuwa Allah ya kawo su lafiya. Toh Allah ya sa yazo a saa. Eh Allah ya temaka. Allah yabaku saa. To shikenan zata shirya yanzu. Saidai ba komai baayi wani abun ba? Toh shikenan eh baa rasa ba . Inshaa Allah. Sannu da kokari. To shikenan eh. Eh. Eh mana, ka Isa dawuda. Ai Kaine uban. To shikenan. Aameen inshaa Allah. Allah yasa mu dache. Yauwa to shikenan sai munyi magana. Allah yabada saa." Ta mikawaa fawaaz wayar bayan sunyi sallama da dan nata Alhaji dawud. Wato Major general. Kowanne ya zuba nata idanu suna jiran me zatace tayi murmushi tana duban Nabeeha tace "Wani dan abokin sane. Ya ganki a makaranta. Yaro ne Mai hankali da nutsuwa yace zaizo shi ya ganki ku gaysa. in anjima da yamma. Sai ki tashi ki shirya diyar albarka " Nabeeha ta daga Kai da sauri suka hada idanu da fawaaz da alokacin ya juya yana satar kallon ta. Kowanne ya sunkuyar da kansa. Shi yana tunanin karta gano lagonsa a kwayar idanunsa irin dinbin damuwar daya shiga.. Ta rena shi... Ita Kuma na dinbin tsorone da fargaabar Karya mata kallon nasa dayake mata na reni da kaskanci tamkar yaga Kashi Mai cike da tsana da kyama aganinta "Tohm gwaggo" tace cikin sanyayyar muryarta... "Toh Allah yayi muku albarka gaba dayan ku. Ya kara bude mana kofofin albarka amin. " "Iyye amaria"cewar humyrah tana zungurin nabeeha cikin tsokana. Nabeeha ta daga idanu tana rafka mata harara. Raudah da humyrah suka cigaba da tsokanar nabeeha. Ta mike da sauri ta tashi suka bita suna wasa da dariya. Hajia maijiddah ma ta mike tana kakaro murmushi tace, "Nabar wayata a cikin gidah ko ya kira bara naje. Kafin zuwan bakin ko? " Tace tana yiwa gwaggo sallama "To maijiddah sannu da kokari. Sai kin dawo" "Sai anjima hajia" "toh auntyn su" Fawaaz ya Mike kawai bai masan Ina zashi ba. Gwaggo zainabu ta dube shi, "Ah tafiya zakai Kai ma?" Ya dan durkusaa yana zube hannusaa akan carpet cikin girmamawa yace, "Zan dan duba wani aiki he a computer, granny" "Toh sannu da kokari Allah yayi maka albarka " "Aameen gwaggo. Sai na dawo" Ficewa yayi da sauri yana zura takalmansa. Kai tsaye ya wuce sashen sa. Ya zube akan kujera yana dafe goshinsa da tafukan hannuwan sa. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun " yarafka salati.. Zuciyarsa sai bugu take tamkar zata fadi kasa.. Tun daga lokacin da Fawaaz ya bar sashen gwaggo Zainabu, zuciyarsa ta kasa samun sukuni. Duk yadda ya so ya daure ya mayar da komai kamar ba komai, hakan ya gagara. Ya nufi dakinsa da matukar sauri, yana jin kamar zuciyarsa tana kokarin fashewa. Ya zauna a gefen gadonsa, hannunsa yana dafe da goshinsa. "Waye wannan bakon? A makaranta ya ganta? Who is he??" Ya tambayi kansa. Me yake tafe dashi? Wani ne yake son ya mallaki Nabeeha? Wani irin tsananin kishi ne ya lulluɓe shi, wanda bai taɓa jin irinsa ba a rayuwarsa. A karon farko, ya ji cewa yana tsoron rasa Nabeeha, yana tsoron wani ya shigo ya dauke mata hankali. Ya lumshe idanunsa, yana tuno yadda idanunsu suka hadu da ita a sashen gwaggon. Da yadda ta dauke kai da sauri. Shin tana jin wani abu akaina? Ya tambayi kansa. Ko kuwa ni kadai ne nake shirme? Ya furzar da iska a hankali. Bai taba jin kansa cikin wannan yanayi ba. Shi mutum ne da baya sakewa da kowa, amma yanzu ga shi yana jin zuciyarsa tana yi masa tawaye. Ya kwanta a kan gadonsa yana tunanin abin da zai faru idan wannan bakon ya zo. Shin zai iya daurewa yaga wani yana kokarin kusantar Nabeeha? A lokaci guda kuma, zuciyarsa ta fara yi masa fada. Me zai hana ka gaya mata gaskiyar abin da ke ranka? Ya runtse idanu da karfi. Bai san me zai ce mata ba. Idan har zai fadi gaskiya, ya tabbata cewa hakan zai sauya komai. Kuma shi mutum ne da baya son sauyi, baya son rashin tabbaci. Sai dai ko yana so ko baya so, AKWATIN SIRRIN SA yana gab da buɗewa..... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts.. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:72_* A dayan bangaren kuwa, . Raudah ta tsaya akan Nabeeha tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga ta abaya. Ta nade kanta da wadataccen mayafin abayar. Batayi wata kwalliya ba. Ta dai shafa kwalli da man lebe. Tayi kyau kwarai matuka tamkar balarabiya. Da suka kammala shiryata sai suka nufi sashen su don hutawa kafin bakin su zo.. Sai ita kadai, zuciyarta cike da tunani iri-iri. Tun da ta ji maganar Fawaaz da baba wato Major general dawud. cewa za ta yi bako, zuciyarta ke bugawa da sauri. "Waye shi? Ta tambayi kanta. Wane ne yake son gani na?" Ta dafe kirjinta, tana jin yadda zuciyarta ke bugawa. Wani sashi na zuciyarta yana raya mata cewa akwai wani gagarumin lamarin da ke kokarin kunno Kai..Tun lokacin da idanunsu suka hadu a sashen gwaggon, ta fahimci cewa yana cikin wani hali... Tsananin kiyayyar har ya Kai haka? "Shi wannan bakon kuma meyasa yayi haka? Me yasa yabi takan manyanta mai yake nufii? Me yasa ba zai iya magana kai tsaye ba da ita?.. " Nabeeha ta gyada kai, zuciyarta na raya mata abubuwa da dama. Tana jin wani abu a cikin zuciyarta, amma ba ta da tabbacin menene. Gidan ya dauki sabon salo. Maaikatan nata hada hada, Duk kuwa da ba a san ko waye ba. Su nawa ne? Shi kadai ne? Oho .Humayrah ta dage tana ta tsokanar nabeeha tana turo mata stickers din gwalo ta Whatsapp .. Nabeeha kuwa bata ce komai ba, sai dai zuciyarta na ci gaba da bugawa. A ranta, tana jin kamar wani abu mai girma zai faru yau. A daya bangaren kuma, Fawaaz na zaune a falo, yana jiran jin motsin bakon. Zuciyarsa ta kulle da tunani iri-iri. Bai san dalilin da ya sa yake jin kamar yana kokarin rasa wani abu mai tsada ba. Amma abu daya ya sani, idan wannan bako ya kasance wani da ke son Nabeeha. So Mai tsanani, toh yana da matsala. Sai dai, waye bakon? Ya dafe kansa yana furzar da iskar bakin sa Mai zafi... 🎀🎀🎀🎀 An gyara babban parlorn daya kasance na mazaunin baki na alfarma dake zuwa... Kamshin turarukan wuta ne na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE ne kawai ke tashi. Gefe daya gana mopping mist din kamfanin anyi amfani dashi an goge ko'ina. Ga deodorizer dinsu itama an feshe dukkanin lunguna da sako. Sai kamshi ne ke kamsasawa mai sanya nutsuwa da kwanciyar hankulan duk wanda ya shaka... Niimace ke gauraye mutum. Lamarin sai kambamawa kawai ga hamdala ga daddadan turarukan wannan kamfanin na YERWA INCENSE AND MORE.. Falon ya kasance a shirye, kamar yadda aka saba, amma a yau akwai wani abu da ya bambanta... Wato zuwan wannan bako na Nabeeha.... Tuni nabeeha dama humyrah ta kama hannunta sun nufi parlorn sun zauna bisaga umarcin gwaggo zainabu. Sai dai parlorn Kashi biyu ne. Yanada na ciki karami sai Kuma babba awaje. Ma'ana kamar fiiubda parlor. To karamin su humayrah suka zauna. Idan bakin sunzo an musu iso sai su fito babban... Gate din gidan ne ya fara alerting cikin wani sauti dayake yi a duk sanda bakuwar mota ta dososhi zata shigo. Saboda da kansa yake budewa ya rufe idan ya san mota. an mata rajista da setting dinsa. Yana alert kuwa masu gadi suka danna madanni gate din ya wangale.. Hancin motar sa mai matukar tsada da nishi ta kunno kai cikin harabar faka motocin gidan... Ya samu waje ya faka motar suka fito daga ciki su biyu... Sanye suke cikin manyan kaya sunyi matukar kyau kowannen su. Samari ne masu jini a jika dake tashen kyau da gayu. Da suka gauraya da ilimin addini daya cakuda dana boko sike Kuma aiki da su... Malam harisuya tarbe su dashi da sauran maaikatan gidan suka gaysa sosai. Sannan yayi musu iso cikin parlorn kaman yadda aka unarce shi.. Humayrah ta futo da sauri daga karamun parlorn bayan sun amsa sallamar da sukayi. Hannunta ta Saka ta dafe bakinta tana murmushi, "Ina wuni ku?" Tace dasu tana saukar da kanta kasa. "Alhamdulillah dago kanki mana. Karku daukeni yau amatsayin malami kinji ni ko?" Cewar dayan dake gefe. Humyrah ta hadiye wani kakkauran abu daya tsaya mata a wuya. Saboda tsoron malamin nasu. Don din department dinsu shakkar sa akeyi. Ga kyau ga gayu ga iya shiga gashi baya shiga harkar kowa. Kowa tsoronsa yake don haka a darare take. Ganin haka yasa shi murmushi yana dafa kafadar na kusa dashi yace, "Nayi rakiya ne yau. Na rako aboki na. Wajen yar uwarki. Tana Ina?" Humyrah ta sauke gwayron nunfashi hankalinta ya kwanta. Don da shine yazo neman nabeeha tabbas ba zata wani yi farin ciki ba. Don bata so lamarin sosai ba. Saboda malamin baya burgeta Sam. Saboda Jin kansa. "Tohm... Bara na kira ta tana ciki" da sauri ta mike Muhammad Hammad ya mike ya futa baranda yana amsa wayar da aka kira shi. Alokacin Kuma nabeeha ta fito suka gaysa da malamin nasu malam Fahad. Ya shigo cikin takunsa na izza da kwarjini, jikinsa sanye da farar shadda mai kyau, fuskarsa cike da annuri. Kallo daya zaka yi masa ka san ba dan garin bane..ma'ana ba dan school din bane, bai kalar students ba, salon tafiyarsa, yadda yake cike da kwarjini, da yadda idanunsa ke kallon komai da lura. Yana shigowa, idanunsa suka fara yawo yana neman wanda zuciyarsa ta kasa daina tunani a kanta. A daidai lokacin, Nabeeha tana zaune a daya daga cikin kujerun falon tare da humayrah, suna tattaunawa a hankali. Wata ‘yar dariya ta kwace mata a sakamakon hirar da suke yi, amma hakan bai hana jin alamun shigowar wani ba. Ta dago a hankali, idanunta suka ci karo da na bakon. A take zuciyarta ta buga! Gabanta ya fadi, wata kasala ta shige ta. Wani abu mara fassara ya ratsa tsakanin su. Shi kuwa Muhammad, tun kafin su hada ido ya riga ya ji bugun zuciyarsa ya karu. Amma a yanzu da suka hada ido, wani irin sanyi da kauna suka lullube shi.ya sauke numfashi, sannan ya karasa inda take. "Assalamu alaikum." Muryarsa mai laushi da nutsuwa ta katse mata tunani. Cikin sauri ta gyara zamanta, ta amsa. "Wa’alaikumus salam." Murmushi ya kwace wa Muhammad. "Kin san ko ni wa ne?" Nabeeha ta girgiza kai, zuciyarta na kara bugawa da sauri. Shi kuwa Muhammad ya gyara tsayuwarsa. Zaiyii magana kenan. Humyrah ta mike da sauri, "Bara na baku waje .. " tana kokarin guduwa. Malam Fahad ya Mike da sauri yana dakatar da ita, "Zo nan kimun presenting wani paper work" Tamkar zatayi Kuka. Sai Kuma ta daure ta juya ta koma inda yake suka zauna akujerun farfajiyar wajen maaikatan suka kawo musu abubuwan motsa baki already dama cikin parlorn an ajiye komai wajen su nabeeha... "Ni Muhammad Hammad ne, kuma..." Ya dan ja numfashi. "Tun ranar da na ganki a ajin...... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." May Allah reward your efforts abundantly *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE: 73_* Nabeeha ta daga Kai ta dan kalleshi ganin yayi shiru bai ce komai ba.... Alokacin Kuma Muhammad tsananin farin cikin Allah ya cika masa burinsa na yau gashi ga nabeeha ne yasa shi dan dakatawa da magana... Ya danyi murmushi yana ganin ta kalleshi ta kauda Kai da sauri...ya kalli Nabeeha da idanunsa masu zurfi, yana jin zuciyarsa na bugawa da sauri. Ya daɗe yana ganin kyawawan mata, amma bai taɓa jin irin wannan ba. Wata natsuwa da shauƙi suka lulluɓe shi, yana jin tamkar an tsayar da duniya a wannan lokaci. "Ina jin kamar na san ki tun daɗewa," ya furta cikin nutsuwa, yana kallon ta kai tsaye. Nabeeha ta sauke idanunta ƙasa, ba ta san me za ta ce ba. Duk da cewa ba ita ce fara jin irin wannan furucin daga wani namiji ba, akwai wani abu a cikin muryarsa da yadda idanunsa ke kallonta da ya sa zuciyarta ke bugawa da sauri. "Amma ba zan ce dole sai kin yarda da hakan ba," ya ƙara faɗa, yana murmushi. " Nabeeha tayi murmushi kawai batace dashi komai ba. Muhammad Hammad ya sauke numfashi a hankali, yana kallon Nabeeha da idanunsa masu dauke da wata irin natsuwa. Idanunsa sun nuna cewa yana shirin bayyana wani abu mai muhimmanci, wani abu da zai iya sauya komai a tsakaninsu. "Kin san yaushe na fara sonki?" Nabeeha ta dan waro ido, zuciyarta na harbawa da sauri. Ba ta taba tunanin zai yi mata wannan tambaya ba, kuma yadda ya fada, cikin muryarsa mai cike da gaskiya, sai ta ji kamar numfashinta ya tsaya na dan lokaci. Ta girgiza kai a hankali. "A'a," ta fada cikin kasalalliyar murya. Ya dan murmusa, yana mai jin yadda zuciyarsa ke bugawa. Sai da ya gyara zamansa kafin ya cigaba da magana. "Ranar farko da na ganki," ya fada kai tsaye. Ta dan bata fuska da mamaki. "Ranar farko?" Ta maimaita, kamar ba ta yarda da abin da ya fada ba. Muhammad ya gyada kai, yana kallon cikin idanunta. "Eh. Ranar da kika tsaya a gaban ajin Fahad.. malamin ku malam Fahad.. kina gabatar da presentation. Ranar da kika riƙe takarda a hannunki, amma ni kaina na san cewa ba takardar ce ke bayani ba..ke ce da kanki kika san abin da kike fada." Ya sauke murya kadan, yana tuna yadda ya ji a ranar.. "Nayi shiru a inda nake zaune, amma a zahiri, zuciyata tana tafiya da ke. Lokaci guda kin shige min, kin zauna a zuciyata ba tare da izini ba. A wancan lokacin na gane cewa ba kawai kyawunki ne ya dauke min hankali ba, a'a, akwai wani abu a tattare da ke da zuciyata ta kasa watsi da shi." Nabeeha ta yi shiru, tana kallonsa da idanunta masu dauke da mamaki. Bata taba jin irin wannan furuci daga bakin wani da namiji ba cikin nutsuwa, Har a lokacin da ta fara fahimtar maganganun da yake fada ba. , bata taba tunanin cewa soyayyarsa ta taso tun daga wancan lokacin ba.. wayaga batasan anayi ba. Sam bata tuna ma yaushe ne. Domin sunyiyyi presentation kala kala. Anatomy – Nazarin tsarin jikin mutum, gabobi, da yadda suke aiki. Da ,Physiology – Yadda jiki ke aiki (kamar yadda zuciya, huhu, koda, da kwakwalwa ke aiki). Bochemistry – Nazarin sinadarai da ke jikin mutum da yadda suke aiki..... Tabbas ta tuno tayi presenting paper work akansu... "Ranar da kika tsaya kina bayani cikin natsuwa, cikin kwarjini, cikin sanin me kike fada... a ranar na kamu da sonki, Nabeeha." Tayi shiru, tana jin yadda zuciyarta ke bugawa da karfi. Wannan kalmomi nasa sun gama narkar da ita. Ba ta san ya akayi haka ba, amma tana jin kamar ana jefa ta cikin wani yanayi da ba ta saba da shi ba. Shiru ya ratsa tsakaninsu. Ita kanta bata san abin da za ta ce ba. Duk da haka, zuciyarta na bugawa da sauri, tana jin cewa tabbas wannan kalmomi sun samu matsuguni a ranta. "Duk da haka, zan so mu fi jin daɗin juna. Don haka... zan iya samun lambarki?" Akwai wata nutsuwa da yake da ita da ta kasa fassara. Sai ta sauke numfashi a hankali, sannan ta dan ja baya kadan... "Lambar waya?" Ta maimaita tamkar mai jin wani abu a karo na farko. Muhammad ya gyada kai yana murmushi. "Ee, zan so na same ki a waya idan babu matsala." Nabeeha ta dan yi shiru na wasu dakiku, zuciyarta na harbawa. A hankali, ta dauko wayarta da ke gefenta. Duk da cewa ba ta saba bayar da lambarta haka ba, wani sashi a cikin zuciyarta yana raya mata cewa Muhammad ba irin sauran mazan bane. "Ki kirani kawai, zan riƙe lambar," ya faɗa cikin wata irin murya da ya sa jikinta ya ɗan yi sanyi. Yana kirawo mata lambobin . Bata san lokacin da ta danna kiran lambar da ya nuna mata ba. Wayarsa ta ɗauki ringing, yana kallon sunan da ya bayyana a fuskar wayarsa—"Nabeeha U M". true caller ta nuna. Sai ya yi murmushi, zuciyarsa cike da jin daɗi. "Nagode," ya faɗa a hankali, yana riƙe wayarsa. Ita ma ta yi murmushi kadan, haka suka cigaba da yar hirar su kadan kadan. Duk da dai shi yaketa maganar sa nabeeha nata daga Kai kota jefa amsa kadan tayi shiru. Muhammad ya dan Sha lemon da aka ajiye ya Mike da robar ruwan daya dauka guda daya bayan sunyi sallama.. Muhammad ya sauke numfashi, ya san lokaci ya kure. "Za mu sake magana?" Ya tambaya. "In shaa Allah," Nabeeha ta amsa a hankali. Ya dubi malam Fahad, wanda ke sanye da murmushi a fuska, sannan suka yi sallama suka fice baki daya wajen harabar farfajiyar gidan..m Bayan sun futa wajen sashen motoci inda Muhammad ya faka motar sa. Sai suka tsaya. Muhammad yana sake nanata number nabeeha har ya hardace akansa. Ya Kuma kirata din awajen ta daga wayar tana murmushi... Fawaaz na tsaye a saman sashen sa, yana kallon komai daga nesa. Tun farkon shigowar Muhammad ya lura da shi, kuma yanzu yana kallon yadda yake magana da Nabeeha har ta ba shi lamba ya kirata .. Zuciyarsa ta yi wani irin nauyi. Bai san me yake ji ba, amma ya san dai ba dadi bane. Wani abu a cikin sa yana raya masa cewa Muhammad ba mutum ne da za a yi wasa da shi ba. Ya sake kallonsu daga saman sashen, yana jin zuciyarsa na cunkushewa... Bayansa yake hangowa da gefen sa. Tamkar Kuma ya San shi, ya manta a ainane? "Wane ne wannan? Me yake nema?" Ya furta a hankali, idanunsa suka kada da wani irin yanayi. Zai jira... Zai ga inda wannan al’amari zai dosa. 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ A bangaren Muhmmad da abokinsa kuwa, suna tafiya suna tattaunawa. "Wai dai kana nufin da gaske ne akan abin da ka fada min?" Fahad ya tambaya yana kallon sa. Hammad ya sauke ajiyar zuciya. "Ba wasa nake ba, tun ranar da na ganta nake jin cewa ita ce macen da nake so... Kuma zan aureta da yardar Allah" Fahad ya tabe baki. "Kasan dai ba abu ne mai sauki ba, ba kowane mutum zai yarda da haka ba." Muhammad ya tsaya cak, yana fuskantar dr Fahad. "Duk wahalar da zan sha, ba zan bari ba. Ina son ta." Fahad ya dafa kafadarsa. "Zan taimaka maka, amma fa dole ka shirya komai." Hammad ya jinjina kai da tabbaci. "Komai zan iya yi domin ita." Haka dai suka cigaba da hirar su. Har suka karasa gidan su fahad. Suka cigaba da tattaunawa. Aka kira sallah suka nufi masallacii sukayi. Suka koma sashen Fahad sunata hira. Sai da dare yaja sannan suka kwanta . Ranar Muhammad har bacci yayi da minshari saboda tsananin farin cikin ganawa da nabeeha... Washegari ana idaar da sallar asubah kuwa bayan gari ya fara haske yayi sallama da ahalin gidan su fahad masu karamci da dattako ya dauki hanyar komawa garin su.... Dake titi ba motoci sosai kasancewar safiya ce ainun.. Yana kuma zuba gudu. Bai ja awanni da yawa ba ya Isa garin su cikin ikon Allah da qudirar sa..... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." .. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:74_* Hajia Hauwa Maijidda tana zaune a dakin ta. kasancewar dare yaja ainun. Zuwa da safe kuma idan Allah ya nufa mai gidan ta washegari da safe zai dawo.. Sanye take cikin kayan bacci. Ta juya nan ta juya can. A babban king size bed dinta makeke royal daya kusa cinye dakin saboda tsananin girmansa. Komai na dakin samfarin royal ne kirar Italy. Lamarin sai sam barka kawai... Mikewa tayi ganin bacci ya kaurawa cewa idanun ta... "Kiri Kiri gasu Raudah nan. Amman ace dan abokin baban su yaga Nabeeha kadai yana so? Tsabar ya dauka yar dawud ce ta cikin sa ko? Kai! Kai! Kai!" Ta fada cikin tu'ajjabi. Ta cigaba da cewa, "Wannan lamari na zaytunah da iyalanta ya isheni." Ta shiga zayage dakin . Hannuwanta a bayanta tanata kwafa hadi da cigaba da mita ita kadai. Da jera tsaki ba kakkautawa.. Dakin mijinta ta nufa ta tura kofar. Sai kamshi ne ke tashi dake tanada tsafta . Gidan baki daya ka qal yake. Gashi duk da mai gidan baya nan yayi tafiya. Amman kullum sai an gyara bangarensa an turare shi. Shi ya sa gidan ya kamu da kamshin turare. Ko da yaushe a kamsashe yake... Ta zauna akan gadon tana dafe kanta.. can ta dauki wayar ta tana duban chatting dinsu da mai gidan nata. Gaba daya komai zaytunah tayi kanai kanai... Rabin maganar sa Allah yasa kowa kalau har wajen su hajia zaytunah da iyalanta? Hannunta ta saka ta janyo bedside drawer... Wayar sa ta gani 'dayar da yake bari agidah Nigeria. Ta kunna ta tana sauke zuciya. Ta danna button kenan zata kashe sai Kuma ta fasa ganin message ya shigo.. "Ranka ya dade barka da rana... Ya iyali fatan suna nan kalau? Ya kuma aiki? Ubangiji Allah ya temaka Amin. Kayi hakuri dai dani kwana biyu. Wallahi jikin dan uwan namu ne wato shi miji ga zaytunan da muke neman ka temaka mana da binciko inda take a raye ko a mace? itada yaranta biyu ?Ya matsa jikin nasa wallahi. Dan Allah amana kokari. A Kuma yi hakuri da mu... " Hajia hauwa Maijidda tana zaune sai ta mike da hannu a bakinta... Ta shiga scrooling din message din baya tana dubawa, "Assalamu alaikum ranka ya dade sunana Amiru Muhammad . Dan uwa ga uzairu Muhammad . Ni ne Wanda nazo da dan wajena muhammad. Wannan daya number tache. Waccen ta samu matsala ne nace bara na maka magana da wannan kafin a gyara wancen" "Ranka ya dade. Ina miko duban gaisuwa agareka da dimbin fatan alkhairi. Allah yayi riko da hannayen ka amin. Ranka ya dade dan Allah a temaka mana nasan Kai me temaka ne. Bamu da wani gata sai na Allah da gudunmawar sa. Sai ta hanyar ka da muka biyo. Dan Allah a duba mana" "Ranka ya dade....Assalamu Alaikum, Yallabai. Ina fatan kana cikin koshin lafiya.? Na ga cewa duniya ƙarama ce! Ashe wannan yaron naka da yake son ‘yarmu yar wajen kaa, Muhammad Hammad dan waje na,? Kuma shi aboki ne ga Fahad, ɗan gidan Chief Judge Abdulfatah, wanda kuma abokinka ne. Mahaifin shi Fahad shi yayi gaba ya kiraka yace yana nemawa dansa izinin zuwa tadi/zance wajen yar wajenka daya gani a makaranta. Har ka amince. Sai da Muhammad din ya dawo yake sheda mun komai. Lallai rayuwa cike take da abubuwan mamaki. Sai da shi Muhammad ya dawo nema yake sheda mun, Na ji daɗin jin cewa an karɓe su hannu biyu, kuma na gode ƙwarai da karamcin da aka nuna musu. Allah ya saka da alheri.na kuma samu labari cewa baka kasar. Ina maka fatan alkhairi a tafiyarka, Allah ya kiyaye hanya, ya dawo da kai gida lafiya. Ameen... Idan ka dawo ka huta inshaa Allah zamu shigo. Kan dai batun matar dan uwana, wato hajiya Zaytunah data bata shekarun baya da yaranta biyu zainab da Muhammad.. a huta lafiya" Hajia hauwa Maijidda na gama karanta sakon ta sulale ta zube akan gado. Hannunta akan bakinta ta rufe cikeda dimbin mamaki marar misaltuwa. Gaba daya Kuma kanta ya mata nauyi ya Kuma fara juya mata. Zuciyarta na bugawa tana wani irin duka tamkar zata fado saboda tsananin tashin HANKALIn da take ciki Gefe daya Kuma jijiyoyin kanta ne suka fara sarawa suna mata nauyi. Gaba daya sun sake dulmiyata cikin duniyar tunani da tsoro mai tattare da fargaaba.. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Menene gaskiyar wannan lamari? Takamaimai wacece zaytunah ne? Yanzu guduwa tayi daga gidan mijinta kenan ko me? Ba yar uwar gwaggo bace kenan?" Ta samu kanta da waɗannan tanbayoyin Can ta girgiza Kai tana runntse idanunta, "Gaskia tabbas gwaggo tasan zaytunah ba yadda za'ai suyi wannan shakuwar haka ba dangantaka a tsakanin su. Sai dai da hadin bakin gwaggon, zaytunahn ta gudo. Ai kuwa dole na sanar da su suzo su dauke ta. Suma san ya ake ciki dai kowa ya huta su Kuma su dawud da suke boye wani SIRRI dake KIRJIN su sun ki bayyana Wa. HANKALIn su zai dawo ne idan AKWATIN SIRRIN komai ya bude muje zuwa. " Ta janyo takarda ta dakko biro ta dauki numbers din alhaji Amiru gaba daya. Ta kuma shiga messages gaba daya ta goge sabbabbin da alhaji Amiru yayi da dayar number sa da major general bai sani ba inda yake sheda masa ga number sa waccen ta samu matsala. Jikinta na rawa ta kashe wayar ta mayar taajiye ta inda take. Don tasan idan ta bar message dinma. Major general ba kira zaiyi yace zaytunah na wajen su ba. "Lalle dawud. Shekaru da yawa mata da yara na wajenmu, yan uwanta nata neman ta amma kuki gaya musu gaskiya? To me kuke boyewa ne? Wanne irin SIRRI ne wannan da bakwason kowa ya sani?" Mikewa tayi ta fice daga dakin. Nata dakin ta koma ta dauro alwala ta hanye kan gado ta kwanta tana jera adduoi nan da nan bacci ya dauketa tanata Allah Allah safiya tayi ta samu ta kira number nan. WASHEGARI .. Washegari da asubar fari kuwa hajia hauwa Maijidda ta mike. Anata hada hadar dawowar major general dawud mafia daga waje... Girke girke duk anyi. An gyare gidannan gaba daya duk girman sa. Bayan gari ya fara wayewa. Hajia hauwa Maijidda ta kasa hakuri ta dakko wayarta ta loda number nan ta kira ta kara a kunnen ta.. "Assalamu alaikum.. " Ta jiyo muryar mace ta cikin wayar.. "Waalykm Salam....ah" cewar hajia maijiddah tana zare wayar daga kunnenta hadi da kallon screen din wayar ko mistake din number tayi. Ya taji muryar mace Kuma..? "Da Wa nake magana? Wacece ke? Ehh ?" Matar cikin wayar ta fada.. "Tanbayar da zan miki kenan? Ina me wayar?" "To kina magana ne da matar sa. Idan Kuma sa rai kike zaki shigo gidannan amatsayin matar Amiru to wallahi kinyi kadan. Haka zaku ganshi ku kyale" Hajia maijiddah dariya ta taho mata ta danne tana girgiza Kai kawai tace, "Yi hakuri ki mayarda wukar. Kina magana da matar aure ne" "To neman me kikewa mijin wata kina matar aure ?" Nanma hajia hauwa Maijidda ta sake murmusawa, daga jiyo muryar matar cikin wayar da suke yar balai ce mai masifaffen kishi don haka tace, "Kwantar da HANKALIn ki. Alkhairi ne ya kawo ni." "Toh Ina sauraron ki. Kiyi sauri saboda mai gidan nawa bacci yake ne. Wayar tafara Kara karya tashi shi shine na dauka na ke amsawa. Me zaa sanar amsa? Daga wajen aiki ne?" "Eh to... Dan Allah idan zaiyiwu ma idan mun gama wayar ki goge number tawa.. Aikin alkhairi ne nayi a boye... Wani SIRRI ne dake cikin AKWATI na ke kokarin bude shi. " "Ina Jin ki. Menene?" "Kafin na fara magana Ina fatan number alhaji Amiru Muhammad ce ko?" "Eh itace" "Okay to Alhamdulillah.... Dan Allah ki sheda masa. Hajia zaytunah ,Matar dan uwansa da yaranta biyu da suke nema suna raye agidan major general cikin koshin lafiya. Sannan ko yau ashirye suke suzo su dauke su... Ni ina g ... Bata karasa ba hajia rumanah ta saki salati. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" cikin kidimewa da dimaucewa. Hakan yasa hajia hauwa Maijidda ta sake cewa, "Hello. Kina Jin menace kuwa? Suna raye ba a mace ba." "Na ji naji naji... Zan kira ki zan kira ki da number ta. " Kit hajia rumanah ta katse Kiran Hajia hauwa Maijidda ta dubu screen din wayar tana zareta daga kunnenta ganin matar ta katse mata Kiran.. Ta sake danna number da zinmar ko bata sani ba ta katse.? Taji ance number din doesn't exist... Tabe baki tayi ta ajiye wayar ta agefe tana mikewa tsaye. KIRJIN ta cike da farin ciki. Mijin zaytunah suzo su dauketa itada yaranta... "Gwara suzo su dauke ku. Nima na shaki iskar yanci ni da iyali na" Tayi sauri ta shirya zuwa wani tsadaddan lace tanata feshe jikinta da turaruwa. Ba dadewa kuwa gate ya wangale. Motar fawaz ta shigo ya dakko mahaifinsa daga airport. Dama yace yazo ya dauke shi da safe jirginsu zai sauka. Kar ya tashi drivers din gidan tunda sunada iyali Kuma futar safiya ce.... 🎀🎀🎀 Hajia rumanah jikinta sai rawa yakeyi kamar mazari. Bayan ta katse kiran. Gaba daya ta dimauce kamar zaucacciya, "Zaytunah na raye da iyalanta? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun. Wannan wace irin bakar rana ce?" Tana magana tana dannawa number hajia hauwa Maijidda block and delete a wayar mai gidan ta Alhaji Amiru, bayan ta loda didgits din number acikin wayarta. Ta sadada ahankali ta mayar da wayar Alhaji Amiru gefensa . Tanata bacci dake bayajin dadi tun asubah daya sha magani bai tashi ha.. Hajia rumanah ta fita daga dakin, dauke da wayarta a hannunta. Ta kira su hajia karama tana sanar musu ta karkare da, "Inda Allah ya temaka ma. Ni na dauki wayar ba shi ba. Nayi sauri nayi deleting number ta bayan nayi blocking daga wayar tasama kota kira bazata taba shigowa ba. Eh na dauki number ta awayata. Dole mu zauna mu nemo wata mafitar. Idan ba haka ba SIRRIN da muka boye acikin AKWATI na shirin budewa.... Eh sai munyi magana, Ina zuwa" kit ta katse Kiran sai bandaki tanata sauri cikinta har ya kada saboda tsananin tashin HANKALI sai gudawa taketayi. 🎀🎀🎀 Muhammd Hammad sunata gaysawar su a waya da nabeeha. Lamarin sai hamdala kawai domin abubuwa nata tafiya yadda suka kamata... Gefe daya Kuma fawaaz na sake shiga cikin kasurgumar damuwar kulaficin tacacciyar kaunar da yakeyiwa Nabeeha. Kauna ce daga Allah marar gauraye wadda bata gushewa sai ma daduwa da takeyi a birnin zuciyar sa. Duk sakan, duk minti, duk awa... Idanuwansa nata masa gizon fuskar hotunan Nabeeha. KIRJIN sa na dankare da tulin kaunar da bai bayyana mata ba. HANKALIn sa baki daya ya tattara ne ya koma kan Nabeeha. Duk wani motsin ta yana biye dashi. Wata iriyar kauna yake mata da batada iyaka. Shi kansa bai san adadinta ba. Gashi tana masa illa. Yakasa bude baki ya sanar mata labarin zuciyar sa. SIRRI ne Wanda ya barwa KIRJIN sa. Gashi Nabeeha ce kadai zata iya bude AKWATIN da fawaaz yake dauke da shi na tsumammiyar soyayyarta agare shi. Sai dai Kash izzar sa, gayunsa, ilimin sa, addinin sa, kyawunsa, gayunsa, zuciya dama gangar jikinsa duk sun saki suna maraba da kaunar Nabeeha. Sai dai baki da labbansa da ma girman miskilancinsa sunyi kanai kanai sunyi hani ga sanarwa Nabeeha sakon kaunar da yake mata na birnin zuciyar sa .. Tirqashi! *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." .. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:75_* Parlor mai girma, mai ɗauke da kayan ado na alfarma da fitilun chandelier masu kyalli, ya kasance cike da ‘yan gidan.Kowa na zaune bisa kujera, an girmama manya a gaba yayin da matasa suka samu kusurwarsu. Major General Dawud yana bisa wata madaidaiciyar kujera mai kafa hudu, yayin da mahaifiyarsa, Gwaggo Hafsatu, take kusa da shi. Matar sa Maijidda Hauwa na gefensa, tana zaune cikin nutsuwa, yayin da ‘ya’yanta su Fawaaz, Raudah, Humayrah, da Hashim suka yi zamansu a kusa. A gefe kuma, Hajia Zaytunah ce tare da ‘ya’yanta, Nabeeha da Hammad kaninta. Nabeeha zaune take cikin tsafta da kamala, fuskar ta cike da natsuwa, amma zuciyarta ba ta daina jin nauyin kasancewa a irin wannan taro ba. Junior Hammad kuwa yana tsugune da hannu a cinya, yana jin dadin zaman. Wanda daga jami'a ya dawo gidah hutu daga kasar south Korea inda yake karantar course din petrochemical engineering. Daga inda Fawaaz yake zaune, idanunsa sun kai kan Nabeeha. Kamar yana son cewa wani abu, amma sai ya tsure, ya sunkuyar da kai. Sau da yawa idan suka hada ido, yana saurin juyawa, kamar wanda aka kama da laifi. Ya ma kasa motsi sosai, yana jin tamkar yana cikin wani yanayi da ba ya iya fassarawa. A zahiri, yana zaune a nan kamar ba shi da wata matsala. Amma a baƙin zuciyarsa, wani irin yanki-yanki ya ke ji, zuciyarsa tana suya da ƙuna. Son da yake wa Nabeeha ya mamaye shi, ya gama tsunduma cikin wani irin kogin ƙauna da ba shi da gaci. Amma abin takaici, ya kasa furtawa. Idanunsa na kanta, amma ba zai iya barin kowa ya fahimci irin yanayin da yake ciki ba. A yanzu da suka hallara gaba ɗaya, an tattaru domin tattauna batun Muhammad saurayin da ke nuna kulawa ga Nabeeha, wanda ya bayyana fili cewa yana da niyyar aurenta. Wannan abu ya matse zuciyar Fawaaz, ya take masa numfashi. Sai dai ko da ya so ya tashi, ya bar wajen, ba zai iya ba. Nabeeha na nan zaune a gaban sa, tana mai da hankali, sai dai ba ta san cewa zuciyar wani tana sarƙafewa saboda ita ba. Fawaaz ya dafe hannayensa, yana ji kamar wani ya ajiye dutse a KIRJIN sa. Wani irin yanayi yake ji wanda bai taɓa shiga irin sa ba. Numfashinsa yana wahala, zuciyarsa tana ƙara bugawa da ƙarfi fiye da yadda ya saba. Kaunar Nabeeha da ya riƙe a zuciya ta kai shi wani hali na wahala da raɗaɗi. Idan yana tare da ita, yana jin dadin kallonta, jin muryarta, jin murmushinta. Amma kuma hakan na ƙara cutar da shi, domin ba zai iya faɗin abin da ke zuciyarsa ba. Shi ba mai furuci bane. Bai saba da maganganu da fitar da SIRRIN ransa ba. Haka zalika, wani sashi na zuciyarsa yana gaya masa cewa babu yuwuwar samun ta. Yanzu da suke falon, kowa yana magana, amma shi ba ya jin komai. Kamar babu kowa a wajen sai shi da ita. Kamar ana tattauna batun wani, ba shi ba. Amma zuciyarsa tana ba shi azaba. Idan da zai iya furta, da zai iya cewa, Nabeeha, ki daina barin wani ya zo ya shiga tsakanina da ke. Ki daina bari wani ya mallake ki, domin ni ne ke raina fiye da kowa. "Amma yana iya haka?" A’a. Fawaaz ya runtse ido. Ya san ba zai iya faɗa ba. Zuciyarsa ce kaɗai ke kona shi, ta cika shi da ƙaunar da ba ta da mafita. Kuma abin da ya fi komai zafi a gare shi shi ne, a gaban idanunsa, suna tattauna wani da ke iya faɗa, wanda ba zai tsaya shiru ba. Muhammad yana da damar da shi Fawaaz ya rasa, dama ta bayyana zuciyarsa. Yana ji yana kallonta, amma ba ta san abin da ke ransa ba. Yana son ta fiye da yadda ya taɓa tunani, amma har yanzu yana fama da halinsa na miskili, rashin iya furtawa, rashin iya yarda da cewa zuciyarsa tana bukatar fita fili. A hankali, ya saki numfashi. Idanunsa sun yi jajir saboda damuwa da ɗacin zuciya. Hannunsa ya dan matse saman cinya, yana ƙoƙarin daidaita yanayin sa, kar a gane irin matsanancin soyayyar da ke cinye shi. Amma hakan bai hana zuciyarsa ci gaba da tafasa ba. "Ina jin ki, Nabeeha" zuciyarsa ta furta cikin SIRRI. Ina kaunarki fiye da yadda zan iya faɗi. **Major General Dawud ya dan gyara zama, sannan ya dubi kowa cikin girmamawa. Yace, "Alhamdulillah Allah mungode maka, kamar da wasa aka fara maganar nan. Gashi yanzu karamar magana tana shirin zama babba.. Magabatan yaron nan Muhammad suna kokarin kawo gaisuwa..." Ya dan dakata yana kallon fuskar Gwaggo Hafsatu da Maijidda Hauwa, sai ya ci gaba. "Suna kaunar yarinyar nan sosai. Kuma na aminta gaskia. Dangin yaron dangi ne na mutunci da dattako..." Gwaggo Hafsatu ta dan gyara mayafinta tana dubansa da kulawa. "Mashaa' Allahu! Haka muke son ji ai. Allah yasanya alkhairi Amin" Major General Dawud ya saki murmushi yana kallon fuskar Hajia Zaytunah. "Sun yaba da kyawawan halayen ta kwarai matuka" Shiru ya ratsa falon. Kowa ya juyo yana kallon Nabeeha, wadda ta saki ajiyar zuciya amma ta kasa cewa komai. Idanunta suka yi kasa, zuciyarta na bugawa. Amma daga cikin duk wanda ke zaune, babu wanda ya fi shiga dimuwa kamar Fawaaz. Hannunsa ya matse kujera, numfashinsa ya dan canza. Babu wanda ya kula da canjin da ya same shi, amma shi kansa ya san cewa zuciyarsa tana motsi da sauri fiye da yadda ya saba. "Shi ma Fahad din malamin nasu. Kudurin sa akan Humayrah yace dagaske yake. A shirye yake yace zai fito ayi auren. Na yaba kwarai matuka da hankulan su da kwazon su... Kuma yara ne na kwarai masu hankali" Gwaggo Hafsatu ta danyi murmushi, tana kallon Hajia Zaytunah, wacce tayi shiru. "Zaytunah me kike tunani?" Hajia Zaytunah ta dago, amma ba ta ce komai ba. Tayi murmushi kafin ta dubi Nabeeha, wacce take jin zafin kallo a kanta. Ta san cewa za a bukaci ta yi magana, amma ta kasa. A gefe, Fawaaz na jin zuciyarsa kamar za ta fashe. Yana ji a jikin sa cewa duk wannan ba abin da yake so ba ne. Amma ya zai yi? Ya kasa magana. Har yaushe zai cigaba da boye soyayyar da yake wa Nabeeha? Idan ma zai ce wani abu, wane dalili zai bayar? Ba shi da wani iko da zai hana ta auruwa da wani. A hankali idanunsa suka koma kan Nabeeha. A daidai lokacin ita ma ta juyo, suka hada ido. Sai dai kafin a fahimci komai, da sauri ya janye nasa. ya yi kamar bai ga komai ba. Wannan karon zuciyarsa ta cika da wani abu mai nauyi, kamar za ta tarwatse. "Toh Alhamdulillahi... Lalle ka yaba dasu tunda kaketa Koda su.. To yanzu me ka yanke?" Major General Dawud ya yi murmushi, "Ban yanke hukunci ba gaskia. Na dai yaba da hankulan su kwarai. Kuma humyrah babu matsala tunda naga ita sun daidaita sosai da shi mai neman nata. Amman Nabeeha dai sai naji daga bakin ta tukunna... Nabeeha" Shiru ya kara ratsa falon. Fawaaz ya rike numfashinsa yana kallon kasa. Yana ji a ransa, idan Nabeeha ta amince da wannan hadin aure, to tabbas, hakan zai bar masa wata gibin da ba zai cike ba har abada. Shiru ya sake lullube falon. Kowa yana jiran jin amsar Nabeeha, amma ita kuwa ta kasa cewa uffan. Hannayenta sun hade a jikin rigarta, tana wasa da yatsunta. A zahiri, bata taba tunanin wani zai zo neman aurenta a haka ba, kuma ba ta san mene ne abin cewa ba... Daga fara magana har zancen aure ya shigo? Hajia Zaytunah ta dubi Nabeeha a hankali. Ba ta so a matsa mata, amma kuma ba ta so ta hana ta damar yanke hukuncin da ya dace ba. Ta dan gyara zama, sannan ta sauke ajiyar zuciya. "Nabeeha..... " Ta kirata cikin muryar umarni da tunasarwa ga nabeehan da Kiran sunanta da major general yayi... Nabeeha ta dago a hankali, idanunta suka sauka kan Major General Dawud. Tana jin kamar akwai wani nauyi a cikin zuciyarta. Idan har shi ne ya yanke hukuncin cewa Muhammad mutum ne mai kima, to babu shakka yana da kyau. Amma me take ji a zuciyarta? Ta yi shiru, sannan ta girgiza kai tache.... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." .. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:76_* “Ni… ni ban san me zan ce ba." Nabeeha ta fada cikin rawar murya.. Yayinda gabanta ya tsananta bugawa. Kunya da fargaaba sun tattara sun mamaye tah... Gwaggo Hafsatu ta dubeta da kulawa. Tana murmushi tache, "Kuna fahimtar juna da shi?” "Eh..." “Kin ji wani abu game da shi?” Gwaggo Hafsatu ta sake tambayar Nabeeha.. Nabeeha tayi shiru. Kanta a kasa. Wannan tambayar ta sa ji take tamkar wajen ya dare ta fada ciki... “Diyar albarka... me zuciyarki ke gaya miki?” gwaggo Hafsatu ta sake tanbayar Nabeeha cikin muryar kulawa.. Gaba daya Nabeeha kunya ta gauraye ta. Musanman wannan tambayar ta karshe da gwaggo tayi... Shiru ya sake biyo baya. Kowa yana jiran jin amsar ta, amma ba ta san mene ne zata ce ba. Idanunta suka yi kasa, zuciyarta tana bugawa. A gefe, Fawaaz yana kallonta, zuciyarsa na tafarfasa. Shi ba zai iya cewa komai ba. Amma duk da haka, yana son jin abin da zata ce. Idan ta ce tana son Muhammad.. to ya san cewa ba shi da mafita. Amma idan ta ce bata so… Shin zai samu damar cewa wani abu? "Ba zan iya yanke hukunci yanzu ba,” in ji Nabeeha a hankali.... Tana sauke katuwar ajiyar zuciya.. Gwaggo Hafsatu ta jinjina kai. Don sam batason a tursasa yaran. Gara ko wacce idan ta amince da kankin kanta shikenan... "Hakan da kyau,” Gwaggo hafsat tace da Nabeeha, Ta Kara da, "Babu matsala. Sai ki yi tunani, ki yi addu’a, sannan ki san me kike so.” Hajiya Maaijidda Hauwa ta dan gyara zama. "Alhaji,” Major general ya daga kai yana mayar da tunanin sa gare ta, "kai da kake cewa Muhammad yana da kima, shin akwai wani abu da ya gaya maka game da Nabeeha?” Major General Dawud ya saki murmushi. "Wallahi akwai. Yadda shi dan uwansa abokinsa yake fada. Saboda sunada kunya. Kowanne dan uwansa ne ke fadin raayin dayan sa.. yace ranar da ya ganta, bai daina tunani a kanta ba. Ya ce yana jin kamar ita ce macen da zuciyarsa take bukata.” Fawaaz ya runtse ido, yana jin kamar zuciyarsa zata faso kirji. Bai taba jin irin wannan zafi ba. Gwaggo Hafsatu ta danyi murmushi. “Masha Allah! Abu ne mai kyau. Amma mu ba za mu tilasta wa kowa ba. Sai dai kawai mu tsaya a matsayin iyaye, mu ba da shawara.” Major General Dawud ya jinjina kai. “Haka ne,” ya fada. “Zaytunah, ke ma ki yi tunani.gwaggo a yanke shawara idan komai ya zama tsayayye. Dukan mu, sai mu hadu da mahaifin su Fahad mu tattauna.” Hajia Zaytunah ta jinjina kai. "Tohm Yaya dawud, Nagode, Allah ya zaba abin da yafi alkhairi.” A hankali, zaman ya dan yi shiru. Kowa ya shiga tunani. Amma daga cikin su duka, babu wanda zuciyarsa ke kuna kamar Fawaaz. Yana jin kamar yana kallon wani yana kwace masa abinda yake da daraja a gare shi, amma bai da ikon cewa komai. Sai dai koda yaushe idan suka hada ido da Nabeeha, sai ya gaggauta kau da nasa. Yana jin kamar idan ya cigaba da kallonta, zai iya furta abu da ba zai iya janye shi ba. Nabeeha kuwa tana lura da shi, amma ba ta fahimci me ke damunsa ba. Shin yana da matsala ne? Ko kuwa kawai halayensa ne na miskilan ya motsa? Amma abu daya ne kawai tabbatacce – zuciyar Fawaaz ba ta da sukuni... Shiru ne ya sake ratsa falon. Daga gefen Hajia Maijidda Hauwa, Raudah da Humayrah suna duban juna, suna jiran jin abin da zai biyo baya. Hammad yana wasa da yatsunsa, bai fahimci girman lamarin sosai ba, amma yana kallon yadda mahaifiyarsa ke shiru, yana jin kamar akwai wani abu mai muhimmanci da yake faruwa tunda shi daga baya yazo hutu. Kuma matashin saurayi ne da baida tsoma kansa akan abunda bashi da masaniya akai, musanman wanda manyan sa ne akai. Yakan tsame hannuwansa ya bar musu.. Nabeeha kuwa, tana jin wani nauyi a zuciyarta. Ta rasa yadda zata bayyana abin da ke ranta. Ba wai tana da wata soyayya da wani bane, amma tun daga yarinta, ragamar rike rayuwarsu a mahangar dan Adam a duniya ,tana hannun Major General Dawud da mahaifiyarsa Gwaggo Hafsatu. Su suka tsare su, suka kare su, suka ba su ilimi da kulawa. Su suka maye gurbin mahaifinsu da sauran dangin su da babu... Shin, za ta fara da ce musu bata amince da hukuncin da suka yanke ba? A’a, hakan ba zai yiwu ba. Ba wai don ba ta da damar furta ra’ayinta ba, amma saboda ta yarda da su. Ta yarda da cewa su ne iyayenta, kuma ba za su zaba mata abu ba tare da la’akari da alkhairinta ba. A hankali, ta dago kai, tana kallon Major General Dawud, sannan idanunta suka sauka kan Gwaggo Hafsatu. Ta numfasa a hankali, kafin ta furta da murya mai ladabi, "Babu abin da zan iya cewa sai dai na godewa Allah da kuma ku da kuka rikemu tun muna yara. Ba ni da wani tunani da ya fi na biyayya gare ku. Tunda kuka amince da Muhammad mutumin kirki ne, to babu shakka ba zan ce a’a ba. Na amince.” Kamar daga sama, shiru ya sake ratsa falon. Kowa ya juyo yana kallonta. Major General Dawud ya dan sauke ajiyar zuciya, yana jin wani sanyi a zuciyarsa. Shi mutum ne mai son gaskiya, kuma bai taba son tilastawa kowa abu ba. Ya yi matukar farin ciki da yadda Nabeeha ta fahimci matsayinsu a rayuwarta. Hajia Zaytunah ta jinjina kai, idanunta sun dan cika da kwalla. Ba don komai ba, sai don yadda Allah ya azurta ta da iyayen gata da suka kula da ita da yaranta tamkar su suka haife tah.. Gwaggo Hafsatu ta kalli Nabeeha da kulawa, kafin ta saki murmushi. “Masha Allah, Allah ya yi miki albarka Nabeeha. Kin kasance yarinya mai hankali, mai biyayya, kuma muna alfahari da ke.” A gefe guda, Hajia Maijidda Hauwa ta saki murmushi. Koba komai zata huta da ala qaqai..Komai dai ya kusa yazo karshe ta huta itama. Su tarkata su tafi... “Allah ya sanya alkhairi, Nabeeha,” in ji ta. Humayrah da Raudah suka dubi juna, suna dariya a hankali. "Wow, Nabeeha zata zama amaryar Air captain Muhammd” Humayrah ta rada wa Raudah. Raudah ta dan harare ta da wasa, sannan ta kalli Hashim, wanda ya saki ajiyar zuciya yana kallon ikon Allah. Fawaaz, Yayi shiru... Bai taba jin wani nauyi a kirjinsa irin wannan ba. Kamar ana takawa zuciyarsa da nauyin dutse. Kamar zuciyarsa na tafasa a cikin kirji, tana neman fashewa. Bai yi tunanin cewa da gaske ne har sai da ya ji Nabeeha ta furta kalmar “Na amince.” Numfashinsa ya dan tsinke. Ya rike hannunsa a kan cinyarsa, yana jin yadda gumin zufa ke fara taruwa a goshinsa. Babu wanda ya lura da shi a farkon lokaci, sai Raudah da Humayrah, wadanda suka ga yadda ya dan jingina da kujera kamar wanda ba ya jin dadi. "Yaa Fawaaz,” Humayrah ta rada Raudah, "Kamar bashi da lafiya ko?" "Ehh,” Raudah ta amsa, tana dan binshi da kallo. “Ko yana jin ciwo ne?” Ba ita kadai ba, har hajiya Maijidda Hauwa ta lura da yadda fuskar dan nata ta dan chanza. “Fawaaz, lafiya?” Fawaaz ya ji muryarta a kunne, amma kamar ba ya jin ta sosai. Idanunsa sun kada, numfashinsa ya dan canza. Sai dai da yake miskili ne, bai ce uffan ba. Ya san cewa idan har ya bude baki, zai iya furta wani abu da zai tona sirrinsa. A lokacin da idonsa suka sake kaiwa ga Nabeeha, sai ya sake juyawa da sauri. Kamar idan ya cigaba da kallonta, zuciyarsa za ta fashe. Bai taba jin irin wannan damuwa ba a rayuwarsa. Gwaggo Hafsatu ta kalli hajiya Maijidda Hauwa da alamar tambaya. “Shi kuma me ke damunsa?” Hajia maijidda Hauwa ta dan tabe baki. "Bari mu gani,” ta fada tana gyara zama. “Fawaaz,” ta kira sunansa. Ya juyo da sauri, yana kallonta, amma daga yadda idanunsa suka yi jajir, sai ta san cewa ba lafiyarsa ke damunsa ba. Da alama zuciyarsa ce ba ta da kwanciyar hankali. “Mene ne?” ta tambaya “Babu.. Nothing.” ya fada da sauri, yana kokarin gyara zaman sa. *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." .. *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:77_* Amma duk wanda ya san shi, ya san cewa akwai matsala. Fawaaz mutum ne mai kamun kai, mai kwarjini, mai jan aji, amma ba a taba ganinsa a wannan yanayi ba. Hashim ya dan rankwafa yana kallonsa. “Yaya Fawaaz, me ke damunka?” “Na ce babu komai,” ya fada da dan daga murya. Amma daga yadda ya kasa maida ido ga kowa, sai kowa ya gane cewa akwai abu a zuciyarsa. Kawai dai bai da ikon fada. A hankali duk aka kammala maganganun da akeyi. Aka shiga wata hirar, amma Fawaaz bai san lokacin da suka karkare komai ba. Har lokacin zuciyarsa na tafasa. A lokacin da Nabeeha ta mike don taya Humayrah dauke manyan pillows zuwa mayar dasu karamin parlor, sai suka hada ido da Fawaaz. Idanunsa sun kada, yana kallonta kamar yana son cewa wani abu, amma sai ya kauda kai da sauri. Nabeeha ta lura da yadda fuskar sa ta canza, sai ta dakata a hankali. "Yaya Fawaaz, lafiya kuwa?”Ta furta a hankali, murya cike da kulawa. Zuciyarsa ta buga. Amma bai san ya zai ce ba. Bai san ko yana bukatar fada mata gaskiya ba. Bai san ko yana bukatar kau da kai ba. Sai kawai ya girgiza kai. “lafiya" Amma zuciyarsa na fadin “A’a, ba lafiya ba.” Nabeeha ta tsaya cak, tana kallon Fawaaz. Daga yadda fuskarsa ta chanja, da yadda muryarsa ta yi sanyi, sai ta fahimci cewa babu lafiya. Amma da yake mutum ne mai matukar kamun kai da miskilanci, ba abu ne mai sauki ba ya amsa cewa yana cikin damuwa. Sai ta matsa a hankali, ta dan tsugunna kusa da shi, cikin kulawa da girmamawa. "Yaya Fawaaz, idan wani abu ke damunka, dan Allah ka fada. Ka san cewa kowa a nan yana tare da kai.” Idanunsa suka sake kadawa. Zuciyarsa ta daka tsalle. Kamar yana jin ana zungura masa wani sanyi da daci lokaci guda. Me zai ce mata? Me zai iya cewa? Akan ido zai fada mata cewa zuciyarsa ce ke tafarfasa saboda ita? Zai iya cewa tun da aka fara maganar aurenta da Muhammad. Zuciyarsa ba ta samun natsuwa? Ko kuwa tunda sukazo gidan su tun tana karama daya fara dora idanunsa akanta zuciyar sa ta kamu da kaunar ta? A’a, hakan ba zai yiwu ba. Fawaaz mutum ne mai tsananin girman kai, ba zai iya furta irin wannan magana ba.ya dan juya kai gefe, yana kokarin hadiye wani nauyin zuciya. "Nabeeha,” ya kira sunanta da wata murya mai sanyi da ba a saba jin ta ba. Da sauri ta juya. For the first time in her entire life.. yau ne ta taba ji fawaaz ya ambaci sunanta dai dai. A Kuma irin wata murya mai wutar fassarawa . Zata iya rantsewa ba Wanda ya iya Kiran sunanta yaja shi da luggar tajwid irin fawaaz. Kafin tace wani abu tuni ya sake cewa, “bakomi" Ya mike da sauri, yana barin falon ba tare da ya kalli kowa ba. Hashim ya bishi da kallo, yana jin mamaki. Don yana daga gefe yana lura da komai... “Lallai akwai matsala,” ya fada a hankali. Raudah ta tabe baki. "Ba sai an fada ba. Yaya Fawaaz yana cikin damuwa.” Humayrah ta sunkuyar da kanta kasa, "Ai kowa ya gane... Bawan Allah ko daga wajen aiki ne?" Major General Dawud, wanda ya dade yana lura da shi, ya dan sauke ajiyar zuciya. Bai ce uffan ba, amma ya san cewa da alama yana da abu a ransa. Gwaggo Hafsatu kuwa ta yi dariya a hankali, tana kallon inda ya fice. "Wannan yaron yana boye wani abu,” ta fada tana murmushi. “Amma zan jira, lokaci zai yi da zai fadi.” ×××× Bayan ya fice daga falon, Fawaaz ya nufi babban lambun gidan, inda iska ke kadawa da sanyi. Ya dafe goshinsa, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi. Bai san yaushe ya shiga irin wannan halin ba. Shi mutum ne mai matukar kwarjini, mai kamun kai, mai jan aji. Babu wanda ke iya cewa ya taba ganinsa cikin damuwa. Amma yau, sai gashi yana jin wani irin yanayi da bai taba fuskanta ba. Ya jingina da wata bishiya, yana kallon sararin sama. Ya sauke ajiyar zuciya mai nauyi. Me zai yi? Shin zai iya hana auren Nabeeha da Muhammsd? Shin zai iya cewa yana sonta? Idan ma ya fada, me zai canza?Ya runtse ido, yana jin yadda zuciyarsa ke tafarfasa. "Ko da na fada,” ya furta a hankali, “babu wanda zai saurare ni.” Idanunsa sun kada, zuciyarsa ta gama hargitsewa. Amma abu daya ya tabbata, Bai shirya rasa Nabeeha ba. Fawaaz ya sake lumshe ido. Iskar da ke kadawa a lambun gidan ta bugi fuskarsa, amma ba ta iya sanyaya zuciyarsa ba. Gabansa na faduwa, tunaninsa a rikice, amma babu wanda ya fahimta sai shi kadai. Ko da yana zaune a cikin falon tare da su Major General Dawud da Gwaggo Hafsatu da sauran iyalansu dazu, ya ji maganar aurar da Nabeeha kamar saukar aradu a kansa. Bai taba tsammanin cewa rana guda za a zauna a yanke hukunci a kan rayuwarta ba, ba tare da shi ya san komai ba. Me zai ce? Ta yaya zai fada? Idan ya fada, ya san iyayensa ba za su fahimce shi ba. Saboda shi mutum ne mai taurin kai, wanda ba ya bayyana abin da ke zuciyarsa. Ya sake sauke ajiyar zuciya. "Nabeeha…” Ya furta sunanta a hankali, yana jin wani nauyi a zuciyarsa. Tunaninsa ya koma lokacin da ya fara lura da ita. A lokacin tana da shekara goma sha biyar, tana da yarinta a idanunsa. Amma a hankali, sai ya fara ganin wani abu daban. Yadda take ladabi, yadda take biyayya, yadda take da nutsuwa, da hakuri. Sai dai tun daga lokacin, bai taba nuna mata hakan ba. Bai taba barin ta fahimta cewa yana son ta fiye da yadda zai iya furtawa ba. "Yanzu kuma za a dauke ta, ba tare da na ce komai ba?" 🎀🎀🎀 A cikin falon kuwa, bayan ficewar Fawaaz, zaman ya ci gaba. Kowa yana cikin nishadi, sai dai Gwaggo Hafsatu na kallon yadda Fawaaz ya bar wajen da hanzari, kamar wanda ke tserewa daga wani abu. Nabeeha, wadda ke kusa da mahaifiyarta, ta dan sunkuyar da kai. Ba wai tana jin kunya ba, amma zuciyarta cike take da tunani barkatai data gaza amsar su... A lokacin da za a rufe zaman, sai Gwaggo Hafsatu ta juya tana kallon Hajia Maijidda Hauwa. "Ke kuma sai kin duba yaron nan naki. Yanzu haka na lura yana cikin damuwa.” Hajia Maijidda tayi shiru tana duban Raudah da Humayrah, sai suka girgiza kai. "Eh mana, ai duk muna ganin shi ya chanza,” Humayrah ta fada da fuskar damuwa. Gwaggo Hafsatu ta dan yi murmushi, tana jin kamar ta gano dalilin. "Idan da wata matsala, lokaci zai yi da zai fadi.” "Hakane Kam gwaggo, Allah ya kawo masa sauki . Yanzu haka daga wajen aiki ne. Ko wani abun na daban ko bashi da lafiya me? Halin nasa ne sai shi. Inshaa Allah zan tuntube shi gwaggo..." Cewar hajia maijiddah hawwa.. Bayan ‘yan mintuna da kowa ya watse, Nabeeha ta fita zuwa lambun gidan don samun iskar sanyi. Sai ta ci karo da Fawaaz da ke jingine jikin wata bishiya, kamar wanda ke cikin duniyarsa. Sai ta tsaya, tana kallonsa.zuciyarta ta dan buga. Bai taba yin irin wannan yanayin ba. "Yaya Fawaaz…”ta kira sunansa a hankali. Ya dago a hankali, idanunsa suka sauka a kanta. Sai dai da suka hada ido, nan take ya kauda kansa, kamar wanda ba ya son kallonta. "Yaya lafiya kuwa?” Zuciyarsa ta sake bugu. Ya yi kokarin hadiye wani nauyin numfashi. Bai san me zai ce mata ba. Idan har akwai lokaci da yake so ya gaya mata wani abu, to yanzu ne. Amma sai ya kasa. Sai kawai ya juya, ya bar wajen ba tare da ya ce uffan ba.Nabeeha ta bi bayansa da kallo, zuciyarta na raya mata cewa akwai abu a zuciyarsa. Amma menene?ba ta sani ba. Amma tabbas akwai abu.Nabeeha ta tsaya cak, tana kallon bayansa yana tafiya. Daga yadda kafafunsa ke daukar matakai cikin gaggawa, da yadda hannayensa ke matse a gefensa, ta fahimci cewa yana cikin matsananciyar damuwa. "Me ke damun Yaya Fawaaz?" Tun da ta girma a gidan nan, ta san cewa mutum ne mai jan aji, mai yin nesa da kowa. Amma hakan bai taba hana shi kasancewa mai kwarjini da kamun kai ba. Yanzu kuwa, sai take ganin wani iri a tare da shi. "Ko dai…” Ta girgiza kai. Ba ta son tunanin wani abu maras tushe. Ta riga ta amince da zabin da aka yi mata. Idan akwai abu daya da take da tabbaci a kai, to shine cewa su Major General Dawud ba za su taba zabar mata abin da ba alheri ba. Fawaaz ya nufi dakin sa da sauri. Bai tsaya ko ina ba, kai tsaye ya shiga ya rufe kofa. Ya jingina da kofar, yana kokarin hadiye wani nauyin zuciya. Numfashinsa yana fita sama-sama, zuciyarsa na tafarfasa. Wannan shi ne karon farko da yake jin yanke kauna sosai. A ganinsa, ya dade yana da iko da zuciyarsa. Bai taba tunanin cewa zai kasance cikin irin wannan yanayi ba. Kullum yana ganin Nabeeha, yana jin sonta na karuwa. Amma saboda miskilancinsa da jan ajinsa, bai taba bari ta fahimta ba. “Ko da na fada mata yanzu, me zai canza?” Ya dafa goshinsa da hannunsa. Wani kunci ya tokare masa makoshi. "Me yasa ban fada ba tun da wuri?” Bai san lokacin da ya zauna a bakin gadonsa ba. Ya dafe kansa da hannuwansa duka, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi. "Ba zan iya rasa ki ba, Nabeeha.” Sai dai magana a zuciya ba ta da amfani idan ba a furta a zahiri ba..... *HGL CHARITY FOUNDATION* (Feed a fasting soul/ Helping the needy/ Charity foundation) _Assalamu Alaikum Wa Rahamatullah Wa Barakatuh... Kira zuwa ga al’umma:_ Muna kira ga dukkan wadanda Allah ya horewa. masu son lada da su shiga cikin aikin alkairi na ciyar da masu azumi ko bayar da kayan abinci ga mabukata. Wannan taimako zai rage wahala ga mabukata a watan Ramadhan, da kuma bayar da damar samun ladan wannan aiki mai girma. Inshaa Allah kamar yadda mukayi a wancen azumin Alhamdulillah.. Abubuwan da za a iya bayarwa ga wadanda suke son bada kayan masarufi: 1. Kayan abinci: Wake don yin kosai. Shinkafa don yin waina ko tuwo. Gero ko dawa don yin kunu. Da Duk wani nau'in kayan abinci da ya dace. 2. Abincin buda baki: Kosai, waina, shayi da biredi. Da duk abunda Allah ya hore . Kunu mai zafi ko ruwa da kankara. 3.Ruwan sha:Pure water ko ruwa na roba ko lemo da ake hadawa na sachet... Hanyoyin Bayar da Tallafi: 1. Ta hanyar kudi: Asusun Banki: 9044191709 Sunan Banki: Opay Sunan Asusu: HGL Charity Foundation Zaku iya bada Kayan Abinci: Zaku iya kawo kayan abinci kai tsaye zuwa inda muke a Kano, Unguwar Tarauni. 3. Akwai masu tambayar to zamu iya bayar da abincin a dinga dafawa a madadin mu don ladanmu? Kwarai a madadinku: Idan kuna son mu yi amfani da tallafin ku wajen dafawa da rarraba abinci, za mu yi hakan a madadinku. Sai a Aiko da kayan abincin na adadin kwanakin da akeso sai ayi sai a raba .. Tuntube Mu: Lambar waya: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Ziyarci Shafukanmu: Instagram: @hglcharityfoundation https://www.instagram.com/hglcharityfoundation?igsh=OWltMzE2dWgyYWFk TikTok: @hglcharityfoundation https://www.tiktok.com/@hglcharityfoundation?_t=8sdPaqY4bMT&_r=1 Facebook: @hglcharityfoundation Ƙarin Taimako: Ga masu son tallafawa da ayyuka na musamman: Ciyarwar Fridays: Wannan tana gudana kowace Juma’a don taimakon mabukata. Duk sanda halin ya kasance. Wanda ke so sai ya bayar ayi masa akwai masallatai da makarantun almajirai sosai da mabukata a yankin da muke.. Rijiya ko borehole: Masu son tallafawa da rijiya suna iya tuntubarmu; akwai kauyuka masu bukata da suka kawo koken su. Taimakon mabukata na gida: Duk wanda yake da kayan da zai iya bayarwa, muna maraba da shi. Manufar Gidauniyar: Manufar mu ita ce taimakawa mabukata da ciyarwa da masu azumi, don samun lada mai yawa a wannan wata mai albarka. Duk wanda ya ciyar da mai azumi, yana da lada irin na mai azumin, ba tare da ladan mai azumin ya ragu ba.” (Hadisi) Ku kasance cikin masu taimako. Allah Ya saka da alheri kuma Ya biya mana bukatunmu na alkhairi. Amin Allahumma ballighna Ramadan bil amni wal iman. HGL CHARITY FOUNDATION "Feed a fasting soul this Ramadan!" We invite you to join us in providing meals and support to those in need during this blessed month of Ramadhan. Your contributions, no matter how small, can make a big difference. How You Can Help: 1. Donate Food Items: Beans (for kosai), rice (for waina or tuwo), millet or guinea corn (for kunu), etc. 2. Provide Ready-to-Eat Meals: Kosai, waina, bread and tea, kunu, or chilled water. 3. Financial Donations: Bank Name: Opay Account Name: HGL Charity Foundation Account Number: 9044191709 Contact Us: Phone: 09044191709 / 09134848107 / 08021481240 WhatsApp: 09044191709 Let us come together to bring smiles to the faces of those fasting. Your support can also help fund Friday feeding programs or even build wells for villages in need. "Whoever feeds a fasting person will receive the same reward as the fasting person, without diminishing their reward." ... *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_               _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE:78_* A cikin babban falon gidan Major General Dawud, Kamar yadda gwaggo hafsatu ta umarta. Falon ya kasance cike da sarauta, an shimfida manyan darduma masu launin ruwan madara, an jera kujeru masu matukar tsari, sannan an kunna kyawawan fitilu da suka ba dakin haske mai daukar hankali. Ga kamshin turarukan wuta na kamfanin YERWA INCENSE AND MORE sai busawa suke. Suna sake sanyawa dukkanin wadanda ke wajen wata ni'ima da farin ciki.... Duk wanda ke cikin falon yana a zaune yana sauraran Gwaggo Hafsatu, wadda ke zaune bisa babbar kujera mai matukar kyan gani. Fuskar ta cike da nutsuwa da kamala, idanuwanta na dauke da alamun hikima da natsuwa irin ta dattijan da suka san darajar duniya da lahira. A gefe guda, Hajiya Zaytunah tana zaune cikin ladabi da jin nauyin irin wannan taron. Kasancewar su gata da kuma bango majinginar ta..Gefenta kuma akwai 'ya'yanta, Nabeeha da Hammad, wadanda suke zaune daidai, suna kallon Gwaggo Hafsatu cike da mamaki da kuma fargaba kan me take shirin fada. Hajiya Hawwa Maijidda, matar Major General Dawud, tana zaune a gefe tana kallon abubuwan da ke faruwa da fuskar da ke nuna rashin jin dadinta. Duk da ba ta fada da baki ba, akwai wani abu da yake nuna cewa tana da damuwa da wannan taro. Dama ranta babu dadu. Har yanzu dangin mijin zaytunah wayar su bata shiga. Tundai da matar ta kirata da wani la na daban tace tabasu lokaci sunanan tafe. A gefe guda kuma akwai wasu manyan mutane da suka hada da manyan lauyoyi wadanda suke akan kadarorin gwaggo Hafsatu. Maaikatan gidan suka kammala shirya dukkanin kayayyakin abinci dana Sha a makaken farfajiyar parlorn dake dauke da babbar ledar da ake ajiye kayan abinci akai... Sannan aka bude wannan taro ko ince zama da addua. Bayan an gama shiryawa, Gwaggo Hafsatu ta dago tana kallon kowa da kowa, sannan ta daga hannunta sama tana karawa da tata, "Ya Allah, Ka albarkaci wannan haduwa, Ka sanya adalci da rabo nagari ga kowa. Ka ba mu ikon yin abin da zai amfani rayuwarmu a duniya da lahira. Ka albarkaci zuri’armu, Ka yaye mana damuwa, Ka sa mu mutu da kyakkyawan karshe, amin." Bayan an amsa da amin, Gwaggo Hafsatu ta bada umarnin aci abinci tukunna. Bayan an gama harkar ci da sha. Kowa yayi hani'an. Sai Gwaggo Hafsatu ta sauke numfashi, sannan ta yi gyaran murya. "Na tara ku a yau ba don komai ba, sai don in fadi wani muhimmin batu da yake a cikin zuciyata tun tsawon shekaru. Domin ita zuciya mai halacci bata manta alkhairi komai girman sharri. A matsayina na dattijuwa, na ga rayuwa, na san darajarta, kuma na fahimci cewa lokaci yana tafiya ba tare da jira ba. Akwai abubuwa da ya dace mutum ya yi kafin lokaci ya kure. A yau, ina son in yi magana akan wasu na daga cikin kadarorin da na mallaka da kuma yadda zan raba su ga wadanda suka cancanta." Ta kalli Hajiya Zaytunah, Nabeeha da Hammad, sannan ta ci gaba da cewa, "Akwai abubuwa da dama da suka faru a baya, akwai gwagwarmaya da wahalhalu da ba kowa ya san su ba. Akwai irin hakurin da wasu suka yi, da irin gudunmawar da wasu suka bayar a rayuwata. Kuma akwai wadanda suka cancanta su samu gata saboda irin rayuwar da suka sha. A yau, ina so in raba wasu daga cikin manyan kadarorina ga Hajiya Zaytunah, Nabeeha da Hammad, domin su samu ci gaba a rayuwa, kuma domin su san cewa su ma suna da wani gata a wannan duniya." Major general ya kada kansa cikin Jin dadin maganganun mahaifiyar sa da goya mata baya hadi da sakin murmushin sa mai kayatarwa yace, "Wannan batu naki yayi gwaggo. Ubangiji Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa. Allah ya iya miki yayi riko da hannuwanki Amin. Ya kara miki lafiya da nisan kwana mai albarka amin." "Aameen" yan parlorn suka amsa gaba daya. Banda hajia hauwa Maijidda da lamarin ya doketa sosai. Maganganun gwaggo sun matukar bata mamaki. Wasu daga cikin manyan kadarorin ta zata dauka ta baiwa zaytunah da iyalanta ita kadai? Nata jikokin na tilon dan ta fa su sun tashi kenan a tutar babu? "Na yanke shawara cewa Hajiya Zaytunah za ta mallaki filaye biyu da na mallaka a cikin birnin Garin Zulfawa. Wadanda ke kan titin Tudun Kashiya da Bakin Maza. Wadannan filaye suna da muhimmanci kuma ina so su taimaka mata a rayuwarta. Na kuma ba ta wani gida mai girma a unguwar Tsamiya wanda yake da dakuna hudu, har da lambuna da wuraren shakatawa. Wannan gida zai zama tushenta." "Ke kuma Nabeeha, zan baki wani kamfani mai suna Zaidau Agro-Allied Ltd., wanda yake a cikin garin Gidan Madawaki. Wannan kamfani yana harkar sarrafa kayan amfanin gona, kuma ina so ki cigaba da tafiyar da shi tare da kara bunkasa shi. Haka kuma zan baki wasu shaguna guda biyu da ke cikin kasuwar Tashar Maigobe, wanda suke bayar da babban riba. Wadannan shaguna na tabbatar za su taimake ki a nan gaba." "Kai kuma Hammad, zan baka wani fili dake kusa da sabon titin Rafin Gwaska, kusa da gadar Takalmi Gora. Wannan fili zai zama naka, kuma ina fatan za ka yi amfani da shi don ci gaban rayuwarka. Bayan haka, Na baka daya daga cikin gidajen mai na, Mai suna Zaidau Oil & Gas Ltd., wanda yake a cikin garin Kwanar Buzu. Wannan gidan mai yana daya daga cikin manyan kadarorina, kuma ina fata za ka tafiyar da shi da hikima." Daga nan sai falon ya dauki shiru! Mamaki ya cika kowannen su. Idan aka tsame major general dawud. Da shi dama tuni yasan komai. Kuma ya amince da shawarar da gwaggon tayi masa. Sauran kuwa kowa ya yi shiru yana kallon Gwaggo Hafsatu cike da mamaki. Hajiya Hawwa Maijidda ta girgiza kai, tana jin wani abu yana taso mata daga zuciyarta. Ita dai daman batasan adadin yadda Gwaggo Hafsatu ke da yawan kadarori ba, balle har ta raba su haka nan. Tasan tanada tarin arziki kam. Ashe har yawan su ya kai haka? Bugu da kari kuma ta kyautar da wasu daga ciki kadai gasu zaytunah? Nabeeha da Hammad kuwa sun kasa magana. Idanunsu sun cika da hawaye, ba wai don farin ciki ba, sai don mamaki da kuma girmama wannan gata da Gwaggo Hafsatu ta musu... Hajia zaytunah kuwa bakinta yaki rufuwa tunda ta bude shi cikeda mamaki takasa cewa komai... "Wadannan kadarorin ba wai kawai na raba su ne saboda in ba ku abu ba. Na raba su ne domin ku san cewa rayuwa tana bukatar jajircewa da hakuri. Ku yi amfani da wadannan kadarori ta hanyar da za su amfanar da ku da zuri’ar ku, da ma al'umma baki daya. Kada ku yi sakaci da rayuwar ku, ku kasance masu biyayya da godewa Allah." Bayan da Gwaggo Hafsatu ta kammala raba wasu daga cikin kadarorinta, falon ya dauki shiru na sakanni, sai kukan farin ciki da aka ji daga gefen Hajiya Zaytunah. Ta sanya hannu a fuskarta, tana jin zuciyarta cike da motsin rai irin wanda ba za a iya bayyanawa ba. Duk nauyin da ta dade tana dauke da shi ya zama kamar an sauke shi daga rayuwarta. Ta dube Gwaggo Hafsatu da idanuwanta masu cike da hawaye, numfashinta yana fita da kyar kamar wadda ta gagara furta magana. Kamar wadda aka dagargaza da annuri da farin ciki, ta mike da sauri ta durkusa a gaban Gwaggo Hafsatu, hannayenta suna rawa, tana kallon dattijuwar da ta fi kowa girma a wajenta. "Gwaggo... Gwaggo na! Meye zan ce? Meye zan furta da harshena da zai isa godiyar da nake ji a cikin zuciyata? Meye zan iya bayarwa da zai mayar da irin wannan gata da kika yi mana? Gwaggo, ni fa ‘yar talaka ce, mara gata, Kuma marainiya. amma yau ga ni... kin daga ni sama, kin daukaka ni, kin sa ni da ‘ya’yana mun zama masu daraja!" Hawayen da suka gangaro daga fuskarta sun jike bakinta, amma hakan bai hana ta ci gaba da magana ba. "Shekaru da yawa na rayu cikin duhu da rashin tabbas, amma yau kin ba ni haske. Na sha wahala, na ci gaba da rayuwa da tunanin ko zan taba samun mafita, amma yau Allah Ya bayyana ki a matsayin mafi girman alkhairin da Ya ba ni! Gwaggo, ki dube ni... ki dube ni da idanuwanki masu cike da hikima, ki fada min wane irin gata ne zan iya mayar miki da shi?" Ta fashe da kuka, tana sunkuyar da kanta kasa. "Na gode Gwaggo! Wallahi na gode! Allah Ya albarkace ki! Allah Ya kara girma da daukaka a gare ki! Allah Ya albarkaci ‘ya’yanki da jikokinki! Allah Ya sa ki shiga Aljanna ba tare da hisabi ba! Allah Ya sa ki gamu da Manzon Allah S/A/W. A ranar gobe kiyama!" Ta cigaba da jujjuya kai tana hawaye sosai, Ta dago kanta da sauri, tana kallon Gwaggo Hafsatu cikin shauki tacigaba da cewa, "Gwaggo, Narasa bakin godia, gwaggo bansan ma mai zan cigaba da ce miki ba, gwaggo dama waɗannan tarin arzika sune maganganun da kika fadamun a shekarun baya? Subhan'Allah. Gwaggo da me zan Saka miki? Banida bakin godiya, Ni da ya’yana za mu gaba da yi miki addu’a har abada! Allah Ya saka miki da gidan Aljanna!" Bayan ta gama magana, ta sunkuya ta rungumi kafafuwan Gwaggo Hafsatu, tana cigaba da kuka. Gwaggo Hafsatu kuwa ta sanya hannu a kanta, tana shafa mata goshi da murmushi mai cike da kauna da tausayi. Nabeeha da Hammad kuwa sun kasance cikin tsananin shauki. Nabeeha ta rike hannun Hammad gam, tana jin zuciyarta tana bugawa da karfi. Baki ya mutu a gare ta, ta kasa magana. Cike da mamaki da farin ciki, ta matso kusa da Gwaggo Hafsatu, jikinta yana rawa saboda tsananin motsin rai. Ta durkusa a gaban Gwaggo Hafsatu, idanuwanta cike da hawaye, tana kallonta kamar wata baiwar Allah da aka aikowa da albarka daga sama. "Granny.. granny" Ta furta da wata murya mai nuna tsananin shauki. "Ni Nabeeha ce! Ni ce yarinyar da ba ta da komai, wadda bata san mecece rayuwa ba. Amma yau kin sauya min labarina! Kin cire ni daga sahun marasa gata, kin ba ni suna, kin sa na zama wata a cikin wannan duniya!" Ta kara fashewa da kuka, tana girgiza kanta. "Granny, ba zan taba manta wannan rana ba har karshen rayuwata! Wallahi, duk wanda ya yi min alkhairi a duniya, babu wanda zai kai wannan da kika yi min! Yanzu ba zan sake jin tsoro ba, ba zan sake jin bakin ciki ba, saboda kin karfafani, kin mallaka min abin da zai amfanar da rayuwata!" Ta dago hannayenta sama, hawaye na gangarowa daga idanuwanta. "Ya Allah! Ka saka wa Gwaggo Hafsatu da alkhairi! Ka tsawaita rayuwarta cikin lafiya da albarka! Ka sa ta gama duniya da imani! Ka sa dukan ahalinta su zama masu albarka! Ka sa su zama masu arziki da rayuwa mai kyau! Allah, Ka sa ta shiga Aljanna Firdausi ba tare da hisabi ba!" Bayan ta gama, ta durkusa ta rungume kafafuwan Gwaggo Hafsatu kamar yadda mahaifiyarta ta yi. Hammad,Wanda ya kasance Kani ga Nabeeha. Kuma marar magana acikin su gaba daya. Sai kawai ya fashe da kuka kamar karamin yaro, yana jin wani abu mai karfi yana taso masa a kirji. Ya matso kusa da Gwaggo Hafsatu, ya durkusa a gabanta kamar yadda Nabeeha ta yi, sannan ya dora kansa a kan cinyarta yana kuka sosai. Bayan wasu mintuna da ya kasa cewa komai, sai ya dago, yana share hawaye, sannan da wata murya mai rauni ya ce, "Granny... Ni ba zan ce komai ba sai dai in ce na gode. Kuma wallahi har karshen rayuwata ba zan manta da wannan gata da kika yi min ba. Yanzu na zama namiji mai gata, na zama wani a duniya! Kin dade kina kokari a kanmu, amma yau kin kawo karshen shakkan da ke zuciyata." Ya dago hannuwansa sama kamar yaro mai neman wani abu daga mahaifiyarsa. "Ya Allah, Ka albarkaci Gwaggo Hafsatu! Ka kara mata lafiya, ka tsawaita rayuwarta! Allah, Ka sanya zuriyarta su zama masu alkhairi, su zama tsani na jin dadi gare ta! Ya Allah, Ka saka mata da aljanna!" Bayan ya gama, ya sunkuya yana goge fuskarsa, zuciyarsa tana cike da godiya marar misaltuwa. Gwaggo Hafsatu kuwa, tana zaune tana kallonsu, zuciyarta tana cike da farin ciki da annashuwa. Bata taba jin irin wannan jin dadi ba. Ta shafa kan Nabeeha, ta shafa kan Hammad, sannan ta kalli Hajiya Zaytunah cikin kauna da girmamawa. "Allah Ya saka muku da alkhairi. Allah Ya albarkaci rayuwarku. Ku ci gaba da rayuwa da hakuri da biyayya, domin rayuwa tana da SIRRIN ta. Ku kasance masu godewa Allah a ko da yaushe, kuma kada ku manta da cewa gata ba zai iya dorewa ba sai da adalci da biyayya ga Ubangiji." Barrister Lukman shi ya fara daga hannu yana tafi. Bayan sunce Ameen gaba daya . Hajia zaytunah ta juya wajen major general zuciyarta ta cika da....... ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE: 79_* Ta cika da tsananin farin ciki da godiya. Duk da cewa tun farko Gwaggo Hafsatu ta nuna mata gata da kulawa fiye da yadda take tsammani, amma wannan gata da aka yi mata yau ya fi duk wani gata da aka taba yi mata a duniya. Tayi ajiyar zuciya mai nauyi, tana jin yadda hawayen farin ciki suka cika idanuwanta. Ta mike tsaye daga inda take zaune, ta juya zuwa ga Major General Dawud, wanda yake zaune cikin natsuwa da girmamawa. Ta karasa gabansa cikin girmamawa, sannan ta durkusa, hawaye na zuba a fuskarta. "Yaya dawud.. ya zan fara? Ya zan iya bayyana irin alkhairin da kuka yi mana? Ta wane harshe zan gode maka, kuma ta wane harshe zan gode wa mahaifiyarka, wannan baiwar Allah mai zuciya mai kyau, mai imani da tausayi?" Ta runtse idanuwanta, tana jin yadda zuciyarta ke tafasa da tsananin godiya. "Ka tsaya a gare mu a lokacin da ba mu da mafaka. Ka kare mana mutunci da daraja lokacin da duniya ta juya mana baya. Ka rufe asirinmu, ka hana kowa ya san SIRRIN mu. Babu abin da na isa in ce sai dai Allah Ya saka muku da Aljanna! Allah Ya tsawaita rayuwar mahaifiyarka! Allah Ya ba ta lafiya, ya kara mata imani da kwanciyar hankali!" Ta share hawayenta, sannan ta ci gaba da cewa, "Yaya dawud, kai mutum ne na kwarai! Kai namiji ne nagari! Idan ba kai da mahaifiyarka ba, wane ne zai tsaya a gare mu? Yanzu ga irin gatan da mahaifiyarka ta yi mana! Ta mallaka mana kadarori da ba mu taba tsammanin za mu mallaka ba! Ya Allah! Wannan gata ya fi komai girma!" Ta kara durkusawa, ta dago hannuwanta sama cikin tsananin godiya... "Ya Allah! Ya Ubangiji, Ka albarkaci wannan bawan Naka! Ka kara masa lafiya da kwanciyar hankali! Ka sanya shi cikin kariyarka a duniya da Lahira! Ya Allah, Ka biya masa dukkan bukatunsa na alkhairi, Ka ba shi nasara a rayuwarsa, Ka sa dukkan hanyarsa ta zama mai albarka! Ua Allah, Ka tsare shi daga sharri da makiya! Ka sanya shi ya rayu cikin aminci da kwanciyar hankali! Ka albarkaci zuriyarsa, Ka sanya su su zama nagartattun bayinka! Ka tsawaita rayuwarsa cikin lafiya da arziki! Ya Allah, Ka saka masa da Aljanna! Ka sa rayuwarsa ta cika da ni’ima da daukaka! Ka kare shi daga hassada da mugunta! Ka biya masa dukkan bukatunsa! Ya Allah, duk wata nasara da yake nema a rayuwa, Ka bashi!" "Ameen zaytunah. Ta Isa haka godiyar nan. Ta Isa haka." Major general ya shiga dakatar da ita shima idanuwansa na kokarin kawo ruwan tausayin kalaman ta... Ya tuno labarin ta da gwaggo ta bashi sai yaji itada iyalanta sun sake dulmiya shi a duniyar tausayin su. Ya jiyo ta cigaba da cewa, "Ranka ya dade, ba zan taba mantawa da wannan gata ba. Kunyi mana gata fiye da yadda muke tsammani! Ku ne ginshikin rayuwarmu, ku ne ahalin da Allah Ya aiko domin mu sami sabon fata a rayuwa! Ku ne silar da muka tsaya tsayin daka a duniya! Allah Ya kara maka nasara, ya kara daukaka matsayinka! Allah Ya cika maka burinka na alkhairi, ya baka farin ciki da kwanciyar hankali a duniya da Lahira!" Major General Dawud ya sauke numfashi a hankali, yana kallonta da murmushi mai dauke da kwanciyar hankali. Ya girgiza kai sannan ya ce, "Hajiya Zaytunah, ai ba wani abu na musamman na yi ba. Wannan gata da kuka kira haka, wallahi ba wani abu ba ne. Mahaifiyata ce ta ga dacewa da haka, kuma ina alfahari da wannan hukuncin da ta yanke." Ya kalli Nabeeha da Hammad, sannan ya ci gaba, "Ku sani, duniya tana tafiya ne da addu’a da rikon amana. Kada ku bari wannan gata ya canza muku hali, ku zama masu tsoron Allah da rikon amana. Idan Allah Ya hore wa mutum alkhairi, sai ya yi amfani da shi domin taimakon wasu." Ya kalli Zaytunah da idanuwansa masu cike da tausayawa, sannan ya ce da ita, "Allah Ya albarkaci rayuwarki da ta ‘ya’yanki. Allah Ya sa ku yi amfani da wannan gata ta hanyar da ta dace. Allah Ya yi muku jagora. Kiyi hakuri, wannan abu ba wani abu bane da za ki sa a rai sosai." Ta gyada kai cikin tsananin jin nauyin godiya, tana jin cewa ba za ta taba mantawa da wannan rana ba har abada. A gefe guda, Hajiya Hawwa Maijidda tana zaune tana kallon komai da idanunta masu cike da tsantsar bakin ciki da takaici. Ta kasa dauke idanunta daga yadda Zaytunah ke nuna tsananin farin ciki da godiya. "Yanzu haka kawai za a mallaka musu dukiya mai yawa haka? Yanzu haka kawai za a fifita su fiye da kowa a gidan nan? Ai wannan wuce gona da iri ne!" Ta hade rai, zuciyarta cike da kishi da takaici. Ta mike tsaye a fusace, sannan ta fice daga falon ba tare da ta yi wa kowa sallama ba... Gwaggo Hafsatu na hankalce da ita tayi murmushi kawai. Haka ma major general mai gidan ta. Shima bin ta yayi da kallo ya sauke katuwar ajiyar zuciya yana girgiza kansa cikin takaicin abunda ta aikata.. Bayan addu’o’i sun kare, kowa ya mike cike da farin ciki da jin dadi. Zaytunah, Nabeeha, da Hammad sun ji kamar sun sami wata sabuwar rayuwa. Kowa na gidan ya ji mamakin yadda aka yi wannan rabon kadarori, amma babu wanda ya isa ya canza hukuncin Gwaggo Hafsatu... Wannan rana ta kasance rana mafi girma a rayuwar su Zaytunah da ‘ya’yanta, kuma ba za su taba mantawa da ita ba har abada! 🎀🎀🎀🎀 Hajiya Hauwa Maijidda ta kasa kwantar da hankalinta gaba daya.. Tana zaune a falonta, zuciyarta cike da dacin rai da mamaki. Ta riga ta san cewa Gwaggo Hafsat tana da kyauta da tausayi, amma bata taba zaton cewa har kadarorinta zata baiwa wata da ba yar data haifa acikin ta ba. Ji tayi zuciyarta ta kadawa, domin abin da ke faruwa yana nufin cewa hajia zaytunah da ‘ya’yanta sun samu matsayi irin na ‘ya’ya a gidan! Shiru tayi na wasu lokuta, tana nazari. “Meyasa Gwaggo Hafsat zata yi haka? Me yasa ba a yi wa su dawud ba, sai wannan matar da ni bansan ta inda suka hada jini ba?” Tambayoyin sun yi mata yawa. Ta san cewa Maigidan ta, Major General Dawud, yana da matukar biyayya ga mahaifiyarsa, kuma yana mutunta duk wani hukunci da ta yanke. Amma ta kasa daukar wannan hukunci da sauki. A karshe, ta tashi ta nufi sashen maigidan nata. Ba ta so ta yi masa magana da bacin rai, don haka ta nutsu, sannan ta fara magana cikin sigar girmamawa. “Alhaji.. ba don komai ba, amma gaskiya wannan abin da aka yi ya fi karfina. Ba na jin daɗi. Har kadarorin gidaje an baiwa wata ba tare da mu da muka dade muna yi wa gidan hidima mun sani ba?” Major General Dawud ya dago daga takardun da yake dubawa, yana kallon matar tasa da tsantsar nutsuwa. Bai yi gaggawar magana ba, sai da ya tabbatar da cewa ya fahimci ainahin abin da take nufi. “Hajiya Hauwa, na fahimci damuwarki. Amma kada ki manta cewa kadarorin da Gwaggon ta bayar nata ne. Ba wani ne ya bata ba, kuma ba wani ne ya hana ta amfani da su yadda take so ba. Hakkin ta ne, kuma idan har ta ga dacewar taimakawa da su, to ai wannan alheri ne, ba abin damuwa ba.” Hajiya Hauwa ta hade rai. “Amma fa hakan yana da tasiri. Yau idan aka ce an bai wa Hajiya Zaytunah wani abu, gobe fa? Ta zama jinin gidan ne? Ko kuma an fara kafa mata tushe ne har ta gaji kadarorinmu gaba daya?” Major General Dawud ya ajiye takardunsa, sannan ya gyara zama. “Ki ji tsoron Allah, Maijiddaa. Dukiyar da mutum ke da ita, idan bai yi amfani da ita wajen alheri ba, to a ranar da zai mutu, za ta zama fitina a gare shi. Dukiya amana ce, kuma idan Gwaggo ta yanke shawarar amfani da tata don ta taimaki wacce take bukatar taimako, ba ke ba ce za ki tare ta.” Ya dauki tsawon lokaci yana yi mata bayanin mahimmancin kyauta da sadaka a addini, yana jaddada cewa dukiyarsu ba za ta ragu ba saboda sun taimaki marayu da matan da ba su da kowa. “Abin da kika gani a matsayin cuta, wata kila alheri ne da ke kunshe da rahamar Allah.” Daga nan sai ya kara da cewa, “A matsayinki na uwar yayana, dole ne ki koyi yin biyayya ga zuriya ta. Duk wani abu da kika ji kunya a kansa, ki sani cewa idan Allah Ya yanke hukunci, ba za ki iya hana sa faruwa ba. Abin da na ke bukata daga gare ki shi ne ki tafi ki nemi afuwar Gwaggo, domin abubuwan da kika fada dazu a taro ba su dace ba.” Hajiya Hauwa ta ji kamar kasa ta tsage ta shige! Bata taba zaton cewa maigidan nata zai matsa mata kan wannan ba. Amma ta san halinsa, idan ya yanke hukunci ba ya sauyawa. A ranta tana jin haushin yadda ya sa ta gaba, amma dole ta tashi ta je sashen Gwaggo Hafsat. Bayan da ta isa, Gwaggo Hafsat ta karbe ta da fara’a, kamar wacce ba ta ji komai a taron dazu ba. Hajiya Hauwa ta daure, sannan ta fada mata cewa ta zo ne domin neman afuwa kan yadda ta nuna rashin jin dadinta. Gwaggo Hafsat ta kalli Hajiya Hauwa tare da sakin murmushi, sannan ta ce, “Babu komai, Hauwa. Duk mu mutane ne, kuma ba za mu kasance da ra’ayi daya koyaushe ba. Amma ina fata ki fahimci cewa abin da na yi ba da gangan na yi ba, sai don neman alheri a rayuwar Zaytunah da ‘ya’yanta..." "Hakane Kam gwaggo. Toh Allah ya biyaki da gidan aljanna .. Ya Saka miki da alkhairi Amin" "Aameen. Allah ya miki albarka..." Hajiya Hauwa ta yi murmushin dole, sannan ta bar sashen. Amma daga wannan rana, zuciyarta ta kara cika da kiyayya ga Hajia Zaytunah. Zuciyarta cike da tunani. Tana jin cewa idan har aka bar Hajiya zaytunah a haka, to wata rana ba shakka za ta gaji dukiyar gidan gaba daya. Ta dauki wayarta, ta nemo lambarta ta musamman – wacce take amfani da ita don wasu aiyuka na SIRRI – sannan ta aika da sakon da zai tabbatar da cewa ta dauki matakin da ya dace. "Ki tabbatar da cewar kinyi duk abin da zai yiwu, amma kar a gane cewa ina da hannu a ciki.” Ta gama rubuta sakon, ta danna send. Wata irin annashuwa ta ratsa ta, zuciyarta na jin dadi da cewa ba za ta bar Hajiya Zaytunah ta ci galaba akanta ba. Wannan yaki ne, kuma ita ba ta da niyyar shan kaye... 🎀🎀🎀 Zuciyarsa cike take da raɗaɗi. Kamar ana huda ta da ƙaya. Kamar ana hura masa wuta a KIRJI, har ta hana shi numfashi yadda ya kamata. Akwai soyayya, akwai ƙauna, akwai buri, akwai fata. Amma duk a zuciyarsa suke. Ba ya iya furtawa, ba ya iya bayyana komai. Sai dai ya yi shiru, yana ɓoyewa tamkar mai dauke da wani babban SIRRI da ba za a iya faɗa wa duniya ba. Fawaaz yana zaune a ɗakin sa, hannunsa dafe da goshinsa. Ya lumshe ido, amma ba ya iya jin sauƙi. Duk inda ya juya, hoton Nabeeha yake gani. Murmushinta, yadda take magana da saurayinta ba tare da jin kunya ba. Yadda take dariya, tamkar ba ta san cewa wani yana kwance yana juyawa kan matashin gado ba, yana jin kamar zuciyarsa za ta tarwatse. Ya san cewa shi mutum ne mai nutsuwa. Ba ya yawan magana. Ba ya yawan nuna halayensa a fili. Amma wannan karon zuciyarsa ta kasa. Ita kanta jinin jikinsa ba ta iya daukar kaunar Nabeeha da ta cika shi har KIRJIN sa yana jin tamkar ya fashe. "Na gaji." Ya furta cikin sanyin murya, yana mai jin tsananin raɗaɗi. Ya san cewa dole ya ɗauki mataki. Idan ya ci gaba da zama a cikin wannan gari, ba zai iya jure ganin Nabeeha da wani namiji ba. Duk ranar da ya kalle su tare, yakan ji tamkar wani yana tafasa masa zuciya da ruwa mai tsananin zafi. Duk da cewa bai taɓa nuna wa Nabeeha soyayyarsa ba.. KIRJIn sa na radadi. Idanuwansa na zugi. Zuciyar sa na zillo da tsananin bugun kaunar Nabeeha. Ya dauki wayar sa dakyar ya kira number mahaifiyarsa, yana kokarin boye tashin hankalin da ke cin ran sa. “Maa, an turo min da aiki wani gari. Sai na dan yi wata daya kafin in dawo.” Hajiya Hawwa ta dakata na dan lokaci, kamar tana nazarin kalamansa. “Wane gari ne? Kuma me yasa haka babu zato babu tsammani?” “Akwai wasu ayyuka ne da suka taso kwatsam. Yana da kyau in tafi don yin su kafin lokaci ya kure.” Ya mayar da martani a takaice, yana kokarin boye hakikanin dalilin tafiyarsa. A hakikanin gaskiya, ba wani aiki ake turowa da shi ba. Zuciyarsa ce ta tilasta masa gudu. Idan har zai cigaba da zama a cikin wannan gari, zai ci gaba da ganin Nabeeha da saurayinta suna magana, suna dariya, suna tafiya tare tamkar su ne kadai a duniya. Ba zai iya jure hakan ba. "Shikenan fawaaz. Allah ya bada saa. Ya dawo da Kai lafiya." "Aameen." Daga nan ya kira mahaifinsa major general dawud yayi masa sallama. Ya kira gwaggo Hafsat kakarsu itama yayi mata sallama.. Duk yadda ya so ya musanta, gaskiya daya ce, ya kamu da kaunar Nabeeha fiye da tunanin da yake da shi a farkon al’amari. Soyayyarta ta yi masa yawa, ta cika shi ta ko’ina, ta hana shi sukuni. A duk lokacin da ya kalle ta, yana jin tamkar duniya ta tsaya cak. Amma ita, ko a jikinta. Ta riga ta zabi wani. Ta riga ta sadaukar da zuciyarta ga wani, kuma wannan ne abin da ke ci masa tuwo a kwarya. Ko da yana daki, yana zaune shi kadai, yana jin tamkar yana cikin taron jama’a, jama’ar da suka cika zuciyarsa da tunanin Nabeeha. Idan yana tafiya a cikin gidan, yana jin kamar numfashinta yana nan, kamar tana kusa da shi, kamar yana jin dariyarta a kunnensa. Amma abin takaici, ba shi da matsayin da zai tsaya a gabanta ya ce mata, "Nabeeha, ki saurare ni. Nima ina son ki!"Bai da wannan damar. Shi mutum ne miskili, mutum ne mai nutsuwa, mutum ne da ba ya saurin bayyana abin da yake ji. Amma wannan karon zuciyarsa ta ruguje. Bai iya ci gaba da fuskantar wannan hali ba. Ya yanke shawarar tafiya. Idan har kasancewa cikin garin nan na nufin ci gaba da ganin Nabeeha da saurayinta, to gara ya bar garin gaba daya. Ranar da zai bar gari, babu wanda ya san ainahin dalilinsa. A bakin gate ya ci karo da nabeeha ta karbi Sako daga hannun mai gadi... “Yaa, Barka da safiya. ina za ka haka da safe?” Ta tambaya tana murmushi, kamar kullum. Muryarsa ta dan shake, amma sai ya daure. "Aiki" Nabeeha ta dan kada kai. “Allah ya kiyaye hanya. Za mu yi kewarka.” Ya kasa cewa komai. Ya dan yi murmushi kawai, sannan ya juya ya bar wajen. Bai ce zai yi kewarta ba. Bai ce zai rasa ganin ta ba. Amma a ransa, yana jin tamkar ya bar zuciyarsa a bayanta. Lokacin da ya shiga mota, ya lumshe ido na dan lokaci, yana kokarin mayar da numfashinsa daidai. A zuciyarsa, yana jin tamkar yana gujewa kaddara ce, amma yana kuma jin cewa babu inda zai tsere daga son Nabeeha. Ko ya je wani gari, zuciyarsa tana tare da ita. Ya bar garin, amma son Nabeeha ya bar shi? A'a. Zuciyarsa ta tafi da ita.🥹🥹 _1-KALBIM:MAMUH GEE_ _2-KIRJIN MAI HANKALI (AKWATIN SIRRIN SA):MSS XOXO_ _3-ADUNIYATAH :HUGUMAH_ _4-AJIYA A DUHU: BILYN ABDULL_ °° _1-BOOK DAYA:DARI BIYAR_ _2-BOOKS BIYU:DUBU DAYA_ _3-BOOKS UKU: DUBU DAYA DA DARI BIYAR_ _4-BOOKS HUDU :DUBU BIYU_ _5_YAN NIJAR: 1000CF: 89825722 NOUSAIBA LAWALI MARADI_ _ku tura receipt zuwa ga 09033181070_ *IDAN KATI NE A TURO TA WANNAN NUMBER:* *09032345899.. SHEDAR KATIN MA NAN ZAA TURA. KATIN MTN!!MTN!!* ____ *IDAN BANKI NE A TURA SHEDA ZUWA GA* *09033181070* *BANK NAME/SUNAN BANKI: ACCESS BANK* *ACCOUNT NUMBER/LAMBAR ASUSUN BANKI: 0022419171* *ACCOUNT NAME/SUNAN DAKE ASUSUN BANKI: MARYAM SANI GUMMI* *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE: 80_* *_BOOK ONE:_* 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Duhu ya lullube cikin dare. A cikin katafaren gidan Alhaji Uzairu, a sashen Hajia Ladi, wasu mata uku suna zaune kamar macizai masu jiran lokacin kai farmaki..Hajia Rumanah ce a tsakiya, mace mai yawan takama da girman kai, tana rike da kofin shayi amma ba ta sha ba. A gefenta, Hajia Karama da Hajia Ladi suna kallon juna, idonsu cike da tsananin tsana. Fuskar Hajia Rumanah ta cika da baƙin ciki da takaici. Ta hura hanci sannan ta daka tsaki. "Ba zan taɓa barin Zaytunah ta more rayuwa ba. Wallahi, bazan iya zama na huta a duniya idan har wannan munafukar ta ci gaba da rayuwa cikin kwanciyar hankali ba! Dole ne mu dauki mataki..mu dauki na ƙarshe!" Hajia Karama ta dan sauke numfashi, fuska cike da ɓacin rai tache, "Kina tunanin maganar kawai za ta yi mana maganin wannan matsala? Lokaci yayi da za mu ɗauki matakin da zai yi ajalinta. Muna nan muna zaman jiran ranar da za ta dawo gidan nan? Ko kuma mu ci gaba da bari 'ya'yanta su taso su kawo mana matsala? Wannan ba zai sabu ba!" Hajia Ladi ta rankwafa kusa da su, tana wasa da yatsanta kamar wadda ke nazari. "Ya kamata mu fitar da su gaba ɗaya daga duniya. Amma ba kawai sace su zamu yi ba. Muna bukatar mu tabbatar da cewa ba za su iya dawowa gida ba har abada!" Hajia Rumanah ta harɗe hannaye, murmushi mai cike da mugunta yana bayyana a fuskarta. "Na riga na samo mafita. Na samu lambar wani boka a can kauyen Bakin Dutsi. Ana kiransa Boka karfen-Kwarya. Mutum ne da ake ji da shi wajen muggan ayyuka. Zai iya yi mana aiki da ba za su sake dawowa duniya ba." Hajia Karama ta gyada kai cikin gamsuwa, "Amma kafin mu je wajensa, dole mu fara da matakin farko..mu sace su! Mu tabbata cewa su Zaytunah sun bace daga duniya kafin mu fara amfani da sihiri." Hajia Ladi ta jefa takarda a tsakiyarsu, tana zana wasu tsare-tsare. Bayan sun gama tsara shirin, sai suka dauki matakin na gaba, wato zuwa wajen boka... "Wannan matsaya da muka tsayar kwarai matuka tayi.. Tunda har ita matar dake gaya mana SIRRIN komai na can inda Zaytunahn suke ta lamince mana muyi komai. Ba wani haufi da zai kawo mana cikas.." cewar hajia rumanah ta fada tana girgiza kafa, Hadi da sakin dariyar mugunta.. Haka dai suka cigaba da shirye shiryen su har ya zuwa ranar da suka tsayar na zuwa gidan bokan su..Dare ne mai tsananin duhu. A cikin wata motar Prado mai duhun gilashi, Hajia Rumanah, Hajia Karama, da Hajia Ladi sun tafi can cikin jeji don ganin boka Karfen-Kwarya. Bayan tafiya mai tsawon awa biyu a cikin dazuka da duhun dare, sun iso wani kauye mai suna Bakin Dutsi. Wurin kamar matattarar duhu ne, babu fitila, babu hayaniyar mutane. Duk da haka, suna iya jin kukan tsuntsaye da wata irin iska mai karfi da ke kadawa kamar ana ihu. Lokacin da suka sauka daga mota, wani dattijo mai dogon riga da jan kwanyar mujiya a kansa ya fito daga wata bukka. Idonsa fari fat kamar bai da ganin duniya. Ya kare musu kallo daga sama zuwa kasa, sannan ya yi dariyar da ta sa duk jikinsu ya yi sanyi. "Hahahaha... Mata uku masu zuciya mai duhu. Na san dalilin zuwanku, kuma na san abin da kuke so!" Hajia Rumanah ta matsa kusa da shi, ta yi gyaran murya. "Mun zo ne don ka yi mana aiki. Muna son a yi wa wata mata da 'ya'yanta asiri da zai sa su bace daga doron ƙasa!" Boka ya rike gemunsa, yana murmushi. "Kuna so na shafe su ne gaba ɗaya daga duniya? Ko kuna so su rayu cikin wahala har su roƙi mutuwa da kansu?" Hajia Karama ta harare shi. "Ba ma so kawai su mutu, muna so su sha wahala kafin su mutu! Muna so su rasa komai, su lalace, su zamo 'yan iska da ba su da wani amfani a duniya!" Boka ya sunkuya ya dauko wani tsohon kwano mai cike da garwashi da turare. Ya hura wani hayaƙi mai ƙamshi, ya kalli sama, yana magana da wata murya mai nauyi. "Za a yi musu sihiri mai tsanani. Za a dinga ganin su a matsayin cuta a idon mutane. Duk inda suka shiga, sai mutane su guje su. Zaytunah za ta rasa komai. Za ta zama mahaukaciya, ta manta da komai, har ta fice daga duniyar nan!" Hajia Ladi ta bushe da dariya. "Hahaha! Wannan shi ne abin da muke so!" Boka ya dauki wata tukunya, ya hada wani matsi, ya shafa masa wani garin kashin kaho. Sannan ya daga kansa ya ce, "Ku bar sauran a kaina. Bayan kwana uku, wannan aikin zai fara tasiri. Kuma idan har muna so lamarin ya tabbata har abada, dole ku kawo min wani abu daga jikin Zaytunah, zai iya zama tufafinta, ko gashinta, ko wani abu da take amfani da shi!" Hajia Rumanah ta dauke numfashi. "Wannan ba matsala ba ne. Za mu samo komai da kake bukata." Boka ya yi dariya. "Idan kun gama shiryawa, ku dawo min da abin da nake bukata. Sai mu kammala wannan aiki, kuma Zaytunah da iyalanta ba za su sake waiwayar duniya ba!" Sai suka kalli juna, kowacce na murmushi. Sun san cewa shirin su zai yi aiki, kuma nan da kwanaki kalilan, za su tabbatar da cewa Zaytunah da yaranta ba su da makoma... Sai dai abin da ba su sani ba shi ne, wani yana bibiyarsu, kuma komai da suke shiryawa yana da shirin da zai rusa su baki daya..... 🎀🎀🎀 A cikin wani katafaren falo da ya kunshi kayan alatu, an jera manyan kujeru masu launin zinariya da shuɗi. Haske mai laushi daga fitilun bango yana bada wata irin annashuwa, amma hakan bai hana fuskokin mutanen da ke zaune a cikin falon bayyana gajiya da damuwa ba. Gwaggo Zainabu, dattijuwar uwa mai cike da basira da hikima, tana zaune a tsakiyar ‘ya’yanta biyu, Alhaji Amiru da Alhaji Uzairu. Duk da shekarunta sun ja, hakan bai hana ta zama mai ƙarfin hali da kamun kai ba. Tana sanye da zumbuleliyar shadda mai launin toka da farin dutsi, kanta lullube da farin gyale. Idanunta na cike da damuwa yayin da ta kalli ɗanta, Alhaji uzairu, wanda ya dafe goshinsa da hannunsa yana tunani. Alhaji Amiru kuwa yana jingine a kujerarsa, yana wasa da zobensa, alamar yana cikin nazari mai zurfi. "Uzairu," cewar Gwaggo Zainabu cikin natsuwa, "ka dai kwana biyu ba ka da walwala. Tun da maganar Zaytunah ta taso, nake ganin damuwa a fuskarka. Me kake tunani ne?" Alhaji uzairu ya sauke ajiyar zuciya, ya dago kai ya kalli mahaifiyarsa da yaya Amiru, "Gwaggo, zuciyata ba ta da kwanciyar hankali. Kullum idan na kwanta sai na yi mafarkin Zaytunah tana kira na. Har yanzu babu wanda ya tabbatar mana da halin da take ciki, ko da rai ko kuma a mace. Yana da matukar wahala a rayuwa ka rasa sanin inda ɗanka ko ‘yar uwarka take." Alhaji Amiru ya gyada kai. "Haka ne, uzairu. Mun yi shiru da yawa. Lokaci ya yi da za mu nemi wani mafita." Gwaggo Zainabu ta gyara zamanta. "To, idan haka ne, sai mu ziyarci Major General Dawud. Ni dai har zuciyata na ji akwai rufin asiri a cikin wannan lamarin. Yaron nan Muhammad da yake neman yar wajen ko? Sai muje mu jefi tsuntsu biyu da dutse daya" Alhaji Amiru ya gyaɗa kai da gamsuwa. "Haka ne, Gwaggo. Major General shine mutum mafi karfi da zai iya taimaka mana. Ba wai don yana da matsayi kawai ba, har da cewa shi mutum ne mai tsari da mutunci." Alhaji Uzairu ya yi shiru na ɗan wani lokaci sannan ya dubi mahaifiyarsu. "To gwaggo, idan haka ne, wace rana za mu shirya tafiya?" Gwaggo Zainabu ta ɗan yi nazari sannan ta ce, "A ganina sai mu shirya tafiya ranar Laraba mai zuwa. Hakan zai ba mu damar samun lokaci na ganin Major General da samun bayanai na hakika." Alhaji Amiru ya gyada kai. "Hakan yayi daidai. Sai mu fara tsara yadda za mu yi tafiyar, kuma zan kira wani daga cikin mutanena don ya taimaka wajen jin ko yana gari a wannan rana." Bayan da suka gama shawarar tafiya, sai hira ta juya daga zancen Zaytunah zuwa sauran batutuwan rayuwa. Gwaggo Zainabu ta kalli Alhaji Amiru da fuskar da ke dauke da alamun sha'awar tambaya. "Amiru," ta ce, "ka dai kwana biyu bana jin ka na magana akan Muhammad. Shi kuma fa ya shigo da wata sabuwar magana akan auren nan da yake so?" Alhaji Amiru ya dan yi murmushi, sannan ya gyara zamansa. "Gwaggo,Muhammad fa yana kan matsayinsa. Ya dage akan cewa sai Nabeeha, wato ‘yar Major General Dawud." Gwaggo Zainabu ta ɗan zaro ido cike da sha’awa. "Kai! Allah dai ya raya mana zuri'ah Amin" Alhaji Uzairu ya kyalkyale da dariya. "Wallahi kuwa, Gwaggo Muhammad ya ce tun daga ranar da ya fara ganinta, zuciyarsa ta kasa daina tunaninta. Yana ganin ita ce wadda ta dace da shi." Gwaggo Zainabu ta yi murmushi mai cike da jin dadi. "Haba Muhammad! Da kyau! Ai na san mai gidan nawa ba zai kawo min wata kishiyar da ba ta da mutunci ba. Amma dai zan so in ga wannan Nabeeha da idona. Idan har ta cancanta, to, ni dai zan ba da goyon baya." Ta fada cikeda wasan kaka da jika.. Alhaji Amiru ya gyada kai. Yana murmushin shima yace, "Hakane Kam gwaggo, Ai Fahad dan gidan Alhaji Abdulfatah wato wanda ya wakilcemu shine fa yayiwa major magana a matsayin mahaifin Muhammad din..wallahi Muhammad yana gaya mun yace alhaji Abdulfatah din agaban su ya kira major general yace yana nemawa dan wajensa neman izinin zuwa tadi wajen yar sa Nabeeha. Yayi tozali da ita a makaranta yaji yana kaunar ta.. Maganar nan da nake miki bana tunanin har yanzu major general ma yasan gaskiar lamarin ni ne mahaifin muhammad. Na masa message dai kwanakin baya, bana tunanin ya karanta ma. Saboda nakeson dama zamu ware wani lokacin don turawa ko zuwa da kai don sanar masa qudurin mu. Ance yarinyar mutuniyar kirki ce. Ita mutum ce mai hankali da kamun kai. Kuma tun da yake son ta da gaske, ba zan hana shi ba. Sai dai zan so in san me iyayenta suke tunani game da batun." Gwaggo Zainabu ta dafa kugu, tana mai tunani. "To, idan haka ne, ai wannan tafiya da za mu yi ita ce damar da za mu yi magana da Major General. Mu gani ko yana da wata matsala da hakan. Ni dai ina so in ji irin halin Nabeeha kafin na amince gaba daya." Alhaji Uzairu ya gyada kai. "Gwaggo, ni dai bansan meyasa ba. Bantaba ganin taba. Amman yadda ake fasalta yarinyar nan Nabeeha na tabbatar tanada nutsuwa da tarbiyya, biyayya da kuma ilimin addini dana boko" Gwaggo Zainabu ta saki murmushi. "To, bari dai mu je, mu hadu da ita da idonmu. Idan Allah ya sa mun dace da ita, to, sai a kawo maganar aure gaba." Bayan da suka gama tattaunawa, sai suka yanke shawarar cewa za su fara shirin tafiya. Za su je birnin Noka don samun damar ganin Major General Dawud da kansu, su kuma tattauna da shi a kan maganar hajiya zaytunah. A gefe guda kuma, Gwaggo Zainabu ta riga ta kagu don ganin wacece wannan Nabeeha da jikanta Muhammad ke burin aura? ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE: 81_* Zaune Major general dawud mafia yake a kan kujerar falo, yana kallo cikin talabijin da idanunsa ke duban allon ba tare da ainihin hankalinsa na can ba. Labarai ne ke tafiya a tashar da ya fi kallo, amma zuciyarsa na can cikin wata duniyar tunani mai cike da rudani... A gefensa, matar sa, Hajiya Hauwa Maijidda, tana zaune cikin shigar shadda ruwan hoda mai ɗauke da ado na zinariya. Hannunta na dama na juyawa a wayarta, tana mai duba wasu sakonni. Babu wanda ya yi magana a tsakaninsu na wasu mintuna. Shi kuwa, Major General Dawud, ya jingina da kujerarsa, yana mai lumshe ido lokaci-lokaci, sai dai can, wayarsa ta ɗauki kira. Ya kai hannu yana duban screen din wayar.. "Chief Judge Abdulfatah" ne ke kira. Bai yi kasa a gwiwa ba, ya ɗaga wayar cikin girmamawa. "Salamu alaikum, Chief Judge!" Daga can gefen aka amsa da murmushi... "Wa alaikumus salam, Major General Dawud! Yaya aiki?" "Alhamdulillah. Yaya gida? Matar gida da yarana fa?" "Gida lafiya lau! Ai dama na san na wajen naka za ka tambaya, Ni kuwa ko wani hali nake ciki oho, kowa da komai kalau Alhamdulillahi. Musanman yaran naka suna cikin koshin lafiya" Major general dawud ya yi dariya mai sauti kafin yace, "A'a, Tuba nake, Kai na duqe wajen neman afuwa,Ni dai burina su tashi da ladabi da tarbiyya...Kuma Alhamdulilla" Chief judge Abdulfatah ya sake dariya, yana cewa, "Tabbas, babu gardama. Amma dai kana bukatar a baka lambar yabo ta dattijon shekarar nan.To ya madam? Ya nawa yaran? ya wajen su gwaggo tah." "Kai dai bari, Chief Judge! Ka san ance dattako aiki ne, ba laifi ba... Alhamdulillah kowa kalau' Suka yi dariya, Baki daya. kafin daga bisani Chief Judge ya ce, "Haba dai! Ai kai fa kana da ikon shiga ko'ina a kasar nan. Hatta fadar shugaban kasa, da an ce ka shigo, kowa yana tashi tsaye." Major General Dawud ya yi murmushi yana girgiza kai. "Kai dai ka san kwarewarka a surutu. To menene labari ne?" Chief Judge ya dan yi shiru na sakanni kadan, sannan ya ce, "Mun shirya zamu kawo gaisuwa." Dawud ya gyara zama. "To, ba matsala. Sai kun zo. Ai kai ne uban gayya mai aiki. Yadda ka tsara haka nan za'ai" Sai dai kafin ya katse wayar, Chief Judge ya ce, "Godia nake aminin kwarai. Yauwa amma akwai wani abu da nake so ka sani." "Ina sauraronka aboki na." "Muhammad dake neman diyar mu ta wajen ka.. shi fa ɗan Alhaji Amiru Muhammad ne daga birnin Mawii.. Inataso na maka maganar sosai bamu zauna bane..nasan babu matsala da kai da kaya duk mallakar wuya ne. Shi yasa ma nayi komai yadda na tsara." Kamar wutar da aka haska cikin duhu, haka wannan bayani ya fito fili cikin kwakwalwar Major general Dawud. Ya dan yi shiru na wasu sakanni, kafin ya ce cikin muryar mamaki, "Kana nufin Muhammad ɗan gidan Alhaji Amiru ne....Amiru babban Wa ga Alhaji uzairu? Iyalan marigayi Alhajii Muhammad ko?" "Eh mana....sune dai. To ai shi Muhammad din sunan kakansa yaci marigayi Alhajii Muhammad suna cewa da shi Hammad..Shi ne dai aminin ɗanka Fahad." Bai iya cewa komai ba. Kamar wanda aka tsaga masa zuciya aka zuba ruwan sanyi, yana jin yadda bugun zuciyarsa ke tsananta. Hannunsa na rikeda wayar sai karkarwa yake yi. Bai taba kawowa ba! Kwarai matuka fiye da zato major general dawud ya gauraye da dimbin mamaki marar misaltuwa mai cike da tsantsar fargaaba.. "major general, Dawud? Kana jina?" Major general dawud ya furta cikin sassanyar murya, "Eh... na ji." Sai ya numfasa da ƙyar kuma cike da damuwa.. "Kayi shiru ne, Major General?" Chief Judge ya tambaya, yana jin alamar shakku a muryarsa. Major general dawud ya dafa goshinsa da hannunsa daya, yana mai sake fitar da iska daga bakinsa. "Ba komai... Na gode da wannan bayani amini na. Sai ka jini." Sai kawai ya katse wayar, ya jingina da kujerarsa, yana mai jin yadda jinin jikinsa ke tafasa da wani irin mamaki da bai taba jin irinsa ba. Shi Muhammad... ɗan Alhaji Amiru ne? Bai taba tunanin hakan ba. Bai ma taba daukar wani lokaci don sanin asalinsa ba. Tunda bai samu lokaci sun gaysa dashi bama. Amman a waya ma suna magana, Muhammad din yana kiran shi ya gayshe shi. Ya kuma tura masa sakon goron addua na duk jumu'ah. Amman da ace sun gaysa face to face da zai shaida shi dan gidan Alhaji Amiru ne. Tunda Alhaji Amirun da Muhammad dan nasa yazo lokacin da sukazo maganar batan hajia zaytunah.. Shi dai ya san cewa Muhammad matashi ne mai hankali, mai natsuwa, kuma yana da sanayya ta kut da kut da Fahad. Sai dai, bai taba tunanin yana da wata alaka da mutumin da yake kokarin ɓoye wa SIRRIN su ba! Hajiya Hauwa Maijidda da ke zaune a gefe, tana lura da yadda yanayinsa ya sauya. "Alhaji.. lafiya kuwa?" Ya sauke ajiyar zuciya, yana kallonta. "Lafiya lau." Ta sake matsowa da dan damuwa a fuskarta. "Aa tun kana amsa wayar nan yanayin ka ya sauya... Damuwa ta cika ka baki daya. Menene? Wani abun ne?" Bai ce komai ba, sai ya mike tsaye, yana mai sunkuyar da kai.... "Wata matsala ce ta sojoji?" Ta sake tambaya. "Da chief judge kuma? No" "To menene? Ya dauki hularsa, ya sanya takalmi, sannan ya fice daga falon ba tare da ya bata amsa ba. Kai tsaye ya wuce bangaren mahaifiyar sa gwaggo hafsatu. Yayi sallama ya shiga cikin dakin mahaifiyarsa. Ta zauna a kan gadonta, tana mai dan shafa ƙafafunta da alama suna ciwo... Gayshe ta yayi cike da girmamawa ta amsa shi da murmushi kan fuskar ta. Ya sanya hannuwansa biyu yana tayata matsa mata kafafun.. "Kai, Dawud," ta ce cikin karyayyar murya. "Wannan ciwon kafar nan yana kara min nauyi." Major general dawud ya matsa kusa da ita. Da alama hankalinsa na kan wani abu, amma yana kokarin boyewa. Ya sauke ajiyar zuciya. Bai iya sanar mata labarin da ke cin zuciyarsa ba. Yana ji kamar zai yi tsalle ya fada mata, amma ya ji ba lokacin da ya dace ba ne. "Mu tafi asibiti gwaggo. Subhan'Allah" ya ce a hankali. "Ka tabbata babu wata matsala?" "Babu," ya amsa yana kokarin murmushi. Sai ya taimaka mata suka shirya da kansa. Ya riko hannunta. Ya sanyata a mota. Hajia zaytunah bayan sun gaysa tana kokarin binsu ma zata shirya. Yace mata babu damuwa yanzu yazo dawo ita kila.. sannan suka tafi asibiti. Bayan fitarsa daga gida, Hajia hauwa Maijidda zuciyarta ta ki barin ta huta. Ta dauki wayarta, ta shiga rubuta sakon da take jin zuciyarta na gaya mata, "Muhammad ɗan gidan Alhaji Amiru ne. Kuma shine ke neman Nabeeha. Nabeeha ba 'yar cikin Major General Dawud Mafia bace, 'yar Hajiya Zaytunah ce wato mata ga Alhaji Uzairu, Kani ga Alhaji Amiru. Mahaifin Muhammad ." Ta tsaya tana kallon sakon, zuciyarta na bugawa da sauri. Sin, shin... me hakan ke nufi?.kamar wutar da ke ƙonewa a ƙarƙashin toka, haka SIRRIN ke shirin bayyana... 🎀🎀🎀🎀🎀 Fawaaz ya jingina da bango a cikin dakin da yake masauki, hannayensa a cikin aljihunsa, yana kallon wata rana da ke faduwa daga bakin tagarsa. Kamar yadda rana ke raguwa a sararin sama, haka zuciyarsa take shigewa cikin duhu. Yana jin wani irin nauyi a KIRJIN sa. wata irin damuwa da ke cin zuciyarsa ba tare da sassautawa ba. Yana kaunar Nabeeha. Wannan kalma daya ce, amma nauyinta ya fi dutsen da ya daɗe da dannewa a zuciyarsa. Bai san lokacin da hakan ya faru ba, bai san lokacin da Nabeeha ta fara zama tunaninsa ba, bai san yaushe ne idanunsa suka kasa daina bibiyar duk wani motsinta ba. Amma ya sani, babu wata rana da zuciyarsa ta san kwanciyar HANKALI tun daga ranar da ya fara saninta. Lokaci ya ci gaba da wucewa, amma shi yana tsaye a wuri guda. Yana tunanin ta, yana jin ta, yana ganin ta, amma bai iya furta komai ba. Duk lokacin da suka hadu, sai ya yi shiru, ya rufe kansa da miskilanci, yana nuna kamar ba ta damesa ba. Sai dai zuciyarsa tana fadin akasin haka. Bari a ce ya gaya mata, me zai faru? Ko da ma tana sonsa, shin zai iya daukar nauyin soyayyar ta? Ba shi da tabbaci, ba shi da shiri. Bari a ce ba ta sonsa, shin wane hali zai tsinci kansa a ciki? Idan har ta nuna ba ta taba tunanin sa da irin wannan yanayi ba, shin zai iya jurewa? Ya kasa. Duk wata shawara da zai dauka, sai ya ji kamar ya kasa jure sakamakon ta. Amma gaskiya daya ce, ba zai iya zama cikin gida ba yana ganin Nabeeha, yana ganin yadda duniya ke shirin dauke ta daga gare shi, amma bai da ikon yin komai. Duk da guduwar da ya yi, ba ta sa zuciyarsa ta sami kwanciyar hankali ba. Akasin haka, kowane dare yana tunanin ta. Idan ya rufe ido, sai ya ga murmushinta. Idan ya bude ido, sai ya tuna da yadda take tafiya cikin nutsuwa, yadda idanunta ke cike da tsafta da gaskiya. Amma tunanin da ya fi komai raunata shi shi ne, ana shirin aurar da ita. Labarin da ya zo masa ya sa zuciyarsa ta kusa tarwatsewa. Dangin mijin da za su aureta sun kusa zuwa don karbar gaisuwa!.. 'gaskiya na yi kuskure' Ya furta a zuciyarsa. Wata rana zai wayi gari, ya ji cewa ta zama matar wani. Idan wannan rana ta zo, me zai yi? Me zai fada wa kansa? 'Dole na koma' ya sake nanatawa a kasan makoshin sa.. Wannan ne tunanin da ya dauke masa hankali, ya hana shi bacci, ya hana shi cin abinci. Ya daina tunanin komai sai dawowa. Ya kira direban sa da tare suka tafi, "Ka zo, mu dauki hanyar tafiya gida." "A yanzu?" "Eh, yanzu." Bai kara cewa komai ba. Ya dauki kayansa, ya fito daga dakin da zuciyarsa ke cike da nauyi. A lokacin da ya shiga mota, ya jingina kansa da kujera, yana jin zuciyarsa na bugawa da karfi.Motar na tafiya cikin duhun dare, iska tana kadawa, tana ratsa zuciyarsa kamar tana kokarin fahimtar irin yanayin da yake ciki. Bai taba jin irin wannan damuwa ba a rayuwarsa. Yana jin kamar ana kokarin dauke masa wani bangare na rayuwarsa, amma bai san yadda zai mayar da hannun agogo baya ba. A da, yana tunanin yana da lokaci. A yanzu kuma, lokaci yana tafiya ba tare da shi ba. A cikin motar, ya rufe idanunsa, zuciyarsa na magana da kansa. Me zai fada? Me zai iya cewa da zata fahimta? "Nabeeha, na dade ina sonki, amma na kasa fada miki. Na boye soyayyata a zuciyata saboda tsoro, tsoron rasa ki, tsoron rashin fahimta, tsoron kasa samun soyayyar ki a matsayin da nake so. Amma yanzu, ba zan iya boyewa ba. Idan ba kya sona, zan hakura. Amma dole ne ki sani, zuciyata ta dade tana fadin sunanki a cikin dare. Kowane numfashi da nake yi, akwai ke a cikinsa. Ba zan iya cigaba da rayuwa ba tare da sanin ko kin san abin da ke zuciyata ba." Ya bude idanunsa, yana jin nauyin furta wadannan kalmomi. Amma dole ne ya fada.😂 Wata zuciyar na fadin masa, "Kayi latti. Har an fara shirye-shiryen karbar dangin mijinta. Yanzu me zai faru?" Sai wata zuciyar ta ce, "Kwana daya ne ya rage maka. Idan har zaka fada, yanzu ne lokacin." Ya lumshe ido, ya furta cikin zuciyarsa, "Ko me zai faru, dole ki sani." Mota ta hau titi mai fadi, hanyarsa na nuni da hawa babban titi sambal daya bille har babban birnin Noka.. 🎀🎀🎀🎀 *AL FIRDAUS ORTHOPEDIC SPECIALIST HOSPITAL* Major general dawud yana rike da gwaggo Hafsatu mahaifiyar sa yana temaka mata har suka kammala ganin likita. Sai dai likitan qashin (orthopedist) ya bada shawarar gwaggon ta kwana a asibitin don tabbatarwa da maganguna da allurorin da sukayi mata sunyi aiki. Major general dawud ya amince. Aka basu daki na manyan mutane wato vvip suite. Shi da sauran nurses suka temakawa gwaggo ta kwanta akan gadon.. "Nagode muku gaba daya.. Allah yayi muku albarka." Ta ce dasu tana murmushi "Aameen Aameen hajiya. Allah yabaki lafiya amin" "Nifaa na warke. Kalau nake ji na. Ni wallahi dama mun tafi gidah kawai" Suka sanya dariya baki daya. Major general ya zura hannu a alijhu ya dakko kudi ya damkawa wata nurse dake su uku suka shigo. "Gashi ba yawa ku raba. Mungode da kokari" "Mungode ranka ya dade. Allah yabawa hajia lafiya" "Aameen" suka amsa baki daya. Sai kuma suka fice. Major general yayi murmushi yana duban mahaifiyar tasa, "Ya kafafun yanzu gwaggo?" "Kalau kalau. Tsaf zamuyi gasar tsere fa" Major general dawud yayi dariya mai sauti cike da Jin dadin samuwar lafiyar mahaifiyar tasa yace, "Toh Alhamdulillahi gwaggo. A dai kwanan zuwa goben idan Allah ya kai mu sai mu tafi gidah..." "Tohm shikenan dawuda..Allah yayi maka albarka. Ka kira gidah ka sanar dasu kuwa? Kar su zama cikin damuwa" "Eh lokacin da zasuyi miki allurar nan na futa na kira Maijiddaa na ke sheda mata ayo abinci zaa kwana. Ta ke cemun tataho ma. Nace to ta sanarwa hajia zaytunah gwaggo an kwantar da ita" "Kache jikin da sauri. Kar su sanya damuwa a ran su do Allah. " "In shaa Allah gwaggo... Dama kuma inason sanar dake wani muhimmin zance. Don dazu ma nazo sanar dake ne sai kuma naga kafafun naki sun matsa da ciwo. Yanzu Alhamdulillahi tunda naga jikin da sauki. Kada lokaci ya kure mana..." "Menene dawuda? Sanar mun dan Allah.. Allah yasa muji alkhairi" "Ameen gwaggo.. alkhairi nema..Amman dai yazo mana ne ta wata hanya ta daban mai cakude da rikici idan ba'ayi zato ba. SIRRIN dake cikin AKWATIn da muke ta adanawa muna boyewa shekara da shekaru ne yake neman fasa KIRJIn zukata da dama. Wanda kowanne HANKALI dole ya tashi gwaggo..." "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Sanar dani dawuda. Fito ka gaya mun wani SIRRIn ne na bangaren su zaytunah ya bayyana?" Major general dawud mafia ya kada kansa. Kafin cikin nutsuwa da murya mai kwantar da HANKALI ya shiga sanarwa da gwaggo Hafsatu duk yadda sukayi a waya da amininsa chief judge Abdulfatah mahaifin Fahad dazu.... HANKALIn gwaggo Hafsatu ya tashi kwarai matuka. Amman dake dattijuwa ce mai addua da tawakkali tuni ta janyo addua a baka ta sauke katuwar ajiyar zuciya ta saisaita kanta suka cigaba da magana ta karkare da, "Idan sukazo suka tattafi. Daki ya rage sai ni, sai kai sai zaytunah da iyalanta. Sai ka fito ka fadi wannan zance. Mu kamo bakin zaren mu tufke. Allah ya rufa asiri" "Aameen gwaggo. Hakan za'ai inshaa Allahu.." Hakan kuwa akayi. Hajia Hauwa Maijidda tana cikin mota direban na janta zuwa asibitin da aka kwantar da sirikarta gwaggo Hafsatu. Ta dauki wayarta ta zanawa hajia zaytunah sako, "An kwantar da gwaggo Hafsatu a asibitin kashi inda ake kai ta. Nayi gaba ni. Sai ki taho da yaran...... 🎀🎀🎀🎀 Bangaren su Alhaji Amiru kuwa sunata shirye shiryen tafiya birnin Noka don kai gaisuwa da kuma sake bincikawa kan maganar batan matar dan uwansa Alhaji Uzairu da ta bata da yaranta biyu shekaru masu yawa a baya.... Sako ne ya shigo wayarsa alokacin da yake kokarin sanya hula akansa, "Ko kanada masaniyar wadda kuke nema da yaranta suna nan a raye? Suna cikin koshin lafiya da kwanciyar hankali?. Amsar wannan tambayar tana wajen inda kuke shirin zuwa wato wajen major general dawud mafia... Abunda zai sake girgiza ka da ingiza ka shine. Nabeeha yarinyar da Muhammad dan wajenka ke nema ba yar major general dawud bace ta cikin sa. Yar wata mata ce dake gidan wai ita Zaytunah...... ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE: 82_* *_BOOK ONE:_* 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ *Bayan* Alhaji Amiru ya gama karanta sakon da aka turo masa. Wani irin sanyi ya ratsa zuciyarsa, hannayensa sun yi sanyi, yana jin kamar an dauke masa karfi. Idanunsa sun rufe da tunani mai nauyi, yana kokarin fahimtar ma’anar duk abin da ke faruwa... Ya dauki lokaci mai tsawo yana kallon wayar hannunsa, idonsa na sauya daga alamar shakku zuwa damuwa. Wane irin abu ne wannan? Gaskiya ce ko kuwa wasa da hankali? Idan haka ne, me yasa ya ji zuciyarsa na bugawa da sauri? Me yasa ya ji jikinsa ya yi sanyi kamar wanda aka tsoma a cikin ruwan sanyi? A hankali ya lumshe idanu, yana jin yadda zuciyarsa ke dukan uku-uku. Bai san ya zai yi ba. Bai san wa zai tunkara da wannan labari ba. Bai san ko ya kamata ya bayyana wa su Gwaggo Zainabu ko kuwa ya yi shiru har sai ya tabbatar da komai? Sai kawai ya mike, yana jin gwiwoyinsa na rawa. Ya dan numfasa sannan ya fice daga dakin nasa, kai tsaye ya nufi bandaki.. A can ya dauro alwala, yana jin yadda zuciyarsa ke bukatar samun nutsuwa. Bayan ya fito, sai ya dauki darduma ya shimfida a dakin shan iska. Ya dubi sararin samaniya, yana kallon wata da taurari da suke haskaka dare. Sai ya sunkuya ya fara nafila. A cikin sujjada, yana jin zuciyarsa tana tafasa da tunani, ya yi addu’a, "Yaa Allah, kai ka san komai. Kai ka fi sani kan gaskiya da karya. Idan gaskiya ce wannan, Allah ka bayyana ta a yadda za mu samu sauki. Idan kuwa makirci ne, Allah ka tona asirin masu makirci, ka kubutar da mu daga fitinar duniya. Allah, kai kadai muke dogara a gare ka, ka kawo mana mafita, ka saukake mana. Yaa Allah bansan yadda zanyi ba da wannan SIRRI dake shirin bayyanuwa. Yaa Allah ka kawo mana dauki. " Ya dade a cikin sallarsa, yana rokon Allah da zuciyarsa gaba daya. Lokacin da ya idar, ya jima yana zaune a darduma, idonsa lumshe, zuciyarsa cike da damuwa. Bai san me zai faru ba, amma yana jin hakan ya kusa. Suka hirya domin tafiya zuwa Birnin Noka. Bai fada wa kowa dalilin da ya sa yake jin gaggawa ba, amma zuciyarsa na ba shi cewa yana bukatar zuwa wajen major general dawud don tattauna wannan zancen ko da kuwa makirci ne... Su Gwaggo Zainabu duk suna ta kintsawa, Alhaji Amiru ya dan tsaya a gefen kofar falon.. yana kallon yadda kowa ke ta hidima. Idanunsa sun cika da tunani. Wani sanyi yana ratsa zuciyarsa. A cikin ransa, yana jin kamar tafiyar za ta kara bayyana wasu abubuwa da ke boye. Lokacin da komai ya kammala, suka shiga mota suka dauki hanyar Birnin Noka. Hanya ce mai nisa, amma a wannan rana, kamar tana kara nisa fiye da yadda aka saba. Motoci na tafiya a jere, direbobi suna tukin hankali, amma zuciyar Alhaji Amiru ba ta zaune guri daya. Baki daya ya dimauce da damuwa... Gwaggo Zainabu tana zaune a bayan motar, tana sauraron hirar duniya da akeyi ta labarai a gidan rediyo .. Sai dai duk hirar da ake, Alhaji Amiru bai fiye cewa komai ba. Yana tukin cikin shiru, zuciyarsa cike da tunani. A gefe guda, yana jin karatun Al-Qur’ani da ke fita daga rediyon motarsa, amma hankalinsa yana kan tunanin da ya cika masa zuciya. Lokaci-lokaci yana furta kalmar, “Innalillahi wa inna ilaihi raji’un”, kamar wanda ke jin wani abu mai nauyi yana shirin faruwa. Bayan tafiya mai nisa, suka yanke shawarar tsayawa a wata babbar kasuwa domin su dan yi siyayya. Gwaggo Zainabu ta fita tare da mai aikin ta babba don rage nauyin cikin ta a wani masallacin matafiya dake kan hanya. Yayin da mazan kuma sun dan fita daga motocin, wasu na hutawa, wasu na duba tayoyin motocin.. Alhaji Amiru ya tsaya a gefen motarsa, yana dan tsaye, hannayensa a cikin aljihunsa. Idanunsa na kallon kasuwar da mutane ke yawo cikin sauri da hanzari... Muhammad shi da driver din dayar motar suka shiga cikin kasuwar bisaga umarnin gwaggo zainabu suka sassayo kayayyakin da zasu kai wa gidan da zasu je. Wato gidan major general dawud mafia. Sunyi siyayya ta girma irin ta gidan arziki da Kamala. Komai Alhamdulillah anyi barnar farare bugun Abuja... Suka kammala komai suka dora daga inda suka tsaya daga tafiyar da suke... A hankali motar da ke dauke da su Alhaji Uzairu, Alhaji Amiru, Gwaggo Zainabu, da Muhammad ta cigaba da sharara hanyan Birnin Noka. Kowa na cikin natsuwa, amma zuciyoyinsu cike da tunani daban-daban. Tafiyar ba kawai don ziyara ba ce, akwai manyan dalilai da suka tilasta wannan haduwar. Sun yanke shawarar ganawa da Major General Dawud don rokon sa ya kara kaimi wajen binciken halin da Zaytunah take ciki. Sun dade suna neman labarinta, amma har yanzu babu wata sahihiyar matsaya da suka cimma. Dake tafiya ce mai dogon zango, kowannen su da tunanin da zuciyar sa take yi. Alhaji Uzairu ya dafe gemunsa, yana kallon hanyan da ke gabansu. Kamar yadda motar ke tsallaka lunguna da sako, zuciyarsa ma cike take da rudani. "Meye dalilin da ya sa Zaytunah ba ta dawo gida ba?" Tun daga lokacin da ta bar gidansa, ba ta taba neman komawa ba. A matsayinsa na mutum mai iko da martaba, yana jin cewa hakan wani irin raini ne. Duk irin binciken da suka yi, sun kasa gano inda take. "Idan har tana raye, to dole ne mu san dalilin da ya sa take boyewa." Yana jin zafi. A ganinsa, ko menene dalilinta, bai kamata ta tafi tsawon zango haka ba da ya’yansu.. "Wane irin abu ne zai hana mace dawowa gidanta, in banda asiri ko wasu abubuwa na makirci?" Wannan tunani yana matukar cin zuciyarsa. Ya nisa cikin zuciyar sa dik yake waɗannan maganganun ya cigaba da cewa, "Yaa Rabbi. Na fawwala lamurana gaba daya a gare ka. Rabbi ka dubeni ka kawo mun dauki. Idan har zaytunah tana raye da yaranmu zainab da Muhammad Rabbi ka bayyana mana su kasa suna cikin koshin lafiya da kwanciyar hankali. Idan kuma basa raye Rabbi ka karbi rayukan su cikin aminci kasa aljanna ce makoma agare su. Yaa Allah ka kawo mana gaskiyar wannan al'amari. " Ya cigaba da adduoin sa da zancen da yake da zuciyar sa cike da damuwa... Alhaji Amiru kuwa a nasa bangaren, Ya jingina kansa da kujerar motar, yana sauraron numfashin da ke fita daga cikinsa a hankali. Shi ba shi da wata matsala da Zaytunah. Ya dauke ta a matsayin matar dan uwansa, kuma uwa ga ‘ya’yan kanin sa. Duk da haka, yana jin wani nauyin da ba zai iya kawar da shi ba. "Shin da gaske an san inda suke? Kuma suna a raye? Sannan Nabeeha da Muhammad ke neman aure yar zaytunah ce ma'ana yar Amiru ce kanin sa? Shin wannan lamari da gaske yake major general yanada masaniya akan sa? Zaytunah da iyalanta suna wajen sa? Gaskiya ne ko makirci ne? Ko kuwa akwai wani sirri da ake boyewa?" Zuciyarsa na yawan yawo da tunani. Idan har Major General Dawud ya san wani abu game da Zaytunah, zai so a san gaskiya. Ba zai boye ba... ya numfasa kawai yana furzar da iskar bakin sa... A gefe guda kuwa, Gwaggo Zainabu tana cikin farin ciki mai tarin yawa. Da farko, batun Zaytunah ne ya fi dauke mata hankali, amma tun daga lokacin da Muhammad ya gaya mata yana son auren Nabeeha, zuciyarta ta fara kallon tafiyar da wani hangen daban... "Yakamata in ga wannan yarinyar da zuciyata ke matukar son ganawa da ita...!" Tunda Muhammad ya gaya mata, ta kasa daina tunani akanta. Ta yanke shawarar idan sun isa Birnin Noka, ba za ta koma gida ba sai ta ga yarinyar da jikanta ke burin aura. Muhammad yana zaune a bayan mota, zuciyarsa tana ta kissima masa hotan fuskar Nabeeha sahibar sa.. Ya lumshe idanu ya bude yana sakin tattausan murmushi. Hadi da zillon son ganin sahibar tasa. Zuciyar sa na rarratako masa zantukan kaunar da bakin sa zai Isar mata idan suka hadu... "Nabeeha.... My only love! Ina kaunar ki fiye da yadda baki na zai furta mi ki. ..." 🎀🎀🎀 A cikin motar da ke tuki cikin hanzari, Hajiya Zaytunah da Nabeeha da Hammad suna cikin shiru, dukansu suna dauke da wani nauyi na damuwa a zuciya. Zaytunah tana cikin tunanin lafiyar Gwaggo Hafsatu, wanda ta ke jin wani nauyi game da rashin lafiyarta. Duk da haka, zuciyarta tana cike da wani abu mai ƙarfi, kamar wani abu mai faruwa, wanda ba za ta iya fahimta ba. Nabeeha da Hammad suma sunyi shiru acikin motar, suna kallon hanyar gaba cikin natsuwa, ba tare da sanin abin da zai faru ba. Hajia Zaytunah ta yi ƙoƙarin sake duba wayarta, tana mai sake karanta sakon da Hajia Hauwa Maijiddah ta turo, Na rashin lafiyar Gwaggo Hafsatu a asibiti... Suna kan hanya mai nisa daga gida zuwa asibitin. Don akwai tazara sosai, yayin da motar ta cigaba da tafiya cikin sauri. Hammad yana tuka motar cikin hankali, yana kallon hanya cikin natsuwa. Sai dai, Hajiya Zaytunah ta lura da motsin wata mota daga baya. A cikin gaggawa, wata mota baka wuluk mai dallare da fitiloli.. ta bayyana a cikin duhun hanya, tana tafe cikin sauri. Mota mai ɗauke da wasu mutane fuskar su a rufe..hajiya Zaytunah ta karkata idonta cikin hankali, zuciyarta ta fara bugawa cikin tsoro, amma bata san ko me zai faru ba. Wannan ya zama alamar wani abu mai haɗari yana zuwa. Motar ta tsaya a gaban motar su cikin sauri. Hajiya Zaytunah da Nabeeha da Hammad sun yi ƙoƙarin daukar matakin tsare kansu, amma sai dai lokacin ya ƙure. Daga cikin motar , wasu daga cikin 'yan fashin sun fito cikin gaggawa, suna dauke da makamai masu haɗari. Hajiya Zaytunah ta lura da yadda suka rufe fuskarsu da manyan hular fata da ke hana su bayyana ko wanne daga cikin su. Wannan ya ƙara tsoratar da su, saboda suna tabbatar da cewa ba za su iya ganin fuskokin su waye ba... Suna cikin gaggawa, Hajiya Zaytunah ta dakko purse ɗinta cikin sauri, tana mika musu cikin wani hali na roƙo. Tana neman su yi hakuri, ta bayyana musu cewa su kyale su, su bar su su tafi da lafiya. Ta roƙe su da su bar su, domin ba su da wani abu, kuma tana fatan su sauƙaƙe musu cikin wannan mummunan yanayi. Tana jaddada musu cewar mahaifiyar ta ce ba lafiya sike kan hanya don zuwa asibiti duba ta... Amma, 'yan fashin sun daka musu tsawa cikin ƙarfin ƙarfi, suna tura su cikin motar zinariya cikin gaggawa. Suna ƙara riƙe su da ƙarfi, suna buɗe ƙofofin motar da sauri. Hajiya Zaytunah ta yi ƙoƙarin jurewa, tana ƙoƙarin tabbatar da cewa Nabeeha da Hammad suna cikin lafiya, Nabeeha ta rike wayar ta gam. Tana fatan kar barayin su karbe wayar... Hajiya zaytunah tana jin zuciyarta tana bugawa da sauri, Tsoro da fargaaba sun dabaibaye ta. Fatanta Allah yasa kar su musu komai. Ga budurwar yarta Nabeeha da suke tare. Allah yasa kar su taba wani abu na daga martabarta..tana cikin wani irin kunci. Koda yake tana ƙoƙarin jurewa da fatan Allah zai ba su sauƙi, ba ta san ko me zai biyo baya. Tana jin tsoron cewa wannan abu ba zai ƙare da kyau ba. Nabeeha da Hammad sunyi shiru, suna jin ƙuncin zuciya, Bayan babbar motar aka zuba su. Suka ja suka tafi dasu.. Dai dai lokacin da wayar Nabeeha data boye a hannunta ta rike gam. Tayi haske. Messages ne suka fara shigowa tayi azamar matse wayar gam. Gabanta na tsananta bugawa. So take ta bude ta karanta. .. ADVERT👇 YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE YERWA INCENSE AND MORE (THE SCENTS WITH DIFFERENT ESSENCE FOR YOU AND YOUR HOME) (MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI) INA MA'ABOTA TURARE! Shin kuna son gida mai ƙamshi da nutsuwa? Kaya masu ɗaukar hankalin kowa? YERWA INCENSE AND MORE ta kawo muku kayayyakin turaruka masu kyau, ingantattu, da tsada mai rahusa! 🌟 Mene ne za ku samu? Turarukan wuta don gida, kaya, da tsugunno. Khumrahs masu kamshi irin na Borno, Chadi, da Sudan. Oil perfumes masu daɗin kamshi mai ɗorewa. Turaren wanka, mopping, da wanki don dukkan sassan gida. Man gashi mai gyara da fesa kamshi mai dadi. Kayayyakin gyaran jiki na musamman don lafiya da ƙamshi mai ɗorewa. 📍 Adireshi: Kano, amma muna tura kayayyakin mu duk fadin Najeriya da ƙetare. 📞 Tuntuɓe mu: WhatsApp ko kira: 08095215215 / 09044191709 / 09134848107 Instagram: @yerwaincense_and_more Facebook: @yerwacollection Twitter:Hafsaaat00 🌐 Don ƙarin bayani da hotunan kayayyakin mu: Ku ziyarta mu a TikTok: @besturarenwutainkano https://www.tiktok.com/@besturarenwutainkano?_t=ZM-8s89xrbgS3x&_r=1 🎉 DON RAGI NA MUSAMMAN: Idan za ku siya, ku faɗi cewa daga ZAFAFA ne! 🌹 Ku more gida da jiki mai kamshi, nutsuwa, da farin ciki. Sai dai kayan turaren YERWA INCENSE AND MORE! *KIRJIN MAI HANKALI* _(Akwatin sirrin sa)_ _🧳👩‍❤️‍👨🌺_ *_The Vault Of His Secrets_* _®️NANA HAFSATU (MX)_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ *_PAGE: 83_* *_BOOK ONE:_* _EPISODE FINALE/SHAFI NA KARSHE_ _BOOK ONE: COMPLETED/LITTAFI NA DAYA YA KARE✔️_ 🎗️°🎗️°🎗️°🎗️°🎗️ Duk da motar na tafiya cikin nutsuwa, zuciyar Fawaaz tana gudu fiye da kowanne lokaci. Numfashinsa ya dan rikice, tamkar wanda ke shirin daukar babban mataki a rayuwarsa. Ya jingina kansa da kujerar motar, idanuwansa na kallo amma hankalinsa na wani duniyar daban. duniyar da ita kadai ce a ciki... Wato bargon jikin sa. Jinin da ke gauraye ilahirin jijiyoyin sa wato, Nabeeha. Gaba daya tunaninta ya cika zuciyarsa, yana yawo cikin kwakwalwarsa tamkar fim da ke tafiya a hankali. Kallon idanunta masu zurfi, murmushinta mai sanyi, muryarta da ke ratsa zuciyarsa tamkar ana busa sarewa ta soyayya. Yau ya gaji da boyewa, ya gaji da jan kansa baya. Direba na tukin cikin nutsuwa, amma a cikin Fawaaz, zuciyarsa na tafarfasa. Hannunsa ya zura a aljihunsa, yana lalubar wayarsa kamar wanda aka tilasta wa. Ya jima yana tunanin hakan, amma yau ba zai iya danne zuciyarsa ba. A hankali ya dakko wata wayar da babu wanda ya san da ita sai shi kadai. Yar karama da ke da wata number ta daban, Bai taba jin bukatar amfani da ita ba sai yau. A hankali ya bude sakon wajen rubutu, ya fara daddana, "Nabeeha..." Ya tsaya. Ya runtse ido, yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da karfi fiye da yadda ya saba. Yana jin yatsunsa na dan rawa, amma hakan bai hana shi cigaba da rubutawa ba. "Kwanan nan... Ba zan iya danne zuciyata ba. Na gaji da kau da kai. Dole ne ki sani." Ya numfasa. Zuciyarsa na bugawa da karfi, yana jin yadda hannunsa ke dan karkarwa. Wani yunkuri ya sake yi, ya sake duba sakon da ya rubuta. Da alama har yanzu ba zai iya fadar komai a fili ba. Sai kawai ya rage sakon zuwa kalma daya, "Ina bukatar ganin ki." Ya danna send ba tare da ya sake tunani ba. Zuciyarsa na bugawa, yana jiran abin da zai faru... Ya kamo salati ya sauke yana rokon Allah ya shiga cikin lamuran sa .. Tunanin sa ya gama yanke masa daya tura masa sakon zuciyar sa gaba daya. Ya sake sauke gwarun numfashi kafin ya shiga rubuta mata dogon sako ya tura mata, "Assalamu Alaikum Nabeeha, A cikin zuciyata na dauke da wani abu wanda na kasa boyewa ko kuma riƙewa. Wannan ba abu ne mai sauki ba, amma yau na yanke shawarar bayyana miki gaskiyar zuciyata. A lokacin da na fara jin wannan abu, ban san yadda zan yi da shi ba, amma yanzu, babu yadda zan iya ci gaba da boyewa. Wannan sirrin yana dauke da kaunar ki. KIRJI na cike yake da kaunar ki, wani nauyi ne mai girma, wanda ba zan iya ci gaba da riƙewa a cikin zuciyata ba. Koda yake na yi ƙoƙari na boye wannan, duk lokacin da zuciyata ta kira sunanki ko na ga murmushinki, tana motsawa, tana jin wani farin ciki da ba zan iya bayyanawa ba. Ke ce hasken da ke cikin zuciyata, wanda ke cike da annuri da farin ciki. saboda ban san yadda za ki ji ba ko yadda za ki dauki wannan sako, amma daga cikin zuciyata, na san cewa wannan SIRRI ba zan iya boye shi ba. Zuciyata tana jin wani abu mai zurfi, mai ƙarfi, wanda har yanzu yana ƙara girma cikin zuciyata. Wani sirri ne wanda ya dade yana burgewa a cikin kirjin nawa kamar wata garkuwa, yana cike da soyayya da ƙaunar da ba zan iya bayyana ba. Acikin zuciyata, akwai wani sirri wanda bai taɓa bayyana ba, amma yana cikin zuciyata, Ke ce a koyaushe cikin tunanin zuciyata, kamar yadda akwai SIRRI mai tsawo a cikin AKWATIn zuciya na, wanda yake cike da dumi da kauna. "Duk lokacin da zuciyata take kiran sunanki, tana jin wani motsi, wani ƙarfin da ba ta taɓa jin irinsa ba. Soyayyar ki ta zama wani ɓangare na zuciyata, tana motsawa a cikin ranta, tana dauke da kowane tunani da ra'ayi na yau da kullum. Ke ce, Nabeeha, wacce zuciyata ta dauka a matsayin wani abun ƙauna wanda ba zai taɓa ƙarewa ba. Soyayya ta gare ki ta zama abin da ba zan iya shafa ko sauya wa. Nabeeha, If you would love me...I will leave the way you want.. Zan sauya kaina zuwa yadda kike so..Banason ki da wannan saurayin na ki, He wants what's my mine.. you're mine and mine only...Nabeeha.. "It’s so difficult to put into words, Nabeeha, but my heart has been carrying this secret for so long, and I can’t keep it inside anymore. The truth is, I’ve always loved you, and this love has only grown with time. I never imagined how deep this feeling would go, but here I am, heart full of you, full of love, and full of everything I never knew I could feel🥹 "Acikin zuciyata is where this love resides. This secret has stayed within me for so long, like a treasure that I now know must be shared. It’s not just about love, it’s about who I am when I think of you, it’s about what my soul feels when I’m near you, or even just thinking about you. It’s a bond I never want to break. "Ba na roƙonki da wani abu, Nabeeha, kawai ina so ki sani cewa wannan SIRRIN yana cikin zuciyata, kuma na dade ina jin shi. Ko da ba za ki amince ba, ko da ba za ki yarda da ni ba, wannan kaunar ba ta da iyaka. Ni ba na tsammanin soyayya tana buƙatar wani lamari na musamman, bari zuciya ta faɗa maki abin da ta ji. Zuciyata tana kaunar ki, kuma wannan soyayya ba za ta taɓa ƙarewa ba. wannan sako, sakon zuciyata ne, love confession ne from my heart.. Nabeeha. Wannan ba kawai sanarwa ba ce, amma wataƙila mafi kyawun abu da na taɓa aikatawa ne sanar da ke cewa zuciyata tana dauke da soyayya da nake jin daga gare ki.kauna ce ba surke.. I love you, Nabeeha, deeply, truly, forever..." Bayan mintuna kadan da tura sakon farko, Fawaaz ya sake duba wayarsa. Babu amsa daga gareta, amma hakan bai sa ya ji damuwa ba. Sai ma wani yanayi mai dadi da ya rufe shi, yana jin zuciyarsa na bukatar ya sake tura mata wani sako wanda zai bayyana yadda zuciyarsa ke tafarfasa a kanta. Ya dan lumshe ido, yana jin numfashinsa na fita a hankali. Sai ya fara daddana, "Nabeeha...Ban san yadda zan fara bayyana hakan ba, amma abinda nake ji game da ke ya fi kowanne abu da na taba ji a rayuwata. You are the unspoken poetry in my heart, the melody that soothes my soul, the warmth I never knew I needed😍Kullum ina kokarin kau da kai, amma zuciyata ta kasa. You live in my thoughts, in my dreams, in the quiet moments when the world fades away. I see you in every beautiful thing, in every sunrise and every gentle breeze. I don't know if you feel the same, but one thing I know for sure...you are special to me in a way words can never truly capture. Sleep well, Nabeeha...... Fawaaz." Ya danna send ba tare da ya sake tunani ba. Wannan karon, wani irin nutsuwa ta daban ya lullube shi. Ya jingina bayansa da kujerar motar, yana jin zuciyarsa na bugawa a hankali. Wannan shine karon farko da ya taba budewa wani haka. Kuma ba kowa ba... ita ce kadai wadda ta cancanci hakan. Fawaaz ya jingina kansa da kujerar motar, numfashinsa ya sauka a hankali. Wani irin farin ciki ya lulluɓe shi, zuciyarsa ta samu nutsuwa fiye da yadda ya zata. Yanzu ya fitar da abinda ke ransa, babu wani tunani da ke cin zuciyarsa. Ya lumshe idanu, wani murmushi mara kaifi ya kwanta a saman fuskarsa. Bai san dalili ba, amma yana jin tamkar an sauke masa wani babban kaya daga zuciyarsa. Yana jin tamkar iska mai sanyin dadi na shigarsa, tana ratsawa cikin zuciyarsa. Babu tabbas ko zata amsa sakon, ko zata fahimta, ko ma zata yi shiru. Amma hakan bai dame shi ba. Abu mafi muhimmanci shine ya fitar da abin da zuciyarsa ke raya masa. Ko da kuwa bata ce komai ba, ya riga da ya yi abinda bai taɓa yi ba a rayuwarsa. Ya bude idonsa, yana kallon hanyan da ta rage kafin su isa gida. Bai damu da lokacin da zai ga sakonta ba. Yanzu dai, yasan daya daga cikin manyan SIRRIN SA ya shiga hannunta... kuma zuciyarsa ta samu kwanciyar HANKALI fiye da kowane lokaci. 🎀🎀🎀 A cikin wannan mummunan yanayi na fushin wadanda suka sace su, Hajiya Zaytunah tana kokarin zama a natsuwa duk da tsoro da tashin hankali da suke cikin motar. Ta fahimci cewa ba za ta iya guje wa wannan halin ba, don haka ta yanke shawarar rokon su da ƙoƙari. A hankali, ta juya ga 'yan fashin da suke kusa da ita, zuciyarta na bugawa cikin hanzari. Hajiya Zaytunah ta ɗago kai, tana kallon ɗaya daga cikin ‘yan fashin, wanda ke rufe fuskarsa da hula mai fata. Tana jujjuya kalmomi cikin zuciyarta, tana ƙoƙarin bayyana musu cewa ba su da wani abu. Cikin murya mai rauni, Hajiya Zaytunah ta fara magana, "Don Allah, kuyi hakuri. Ga yara tare da mu, Ga mahaifiyata nagaya muku da batada lafiya wajenta zamu a asibiti. wannan ba hanyar da za ku bi ba ce. Ku kyale mu, mu tafi lafiya. Zamu iya bayar da kudi idan har hakan zai taimaka. Amma muna roƙon ku da ku kyale mu, ku bar mu. Dan Allah " Hajiya Zaytunah ta kara da cewa, "Wannan ba zai zama da amfani ba gare ku. Don Allah, kuyi hakuri. Zamu bi duk abin da kuke so, amma ku kyale mu ku sake mu dan Allah.. Na san ba ku son haifar da wata matsala." Wannan magana ta fito daga zuciya, tana ƙoƙarin nuna wa ‘yan fashin cewa ba su da wata bukata ta aiyukan da suke yi. Amma ɗaya daga cikin ‘yan fashin, wanda yake riƙe da makami mai ƙarfe, ya kalli Zaytunah cikin ƙanƙanin lokaci sannan ya daka musu tsawa cikin ƙarfin murya. "Shut up dalla malama!" ya fadi cikin zafin rai, yana juyawa cikin gaggawa yana buga tsaki ya cigaba da cewa, "Kada ki sa na daka miki kulqin nan akai, idan ba ku bar magana ba, zan yi muku mugun abu., ku mana shiru! Ku daina magana!" Hajiya Zaytunah ta ji tsoronta na ƙara ƙaruwa, amma ta ƙi amincewa da nuna musu ta razana, musanman agaban yaranta kar su Kara dimaucewa suma. Tana ganin tsoro cikin idanuwansu sosai, Nabeeha da Hammad sunyi shiru, kowane daga cikinsu yana jin tsoron wannan ƙalubale mai girma. Hajiya Zaytunah ta ƙara roƙon su cikin kwanciyar hankali, tana ƙoƙarin guje wa fushin ɗayan daga cikin ‘yan fashin. Cikin muryar roko da lallami ta ce, "Don Allah, ba mu da wani abu a hannunmu. Zamu bi ku duk yadda kuke so. Amma ku bar mu mu tafi, mu duba lafiyar Gwaggo na. Dan Allah ku sake mu" Sai dai, ƙarshen ƙoƙarin rokon Zaytunah ya zama ruwan dare, wanda ya ƙara tayar da hankali ga ɗayan ‘yan fashin. Ya daka musu tsawa da karfi, yana yi musu jan kunne mai ƙarfi, yana cewa, "Ki ci gaba da roƙon, Bama ki da masaniyar inda kuke ba. Idan har kuna son ku zauna lafiya da idanuwan ku, da kafafun ku da hannuwan ku batare da mun rage muku wani abu daga ciki ba , Toh kuyi shiru! Idan ba haka ba, Ku kuka dagaa abin da zai biyo baya." Hajiya zaytunah ta rufe bakinta da sauri, tana jin cinyoyinta suna rawa, Bakinta ya shiga motsawa tanada adduar Allah ya kawo musu sauki da rangwame.. Ta dubi Nabeeha da Hammad cikin idanu masu cike da damuwa. Kowannen su a tsakure fargaaba ta gauraye su. Nabeeha ta takure kanta ta sunkuya tana kokarin kashe wayarta sakon message sai shigowa suke ta private number a jere. Nan take kuma signal din wayar ya dauke ba network kwata kwata. Gabanta na tsananta bugawa ta fara karanta sakon, Zuciyarta na dukan uku uku yayin da take kokarin karanta sakon. hawayen da take kokarin dannewa sun fara zuba daga idanunta. Ta fara karantawa cikin damuwa, a hankali da kuma hankali mai zurfi. "Nabeeha..." Hannunta yana rawa yayin da ta dade tana kallon kalmar sunan da ya rubuta. Duk da tsoron da ta ji, zuciyarta ta fara jin dadin kalamansa. Ta kara tisawa bayan ta karanta da fari, “…You are the unspoken poetry in my heart, the melody that soothes my soul, the warmth I never knew I needed…” Tana jin muryarsa yana karanta sakon a cikin zuciyarta, tamkar yana zaune a gabanta yana fadin wadannan kalmomin da kansa. Zuciyarta na bugawa da karfi, yayin da ta cigaba da karantawa da kyar. “…I see you in every beautiful thing, in every sunrise and every gentle breeze…” Wannan yana kara saka hawaye masu daci zuba daga idanunta. Amma a cikin zuciyarta, tana jin wani nutsuwa mai sanyi. A hankali, ta karasa karanta sakon har zuwa karshe, zuciyarta na tafarfasa da son zuciya. "Fawaaz." Tana karanta sunansa, zuciyarta ta fara karkarwa. Kamar a mafarki , amma gaskiya ce. Zuciyarta ta fara bugawa sosai, tana jin dadin jin wannan kalamai daga Fawaaz kuma... Ta rufe wayarta da sauri, tamkar zata iya rufe zuciyarta daga jin nauyin soyayyar da sakonnin suka lullube ta da shi. Amma ba ta iya rufe idonta daga ganin kalmomin da suka gama shigewa cikin zuciyarta ba. Kamar a mafarki, tana jin kamar tana jin muryar Fawaaz tana maimaita mata kalmomin da ya rubuta, Kalmomin da suka girgiza ta fiye da duk wani abu da ta taba fuskanta. “Ban san ya aka yi kika mamaye zuciyata haka ba, Nabeeha. Amma da zan iya cire ki a cikinta, da tuni na yi. Na yi kokarin yin shiru, na yi kokarin gujewa soyayyarki, na fake da miskilancina, amma hakan bai hana ki zama numfashina ba. Kin mamaye tunanina, kin mayar da zuciyata ba ta da iko a kaina. Idan sonki laifi ne, to na san babu kotun da zata iya yanke min hukuncin da ya fi abinda zuciyata ke min.” Ta kara jan numfashi da kyar, zuciyarta na bugawa da sauri. Idan hannunta na rawa ne, ba laifinta bane. Idan kwakwalwarta ta kasa tsara abin yi, ba laifinta bane. Wannan abu ne da bai taba faruwa da ita ba. Ita ce Nabeeha, mai juriya, mai iya sarrafa tunaninta, amma yau ta rikice, ta yanke jiki. Hawayenta suka soma gudu a kan fuskarta, amma ba hawaye na bakin ciki ba ne. Hawaye ne na rudani, na tsananin jin daɗi da kuma firgicin wannan sabon abu da ke neman birkita mata rayuwa. Amma sai kuma zuciyarta ta daka mata wata tsawa..Maganar Muhammad fa? Gaba daya ta saki jiki, ta jingina da bango, tana jin yadda nauyin tunanin ke kokarin ruguza duk wani shaukin da sakonnin suka jefa ta a ciki. Muhammad. Wanda aka riga aka tsara rayuwarta da shi. Wanda take kokarin tilasta wa zuciyarta yarda da shi. Wanda iyayenta suka amince da shi. Shin, me yasa Fawaaz ya bari bai sanar mata ba sai yanzu? Me yasa ya bari har ta amince da Muhammad kafin ya fito da wannan soyayyar da take jin tamkar zata ruguza duk wani shirin da aka mata? Anya kuwa Fawaaz ne ya rubuta wannan sakon? Ko wani wasa ne ake mata? Zuciyarta ta kasa amincewa da tunanin cewa hakan ba gaskiya bane. Domin ita kanta ta san Fawaaz ba mutum bane da zai iya wasa da irin wannan abu. Idan yana cewa tana zuciyarsa, to gaskiya ne. Idan yana cewa ya kasa cireta daga tunaninsa, to ba karya bane. Amma ita fa? Shin zata iya jurewa auren Muhammad alhali tana sane da cewa zuciyarta na dukan wani suna daban? Shin zata iya cigaba da rayuwa da wannan sabon zargi a zuciyarta? Tana jin yadda jikin ta ke daukar wani irin radadi mai dadi, radadin son da ta jima ba ta san yana cikin zuciyarta ba.👀 Sai dai a wannan lokaci, lokacin da take sha'awar ci gaba da jin dadin sakon, sai ta ji wani karfi daga cikin motar. Daya daga cikin barayin ya kwace wayar daga hannunta. 'Tas' ya haska ta da mari yana murde hannunta da karfin tsiya... "Ke! Me kika dubawa? Kai wallahi waya ce a hannunta. Dama ba'a karbe wayoyin su ba?" Wani daga cikin barayin ya daka musu tsawa, yana zaro idanu. Suka kwakkwace wayoyin hannuwansu gaba daya. Suka kashe. Agaban su bayan sun karasa cikin duhun daji da wata wuta ke ci da karare. Dayan ya zuba wayoyin acikin wutar suka kama da wuta lokaci daya... Hawaye ne suka shiga zuba daga idanun Nabeeha. Ba wai hawayen bakin cikin yadda aka zuba wayoyin nasu acikin wutar bane suka babbake. Aa hawaye ne na farin cikin sakonnnin data karanta. Tana jin yadda hannunta ke rawa yayin da ta sake kunna wayarta, zuciyarta na bugawa da sauri kamar zata tsinke kirjinta. Ta kara hasaso sakonnin Fawaaz da idanuwan ta ke nuna mata hotunan tar tar na sakonnin ta rike komai akanta, Yayinda zuciyarta na kokarin amsa tambayoyin da ta kasa samun mafita a kansu. Shin hakikanin gaskiya ne? Fawaaz ne ya rubuta wadannan sakonnin? Kamar mai jin iska a kunne, sai ta rufe idonta tana tuna yadda Fawaaz yake. Yadda yake miskili, ba ya wasa, ba ya son surutu. Idonsa na da wani irin zurfin da idan yana kallonka, zaka ji kamar yana karanta zuciyarka. Amma ita fa? Tana masa kallon dutse ne. Mutum mai sanyi, wanda ko yana jin wani abu, ba ya bari a fahimta. Amma yanzu ya bude zuciyarsa a gabanta. Ya fasa shingayen da ya dade yana gina wa, ya shafe duk wani tazara da ke tsakaninsu da wadannan sakonnin da suka fi karfin kwakwalwarta. "Ki ce min wani abu, Nabeeha. Kar ki bar ni cikin duhu. Na dade da sanin cewa na rasa ki, amma zuciyata ta kasa yarda da hakan. Ina son ki." Kalmar karshe ta sake tunota da fargaba, numfashinta na daukewa. Ina son ki. Fawaaz ne ya rubuta hakan? Wani irin Fawaaz ne wannan da yake iya fadar wadannan kalmomin? Tana jin yadda wani irin zafi ke tasowa daga kirjinta zuwa makoshinta. Sai ta rufe bakinta da tafin hannunta, zuciyarta na kokarin karasa furta abinda take jin ta kasa fada da kanta. Abinda ya jima yana bacci a cikin zuciyarta ba tare da ta san da shi ba. Ita ma tana sonsa....🥲 Hawaye suka kara cika idonta, amma kafin zuciyarta ta rude gaba daya, wata murya a cikin kwakwalwarta ta tuno mata da abu daya da ta ke kokarin gujewa. Muhammad.🥹 Tana jin kamar ruwan sanyi aka watsa mata. Tana da shi. Tana da Muhammad. Kuma ba soyayyar wofi bace. Magana ce da manya suka sani. Magana ce da ta riga ta amince da ita, ko da kuwa zuciyarta ba ta dauki hakan da gaske ba. Shin yanzu me zata yi?🤭 Zata iya musanta Fawaaz, ta ci gaba da rayuwa kamar ba ta san da sakonnin ba? Zata iya rufe zuciyarta ta dauki soyayyar Muhammad da karfi? Zata iya daukar wannan abin a matsayin mafarki ne kawai? Amma zuciyarta ta riga ta gano gaskiya. Kuma da zarar zuciya ta gano wani abu, to ko da mutum ya so ko bai so ba, ba zai iya boye ta ba. Sai dai bata karasa tunanin da take ba muryar daya daga cikin yan fashin da suka kama su ta doki kunnuwanta, "Ku zauna anan... Kai da wo nan" "Dan girman Allah kannena kuyi mana hakuri ku sake mu. Wallahi Indai don kudi ne da yardar Allah zaa baku. Dan Allah nawa kuke bukata?" Hajia zaytunah ta shiga rokon su. Dan daban dake kusa dasu da katotuwar bindiga a hannun sa, Yayi murmushi yana busa tabar sigari a fuskar Nabeeha yace, "Hajia kenan. Indai don kudi ne ai da an wuce wajen tun dazu. Bakiga wayoyin ku ma mun zuba su a wuta ba sun babbake? Ai da kudi mu ke nema awajen ku da tuni mun ce ku bamu number da zamu kira na dangin ku. An bamu isashhshen kudin aikin mu an sallamemu. Idan ma zaku dangana ku dangana kawai. Domin sakon umarni nake jira aturo yanzun zamu raba ku da iska ku shallara lahira" "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Allahumma Ajirniy Fi Musibatiy Wakluf Li Khairan Minha... Nabeeha, Hammad mu cigaba da addua muna neman Allah ya kawo mana dauki. Dukkan wani tsanani yana tare da sauki Inn shaa' Allah. Idan kuma tamu ce tazo, Allah kasa mu cika da Imani Amin" "Aameen Aammi" Nabeeha ta fada tana goge hawayen dake tsiyaya daga idanunta.. "Aameen. In shaa Allah" cewar Hammad dake cen gefe an daure hannuwansa da kafafunsa da wata igiya.. Hajiya Zaytunah ta kasa tantance abin da ke faruwa. HANKALIn ta ya cunkushe, zuciyarta na bugawa da sauri fiye da kima. Ta dubi yankin da aka ajiyesu, hannayenta daure, Nabeeha da Hammad dake gefe suna ta rarraba ido cike da tsoro. Waye? Waye ya sa aka kamo su?.. su waye ke da hannu aciki? Wane ne ya yanke hukuncin cewa dole su hallaka? Me suka tare wa wanda ya aikata hakan? Me ya sa har aka yanke hukunci na kisa a kansu? Idan akwai abu 'daya da ta fahimta a rayuwa, to babu shakka AKWATIN SIRRIN na mai hankali ba ya buɗuwa sai lokacin da abin da ke cikinsa ya zama dole a bayyana. Kuma SIRRIN nan da ke cikin wannan lamari ko KIRJI ba karamin abu ba ne... Ta lumshe ido, hawaye na kokarin cika su. Shin wannan ne ƙarshen rayuwar su? Ko kuwa akwai wanda zai buɗe AKWATIN SIRRIN da ke ɓoye gaskiyar wannan mummunan shiri? Amma waye ne ko su waye suka shirya hakan? Kuma me zai faru idan aka gano gaskiya? Hajia zaytunah ta daga kanta sama tana mai cigaba da rokon Allah daya kawo musu sauki. Ya kuma bayyana gaskiar lamarin. Duk me hannu aciki Allah ya mayar masu da mugun nufin su...... ----- _1-Me zai faru da da Hajia Zaytunah da iyalanta da aka sace? Sannan wane SIRRI ke cikin wannan sacewar? Zai yiwu su Hajiya Zaytunah su tsira ko kuwa wannan zai zama sabon tashin HANKALI? Me zai faru idan wannan lamari ya isa gasu Major General Dawud?_ _2: Ga Fawaaz ya dakko hanyar dawawo gida, ya zai yi da Nabeeha idan da rabon ganawar su agaba? Shin zai ci gaba da guje mata ko kuma zuciyarsa za iya yarda ya fito mata a mutum? Ko akwai wani SIRRI ko al'amari da zai kawo canji cikin soyayyar su?_ _3:Me zai faru tsakanin Fawaaz da Muhammad ?sabuwar alaka ko rashin fahimta? Za su iya zama abokai ko kuwa soyayyar Fawaaz da Nabeeha zata raba su? Wane bangare zai fadi idan soyayya ta taso?_ _4: Gwaggo Zainabu da iyalanta sun dakko hanyar zuwa birnin Noka, ta yaya ganawarsu da Major General Dawud zai kaya? Shn akwai wani SIRRI ko hadari da za a gano a cikin wannan ganawa? Me zai faru idan Major General Dawud yayi idanu hudu da Alhaji Amiru?_ _5:Ancewa Alhaji Amiru cewa an ga su Hajia Zaytunah a gidan Major General Dawud? Shin wannan sanarwa za ta jawo karshen zaman Hajiya Zaytunah agidan major? ko zai kawo wani sabon rikici na daban? Me zai faru idan Alhaji Amiru ya dauki mataki mai tsauri?_ _6:Nabeeha da aka sace🥹Me zai faru da ita?Za a samu mafita ga Nabeeha ko kuwa wani sabon hadari zai sake zafafa mata rayuwarta? Shin zata iya rayuwa cikin hadari ko za a sami daukaka a nan gaba?_ _7: Me zai faru da Fawaaz da Muhammad idan soyayya ta taso? Wa zai hakura ya bar wa wani? Wane sakamako zai biyo bayan soyayya da rashin fahimtar juna? Soyayya ko hasara - a ina za su dosa cikin wannan tafiyar?_ _8: Haajia Hawwa da Hajiya Rumanah.. Za su hadu ko kuwa za a samu sabani?Shin za su yi aiki tare ko kuwa wani SIRRI zai kawo gajeriyar hanya da sabanin ra’ayi? Wane abu zai faru idan suka hadu?shin da sa hannun kowannen su a kamun su Hajiya Zaytunah? Ko kuwa wata sabuwar barakar ce ta kunno kai?_ _9: Ya zata kaya ga bangaren su Major general da Gwaggo Hafsatu dake jiran isowar su hajia zaytunah don su sanar musu lamarin daya kunno kai gaban su?.. Gashi an sace su hajia zaytunah ta ya ya su gwaggo zasu karbu wannan mummunan labari?_ _10: Shin su Gwaggo Hafsatu zasu ba wa Muhammad Amiru Muhammad auren Nabeeha Uzairu Muhammad? Ko kuwa sarkin sarakan miskilai na nahiyar afirka da ketare zaa bawa?🤧 ... Wato fawaaz Dawud Mafia?"_ _Duka wadannan tambayoyin da ma wasu, Kai da dukkanin ma amsoshinsu na ɓoye ne a cikin AKWATIn SIRRIN littafi na biyu. Ku tsayar da HANKALIn ku, ku shirya KIRJIN ku, domin gaskiya na tafe…Kuma wane irin rufi aka yi wa SIRRIN da har ba wanda ya fahimta?_ _Wayyo, KIRJIN MAI HANKALI ya fara nauyi da abin da ke cikin sa. Amma shin, zai iya riƙe wannan SIRRIN har zuwa ƙarshe?🤭_ _Ku jira littafi na biyu, wanda zai zo muku bayan Ramadhan, In shaa Allah!_ _ALHAMDU LIL LAAHI HAMDAN HAMDAH!!_ _Duka duka anan karashen LITTAFI NA DAYA (BOOK ONE) ya kare. Sai Kuma book two idan Rabbana ya kai mu. Rabbana ya hadamu a ladan dake ciki. Kurakuren ciki Allah ya yafemun da ku baki daya. Nasan mai karatu zuciyar sa na dabaibaye da kaunar son karance yadda karashen wannan labari zai kasance. Gashi ko wane bangare ya dau zafi, musanman yadda zata kaya da captain fawaaz, Air captain Muhammad da Dr Nabeeha 🥳 sai kuma book two idan Rabbana ya kai mu. Don baki daya ainihin gundarin abunda littafin ya kunsa ma a book two yake . Book one shimfida ce kawai.. Ainihin labarin ruguntsumin mai dauke da kauna tacacciya marar gauraye yana book two💃Wannan tafiyar mai zafi ce.. 🥳 . Book two shine inda dadin yake....._ _Toh Allah Ubangiji yasa muna daga cikin yantattun bayinsa. Allah yasa muna daga cikin wadanda zasu yi azumin wannan wata mai albarka tun daga farkon sa har karshen sa.. Allah Kuma ya amshi bukatun mu Amin. Ya yafe mana lefukan mu amin_ _Dan Adam tara yake bai cika goma ba. Dan Allah idan da akwai wanda na batawa farawar littafin nan zuwa karshen sa. Ya yafe mun dan Allah. Ina neman afuwar dukkanin ku. Haka zalika bangaren rashin posting, gajerun pages, ko wani wuri dana manta ban saka ba. Ko wanda na saka bai dace ba da sauran su. Afuwan! afuwan! afuwan!!!_ _Mu sanya juna a adduoin mu. Allah ya karba mana Amin . Kofa a bude take ga masu son temakawa kamar wancen ramadhan din. Na TALLAFIN abincin azumi. Kudi, kayan abinci, da sauran su zuwa ga HGL CHARITY FOUNDATION dake nan garin Kano. Unguwar tarauni 9044191709 OPAY. Allah yabada ladan temako ya biya bukatu na alkhairi amin_ _Amaren bayan ramadhan... Masu san turarukan wuta na kamshi. Da uwayen gidah da masu son fara sana'a sai ku garzaya YERWA INCENSE AND MORE. 08095215215 don mallakar naku_ _Sai book two wato kashi na biyu na littafin KIRJIN MAI HANKALI. idan Allah ya kai mu bayan sallah da rai da lafiya. Allah yasa a yi ibadah karbabbiya Allah Kuma yasa muna daga cikin yantattun bayinsa..Allah yasa mu dache da daren laylatul qadr amin._ _Taku: Nana Hafsatu bnt H😍_ 09134848107